*BARIKI NA FITO*
*BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*
*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*
*WWW.Maryamobamnovels.com*
*Wattpad @maryam-obam*
*Instagram@maryam_obam*
*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW.... BARIKI NA FITO*
*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*
*BOOK 2*
*PAGE 1*
*HAPPY EID AL'KABIR TO OL MY FANS WANNAN PAGE DIN GORON SALLAH NE GA DUK MASOYA NOVEL DIN BARIKI NA FITO INA MATUKAR YINKU SOSAI DA SOSAI*
*HUKUNCIN WANDA YA AIKATA ZINA MACE KONA MIJI DUK D'AYA NE, IDAN NAMIJIN AURE YA AIKATA ZINA HUKUNCIN JIFA NE A KANSA HAKA IDAN MATAR AURE TA AIKATA ZINA HUKUNCIN JIFA NE A KANTA, IN BUDURWA TA AIKATA ZINA BULALA NE HUKUNCINTA HAKA IN SAURAYI YA AIKATA ZINA HUKUNCIN BULALA NE A KANSA....DUK LAIFIN D'AYA NE MACE DANA MIJI, MAI YASA AKE GANIN IDAN MACE TAYI ZINA ITACE MAI BABBAN LAIFI? MAI YASA WASU MUTANE SUKE GANIN KOMAI NAMIJI YAYI ADO NE? SHIFA LAIFI BINKA YAKE DUK INDA KAKE WLH DUK WANDA YA KAUCE HANYAR ALLAH SAIYA GANI, DUK WANDA YAI SANADIN LALATA Y'AR WANI KAIMA SAI AN LALATA NAKA, IN BA AURAN YARINYA ZA KAYI BA KARKA ZAMA SILAN LALATA TA, DOMIN KAIMA KAR AYI MA NAKA*
gimbiya zinatu sai kaiwa da komawa takeyi a cikin falon kallo d'aya zaka mata ka gane tana cikin tashin hankali, ba komai take jira ba sai kiran gimbiya Amina jin karan wayanta yasa ta d'auka da sauri
Gimbiya Amina tace zinatu ki sami jini kisa a zanin gadon d'akin yanda inya farka zai shiga rud'ani
Gimbiya zinatu tace a ina zan sami jini? Kuma Aiba a gado mukayi ba a k'asa mukayi na shiga uku
Gimbiya Amina tace eh duk da haka ki sami jini ki zuba a wajan sannan kisa a jikin ki
Gimbiya zinatu cikin tashin hankali da damuwa tace a ina zan sami jini my love dan Allah ki taimaka min mana
Gimbiya Amina tace ina zuwa zan kiraki tare da kashe wayan
Wajan 30mnt saiga Gimbiya Amina ta kira zinatu tace le'ko bakin kofa ki amsa sa'kon dana bada a kawo miki
Da sauri ta nufi kofar taga wata kuyanga Wanda suka zo da gimbiya Amina din, k'asa ta zube tare da mi'ka ma gimbiya zinatu sa'kon da aka bata, amsa tayi wayan na hannunta tace na amsa sa'kon
Gimbiya Amina tace Maza kije kiyi yanda nace
Gimbiya zinatu ta amsa da toh tare da kashe wayan ta bud'e ledan taga jini a cikin Gora, cikin ranta tace wannan jinin miye??? Lokaci d'aya kuma ta kawar da tunanin dan bata tunanin zai Mata amfani yanzu d'akin ta nufa tana lambo kaman wata munafuka, ganin har yanzu yana kwance inda ta barshi yasa ta bud'e murfin goran ta zuba jinin a k'asa da riganshi, tare da zubawa a jikinta tasa a zanin gadon kad'an sannan ta zuba a hannunta tasa mishi a wajan banana dinshi sannan tayi sauri ta rufe goran ta tura karkashin gado tare da hawa gadon ta wajan jinin ta kwanta, gaba d'aya bacci ya gagari idonta dan tana tsoran inya farka mai zai faru, lokaci d'aya kuma ta Fara mamaki dama namiji yana gane mace Inba virgin bace koda bashi da Mata?? .... Toh ya akai yasan macen daba virgin bace?? Wata zuciyar tace kin manta Yarima Gynecologist ne? Tabas hakane Yarima likitan mata ne duk wani abu dake jikin mace shiya karanta lallai dole yasan macen da take virgin da kuma wacce ba virgin ba
*******
Bariki kam Bayan sun koma Gida d'akinta ta nufa inda ta watsa ruwa ta fito tana saka kaya Wayanta ya fara kara murmushi tayi dan tasan Yarima ne, bata kula wayan ba saida ta gama saka kayan wani kiran ya shigo d'auka tayi ga mamakinta sai taga ba Yarima bane Alh madu ne tsaki taja tare da ajiye wayan, kara kira yayi tace tsohon dan iska zaka gaji ka daina domin Wlh bazan d'auka ba dan nida kai kuma har abada shege mai karamin ayaba..... Jin kara alaman sa'ko ya shigo yasa ta d'auki wayan taga alh madu ne yayi mata sa'kon ga abunda yace.....
Bariki manya Ina aka shige ne inata kira shuru? Ina nan tafe gobe sannan Zanzo a matse dan Ina matukar bukatar ki zan turo driver dina yazo ya d'aukeki in nazo saiki zama ready......
Wani uban tsaki taja tare da fad'in mahaukaci akan wani dalili zan bika ai yanzu ba barikin daka Sani da bace komai ya canza yanzu bariki ta koma Zainab ta Yarima Aliyu....... Dan shuru tayi Mai yasa Yarima har yanzu bai kira niba?? Uhm yana can Nasan yanzu ana tare da amarya wani abu taji ya tokare mata a wuya lallai tana kishin Yarima Aliyu Sosai wani irin hawaye ya zubo mata Mai zafi tare da fad'in Yarima Sonka yamin yawa sonda nake maka yasa na zama mai son kaina ina matukar kishinka..... Idan kaji ni abunda nake aikatawa zaka amsheni kuwa? Wani hawaye ne ya kara zubo mata tare da fad'in na bata rayuwa na duk da ina aikata abunda nake bada son raina ba, ina ilimi na yake Ina sani na yake Bayan nasan hukuncin aikata zina shine na aikata saboda in kuntata ma wasu kuka ta saki mai sauti inna mutu ina aikata zina Mai zan fad'ama Allah? Lallai na cuci kaina..... Ga Yarima wanda yake burin ya aureni yana mun kyakyawan zato in yaji ba yanda yake tunanin nake ba ya zaiyi? Wani hukunci zai yanke a kaina?...... Lallai na tabbata Yarima bazai barni ba duk kuwa irin son da yake min ido ta lumshe cikin jimami lallai Indai Yarima zai aureni ya zauna dani koda zai dinga yankan Naman jikina zan hakura in zauna dashi domin Ina sonshi, shine mutumin daya shigo rayuwa ta yasa na canza daka yanda nake tare da tuna abunda na manta.....
*********
Hjy habiba suna zaune ita da Hjy Umaima suna fira bini bini hjy habiba ta kalli agogo taga karfe nawa
Hjy Umaima tace lafiya naga kinki sakin ranki?
Hjy habiba tace taya zan saki raina su haulat shuru har yanzu basu dawo ba, Nasan Mai sukeyi
Hjy Umaima tace Kedai dasa abu a rai kike Wlh, kwata kwata ko awa d'aya kinyi a nan kuwa? amma duk kinbi kin damu
Hjy habiba tace bazaki gane bane Wlh
Hjy Umaima tace zan gane muddin kika fahimtar dani, nidai abunda na fahimta bawai Kar yace yana Sonta bane kodai kina kishi ne Kar wani abu ya shiga tsakaninsu??
Hjy habiba tsaki ta saki tare da fad'in kina da matsala Wlh akan Mai zanyi kishi d'ana ne fah farhan sannan haulat cinta nake fah Kinga dole in damu, taya zan cita sannan d'ana shima yace zaici ai bazan taba barin haka ta Faru ba never ........
Yarinyar da suka gama lashe lashe ne da Hjy Umaima ta shigo shine yasa Hjy habiba yin shuru tana kallonta domin Yarinyar babu laifi kyakyawa da ita....
Yarinyar gaida hjy habiba tayi sannan ta nufi hjy Umaima ta kwanta a jikinta tare da fad'in my dear kina bukatar Kari ne??
hjy Umaima tace a'a Bari in Bakuwa ta, ta tafi sai mu kara, Kinji my jamcy
Hjy habiba tace Kai basa kama da bariki gaskiya amma itama wannan din tana da kyau komai Alhmdlh
Hjy Umaima ta kalli jamcy tace my dear dan bamu waje ki koma d'ayan d'akin Zanzo in sameki
Jamcy tashi tayi tare da manna ma Hjy Umaima peck a goshi sannan ta fita
Da ido hjy habiba ta bita saida ta fita sannan tace Kai Masha Allah komai yaji
Hjy Umaima dariya ta saki tare da fad'in bake kin makale ma mace d'aya ba ai sai tasa miki hawan ruwa wlh, sai yasa nida kika ganni bana love sai dai in kin min in ciki in an rabu a ranan shikenan tunda naci na miyar da yawu bariki ce kadai nake jin zan iya love da ita in tace miyi aure ma sai muyi amma saina nema mata magani dan Ina tsoran Mai aljanu Kar ace su kake ci........
Dariya Hjy habiba ta saki tare da fad'in ai in son gaskiya ne koda da aljanun kikayi tunda a jikinta suke ai babu komai
Hjy Umaima tace wa? Rufamin asiri ai in kin ganni a lahira kaini akayi
Hjy habiba tace nima gskya ya kamata kiban wannan Inci dan Wlh tayimin dan sanda naga kuna cin juna hq dina har rawa yake dan sha'awa, ni yanzu mara na zafi zafi yake min gashi haulat da farhan shuru ni Wlh yau sai a hankali nake jin kaina ina cikin damuwa ga sha'awa
Hjy Umaima tayi dariya sannan tace Allah sarki kawata ai kawai ki cire ranki akan wannan zargin da kikeyi akan haulat da farhan gwara kiji dad'in rayuwa, yanzu kikai magana zan baki ita saita tsotse miki hq kaman an lashe kwano, ta iya cin mace matsalan kawai ni bana love bana dad'ewa da mace kuma ni bariki ce a raina wannan nonon nata abun sha'awa abu a tsai tsaye wlh Ina burin inga Ina shan su tare da murzasu
Hjy habiba na kokarin magana saiga haulat ta shigo d'akin tare da fad'in mum we are back, gaida hjy Umaima tayi sannan taci gaba da fad'in mum farhan na waje yace ince kizo mu tafi
Da sauri hjy habiba ta tashi tare da kallon hjy Umaima tace Kinga Bari muyi gida sai munyi waya
Hjy Umaima tace Kai kawata muna fira zaki gudu Mai yakon ku tafi anjima?
Hjy habiba tace Kawa gwara inje gida zan kiraki
Haulat ta kalli hjy Umaima taga hankalin hjy habiba baya wajan da sauri ta jefa mata takarda wacce ta rubuta number dinta a ciki
Hjy Umaima da yake itama y'ar bariki ce a fannin neman mata ta gane takun kafa tasa ta take takardan danta Lura haulat bata son hjy habiba taga takardan
Hjy habiba da haulat waje sukayi itama Hjy Umaima ta bisu Bayan ta d'auki takardan da haulat ta jefa mata
Har wajan mota hjy Umaima ta rakasu inda suka shiga suka wuce
Bayan sun fita Hjy Umaima ta bud'e takardan da haulat ta bata taga number din waya, a hankali tace number kuma? Mai zanyi dashi? Number din Waye? Koma dai na Waye zan kira Inji, cikin gidan ta shiga inda suka had'e da jamcy Tana saukowa daka sama
Jamcy tace Ba'kin naki har Sun tafi?
Hjy Umaima tace eh Wlh Sun tafi
Jamcy tace zamu koma second round ne tare da kanne ma Hjy Umaima ido....
Hjy Umaima tace Kai Bari in huta ai kin tsotse ni dakyau, inna koma second round ai sai numfashi na ya tsaya musamman in kika kamamin (pin) dan tsaka kenan ai sai inji ni wani iri, kai amma taya akai kika san wannan wajan?? Naga ke dai dai wajan kike kamo wa kiyi ta tsotsa??
Jamcy tayi dariya tare da fad'in ai duk wata mace Indai tasan kanta Toh tasan inda d'an tsaka yake, ni kin ganni ko wace mace naga hq dinta yanzu zan d'ago Mata shi,ina mamakin matan da suke cewa basa realising, ai in Kina son mace tayi realising kama mata wajan kisa harshe ko yatsa yanzu kyaji gurnani.....
Hjy Umaima kai ta gyad'a alaman ta yarda da maganan jamcy, ta Kuma yarda yarinyar tasan kanta tunda har take zayyano mata wannan abun, Daba ko wace mace ta sani ba, gashi jamcy ta iya love Sosai dan murmushi Hjy Umaima tayi cikin ranta take fad'in zata iya hakura da jamcy Kafin ta sami bariki inta mallaki bariki daka ranan sai su rabu da jamcy in kuma taji bariki bata iya harka yanda take so ba saita ci gaba da Hulda dasu su biyu jamcy da bariki din.....
Jin hannun jamcy akan nononta yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a...... Da sauri hjy Umaima tasa hannunta ta ri'ke na jamcy tare da fad'in wai Wlh bazan iya tabuka komai ba yanzu gaskiya na Lura ke harija ce
Dariya jamcy ta saki tare da fad'in shikenan Bari in shirya inje inga wata friend dita, but da driver zaki had'ani dan ban san kan abuja ba
Hjy Umaima tace ok saiki shirya ina fatan dai ta baki address dinta koh?
Jamcy tace eh tare da haurawa dan taje ta shirya
Itama d'akinta Hjy Umaima tayi danta kira number din da haulat ta bata, tana shiga ta doka ma number din kira....
Haulat a lokacin Sun karasa gida tana fita daka mota taga kira d'auka tayi jin muryan hjy Umaima tana fad'in hello yasa haulat fad'in zan kiraki bani minti biyu tana fad'in haka ta kashe dan Kar hjy habiba taji danta Lura da ita akwai shegen kishin tsiya yanzu saita d'aure fuska ta Fara tambaya keda wa, kuma gashi maganan da take son fad'ama hjy Umaima bazata so hjy habiba ta sani ba danta san hjy habiba bata son hjy Umaima tasan bariki karya tayi mata wanda haulat din ta rasa dalilin hakan
Ciki suka shiga farhan ya d'auko ma haulat ledojin daya sai mata abubuwa har d'akin mum dinshi yakai ya ajiye tunda yaga a nan take kwana duk da Abun sometimes yakan d'an d'aure Mai Kai ace duk yawan d'akunan dake gidan ace suna kwana tare da mum cikin d'akinta but sai yake danganta abun da ganin yanda mum din take ma haulat ta dauketa kaman y'arta sannan bata da d'iya mace sai yasa mum din take janta a jiki wannan tunanin farhan yake.... Allah sarki baka san tsiyar da uwarka take aikatawa ba Allah ka kara tsarkake mana zukatan mu ??
Haulat kam d'akin da kayanta yake nanta shiga dan tayi waya domin tasan inta shiga d'akin Hjy Habiba zata iya shigowa, bayan ta shiga d'akin ta kulle da key tare da kiran Hjy Umaima Bayan hjy Umaima ta d'auka haulat tace hjy nice haulat Ina son magana dake
Hjy Umaima tace dama number d'inki ne wannan toh fah maganan me?? Kafin nan dama ina son in ganki ya kamata nima kiban taki zumar in d'ana inji abunda hjy habiba keji
Dariya haulat tayi tare da fad'in ai baki da matsala Indai haulat ce amma yanzu dai na kiraki inyi miki magana akan bariki.....
Hjy Umaima tace bariki maiya faru da ita? Aljanun nata ne suka kuma tashi??
Haulat tace hjy Wlh bariki bata da wasu aljanu iskanci kawai tayi miki....
Hjy Umaima tace what? Kina nufin karya tayi min kenan bata da komai?
Haulat tace kwarai dagaske Wlh
Hjy Umaima tace Hmmm bariki kinyi kuskure da kikai wannan game din dani Wlh tunda na ganki naji Ina sonki saina ciki sannan keda kanki zaki kawo min kanki......
~MARYAM OBAM~
*BOOK 2*
*PAGE 2*
*KIRA GA Y'AN MATA MASU TURA MA MAZA HOTAN TSIRAICINSU TA SOCIAL MEDIA ZANYI DAN TSOKACI KAD'AN AKAN WANNAN MATSALAN DAKE FARUWA.... WLH MATA MUJI TSORAN ALLAH MU DINGA TUNAWA ZAMU MUTU, DAKA KIN HAD'U DA MUTUM A ONLINE BAKI SANSHI BA BAI SANKI BA, BAI TABA GANINKI BA DAKA YACE MIKI BANI ACCT NO YA TURA MIKI Y'AR 20K KO 50K KO KUMA YA TURA MIKI KATIN 1500, SHIKENAN YA SIYE IMANINKI DAKA YACE TUROMIN HOTAN NONONKI KO HQ DINKI JIKI NA BARI KIN TURA KAI WANNAN WACE IRIN RAYUWA CE BAMA A NAN MATSALAN TAKE BA NA FARKO BAKI SAN KO WAYE BANE IN KINA TAKAMA YA TURO MIKI PIC DINSHI KIN TABBATA SHI DINNE? WASU MAZAN BAYAN AN TURA MUSU DAI DAI KAN NONON KO HQ DIN, SAI SUBI SUNA FAD'IN TUROMIN HARDA FUSKANKI, KE KUMA WAWIYA DANYA BAKI KUD'IN DA BAI KAI YA KAWO BA JIKI NA BARI SAIKI D'AUKA KI TURA, BAYAN YACE MIKI INYA KALLA ZAI GOGE KAI BAKI SAN KO WAYE BA, TOH WLH ZAN FAD'A MUKU DA BABBAN MURYA DUK WACCE TAKE WANNAN ABUN TA DAINA DOMIN WLH NAGA CASE UKU DA IDONA WANDA AKAI BLACK MAILING DINSU, D'AYAR MIJIN DA ZATA AURA AKA TURA MAWA BIKI BAIFI SATI BIYU BA MIJIN FASA AURANTA YAYI GASHI KOWA YASAN LABARIN KUNGA SON ZUCIYA YAJA MATA BARI IN BARKU HAKA NIDAI NA BAKU SHAWARA DUK MAIYI TA DAINA WLH*
Tace haulat zan kiraki mu had'u zuwa gobe ko jibi
Haulat tace babu damuwa sai na jiki hjy amma fah kin San Nayi miki aiki Mai Kyau dan haka ya kamata Ayi min kyauta Mai d'an tsoka
Hjy Umaima tayi murmushi tare da fad'in turomin account dinki yanzu kam zan miki kyauta dan Ina son bariki Sosai
Haulat tace ina godiya hjy, yanzu zan turo miki acct no din
************
Yarima dai har yanzu yana sume a inda yake
Ita kam Gimbiya zinatu baccinta take domin bata ma San lokacin daya saceta ba gashi har gari ya Waye hasken rana ya fara fitowa
Kwan kwasa kofar bedroom din ake, karan bugun kofar yasa Gimbiya farkawa, bud'e ido ta farayi ta hango yarima inda yake tun daren jiya, da sauri ta dira kasa tana mamaki tare da tambayan kanta maiya sami Yarima? Ta gefe d'aya kuma gashi Anata mata nocking, ganin bugun kofar yayi yawa yasa ta Fara kokarin ta rufe rigan baccinta danta bud'e.......
Bud'e kofar akayi jakadiya ce ta shigo ganin rigan gimbiya zinatu duk jini ga kuma Yarima kwance Wanda a zatonta bacci yakeyi kuma kusa dashi ga jini nan duk da ya bushe da sauri jakadiya ta fita Tana rangad'a bud'a gimbiya zinatu ta Kawo budurci gidan mijinta bata zubar ma masarautarsu da kima ba, gidan sarauta in kayi abu babu sirri nan labari ya fara bazuwa ai gimbiya ta kawo budurci, iyayenta sunji dad'i Sosai koda labari ya iske mahaifiyar Yarima tace ai wannan ba abun shaila bane sirrin Mata da miji ne, duk da itama taji dad'in hakan
Gimbiya gaba d'aya hankalinta yayi kan Yarima domin dai taga yanda ta barshi haka yake, cikin tashin hankali ta tashi da sauri ta nufi toilet cikin tashin hankali ruwa ta fito dashi a cikin wani karamin roba, yayyafa Mai tayi a fuska, ganin ko gezau baiyi ba yasa ta kuma yayyafa Mai ruwan lokaci d'aya ya fara numfashi da sauri da sauri wanda da zata iya cewa bata ji, ganin haka yasa ta kara samai ruwan.....
Yarima ido ya fara bud'ewa a hankali yana ganin dishi dishi, akan gimbiya zinatu idonshi ya Sauka wanda yake ganin yayi mafarkinta yana kokarin sex da Zainab dinshi saida ya shiga yaga ashe gimbiya ce..... Dan shuru yayi tare da sauke numfashi da sauri da sauri ba komai ya tuna ba illar mafarkin da yayi ya sadu da gimbiya zinatu yaji ba virgin bace...... Idonshi ya kara kaiwa kanta inda ya ganta cikin rigan bacci duk jini ya bata rigan gabanshi yaji ya fad'i tare da tambayar kanshi Mai ya faru tsakaninshi da gimbiya????
Kodai ba mafarki yayi ba? Kai she is not a virgin a mafarkin da nayi so how come?? Naga jini a jikinta alaman jinin budurci ne?? Lokaci d'aya yaji kanshi ya fara mishi ciwo domin tunanin da yaita yi ya akai yayi wani abuda gimbiya bai Sani ba anya yana lafiya kuwa? Mai nasha Toh dahar na kasa tuna komai?? Ganin inya ci gaba da wannan tunanin ciwon kan da yakeji k'aruwa yakeyi sai yasa ya basar da tunanin, tare da tursasa ma zuciyarshi ta yarda da cewa yayi wani abu da gimbiya kuma ya sameta a budurwa.......
Gimbiya zinatu ganin irin kallon da yake mata yasa gabanta yaita dukan uku uku gashi baice mata komai ba sai ido daya kura mata, wanda a duniya idon Yarima Aliyu yana sata cikin wani yanayi Indai ta kallesu.....
Ganin ya tashi ya fara tafiya yasa ta kura Mai ido har ya kusa kofar toilet yayi taga taga kaman zai fad'i da sauri ta nufeshi tare da taro shi tana fad'in Yarima lafiya kuwa???
Yarima Aliyu wani irin jiri yake gani ga kanshi dake faman Sara mishi Wanda yake ji kaman zai fita dan ciwo, dakyar ya iya fad'in help me with my phone.....
D'an sakinshi tayi amma ganin ya kasa tsayuwa yasa tace muje in kaika toilet sai kayi wanka May be kaji karfin jikinka
Yarima Aliyu bai musa ba haka ta taimaka Mai sukai toilet tare da zamar dashi akan toilet, kallonshi tayi tace zaka iya wankan da kanka? Oh should I help you??
Dakyar ya d'aga kanshi ya kalleta, sannan ya girgiza mata kai alaman taje zaiyi da kanshi
Murmushi tayi sannan ta fita, bayan ta fita ta rufo Mai kofar toilet din, ta buga wani uban tsalle cikin jin dad'i domin abunda gimbiya Amina tayi Mata yasa Yarima kasa gane komai akanta, ta tabbata Yarima yana kallonta a matsayin budurwa ya sameta a hankali ta furta Kalman Alhmdlh in Allah ya rufa maka asiri babu wanda ya isa ya tauna shi...... Toh gimbiya dai kiyi a hankali karki manta Allah yana yafe laifi tsakanin bawa dashi, amma baya yafe laifin bawa da bawa har sai wanda ka cuta yace ya yafe maka...... Kuma shi Allah ba azzalumin kowa bane sai wanda ya cuci kanshi, da kaji kunyar lahira gwara kaji ta duniya...... Jin karan wayanta alaman sa'ko ya shigo yasa ta nufi wajan wayar da sauri,d'auka tayi taga gimbiya Amina ce da sauri ta bud'e sa'kon kamar haka....
Hey Wat up? Komai ya tafi dai dai kuwa ta wajan Yarima? Gashi a nan ana ta fad'in kin Kai budurci
Murmushi gimbiya zinatu tayi tare da bata amsa kaman haka.....
Eh komai ya tafi dai dai domin dai Yarima bai gane komai ba, jinin da nayi amfani dashi yasa yake tunanin ni budurwa ce, baki ga yanda yake ta kallona ba ko mamaki yake oho, amma fah tun jiya ashe a sume yake, ina tunanin maganin dana bashi yayi mishi karfi, saida nasa mishi ruwa ya Farfado, sannan har yanzu baya jin dad'in jikinshi, dan dakyar yake tafiya saida na taimaka na kaishi toilet dan yayi wanka....
Gimbiya Amina tayi Mata reply da fad'in Alhmdlh tunda shima ya yarda karki damu Idan ya sami bacci Sosai zai daina jin jirin, ki barshi ya kwanta ya huta inda so samu nema ki kashe wayanashi yanda zai samu yayi bacci Sosai Kar a dameshi, sannan kije ki tayashi wanka din.......
Tana gama karanta sa'kon Gimbiya Amina ta ajiye wayar tare da neman wayar Yarima danta kashe a kan kujeran d'akin taga wayoyinshi har guda biyu d'auka tayi taga yana da misscall da message bata tsaya duba waya mishi ba ta kashe wayoyin duka tare da ajiyesu inda bazai gani ba, toilet din ta nufa tare da bud'ewa inda ta barshi haka ta ganshi sai dai yanzu yasa hannunshi akanshi alaman yana mishi ciwo Sosai, ganin haka yasa ta karasa da sauri tana fad'in Yarima maike damunka? Bai kulata ba balle ya d'ago dakai ganin haka yasa tace Bari in maka wankan
bai musa Mata ba dan yana son yayi sallah dan baiyi ba,
Gimbiya ta taimaka mishi yayi wanka tare da alwala, Bayan sun fito ta d'auko mai jallabiya tasa Mai Yarima a zaune yayi sallah dan jiri yake gani bazai iya tsayuwan ba, yana idarwa ya fara kokarin tashi.....
Nufanshi tayi tare da kamo shi ta kwantar dashi akan gadon data canza zanin gado dan wancan tasa jini akai,.
A hankali yace give me my Phne
Tace ban San inda ka ajiye ba ka kwanta ka huta, Kaga baka jin dad'i
Ido ya lumshe tare da tunanin maike damunshi shidai tun jiya ya kasa gane komai, ga zainab dinshi da yake son gani...... A hankali yace yau Walima dinta and I promise to see her today, yun kurin tashi yayi amma ya kasa dole ya hakura tare da cema gimbiya ta duba mishi Phne dinshi ta kira Mai Dr ko kuma tama jakadiya magana a kira mishi Dr yanzu, yana maganan ne hannunshi na kanshi tare da cije lebe
Gimbiya tace ok bari inyi wanka insa kaya sai inje in fad'a a kirashi
Ido ya lumshe sannan ya bud'e alaman OK
Toilet ta nufa tana murmushi
Yarima kam ido ya bita dashi, ya rasa mai yasa duk yanda yaso ya yarda da gimbiya zinatu ya kasa, maiya sameshi jiya da daddare? Indai yayi sex da gimbiya zinatu tabbas abunda yake ganin mafarki ne gaskiya ne gimbiya ba budurwa bace... Toh Inba budurwa bace taya naga jini a jikinta sannan Nima gashi jinin ya batamin riga??? Yarima kanshi yaji ya kara Sara Mai da sauri ya kawar da wannan tunanin domin lafiyanshi yafi Mai komai a halin da yake ciki gashi ya rasa mai yasa tunda ya farka yake jin sha'awa gashi baya tunanin zai iya tabuka komai dan jikinshi babu kwari sannan uwa uba yana son ya gane maiya faru tsakaninshi da gimbiya zinatu Kafin ya kara kulata dan Indai bai gano komai ba baya tunanin zai iya yarda da ita harya saki jikinshi da ita, yanzu burinshi Dr yazo ya dubashi yaga mai yake damunshi da yasa jikinshi yayi weak yake ganin jiri daka nan yaje yaga zainab dinshi, ido ya lumshe domin tunawa da yayi rabonsu da waya tun jiya da rana sanda yake hotel, hakoranshi ya cije da lebenshi tare da fad'in nasan may be tana ta expecting call dina, Allah yasa Kar tayi fushi.........
Gimbiya zinatu ta d'auki lokaci a toilet Sosai koda ta fito cikin shiri tasa wata doguwar riga yayi mata kyau, gani tayi Yarima yana bacci, daka gani baccin saceshi yayi bawai yana son yi bane, dan yanda ya kwanta ya nuna mata alaman haka, dan haka saita Fara komai a hankali dan karya farka daka karshe ma d'akin ta Bari tayi falo inda taga an jera kayan abinci a dinning.....
*******
Kaman yanda habib da bariki suka tsara hakan ko akayi habib ya kawo mata duk sunsha hijab da nikaf, kaman dagaske gidan su bariki sukayi da suka kama haya a u/kanawa harda iyayen bariki din anyi ma kofar gidan fenti yayi kyau Sosai kaman bashi ba.
Barika kam gaba d'aya ta shiga damuwa na rashin samun Yarima a waya, toh maiya faru dashi Anya yana lafiya kuwa? Na tabbata akwai wani abu haka kawai Yarima bazaiki kirana ba sannan bazai kashe waya haka ba......
Habib ne ya Katse Mata tunani da fad'in bariki kizo Ayi hotunan mana dansu samu su wuce
Tashi tayi jiki babu kwari habib yaita d'aukansu hoto da aka gama bariki ta sallamesu suka wuce ya rage daka habib sai iyayen bariki na karya
Habib kallon bariki yayi tare da fad'in wai lafiya naga yau duk kinyi wani sororo kina tunani kin kasa sakin jikinki?
Bariki tace uhm Yarima rabona da muyi waya tun jiya da rana gashi wayanshi tun dazu nake kira a kashe
Habib tabe baki yayi tare da fad'in toh yana can wajan amarya ana soyewa yaushe zai tuna dake.....
Bariki kirjinta taji ya fara mata zafi tare da bugawa da karfi, lokaci d'aya taji wani irin kishi na taso Mata, lallai Yarima tabbas saboda hakan ya kashe waya Inba haka ba ai baya kashe waya wani hawaye ne ya siraro mata Mai zafi........
*Hmmmm rayuwa kenan, wai Mai yasa komai mutum yaga yana samu a sama ba tare da kwabon sisin shiba sai kuga yana wulakanta abun, inda mutum kud'i yasa ya siya novel dinnan a kasuwa na tabbata babu Mai zagi na, saboda mutum yasa kudinsa ya siya, haka zalika a online akwai wanda novel dinsu ba free bane saika biya ake saka a group, Suma bana ji ana zaginsu saboda ka biya kud'i ne ka shiga yau a media abunda na Lura dashi muda mukeyin novel a free mu ake zagi kowa yake samun daman fad'a mana magana Hmmm inaga nan gaba zan daina posting sai mutum ya biya May be zan huta da zagi da kuma cewa ban San abunda nakeyi ba, ikon Allah Wai mutum yana karanta Littafin wacce bata san abunda takeyi ba??? Indai mutum zai karanta Littafin wacce bata san abunda takeyi ba Toh shi miye?? inaga May be Idan mutum ya fara biyan kud'i zai gane nasan abunda nakeyi wai ni maryam nice zan lalata wasu oh ni mairo kunji sharri Toh ku Masu fad'amin hakan ku a shirye kuke kenan Mai yasa ban lalata kuba?? Ikon Allah Wlh wasu suna bani mamaki daka dawo wana daka hutu yau na fara posting har an fara sai kace jirana akeyi ai kwayi hakuri inyi kwana biyu Ina posting Kafin a fara zunduma min ashar din ance Ina saka batsa kunga kenan, maryam na rubuta batsa kuna tsine Mata kuna rage mata zunubi ?? maryam Obam da rubuta batsa ku kuma da kwasan zunubi ? .......*
~MARYAM OBAM~
*BOOK 2*
*PAGE 3*
*A DUNIYA BABU ABUNDA YAKAI KYAUTATA MA IYAYE DAD'I, WASU SUNA FATAN DAMA IYAYENSU NA RAYE DA SUNGA GATA, WASU HAR KUKA SUKE SUNA FAD'IN SAIDA SUKA ZAMA WANI ABU GASHI IYAYENSU BASA RAYE, AMMA KAI KE NAKU IYAYEN SUNA RAYE BABU ABUN WULAKANTAWA SAI SU,?? IYAYE SU SUKA KAWO MU DUNIYA MUSAMMAN UWA MAHAIFIYA DATA D'AUKI CIKIN MU TSAWON WATA TARA TAITA FAMA DA LAULAYIN CIKI YAU CIWO GOBE LAFIYA, BATA TABA TUNANIN CEWA ZATA ZUBAR DA CIKIN BA DANTA HUTA DA WANNAN CIWON LAULAYIN BA, ITA BURINTA KAZO DUNIYA SHINE BABBAN FATAN TA D'ANTA YAZO CIKIN KOSHIN LFY, HAKA MAHAIFI TUNDA KAZO KOMAI SHI YAKE SIYA MAKA NAJIN DAD'IN RAYUWA YA BIYA MAKA KARATU IN BAKA DA LFY YAITA FAMA DAN YA SAMO KUD'IN MAGANI, MAMANKA HANKALINTA YA TASHI HAR SAI KA SAMI LFY WANDA A LOKACIN INDA ZA'A FADA MA MAHAIFIYARKA ANA SON RAYUWARTA DANKA SAMU LFY WLH A IRIN SOYAYYAR DA UWA TAKE MA D'ANTA ZATA IYA RASA RANTA DAN D'ANTA YA SAMU LFY..... AMMA KASH KAI KUMA A DUNIYA BABU WANDA KA RAINA BAKA GANIN KIMARSU KAMAN IYAYENKA??? WLH DUK WANDA YA WULAKANTA IYAYENSA YAYI ASARAN DUNIYA DA LAHIRA, SANNAN ABUNDA KAMA IYAYENKA KAIMA INKA HAIFA HAKA NAKA YARAN ZA SUYI MAKA, DUK DUNIYA IYAYENKA SUNFI SONKA SO NA GASKIYA BABU ZAMBA....*
Habib salati ya saki tare da tafa hannu yana fad'in na shiga uku an fasa aurena, bariki mai zan gani haka??..... Oh ni habiba yau ga bariki na kuka akan namiji wanda maza ke binta Tana musu iskanci...... Amma dai gaskiya bokan yarima ya iya aiki.....
Bariki sauri tayi ta share hawayen fuskanta tare da fad'in babu wani boka, sone kawai Ina son Yarima, bazaka gane irin sonda nake mishi ba Wlh habib in......
Ke dakata miye kuma wani habib y'ar A din da zaki sa kice habiba shine bazaki iya ba? Gskya banso Wlh bariki Ina miki kawaici ban son in nuna miki koni wacece kar nan gaba azo bincike zanyi aure ki fad'a mugun abu a kaina inda badan tunanin haka da nakeyi ba Aida na dad'e da Karta miki rashin mutunci Wlh, karki kara kirana da wani habib dan ba sunana bane in bazaki cemin habiba ba, kice min y'an mata.....
Bariki ta Katse shi tare da fad'in Allah ya kyauta.....
Habib yace na gaba.... Dan wannan ya riga ya faru ni Wlh kin bata min rai
Bariki tace Allah ya baki hakuri Kinga tashi kije ki siyo mana abunda za muci yunwa nake ji....
Habib yace in zaki tashi ki tashi mu fita gaba d'aya zaifi mana
Tace inna fita muka had'u da Yarima fah?
Habib yace taya zaku had'u Bayan bai san gidan ba
Bariki tace na tura mishi address ai, amma Bari in tashi muje sai muhau keke napep Kar muje a mota ya ganni Ina tuki
Habib yace da an bani tashi muje
Tashi tayi tasa hijab tare da kallon iyayenta na bariki tace ni zan fita sai mun dawo ga kayan abinci nan in zaku dafa, kud'i ta dauko ta basu sannan ta fita
***********
Yarima bacci yake Sosai
Gimbiya zinatu kam tunda ta fita falo taci abinci ta koshi ta kwanta akan kujeran falon ta Fara chatting ita da gimbiya Amina......
Gimbiya Amina tace Kinga komai ya tafi dai dai dan haka saiki daina tsoro saiki cika alkawari koh?
Gimbiya zinatu ta bata amsa da fad'in karki damu my love dole In cika miki alkawari ai kin nuna min kina sona tsakani da Allah, tunda gashi ta dalilinki ansa ana min kallon budurwa Wanda nida kaina na zubar da budurcina cikin rashin sani.....
Gimbiya Amina tace Kai zinatu ai kinfi kowa iya aikata barna, kawai ki sami yatsa ki dinga turawa cikin hq, da candle ai dole ki zubda budurci
Gimbiya zinatu tace Kedai bari ai rashin sanin abunda zai jawo min yasa nayi hakan, kuma Wlh sha'awa yaja min, Wai ace aure da zakayi baka da zabi sai an zaba maka, ni duk cikin masu zuwa neman aurena babu wanda zan yarda in had'a jiki dashi dan basu min ba, sai yasa nake biya ma kaina bukata da yatsa ta ko Kindle da ayabar roba da naje China na siya karama a zato na babu abunda zaiyi ashe shine ma worst din zai kara bud'ani, saida kuraje suka daman Dr tazo tana dubani tace infection ne nan na mata bayanin komai tare da ja mata kunne Kar inji a bakin kowa, na nuna mata ayabar roban, tace min wlh zai iya sa in rasa budurcina har ta tabbatar min a lokacin nama rasa domin saka Kindle da yatsa uwa uba ga ayabar roba, na tsorata Sosai a lokacin tun daka ranan na daina ashe ban tsira ba na riga na rasa har abada ba tare da wani namiji ya sanni ba.....
Gimbiya Amina ta bata amsa da fad'in Hmmm Allah ya kyauta, sai yasa ni nake Mai gaba d'ayan budurci dai Nasan na rasa gwara Inci gaba tunda bazai dawo ba
Gimbiya zinatu tace my love yanzu in bikin ki yazo ya zakiyi? Koda yake Nasan zaki shirya komai tunda Nima gashi kin taimaka min
Gimbiya Amina tace ai dole in taimaka miki tunda ina sonki, komai zan iyayi miki
Gimbiya zinatu tace hakane nima very soon zan biyaki abunda kika min..... Ltr Bari inje in duba Yarima inga ya yake ciki..... Tana tura mata ta tashi tabar wajan dan zuwa d'aki taga wani hali Yarima ke ciki.
Koda ta shiga bacci taga yanayi murmushi tayi tare da fita tabar d'akin Tana fad'in ai gwara kayi baccin Dan inka kira Dr zai gane kasha wani abu, shikenan asiri na ya taunu in shiga uku
Yarima bashi ya farka ba sai wajan 5, da salati ya tashi, yaji duk jikinshi yayi weak amma haka Ya daure yayi toilet yayi wanka, bayan yayi wanka yaji karfi a jikinshi, agogon dake manne a bangon d'akin ya kalla yaga 5:06 da sauri ya koma toilet yayi alwala tare da fad'in wani irin bacci nayi haka?
Sallah Yarima yayi azahar da la'asar Bayan ya sallame yasa wata farar shadda tare dasa ba'kin hula yayi kyau Sosai sai gashi ya fito falo gimbiyar na kwance akan kujera tana danna waya....
Jin motsin mutum tare da kamshin Yarima yasa ta tashi da sauri ganinshi tayi cikin shiri.....
Kallonta yayi tare da fad'in where is my phone?
Ganin jikin nashi ya watsake yasa tace Bari in d'auko maka, sama ta haura Jim kad'an sai gata da wayoyin Yarima, bashi tayi ya amsa .....
Tare dayin gaba ya fara tafiya...
Da sauri tace Yarima Ina zaka? Ga abinci a dinning...
Yace Nop am not hungry yana fad'in haka yayi gaba abunshi domin babu inda yake son zuwa sai kaduna wajan Zainab domin yasan yanzu tana can tana tunanin ko lfya may be ma tayi fushi dashi koda ya fita fadawa suka zube suna Mai gaisuwa tare dayi mishi kirari, ganin yayi gaba yasa suka tashi suka bishi direct wajan motocinshi ya nufa tare da shiga wacce ake fita dashi in zasu fita amsan key din yayi tare da fad'a ma fadawanshi bana bukatar ku biyoni yana fad'in haka ya tada motar yayi gaba abunshi
Gimbiya kam ita a halin yanzu bata damu da fitan Yarima ba tunda bai gane ita ba virgin bace farin ciki ne fal cikinta kiran gimbiya Amina tayi tare da fad'a mata ta shigo dan Allah Yarima ya fita
*******
Bariki na zaune ita da habib wajan cin abinci, bariki dai ci kawai take amma ba dad'in abincin take jiba, dan gaba d'aya bata jin dad'in komai a bakinta, burinta kawai taji yarima ya kirata.......
Shi kam habib ci yake cikin jin dad'i da kwanciyan hankali, ganin bariki bata ci yasa ya tabe baki tare da fad'in iska na wahalar damai kayan kara, ni Wlh yanda nake dinnan banga saurayin da zaisa in dinga shiga wannan halin ba , haba bariki dan Allah kici abinci mu tashi mu tafi kin San yau akwai wasa zamu gwaggwaje duwai
Bariki tace Kai gskya ba tare zamu koma ba, dan Yarima yace min zaizo kuma na tabbata zaizo...
Habib yace kince wayarshi a kashe? Taya zaizo Kinga in zaki tashi ki tashi muje yanzu karfe nawa da har kike tunanin zai zo dan Allah tashi muje yau y'an nishad'i aka kira Wasan zaiyi dad'i yau.
Bariki tace uhm nifa yanzu kasan ban cika.......
Habib yace miye wani ka? Waye ka Ina mace akan wani dalili zaki dinga kaini jinsin da ba nawa ba ? Gskya banso yana maganan yana bata fuska.....
Zatai magana karan da wayarta ya farayi yasa hankalinta yayi wajan wayar tare da d'auka da sauri dan taga Sunan Yarima ne akan screen din wayar.... Tasa a kunnanta tare dayin sallama
Amsawa yayi har tana jiyo ajiyan zuciyarshi alaman yaji dad'i data d'auka yace my princess Ina gab da gidanku plz ki zauna da Phne dinki dan bazan gane ba ko kisa wani yazo bakin titi ya tawo dani
Tace ok bari habib yazo muna tare shima yazo tayani murna mumma fita amso Abu ne yanzu zamu dawo saiya tsaya ya jiraka
Yace OK tare da fad'in saina karaso
Bariki kallon habib tayi tace Yarima na hanya muyi sauri zaka tsaya a titi ku karaso gidan tare
Habib yace oh ni habiba yanzu Ina gansamemiyar budurwa in tsaya a bakin titi sai kace na fito good evening, tabe baki yayi tare da fad'in hakanan zanyi hakuri in tsaya tunda Yarima ne zai zo, zadai kisa y'an Maza suyi ta kallo na
Bariki dai bata ce komai ba tayi gaba ganin haka shima ya bita kud'in abincin ta biya sannan suka fita suka hau keke napep direct u/kanawa sukayi inda aka sauke habib a bakin titi ita kuma aka karasa da ita
Koda suka isa ta biya kud'in Keken tayi cikin gidan inda taci Sa'a duka iyayen bariki din data samo suna nan harda namijin yana zaune yana kallo zama tayi ta musu bayanin Yarima yana nan tafe, ta kalli mahaifin nata na Bariki Mlm musa tace dan Allah kayi komai yanda na fad'a ma ban son a sami matsala
Mlm musa yace baki da damuwa zainabu daka yanzu Ina son ki dinga cemin Abba ita kuma ya nuna Uwar bariki ta Karya yace ita kuma ki dinga ce mata Umma dan Kar mutane su gane kin San Gidan akwai mutane, sannan Idan Yarima din yazo ya tafi akwai wasu shawarwari da zan baki
Bariki tace hakane Abba ngd..... Suna cikin haka saiga habib ya shigo yana fad'in tashi kije yana waje yana jiranki
Tashi bariki tayi ta feshe jikinta da turare sannan ta kalli habib tace karka manta kayi komai yanda muka tsara
Habib yace babu damuwa komai zai tafi dai dai amma ki daina cemin kai kice min ki
Bariki dai fita tayi tunda ta fito idon Yarima Aliyu yake kanta ya rasa wani irin so yake mata da baya ji baya gani, tabbas yana son zainab wanda Abunda yasa yake kara Sonta harda irin shigar mutuncin da takeyi komai nata a rufe, ba irin y'an matan yanzu ba da suke nuna tsiraici a waje ba a gniñsu hakan shine Wayewa koyin haKan shi zaisa su sami mazajan aure,Wanda duk wani namiji mai kishi bazai auri macen dake fito da tsiraici waje ba sai dai yayi lalata da ita inma kikai shigan mutunci mutumin banza shakkar yi miki magana zaiyi dan baiga fuska ba domin yana yin shigarki zai bashi tsoro, duk namiji mai kishi bazai auri mace Mai fidda tsiraici waje ba, mace Mai tallan kanta waje ba..... Zuwan bariki ne ya Katse mishi tunani
Da sallama ta shigo cikin motar tare da rufe kofar motar,
Amsawa Yarima yayi tare da fad'in my princess Barka da yamma? Ya taro?
A hankali tace Alhmdlh tare da fad'in ya amarya?
Murmushi yayi tare da fad'in amarya tana lafiya.
Bariki ta d'anji haushi amma saita dake dan karya gane tana kishi
Yace nasan my princess ta gaji yau Sosai
Cikin ranta tace uhm maza kenan, Allah kadai yasan irin abunda yayi da matarshi Kafin yazo nan amma yazo yana mata dad'in baki yanzu.....
Karan wayanta ne ya Katseta kallon wayar tayi taga Alh madu ne da sauri ta kashe karan, tare da tunawa yace Mata yau zai zo,
idon Yarima na kanta yace pick your call
Kafin tayi magana wani kiran ya shigo kallon Yarima tayi taga shima ita yake kallo, kara kashe wayan tayi karan ya d'auke..... Hannu ya bata alaman ta bashi Phne din
Gabanta taji ya fad'i, sai tayi kaman bata ga hannun ba
Duk abunda takeyi idon Yarima na kanta murmushi yayi tare da fad'in Zainab mai kike boyewa bani phone dinki......
*plz kuyi min hakuri ba kullum zan dinga muku posting ba saboda wani dalili amma inna sami lokaci zan dinga kokari Inayi kullum din*
~MARYAM OBAM~
*PAGE 4*
*MAZA KUJI TSORAN ALLAH LOKACIN DA KAKE NEMAN MACE KOMAI TACE TANA SO SAIKA MATA, WANI ABUN MA BATA TAMBAYA KAKE MATA, IN ANYI AURE DUK HIDIMAR DA KAKE MATA SAIKA DAINA, KUMA BAWAI DAN BAKA DA HALIN YI DIN BANE, IN BAKA KYAUTATA MA IYALINKA BA WA ZAKA KYAUTATAMA, SAI KAJE KANA FAD'A AI BATA KWALLIYA BATA MAKA ABU KAMAN DA KAFIN KA AURETA, HMMM TAYA ZATA MAKA KWALLIYA TAYU KUD'IN POWDER DINMA BAKA BATA, KO KUD'IN KITSO A INA KAKE SON TA SAMI KUD'I TAYI??? DA LOKACIN DA TAKE GIDANSU TANA DA KYAU KOMAI NATA ABUN SHA'AWA AMMA KA AURETA KA MAIDATA TSOHUWAR KARFI DA YAJI, BABU KUD'IN LALLE, BALLE NA TURARE? HABA MAZA MAI YASA KUKE HAKA?? IN KAJE GIDAN ABOKIN KA YA BAKA ABINCI MAI DAD'I SAI KAZO KANA ZAGIN MATARKA BATA IYA GIRKI BA, BAYAN KAINE BAKA BATA KUD'IN CEFANE WANDA ZAI IYA HAR AYI MAI DAD'IN BA, WLH KUJI TSORAN ALLAH MAZA MASU IRIN WANNAN HALIN DAKA RANAN DA AKA BAKA ITA A MATSAYIN MATARKA KOMAI NATA YA RATAYA AKAN KA, ABUNDA MUTUM YAKE GANIN BA KOMAI BANE ZAI IYA KAISHI GA HALAKA, IN KANA DA HALI KA FARANTA MA MATARKA YANDA INTA FITO ZA'A CE MATAR WANCAN NE SABODA AN GANTA FES, AMMA IN AKA GANTA SABANIN HAKA ZAGINKA ZA'AYI TUNDA ANSAN KANA DASHI PLZ MAZA KU GYARA DOMIN ALLAH ZAI TAMBAYEKU TUNDA KANA DA HALI DAMA BABU NE SAI AYI HAKURI*
Kallonshi tayi cikin tsoro tare da fad'in Yarima plz ka barshi Kawu nane yake kira, so yake Inba ma Abba, wayan Abba ne ya sami matsala in an kira yana ji amma ba'a jinshi, inna d'auka nace bana gida zai iya zuwa har gidan ya sami Abba da Umma yayi musu fad'a akan Mai yasa zasu dinga bari Ina fita da yamma, kuma yanzu inna shiga Gida Umma bazata Bari in fita ba, dan yanzu tana tunanin ina d'akin makwabciyan mune.....
Yarima Aliyu ajiyan zuciya ya sauke, lallai Zainab gidansu gidan tarbiya ne, sabanin yanzu da iyaye suke sakin y'ay'ansu suna abunda suka ga dama, har ma wasu zaku ga kaman su suke juya nasu iyayen sai abunda sukace iyayen nasu keyi..... Amma a fili sai yace Mata my princess na fad'a miki tun Farko ai ki bani dama inga Abba kinki, yanzu Idan yazo ya gammu ya kike so inyi???
Cikin sanyin murya tace bazanji dad'i ba, domin na tabbata Abba zaiyi fushi Sosai, amma Yarima tunda harna yarda yau kazo gidanmu hakan ya kamata ya nuna cewa Ina son Kaga Abba din.....
Wani irin murmushi Yarima ya saki cikin jin dad'i tare da furta Kalman Alhamdullilah cikin ranshi, domin wannan maganan da Zainab tayi mishi yasa shi cikin farin ciki Sosai..... Kallonta yayi cikin ido tare da fad'in my princess kin tabbata kina son inga Abba.???
Ganin bazata iya juran kallon cikin idonshi ba yasa ta kawar dakai gefe tare da fad'in eh Ina so ka ganshi, domin hakan ya kamata Ayi tun Farko
Murmushi yayi tare da fad'in zan iya ganinshi yau?
Tace eh amma sai dai ka tura wani yaje ya maka sallama dashi duk da ban tunanin ya dawo amma kuma hala ya dawo din dan lokacin dawowarsa yayi .....
Dariya Yarima yayi tare da fad'in am joking bazan iya zuwa ni d'aya ba, but zuwa jibi Zanzo da Usman da wasu friends dina sai mu ganshi mu nemi izinin zuwa zance Kafin manya su shiga
Murmushi tayi tare da fad'in Allah ya taimaka
Ya amsa da Ameen, tare da fad'in where is my promise?
Kallonshi tayi taga shima ita yake kallo da sauri ta kawar da kanta gefe tare da sakin murmushi sannan tace wani promise??
Yace abunda ya faru wajan Walima.
Dariya tayi wanda ya kara mata kyau sannan tace Yarima ban samu daman d'aukan komai ba saboda jama'a Wlh kunya duk ta hanani gashi mune masu saukan..... Amma munyi hoto a gida da kawaye na Wanda mukai saukan tare
Yace OK Nasan duk kinfi yin kyau
Tace a'a tare da danna wayarta tace na tura maka ta whatsapp
Murmushi yayi ya d'auko wayanshi ya fara dannawa, yace my princess duka sun sa nikaf Kema Aida kinsa ko so kike ayi ta kallemin ke
Dariya tayi tace a cikin gida nefa babu Mai kallo na sai Kai ta karasa maganan tare da rufe fuska
Murmushi yayi tare da fad'in my princess yunwa nake ji banci komai ba tunda safe.....
Da sauri ta kalleshi tare da fad'in mai zakaci in kawo ma? Yarima taya zaka zauna har yanzu bakaci komai ba ulcer zai kamaka plz mai zaka ci??
Murmushi yayi cikin jin dad'i domin ganin yanda ta nuna kulawanta akanshi, ya tabbatar mishi da cewa tana sonshi Sosai......
Katse mishi tunani tayi da fad'in Yarima ko in kawo maka tea kasha Kafin in dafa maka wani abu??
Yace a'ah ki barshi zanje Inci abinci yanzu
Shuru tayi tana d'an nazari can tace ko in kira habib yaje ya kawo ma wani abu kaci?
Hannunta ya koma tare da ri'ke mata su duka biyun yace my princess karki damu zanje wani waje Inci, ko zaki raka ni?
Da sauri tace eh muje Kafin Abba yasa Umma ta kirani a d'akin da take tunanin ina ciki inya dawo Kar yasa a kirani yaga bana nan koda yake Nasan ma ya dawo ganin habib Nasan bazai damu daya ganni ba.
Murmushi yayi yace Nop Bari inje alone banso Ayi miki fad'a my princess
Tace Yarima plz muje kaci abinci habib na nan bari in kirashi sai muje tare zance ma Abba zani maraban jos In kwana bazai hana ba sai muje kaci
Yarima yace ok my princess
Fita tayi ta shiga cikin gidan Jim kad'an sai gata ita da habib da abbanta na Bariki Sun fito daka gani ya fito raka habib dinne a yanda Yarima ya fahimta kenan? har bakin titi ya rakasu sannan ya dawo ya shiga gidan yarima yana kallonshi cikin ranshi yace wannan daka gani Dattijo ne yana yin kamalan shi ya nuna ma Yarima hakan??? kai ana abu a duniya sai yasa akace sometimes abunda ka gani bashi bane gaskiya......
Yarima tada motar yayi shima ya nufa titi bai gansu ba kiran Zainab dinne yasa ya dauki waya tare da fad'in my princess where are you?
Tace muna gaba wajan NDA Abba saida muka shiga mota ya koma shine muka sauka a nda
Yarima yace ok ga ninan zuwa, Yarima juyawa yayi ya nufi nda din ya d'aukesu ta shiga gaba habib kuma baya, Yarima ya kalleta yace Ina zaki kaini Inci abinci??
Ido ta d'an zaro tare da fad'in ni Ina na sani tunda ba zuwa nake ba
Habib dake Bayan motar yana jinsu cikin ranshi yace bariki ko y'ar iska ke inane baki Sani ba cikin garin kaduna yanda kuka san map din garin ne a kanta amma yanzu tana wani nuna ita ta Allah ce..... ?
Yarima wani babban restaurant ya faka motarshi wajan yayi mugun had'uwa gashi babu irin tarkacen mutane a wajan, daka ganin alama wajan ba kowa ke zuwa ba sai y'an gayu na gaske, private waje suka zauna, shidai habib cewa yayi cikin mutane zai zauna danya dinga ganin masu shiga da fita
Bariki tace muje tare mana
Yace ke barni in zauna nan ko zanyi kasuwa
Bariki dai dariya tayi sannan ta nufi ciki inda Yarima yake domin yace baya son su zauna inda akwai mutum ko d'aya dan baya son ana kallon mishi ita.......
Yarima ya fad'a abunda za'a bashi bariki kam tace ta koshi Yarima yace dole taci wani abu, babu yanda ta iya tasa a kawo mata snack dan a koshe take shima takeaway tace tana so, yarima yace abar snack din in Sun tashi fita zata zaba abunda take so.
Wajan 15 mnt aka kawo ma Yarima abinci lokacin ana ta kiran sallah magrib tashi yayi ya Kalli bariki tare da fad'in bari inyi sallah.
Tace OK tare da kallon Wanda ya kawo abincin tace maida kayan inya dawo sai kayi warming din abincin ka kawo.
Mutumin yace ok ma, Yarima bai tafi ba saida yaga mutumin ya fita dan ya Lura dashi yanda yake kallon zainab kaman yana son yi mata magana.....
Yarima Aliyu na fita kam saiga mutumin ya dawo da sauri yana fad'in ma plz I need to talk to you.
Bariki tace lafiya maiya faru?
Yace ma ance in amso phone number d'inki ne
Tace what? Are you mad da aurena inzo da mijina kazo kace min in baka phone number dina get lost frm hare Kafin mijina ya dawo ya ganka
Mutumin yace sorry ma Nima na fad'a mishi kina da aure saboda irin shigarki amma yace babu damuwa koda kina da aure in amso mishi number d'inki
Bariki tace Waye zan iya ganinshi??
Yace let me go and ask him in yace in kawo ki sai kizo
Bariki tace ok yana tafiya saiga Yarima ya dawo Allah yasa bai ganshi ba
Bariki tashi tayi tare da fad'in har an idar kiran mutumin tayi da baiyi nisa ba yazo tace Kawo Mai abincin
Yace OK ma
Bai dad'e ba saiga abincin ya kawo, Yarima coffee ya fara sha sannan ya kalli bariki yace my princess feed me plz
Dariya tayi tare da fad'in feed ur self u r not a baby
Yarima kallonta yayi tare da fad'in oh really? Ni baby dinki ne
Ido ta rufe alaman jin kunya
Hannunshi yasa yana kokarin cire mata hannunta da tasa ta rufe fuskanta ..... Muryan Wanda ya kawo abincin ne yazo yana fad'in ma he said that you can come he is waiting for you......
*Plz kuyi ma my hrt addu'a Allah ya bata lfya my princess my queen phareejay, Allah yasa kaffara ne????*
*kuyi manage plz Nima ba wani lfya gareni ba Nayi muku ne dan kusa my hrt a addu'a plz ??*
*plz ku dinga hakuri da typing error banda tym din editing*
~MARYAM OBAM~
BOOK 2*
*PAGE 5*
*Y'AR UWA KOMAI MUJINKI YAYI MIKI AMSA KIYI GODIYA TARE DA NUNA FARIN CIKIN KI DUK KANKANTAR ABUN KARKI RAINA, DOMIN YAU IDAN MIJINKI YA KAWO MIKI PURE WATER YAGA KINA TA MURNA TOH GOBE SWAN WATER ZAI KAWO MIKI YAGA WANI IRIN MURNA ZA KIYI, BABU ABUNDA NAMIJI YA TSANA KAMAN YAGA YA KU'KE YAYI MIKI ABU AMMA KI NUNA MISHI HALIN KO IN KULA, Y'AR UWA IN KINA MA MIJI HAKA WLH KO YANA DASHI BAZAI DINGA YI MIKI BA ZAICE BAKYA GODEWA IN YAYI MIKI GWARA KAR YAYI KI ZAGESHI DA HUJJA, NAMIJI YANA DA SAUKI IN KIN IYA TAFIYAR DASHI DUK DA NASAN WASU MAZAN KOYA KA MUSU?? BASU CANZAWA, AMMA ANA CEWA IN KASAN HALIN MUTUN SAI KASAN YANDA ZAKA ZAUNA DASHI, RAYUWAR AURE DUKA HAKURI NE IN KINCE MIJINKI YAYI MIKI KAZA, TOH WATA ITA NATA MIJIN YAYI MATA ABUNDA YAFI NAKI MUNI KUMA HAKA TAKE ZAMA DASHI BABU YANDA ZA TAYI, AURE BAUTA NE KUMA DUK ABUNDA AKACE BAUTA TOH SAI ANJURE DAN HAKA MATA KUYI TA HAKURI DUK MAI HAKURI YANA TARE DA ALLAH, SANNAN WUYA BAYA TABA DAUREWA HAKA JIN DAD'I DAN HAKA HAKURI DAI SHINE ZAMAN DUNIYA*
Yarima cire hannunshi daka fuskanta yayi idonshi ya sauka akan yaron, ganin irin kallon da yake Mai yasa yaron Ya daburce.....
Tare da fad'in sir aikoni akayi na fad'a mata shine tace zata taga Waye, shine yace ince taz.....
Bariki ta Katse shi da fad'in ya isa haka, kallon Yarima tayi wanda fuskanshi ke d'aure alaman bacin rai tace Yarima na yazo yace in bashi number dina shine..... Labarin abunda ya faru ta bashi....
Yarima Aliyu baiyi magana ba sai d'aukan wayarshi da yayi ya danyi danne danne sannan yasa a kunne yana fad'in ina restaurant dinka kazo yanzu coz ina sauri, yana fad'in haka ya ajiye wayar.... Ganin haka mutumin daya kawo abincin ya zube a k'asa ya fara ro'kan yarima danya tabbata Mai wajan ya kira, yace plz sir forgive me Wlh Aiko ni akayi saida nace bazan zoba matar aurece, amma yace dole sai Naje ko yasa Mai wajan ya koreni, sir In baka yarda ba kazo muje ka ganshi....
Tashi Yarima Aliyu yayi yace muje.....
Da sauri ya tashi ya shiga gaba amma suna zuwa wajan da yace mutumin na ciki suka ga wayam, babu kowa.
Yarima Aliyu ya kalli mutumin yace yana Ina?
Mutumin yace sir Wlh a nan yake sai dai in fita yayi, hakuri yaita bama Yarima.... Bariki tace Yarima kayi hakuri kazo muje.....
Jan hannun bariki yayi sukai waje Bayan ya biya kud'in tare da cema habib dake zaune ta waje muje.....
Bayan sun shiga mota Yarima tuki yake cikin bacin rai domin shi gaba d'aya laifin Zainab din ya gani damme zata tsaya Tana magana dashi har tace tana son ganin mutumin yanzu inda ban dawo ba zuwa za tayi..... Wani irin gudu ya saki....
Habib dake baya yace cikin ranshi Kar yaje ya kasheni ina cin gajiyar kuruciyata da sauri yace Yarima zan sauka a kawo zan amsa sa'ko...
Yarima yace ok suna zuwa kawo Yarima ya faka habib ya fita tare da fad'in a gayas haka kawai aje a kashe ni ban shirya ba...... ??
Yarima bai tsaya ba sai maraban jos, da yake yau sati mutane nata kaiwa da komawa cikin shigar banza, Yarima shidai ya rasa mai yasa baya son wannan anguwar shi inda so samu ne baya son tana zuwa kwata kwata domin anguwar bata Mai ba, ga motoci dake ta shigowa waima damma ba tanan bane Layin da bariki take ba......
Bariki kallon Yarima tayi da fuskanshi babu alaman wasa..... Tace haba Yarima kofa abincin baka ciba, aiya kam......
Yace ya isa Zainab plz, ban son dogon magana, sauka kije zan tafi.....
Kallon mamaki take mishi ganin yanda yake mata magana duk da hakan ya bata tsoro amma saita dake tace haba Yarima, wannan fushin fah, karka manta kazo tayani murna ne bai kamata ka sani cikin damuwa ba
Shuru yayi ba tare da yace Mata komai ba, a tunaninta ya sauko ne, dan haka tace yanzu Mai zaka ci in n.....
Ya dakatar da ita da fad'in Zainab plz leave my car....
Tace Yarima Mai.....
Yace I said leave my car plz
Hawaye ne ya fara zubo mata, garin yayi duhu, baya ganin hawayen da takeyi jin Tana sheshekar kuka yasa ya gane kuka takeyi..... Bud'e motar yayi ya fita domin bazai iya sauraranta Tana kuka ba uwa uba kuma abunda tayi ya bata mishi rai, a duniya babu abunda ya tsana kaman yaga ana taba abunda yake so, wanda yake ganin kaman Zainab din ta raina shine tunda har tayi magana da wani ya tabbata inda bai dawo ba zata iya sauraranshi tunda harta yarda Tana son ganinshi din, wata zuciyar tace amma tayi maka bayani.... D'an tsaki taja tare da nufa masallacin dake kusa da wajan dan yin sallah isha'i da ake kira......
Bariki kam tana cikin motar tana kuka, wanda ba kukan komai take ba saina tausayin kanta, musamman abunda taga ya faru yau, jiba yanda Yarima yayi fushi har yake nuna kishinshi a fili, tabbas Idan Yarima yasan wacece ni ban tunanin zai ragamin ko kad'an, lokaci d'aya taji kanta ya fara mata ciwo, lallai Ina son Yarima bana tunanin zan iya rayuwa ba tare dashi ba, sonshi yasa na daina aikata zina sonshi yasa na daina aikata abunda Nayi niya dan inga na kuntata ma iyayena, wani sabon kuka ta kuma saki.....
Yarima ne ya shigo cikin motar jin Tana kuka Sosai yasa yaji jikinshi yayi sanyi, duk da ranshi har yanzu a bace yake, domin Yarima namiji ne mai mugun kishi ya wuce duk yanda Mai karatu yake zato..... Janyota yayi jikinshi tare da fad'in plz stop it, bana son jin kukanki, Zainab Ina fushi dake inda kin San yanda nake sonki da kuma kishin ki da Idan wani namiji yazo inda kike zaki nuna mishi ke kurma ce, yanda ma bazaiji sautin muryanki ba, inda banzo a time ba only god knows what will happen......
Bariki cikin kuka tace Yarima Wlh abunda na fad'a maka gaskiya ne, nace mishi ya fad'a ma mutumin inason ganinshi tunda nace ni matar aurece yace duk da haka a bashi number dina, nayi hakan ne in kazo muje tare dakai amma badan wani ab........
Yarima Aliyu yace ya isa haka mubar maganan yanzu kije gida ki huta, Nasan yau Kin gaji Sosai....
Cikin sanyin murya tace toh amma Yarima baka ci abinci ba??
Yace don't worry, zanci in naje gida....
Kai ta d'aga alaman Toh, tare da fad'in Yarima hope u trust what I said? Nd ina fatan ka hakura?
Yace Zainab plz nace mubar maganan go and rest, muje in raka ki bud'e kofar motar yayi....
Ganin ya fita itama ta bud'e kofar motar ta fito har kofar gidan da tace mishi na y'an uwanta ne ya rakata saida ya Bari ta shiga ciki sannan ya dawo ya shiga motarshi yayi gaba cikin gudu
Bariki kam tana ganin ya wuce ya fito danta nufi inda take, tafiya take tana tunani domin ita bata yarda Yarima ya hakura ba, dan inda ya hakura da baiyi reaction haka ba, lallai Yarima yana da kishi, duk ranan da yasan wacece ni ban tunanin zai zauna dani a matsayin matarshi koda ya aureni..... Wata zuciyar tace mata kin manta gidan sarauta basa saki, sai an Kama Ka da laifi biyu? Bata san lokacin da tayi murmushi ba wannan tunanin da tayi shi yasa taji karfin giwa tare da kara d'aura dammaran rufe sirrinta har sai ta auri Yarima dan tana sonshi kuma tasan indai ya sani Bayan aure bazai saketa ba tunda ba'a saki...... Yarima Aliyu na tabbata kai mutumin kirki ne, soyayarka a gareni gaskiya ce kaman yanda nima nake maka, Idan na tuna abunda ya faru dani Ina takaici, tabbas Yarima ni Nasan baka dace dani ba, kafi karfina domin irin rayuwar mu ba d'aya bace, duk shirin da nakeyi na auranka Inayi ne kawai amma bawai dason raina ba, ina ganin kaman zan cuceka ne Sonka yasa na zama mai son kaina, ban taba tunanin duk duniya akwai wanda zan boyema halin da nake ciki ba tunda har iyayena sun sani kuma sun kasa yin komai akai, duk da ransu yana baci amma babu yanda za suyi domin burina in rama abunda sukai min na rashin d'aukan kaddaran daya fad'amin...... Jin ana mata magana yasa ta waiga
Driver din alh madu ne yake mata magana, yace sannu hjy tun dazu nazo ai inata jiranki, mai gida yace ya kira baki d'aga waya ba, gashi hjy babba wayanshi shima baya d'aga wa.
Bariki tace Indai wajan hjy babba kazo yana filin rawa Nasan zaka iya dubashi a can , Tana fad'in haka tayi gaba ......
Binta driver din yayi yana fad'in a'ah Wajanki nazo oga yace inzo in d'auko ki sai yasa nazo.......
Bariki tace kaje kace Mai nace bazan zo ba, and kuma daka rana irin tayau karya kara kirana domin ni yanzu Allah ya shiryar dani na daina wannan banzan rayuwar aure zanyi
Driver din alh madu yace Kai Alhmdlh Wlh naji dad'i Sosai, dama Wlh tunda na ganki naji Ina takaicin wannan rayuwar da kikeyi gaki yarinya karama amma babu daman inyi magana karki fad'ama oga ya koreni, wlh Ina takaicin wannan abunda yakeyi Wlh sai muje garin abuja muyi wata biyu uku amma baije yaga iyalanshi ba, sai dai wancan macen tazo wancan tazo ta sameshi a guest house dinshi, ni Kece ma naga yana bi kina Mai wulakanci, gashi mutum ya girma Mai yakon yabi Allah yaita istigfari amma shi ina kullum hanyar bata ita yake bi
Bariki tace Allah dai ya shirya, nidai ka fad'a mishi sa'ko na, Tana fad'in haka tayi gaba
Driver din alh madu yace Kai Alhmdlh Wlh naji dad'i Sosai, yanzu kam zani in fad'ama wannan tsohon banzan sa'kon yarinyar nan
*********
Yarima Aliyu saboda gudun da yayi kaman zai tashi sama 20mnt ne ya kaishi Zaria, Allah ya taimakeshi ya sauka lafiya, domin gudun fitan rai yayi yana tuki yana tuna abunda wanna yaron yazo yana cewa *he said that you can come he is waiting for you* Yarima Aliyu Wanda yaga Abun a matsayin kaman Zainab ta raina shine dan taga yana Sonta da yawa tsaki yaja tareda shiga gefenshi inda yaga gimbiya zinatu a falo tana zaune tana danna waya tasha wata doguwar riga y'ar kanti yayi mata kyau Sosai, kauda idonshi yayi daka kanta kaman bai ganta ba...
Tashi tayi da sauri ta nufeshi tare da rungume shi tana fad'in Yarima inata kiranka baka d'auka ba, tun dazu nake cikin damuwa tare da fargaban Allah yasa lfya
D'an janyeta yayi daka jikinshi tare da fad'in plz allow me to go and rest ,gaba yayi abunshi
Gimbiya zinatu binshi tayi da ido alaman Mai yake nufi, kodai ya gano gaskiyan al'amarin ne? Kai a'a bazai taba ganewa ba domin jinin daya gani zai sa ya tabbatar da ita budurwace, kafada ta d'aga alaman shiya sani Nasan wani wajan ne aka bata mishi rai, chatting dinta taci gaba dayi ita da gimbiya Amina.
Yarima kam yana shiga bedroom dinshi wanka yayi tare dasa jallabiya, ya fito yaga gimbiya nata danne danne dan tsaki yaja mara sauti yakan yi mamaki Idan yaga mutum yana bama waya muhimmanci fiye da komai, danya Lura da gimbiya zinatu Tana son bama waya lokacinta Sosai, dinning ya nufa dan yayi dinner....
Gimbiya ganin ya zauna akan dinning yasa ta tashi ta danna wani abu saiga kuyangi nan sun shigo, sun San abunda za suyi dan haka shi suka farayi zuba ma Yarima abinci, Bayan sun gama suka bar wajan, Yarima Fara ci yayi amma baya jin dad'in abincin dan ranshi a bace yake, yau princess dinshi ta bata mishi rai Sosai, gimbiya zinatu zama tayi itama akan dinning din tare da kura mishi ido tana kallon yanda yake cin abinci kaman baya son ci...... D'ago kai yayi yaga tana kallonshi a hankali yace stop starring at me like that,
Gimbiya zinatu tace in ban kalleka ba wa zan kalla?
Yarima shuru yayi ba tare daya kuma cewa komai ba, ya rasa mai yasa yake tantama akanta Sosai, abunda yasa har yanzu yake ganin kaman akwai wani abu tare da gimbiya zinatu shine lokacin da yayi sex da ita bai San sanda ya fara ba,hakan yana nuna mishi baya cikin hayyacinshi, yaga Abun kaman mafarki har yake ce mata ita ba virgin bace, abun daya d'aure mishi kai kuma shine yanda ya farka yaga jini a jikinta alaman she is virgin, wannan Abun yana d'aure ma Yarima kai, ido ya d'an lumshe lallai gimbiya she is a virgin Inba virgin bace taya zanga blood? Bai kamata Ina tantama akanta ba, I have to believe in what I see, tunda if she is not a virgin bazanga blood ba, duk da Nasan bako wace mace bace take zubar da jinin budurci kuma budurwa ce, but da yake Allah yana son nuna min sai gashi ita gimbiya Tana d'aya daka cikin masu zubar da jini a daren farkon su, sabanin wasu matan dasu baya zuban musu kuma suma virgin ne, ba lallai bane Idan jini bai zuba ba ace mace ba budurwa bace, wata baya zuba wata yana zuba, shi budurci ba daka jini yake ba, yanda kaji cikin mace Idan ka shiga zaka jishi a matse tun daka farko har ciki, wannan shine budurwa, wacce kuma ba budurwa ba koda tayi matsi ana ganewa, domin wajan ne zai matse cikin kuma yana shiga yaji kaman ya fad'a rami, dan haka y'an mata ku daina rud'an kanku kuce AI akwai magani dana miji bazai gane cewa ni budurwa bace wannan maganan karya ne wlh, domin budurci budurcine in kika rasa shi har abada kin rasa shi bazai taba dawowa ba komai zaki ma wajan, domin abun daka Allah ne, kuma budurci shine kimarki wajan mijinki daka yaji ya sameki kofa a bud'e kin bani domin wlh har abada bazai dinga ganin kimarki ba sai dai in a bisa tsautsayi kika rasa budurcinki tayu yaji tausayinki ya d'aga miki kafa, shima ba lallai ba domin in bakiyi wasa ba wata rana saiya goranta miki Indai namiji ne, sai yasa yana da kyau duk wani waje da zaki Indai kin San wajan ba tsaro ki guji wajan Kar ki jaza ma kanki bala'i.......
Yarima tashi yayi dan baya jin dad'in abincin d'akinshi ya nufa ya kwanta, jin karan wayanshi yasa ya d'auka yaga zainab ce kashe wayan yayi gaba d'aya dan baya bukatar magana da ita a halin yanzu.........
~haba masoya novel's din bariki na fito, yanzu dan Allah har sai kun Bari anzo ana tambaya na akan in tura ma mutum novel daka page kaza zuwa kaza? taya akayi kuka bar haka ya faru plz in an tambaya ku dinga badawa tura ma mutum novel yana mun wuya Wlh, sai inji gwara ma inyi typing da in tsaya turama mutum novel~
*NGD SOSAI DA ADDU'A*
~ina matukar yinku Sosai Alhmdlh my hrt taji sauki, a rayuwa babu abunda yake min dad'i irin addu'ar da kuke min koda Banyi niyan yin typing ba sai inji Ina son yi muku badan komai ba sai dan addu'ar da kukeyi min daka bakunan ku masu albarka, Ina matukar yinku masoya na one luv~
~MARYAM OBAM~
|