08-10-2018, 01:11 PM
????????
*KARAN BANA..........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Dedicated to Billy shantally*
*36*
Baccin su dukan su sukayi cikin kwanciyar hankali,
Sede cikin dare Auwal yaji numfashi na mishi wuyar shaka hakan yasa ya farka ba shiri,
Har ze kai mata wani naushi,danshi azatonshi ammar ne,
Cak ya tsaida hannun ganin tasleem kwance dare dare kanshi tana bacci.
Da sauri yakai dubansa kan agogon dakin,karfe biyu na dare.
Hannu ya dora a kai sabida tsananin kunyar su mummy data kamashi,in suka san tasleem gurin shi ta kwana.
A hankali ya kwantar da ita kan gadon,ya shiga safa da marwa,tunanin shi in safiya tayi.????
Gashi yasan ammar farfesa tuni ya fesa acikin gidan.
Ganin ya rasa abunyi ne kawai yasa ya fada toilet,domin tsarkake kanshi.
Inda yadunga tuno abinda ya wakana tsakanin shi da tasleem,wata kunya yaji ta sake kamashi.
Wani sashi na zuciyarshi ne yace masa.
"ya kamata de kadunga dan kama kanka,kar ka bari yarimyar ta rainaka da yawa"
Murmushi yayi yaci gaba da wankansa.
Yana fitowa doguwar riga yasaka da gajeren wando,sannan yaje kan gadon ya dan dagata ya maidar mata da rigarta,sannan ya kwanta,ya maida ita jikinshi ya kwantar da ita gamida sa hannu yaja musu bargo.
Tasleem mage uwar son jiki har da sake gyara kwanciya ajikin nashi.
Sosai yake jin dadin kasancewarsi ahakan,jawai tunaninsa yadda zasu kare da safe.
Ahaka bacci me nauyi shima yay awon gaba dashi.
Tunda baccin ya daukeshi,basu suka farka ba se bakwai na safe,duk sun makara.
Tasleem ce ta fara farkawa,jinta jikim mutum ne yasa tai saurin duban inda take kwance.
Azabure ta mike tana waige waige.ganinta adakin ya Auwal ne yasa ta saki kara.
Azabure ya farka dan yadauka wani abunne yasameta.
Itako kuka ta rushe dashi na bakin ciki da kunya na kwana agurinshi da tayi.
Dafata yayi yana tambayar.
"meke faruwa kikewa mutane ihu aka irin haka?"
doke hannum nashi tayi sannan tace.
"Ban sani ba,wlh ka cuceni,kasa na kwana agurinka yanzu ni bansan da idon da zan iya fita zuwa cikin gida ba"ta karasa maganar cikin gunjin kuka.
"kaji yarinyar nan,na cuceki kode kin cuceni,duk ke kika jawo min ni bansan ya ma zanyi ba"cewar auwal yana murmushi.
Tsaki tasleem tayi gamida ci gaba da kukanta.
Auwal alwala yaje ya dauro yazo yayi sallah bayan ya idar ne yacewa tasleem dake zaune tun dazu tana kuka.
"se ki tashi kije kiyi wankan tsarki kizo kiyi sallah"
Wata zazzafar kunya ce ta kamata data tuno,abinda ya faru jiya.
Sum sum ta mike ta shige toilet dinshi.
Tayi wankan,ta daura towel iya cinya sannan ta rufa wani akanta,tayi alwala.
kanta akasa ta fito daga toilet din sabida kunya dan duk bakinta ya mutu.
Koda ta fito yana kan abun sallah har lokacin.
Kan doguwar kujerar dakin taje ta zauna,dan bata da hijab bare kaya adakin da zata saka tai sallar.
Shafa adduar da yakeyi yayi sannan ya mike ya dauko wayarshi,dake gefen gado.
ya koma kan kujerar da ta ke kai,ya zauna.
Number yusura ya dannawa kira,ayko ba jimawa ta daga gamida cewa.
"ina kwana yaya ya karfin jikin?"
Gyara murya yayi da kyau shi adole beson wasa yace mata.cike da shan kamshi.
"lafiya lau,ki kawowa tasleem,kayan sawa da hijabi,yanzu"yana gama fadi be jira amsarta ba ya kashe wayar.
Dubansa yakai gun tasleem din wacce tai tsuru kamar ruwa ya jika zakara.
hannu yasa ya kwanto ta jikinshi,ayko kamar jira,ta shiga yimishi kukan shagwaba tana fadin.
"me yasa ka kira yusura,ni wlh banso tazo ta ganni haka,kasanta kwai surutu,"
Lakace mata hanci yayi sannan yace.
"to zan boyeki in tazo bazata ganki ba"
suna haka yusura tai sallama kofar dakin.
Ayko azabure tasleem ta sake rike Auwal.
Hannu yasa ya rungumeta da kyau ta yadda ba me ganin fuskarta.
Sannan yaba yusura izinin shugowa.
Yusura,tsinto tasleem tayi jikin auwal,daure da towel,ga kai ajike.
Kadan ya rage ta fadi gurin kallonsu,dariya takeson yi amman ba hali,dole ta gimtse ta aciki gudun karta sha duka.
Mika masa kayan tayi sannan ta juya sum sum ta fice a dakin dariya fal cikin ta.
Fitar yusura ke da wuya tasleem ta mike ta amshi kayan ta saka,tasa hijab ta shimfida abun sallah tayi sallah.
bayan ta idar Auwal yace tazo suje cikin gida dan su gaisa da su umma.
Da kyar taslee. ta yarda ta bishi,amman boye take abayansa,dan kunya sosai take ji.
Muje zuwa
surbajo for life.
????????
*KARAN BANA.........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Amin afuwar rashin jina kwana biyu,wani uzurine yadan sha kaina amman yanzu alhmdllh komai normal*
*Dedicated to Billy shantaly*
*37*
Falon gidan suka nufa,yusura se sake boyewa take abayansa.
Suna shiga shima wata kunyace ta kamashi,ganin mummy da umma zaune sun zubo musu ido.
Da sauri ya tsuguna daga inda yake,ay tasleem na ganin shida ya kareta ya tsuguna,da sauri itama ta tsuguna abayanshi ta yadda bata ganin fuskokinsu.
Mummy murmushi tayi sannan tace.
"Ango idonka kenan,?"
Wayyo kunyata Auwal keya kawai yake sosawa,ya kasa magana.??
Mummy dariya tayi tace.
"to ina ka baromin yar tawa ko bata tashi barci bane?"
Akunyace yace.
"ta tashi mummy tare muke ay gata nan"yasa gannu ta bayanshi yana kokarin zaro tasleem.
Ay zaku rantse da Allah zaneta zaayi,tunda ya rukota tashiga shirga mishi duka,tana fadin.
"wlh bazata ganni ba,ni ba abinda nayi wlh kaine kasa nai barci adakinku,wlh bazata ganni ba"magana take cikin kuka bilhakki da gaskiya.
Kowa na falon dariya yake,dan koni na dara??
Auwal ji yayi kamar ya nutse agurin sabida shirmen tasleem.
Suna haka Ammar ya shigo duk yayi gumi,yana ganin auwal ya fara cewa.
"Ango ango kasha kamshi,wlh wahalar da nayi da sassafennan bashi ne in nawa yazo dole aramamin ehe"
Cikin rashin fahimta yake kallonshi.
Shiko Ammar dukawa yayi gaban mummy yace.
"mungama zuba kayan,naje nayo full tank din,kuma anyi service,ba wata damuwa zasu iya tafiya"
"to Allah yayi Albarka"cewar mummy sannan takai dubanta gun Auwal tace.
"To Auwal tashi ku tafi kar kui rana ahanya,ga hanyar ba kyau"
Cikin in ina auwal yace.
"mummy ina zamuje?,kuma ni da wa?"
"Gidan ku Abuja mana,kai da tasleem"cewar mummy tana murmushi.
Tsilim tasleem ta fito daga bayanshi,tafara zunduma ihu.
"wlh bazan tafi koina ba,mummy don Allah karki koreni,laifinshi ne shi yadace ki kora ban da ni,don Allah karkumin haka"cewar tasleem tana kuka gamida birgima akasa???
Dagota mummy tayi tana dariya tace.
"waya cemiki korar ku mukayi?ko kinmanta ba a gidan iyaye ake zaman aure ba,dole dama ay ku tafi can,da badan rashin lafiyar da yayi ba ay da tuni kuna can,dan haka ki dena kuka,daga ke har shi ba wanda yay laifi"
sam tasleem taki yarda ihunta kawai takeyi,ita bazata tafi ba.
Shiko Ammar cike da murna yaje gun auwal yamika mushi key din mota gamida cewa.
"ayi tuki da lura dan Allah,kar ku jefa kanku rami"yayi maganar cikin tsokana.
Auwal ba baka se kunne,dan abun ya girmameshi.
Dakyar ya iya cewa.
"mummy to ay bamuci abinci ba"
"yana mota an zuba muku a kuloli,kwaci ahanya"cewar umma dase yanzu tai mgn.
Shuru yayi yarasa kuma abin fadi.
Suna ji suna gani akai musu kora da hali,?,tasleem koda aka fito rakasu fun mota dambe take bilhakki bazata tafi ba.
umma komawa falo tayi ta dauko wayar radio ta biyo ta,ayko ta samu ta shimfida mata daya a duwawu.
Wata kara ta saki sannan ta runtuma da gudu ta shige motar.
Auwal akunyace ya duka gabansu yace.
"mummy da Umma in mun muku laifine kuyi hkr ku yafe mana"
Atare suka bashi amsa.
"Ba abinda kukai mana Auwalu,Allah ya baku zaman lfy"
Haka ya mike jiki ba kwari ya shiga motar,ya tada ita,suka fice agidan kowa na daga musu hannu yusura har da hawayenta na rabuwa da tasleem.
Ba kunya Ammar agaban su mummy yakai mata duka akafada yace.
"ke dalla meye na kuka,ay wannan part one ne,mune zamuyi part two,su ansan zasu tafi namuko sede aduba aga bama nan"?????
wayar radio hannun umma Mummy ta amsa ta zuga masa gamida fadin,
"zakaci gidanku ne wlh tunda baka da kunya"
Da gudu yabar gurin yana dariya.
Seda suka dena hangosu sannan suka koma cikin gidan.
Ango da Amarya kuwa,tafe suke tasleem na zazzaga mishi masifa ta inda tashiga batanan take fita ba,shide ya mata shuru ya kyaleta.
koda yay mata shurun ita taki dena mgn,har suka var kaduna tasleem masifa take,wai ya sauketa ta koma gida?
Auwal be kulata ba har suka shiga dajin jere.suna shiga daidai tsakiyar dajin yayi parking abakin titi.
yace cikin daka tsawa.
"fita ki koma din"
ba musu tasleem ta bude motar ta fice abunta ta banko mishi kofa.
dayake gurin duk direba in yazo daidai dajin jere gudu yake bana wasa ba.yasa Auwal sa signal alamar yanason hawa titi yaci gaba da tafiya.
Tasleem jira take motocin sudan ragu ta tsallaka hannun komawa.
Idonta ne ya sauka kan allon signboart dake gefen titin,inda taga ansa.
*JERE* da manyan baki.
Sake ware ido tayi ta sake kallo,ilai shi din tagani,wanda in bata manta ba,gurine dayay kaurin suna gurin kidnapping,da kashe mutane.
Waigawa tayi ta hangi Auwal yana tafiya Ahankali kamin yasamu damar hawa titin sosai.
wayyo Allah kafa me naci ban baki ba.
gudu tasleem take kamar zata tashi sama tuni ta zubar da takalmanta ahanya,danji take kamar an biyo ta zaa kama.
ihu take tana kiran sunan shi tana daga hannu alamar ya tsaya.
Ta gaji da gudun,tana hango shi sanda yasamu damar hawa titi ya jefa motar da gudu ya kama hanyar abuja.
Kifewa tayi agurin tana kuka,
Tofa
muje zuwa.
surbajo for life.
????????
*KARAN BANA............*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Wattpad@zahrasurbajo*
*ig@zahra_surbajo1*
*facebook@surbajo maman yusuf*
*whatsapp@????*
*Dedicated to Billy Shantaly*
*38*
Kuka take harda majina,durkushe agurin,gashi ba me ko kulata wucewa kawai akeyi,
Gashi aduk iya hangenta bata hango gida kusa da ita ba bare taje.
Sede abinda bata saniba shine.
Koshi Auwal daya sauketa ba iya tafiya zeyi ba,dan tunda ya sauketa duk abinda ke faruwa,har biyoshi da tayi da gudu duk ya gani ta madubi,dan ya kara firgitata ne yasa yayi kamar ya tafin?
Tasleem na duke taji alamar tsayuwar mota kusa da ita.
Azabure ta dago dan taga waye.
Ya Auwal ne zaune yana mata murmushin mugunta.
Bata jira baasin komai ba ta bude motar ta shiga da gudunta.
Jafa motar kan titi yayi yana ci gaba da dariya.
Tasleem rasa yadda zatayi yadena mata dariya tayi.
Shiko be dena dariyar ba,dan har kifa kanshi kan sitiyari yake dan dariya.
Da taga ta rasa abunyi kawai seta rushe da kuka har da diddira kafafuwa.
Ayko kamar anzugashi dariyarshi yakeci bilhakki da gaskiya.
Seda ya gaji dan kanshi yadena dariyar,
kallonta yayi yaga yadda tayi zuru zuru,da gani akwai yunwa tattare da ita ga kukan da tayi .
Signal yasa ya koma gefen titi,yayi parking vayan sun wuce TAFA kadan.
Ganin yayi parking ne yasa tasleem ware ido tana kallonshi.
Fita taga yayi daga motar,taga ya bude gidan baya ya shiga.
Cikin tattausar murya yace.
"dawo nan kema kinji "
Ba musu ta bude kofar ta fito ta shiga bayan.
Kulolin abinci ta gani acikin basket akasan motar.
tun kan tai mgn yasa hannu ya daukosu,
budewa yayi kamshi ya cika gurin,sakwara da miyar agushi ne taji nama.
Tuni miyon bakin tasleem ya fara taruwa,ta kosa taci dan yunwa takeji
Zuba musu yayi da kansa,sannan yasa a tsakiyarsu,tun kan yace ci tuni ta fara ci.
tausayinta ne ya kamashi,tabvas yasan an mata badaidai ba aturaka gidan miji batare da ka shiryaba,
sosai yake kare mata kallo,ko dan gyaran gashi da jikin da akewa amare shi beganshi tattare da babyn tashi ba,ko kunshi babu jikinta.
Tasleem ko batasan ma yana kallonta ba sakwararta kawai take jefawa ciki .
Dauke kwanon abincin yayi,da sauri ta dago tana dubanshi.
Murmushi yay mata sannan yasa hannu ya jawota jikinshi,yace mata a hankali.
"am sorry my baby"
Da sauri ta dago kai tana dubanshi jin abinda yace.
murmushi yay mata,gamida,sa hannu ya dago habarta,ya hada bakinsu guri guda,yadanyi kissing dinta kadan.
Tuni jikinta ya mutu,tayi kasake ajikinshi.
Dan dagota yayi ya shiga bata abincin da kanshi,ba musu ta shiga ansar abincin.
seda ta koshi sannan yaci,bayan ya gama,suka wanke hannayensu,sannan suka koma gaban motar yaja suka ci gaba da tafiya.
Sun isa Abuja lfy,tundaga waje tasleem ta saki baki tana kallon gidan da zata zauna.
Wanda ko amafarki bata taba zato ba.
Har suka shiga harabar gidan tasleem bata dena kalle kallen gidan ba.
Hannunta ya rike,ita kuma ta dauki basket din kayan abincin suka nufi kofar shiga gidan.
key yasa ya bude sannan,suka shiga.
Wayyo aljannar duniya.
Ba abinda baa sa ba na adon gida afalon nan.
Haka ta saki baki tana kallo.
Janta yayi suka nufi kitchen ta ajiye basket din.
bin kitchen din take da ido tana murmushi.
Lura da hakan ne yasa Auwal rungumeta ta baya,shima yana murmushi yace mara cikin rada.
"yayi kyau ko?"
Gyada mishi kai tayi tana murmushi.
Kara matsarta yayi yace.
"Kinji dadin hakan?"
"sosai ma kuwa"ta bashi amsa tana murmushi.
ji tayi ya dauketa kamar wata jaririya,ya fito kitchen din da ita.
Matattakala,yabi suka haura sama,kyai da haduwar saman shima baa magana.
Dakinta ya kaita,kan gado ya dora ta.
Yana ajiyeta ta kwanta rigingine,tana maida numfashi.
Kallo Auwal yabita dashi,na shaawa,dan kwanciyar da tayi ta motsa shi.
Hannu ya dora kan boobs dinta yana murmushi yace.
"I like them baby,you're too much"
Kasa magana tasleem tayi illa rufe idonta da tayi dan taji kunya.
Fucewa yayi adakin ya nufi falon kasa,dan shigo da kayansu da masu gadi suka shigo dashi falon,
muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA..........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*nagode da adduarku naje lfy na dawo lfy,da fatan kuma na sameku lfy?.mun sha ruwa zamu koma bakin ayki?*
*dedicated to Billy Shantally*
*39*
Auwal na fita ta mike,ta fara,rage kayan jikinta,ta fada wanka.
Koda ya shigo da kayan tana wanka,dan haka ajiyewa yayi ya juya zuwa nashi dakin.
Shima wankan yayi,ya kimtsa,ya nufi dakin tasleem,wacce ita se alokacin ta fito wankan,
Tsaye take daure da towel,tana shafa mai a cinyoyinta.
Shigowarshi ce tasa ta tsaya cak,ta kasa motsawa,wanda ko vaa fada muku ba,kunya ce ta hanata motsawar.
Da kyar Auwal ya iya daga kafa ya karasa shiga cikin dakin,
Ta bayan ta ya tsaya,yana kallonta ta mudubi.har yanzu kafarta daya nakan abin zama domin kwalliya,wanda tayi hakanne domin ta shafa man da kyau.
Wata mahaukaciyar kunya takeji tama rasa me zatayi,dan gaba daya Auwal din kwarjini yake mata.
Matsawa kusa da ita yayi sosai,wanda har jikinsu na taba na juna.
Hannu ya dora a hankali akan cinyar tata.da sauri tasleem ta runtse ido gamida rike tawul din da karfi,nufashinta na bugawa da sauri.
A hankali yake shafa cinyar,yana kallon yanayinta ta mudubi.
Har dan cije lebe takeyi,ahankali ya dora kanshi kan kafadarta yace,cikin rada.
"Na karasa shiryaki,?"yana ci gaba da shafa cinyar tata
Gaba daya ya gama saukar mata da kasala,dan haka jingina tayi ta saki jikinta a kirjinshi.tace.
"Ya Auwal.."ta kasa karasa abinda zatace,sabida shafa cinyar ta da yake,
Murmushi yayi,yasake maimaita tambayar,kai ta gyada masa dan tasan ko ya barta bazata iya yi da kanta ba.
Daukarta yayi cak,ya kwantar da ita akan gado.
daya daga cikin akwatunan ya bude ya ciro mata wasu riga da wando masu kyau,da daukar hankali.
man da take shafawa ya dauka da duk abinda ze bukata,sannan ya hau kan gadon.
A hankali ya fara jan tawul din jikinta,da sauri ta rike,tawul din,gamida bude idonta a hankali,
Kallonta yayi gamida cewa.
"saki, mana ko bakya son taimakon?"
Da kyar ta iya furta.
"ina so mana"
"to saki in shiryaki,muje munemi abinda zamu ci"
Ba musu ta saki,gamida runtse idonta.
Daga ita se pant,se hannun data dora akan boobs dinta,Auwal ko ajikinshi,yashiga shafa mata mai akoina na jikinta.
koda yazo milk factory,a hankali ya janye hannunta ya shafesu da mai.
Ya fesa mata body spray.sannan yasa mata,dogon wandon,besa mata bra ba,ya fara kokarin saka mata riga.
A hankali tasleem tace.
"ya auwal baa sa bra ba"
"base kinsa ba,dan yawan sata na kawo ciwon kirji,bama haka ba,ni a haka nakeson ganinki "daga haka ya karasa sa mata rigar
Wacce da ita da babu duk daya.
yana gama sawa,yadan shafa mata foda,yasa mata man baki,gami da taje mata gira,ya gyara mata gashin ido,da mascara,sosai tayi kyau.
Kwashe kayan yayi ya mayar mazauninsu,sannan yazo ya dagata zuwa gaban mudubi,dan taga kwalliyar daya mata.
Tasleem na kallon fuskarta,ta kwashe da dariya,gamida juyowa ta kalleshi,
Muemushi yayi gamida daga mata gira,yace.
"nayi kokari ko?"
Dukanshi tayi akirji,na wasa gamida,rungumeshi ta dora kanta kan kirjinshi tace.
"wlh sosai nayi kyau,gaskiya,kayi kokari"
"zaa ramawa kura aniyarta,dan tsakanin miji da mata,ba kyauta,sede bashi "ya karasa maganar yana dariya.
Tur bune fuska tayi,gamuda zare jikinta daga nashi tayi gaba abinta,dan ta lura ta saki da yawa,hakan ze iya sawa ya renata,dan ta lura inde ta ci gaba da biye mishi wata ran har pant dinta zece ze sa mata????
Auwal binta yayi da kallo yana dariya shima yabi bayanta,suka sauka kasa.
A falo suka zauna,inda tasleem se cika take tana batsewa ita ala dole vatason wasa.
Abun dariya yaba Auwal,dan haka fita yayi a harkarta,ya ciro wayarshi,ya kunna data,sakonni ko se shigowa suke rututu.
Sakon Ammar ne ya dauki hankali shi inda ya rubuto masa ta whatsapp,yana me cewa.
"shege nawan ansamu duniya,Allah baka kiyama,wlh kabi yar mutane a hankali,karkace lokaci guda zaka barje guminka??"
Dariya batun yaba Auwal,wanda harseda dariyar ta fito fili.
Sosai abun yaba tasleem haushi,dan tunda ya ciro wayar hankalinta ke kanshi,ganin yana dariya ne,haushi ya turnuke ta,dan tunaninta da mace yake maganar,a fusace ta mike gamida yin tsaki,ta bar gurin ta nufi kitchen,
Bin ta da kallo Auwal yayi,jin tayi tsaki.
Tabbas yasan dashi take dan babu kowa agurin bare yayi zaton da wani take.
Sosai tsakin ya bata masa rai,wato dan taga ya sakar mata fuskane raini yakeso ya shigo cikun lamarin dole,yayiwa tufka hanci.
Dan in akwai abinda ya tsana shine ya mace ta rainashi,dole ya sauya takunshi dan ya tsira da mutuncinshi.
kashe data yayi ya ajiye wayar,sosai tsakin da tasleem tai masa ya taba zuciyarsa,dan inde ba mantawa yayi ba,to shine karo na farko da wata mace tai masa tsaki.
Tasleem ko,tana shiga kitchen din rasa ma abinda zatayi tayi,dan haka ficewa tayi ta nufi dakinta.
Auwal bebi takanta ba,shima ya shiga nashi dakin.
Har dare tasleem bata fito ba,bare ta tanadar musu abinci,shima kuma be je gurinta ba.
Tasleem na daki,zaman jiran Auwal yazo ya rarrasheta amman shuru kakeji,ga yunwa tanaji,amman be zoba.
Bacci barawo ne kawai yadaukesu duka.
Da gari ya waye da wata mahaukaciyar yunwa ta tashi,dan haka sallah kawai tayi ta fada kitchen,dan nemamusu abinda zasu ci.
Tana gamawa,ta jere akan dinning ta rugada sauri zuwa dakinta,tai wanka,ta kimtsa,sannan ta dawo dinning din tafara cin abincin.
Auwal tuni ya shirya,dan haka fitowa yayi rike da key din motarshi,dan so yake yafita ya nemo musu abinda zasu ci.
sede yana nufo falo kamshi ya gama cika masa ciki.
Ahankali ya gama saukowa.
Zaune yaganta,tana cin abincin batare data jirashi ba,hakan na nufin dan kanta ta dafa kenan.
Jin motsin shi ne yasa ta dago kai,suna hada ido,ta saki tsaki,gami da harara.
Runtse ido Auwal yayi,zuciyarshi na tafasa,ji yake kamar yay mata dukan mutuwa,amman se ya danne,yayi saurin fucewa daga gidan dan inde yace ze zauna ze iya lakada mata dukan tsiya.
Fitar da yayi veyiwa tasleem dadi ba,haka zalika vacin ran data gani akan fuskarshi ya jefata wasiwasi,
"to me nayi masa?" ta tambayi kanta.
Rasa amsa tayi wanda hakan ya janyo damuwa sosai aranta.
dakyar ta gama cin abincin ta koma falo,zaman jiran ya dawo.
Auwal ko restaurant ya nufa,yasa masu aykin kawo masa abinci,ya zauna yaci ya koshi,ya godewa Allah,sannan yasa akasa masa a takeaway,dan ze kaiwa tasleem,dan babu kayau kaci abinci batare daka ba matarka ba.
Gidan ya koma,inda yasameta zaune tana kallo,sede duba daya ya mata ya gane tana da damuwa,
Ajiye abincin yayi agabanta yace cikin hada fuska.
"ga abincin ki nan"ya ajiye ya wuceta.
Sosai kunya da tausayinshi ya kamata,ita data dafa bataje ta kirashi yaci ba,amman shi gashi ya kawo mata.
Sosai taji ta tsani kanta,mikewa tayi a hankali tabi bayanshi.
koda taje kofar dakin,tsayawa tayi ta rasa abinyi.
Daga karshe de tura kofar tayi ta shiga da sallamarta.
kwance yake kan gado,ya yi rigingine yana kallon sama da gani yanada damuwa.
A hankali ta karasa bakin gadon.
ganin ko kallonta be yi bane yasa kawai ta ɗada jikinshi ta saki kuka.
Auwal beyi yunkurin hanata ba,barinta yayi tayi,
Ganin bata da niyyar denawa ne,ga kukan nata na taba zuciyarshi,yasa,ya dora hannunshi akan bayanta,sannan ya mirginata ta dawo kasa shi ya zama ya koma sama.
Kukanta take me cike da shagwaba,tana dan tabe baki,kamar yarinya.
kura mata ido yayi,sannan yace.
"Baby na kina da damuwa wlj,tanzu da wanne kikeso naji,tsakin da kika dunga min koko,da kukanki?"
Se alokacin ta fahimci ashe tsakin data masa ne ya janyo sauyawarshi.
cikin kuka tace.
"don Allah kayi hkr ya Auwal wlh bazan sake ba,pls"
Sakinta yayi ya koma ya kwanta.
Da sauri tasleem ta sake hawa jikinshi tana ci gaba da kukan.
ganin bazata kyaleshi bane yasa,ya rallafota yace cikin tausashshiyar murya.
"kina bukatar bulala ko?"
kara shiga jikinshi tayi tace cike da shagwaba.
"ni wlh banason bulala,kayi hkr"
Murmushi yayi gamida jan hancinta yace.
"to nayi hkrn,yanzu tashi kije zanyi bacci ne"
Ga mamakin auwal,me makon yaga,ta mike,se ma kara gyara kwanciya da tayi ajikinshi,ta furta.
"nima baccin nakeji ya Auwal"
be sake kulata ba,yaja musu bargo,suka shiga baccinsu me dadi.
muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA.......*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Dedicated to Billy Shantally*
*40*
Tunda yake da tasleem yaune karo na farko da mahaukaciyar shaawaeta tafara damunshikasancewarta ajikinshi.
Rabata yayi da jikinshi ko yasamu sassauci,
Kullum abu se gaba yake ba baya ba,se dirkawa kanshi allurai yake damagunguna da zasu kwantar da shaawar dan aganinsa tasleem tayi kankanta ga daukar lalurarshi.
Wanda be sani ba itama anata bangaren tanason sanin waye mijinta,dan tagaji da gafara sa bataga kaho ba.
Tuni mummy da Ammar sun dawo Abuja,sabida Auwal shima ya amshi Aykin da aka bashi,a national hospital.
Yusura kullum se tayi kukan rashim aminiyarta tasleem wacce da ba abinda ke rabasu.
Tasleem kullum shaawar Ya Auwal na karuwa aranta amman taga shi ko ajikinshi,dan haka dole tayi duk me yiwuwa dan jan hankalinshi zuwa gareta.
Mummy tunda suka dawo ta shiga aykowa da tasleem magunguna iri iri,harda na kara shaawa,ta hannun me aykinta.
Ba wanda tasleem take kin amfani dashi,dan tasan muhimmancinsu.sede batasan akwai ingiza me kantu ruwaba acikinsu.?
Yau da wuri ya Auwal ya dawo gida,domin yanason kallon wasan Arsenal da barcelona,
Yana dawowa da faraa tasleem ta tarbeshi kamar kullum,dagata yayi yana juyi da ita atsakar falon kafin ya haura da ita sama.
Dakinshi suka shigasuna shiga ta diro ta nufi toilet ta hada mishi ruwan wanka sannan ta fito,ta tayashi rage kayan jikinshi.
Dan kamo kugunta yayi yana murmushi yace.
"yaushe zaki fara hutar dani yin wankan da kaina ne?"ya fadi yana daga mata gira.
Dan dukan wasa takai mishi a kirji tace ashagwabe.
"kai ya Auwal,nide ba ruwana wlh"
Murmushi yayi ya lakace mata hanci yace.
"niko da ruwana,bari in fito inmiki wankan"
Da gudu tasleem ta fice daga dakin tana dariya.
Bin bayanta Auwal yayi da kallo gamida hadiye wani miyau wanda shi yasan dalilinsa.
Wankan ya shiga,yayinda itama tana shiga dakinta ta fada wankan dan tasha alwashin yau ko romance ne se angonta ya mata?
tana fitowa daga wankan gaban mirror taje ta fara caba ado.
Tana gamawa tai barin turare ajikinta,
Auwal tuni ya shirya ya fita falon shi dake saman dan yagaji bejin sauka kasa.
Sanye yake da singlet da gajeran wando,yana kallon tv,dan ankusa fara wasan.
Tasleem na gama kwalliyarta ta dubi daidai gefen mazaunanta,ta mintsini kanta da kanta ta yadda shedar farcenta baze fito ba.
Haka tayi agefen boobs dinta guda daya.
Tana gamawa ta gyara tsayuwar tawul din jikinta,ta runtuma da gudu zuwa falon Auwal tana kuka.
Jin kukanta ne ya kidima auwal.da gudu ya mike ya nufota ta fada jikinshi taci gaba da kukan.
Dakyar taji rarrashin da yake mata tai shuru
"me yafaru baby na fadamin" cewar auwal yana leka fuskarta.
kara tabarbarewa tayi sannan tace cikin kuka.
"fitowata wanka kenan,ina shiryawa wani abu yayta cizona a nan da nan,inaga maybe kunama ce"ta karasa maganar cikin kuka gamida nuna boobs dinta da mazaunanta.
Arude yajata dan ta zauna yagani,ayko fir taki zama,wai da zafi.?
Ganin taki zamane ya dauketa cak zuwa cikin dakin dan yaduba dakyau yaga me ya cijeta.
Kan gado ya kwantar da ita a hankali,sannan shima yahau gadon,yadan kishigida,kusan rabin jikinta na jikinshi, ahaka yace tausassan lafazi.
"to nunamin a inane"
a hankali,ta nuna masa boobs dinta,batare da tunanin komaiba yayi kasa da tawul din ya fara duban inda aka cijeta.
Abunka da farar mace tuni gurin data mintsini kan nata yayi ja.
Dan haka yana bƴdewa yaga gurin.
Ahankali yasa hannu yana shafar gurin,wanda hakan da yake sosai ya daga hankalin tasleem dan haka har dan sake dago mishi su takeyi.
Tuni shima yajima a online,kawai yana tattalin data ne yasa yake dan basarwa.
Bayan ya gama duba boobs dinne yadan dago jan idonshi,yace cikin dasashshiyar mirya.
"se wanne gurin?"
Dakyar ta iya nuna mishi,tsakiyar cinyoyinta.
ahankali ya mika hannu,ta kasan tawul din waishi azuwan ze duba batare da ya kwaceshi ba.
Carab hannunshi ya fada,inda malam ya hana fadi??
Ajike take sosai dan hannunshi ya shaida mishi.
Jin hannunshi a inda bata taba zatoba,yasata jan wani dogon numfashi kamar ta suma.
Muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA.........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Mrs Shamsur,har yanzu ina yinki wlh,ba abinda ya sauya hakan,kwana da yawa,kin buya?*
*dedicated to billy shantally*
*41*
Kamar a mafarki yakejin hannun nasa agurin,dan haka dan ya tabbatar yakara tura hannun.
Wani nishidi tasleem tayi gamida bankaro kirjinta sama idonta arufe yayinda ta kama lebenta ta gefe da hakoranta.
A hankali,yakai dubansa fuskarta,sannan ya ciro hannun nashi a hankali.
Sosai yayi mamakin ganin hannun kamar yasha mangoro?
Kwanciya yayi akan gadon yana maida numfashi kamar yayi gudu,
Gaba daya ya rasa sukunin shi,can inda malam ya hana fada in banda zillo ba abinda ake masa?,ga tasleem data kara shigewa jikinshi tana masa yan koke koke,
Rasa yadda zeyi yayi,bude idonshi yayi yana kallonta,zuwa yanzu tawul din ma ya bar jikinta,wanda ko ita batasani ba,
Ahankali yasauke idonshi kan boobs dinta,dake tsaye suna kallonshi,duk yadda yaso ya daure ya kasa.
Mirginawa yayi kanta yadan tallafo kanta,yana shafawa,yace,cikin tausasshiyar murya.
"kukan na menene to?"
Hannu tasa tana murza idonta tace cikin shagwaba.
"ba kai bane"
Kara matsarta yayi sosai,ya dora goshinshi akan nata yace cikin muryar rada.
"ni kuma?to menayi?"
Kasa bashi amsa tayi,ta shiga mutsi mutsin zame jikinta daka kasanshi.
Dan sakar mata nauyinshi yayi,ayko wata yar kara ta saki,
Carab ya jefa bakinshi anata,ji kake dif.?
Sosai tasleem taji salonshi na yau yasauya ba kamar na kwanaki ba.
Yadda yake shan bakinta,gaba daya ya gama birkita mata lissafi.
Ahankali yayi kasa kadan,ya dora bakinshi kan boobs dinta suma yasamusu albarka daidai gwargwado.
A hankali ya dunga fatali da duk wata sutura dake jikinshi.
Salon na Auwal yafara fin karfin kwakwalwar tasleem,musamman yanzu da hannunshi,kecan masuburbudar????
Tuni ta fara kukan dadi,wanda ya karawa Auwal kaimi.
Atunanin tasleem dadin me dorewane har agama,shiyasa tasaki jiki,kafa daya na katsina kafa daya na daura????anashan dadi.
Seda Auwal ya tunkari kofar garin dadin kowa,bakinshi dauke da adduar saduwa da iyali,sannan hankalinta ya dawo jikinta.
at once,duk wani dadi ya gudu,ta nemeshi ta rasa,se azabatul uula.?
Azabure ta fara kokarin kwace kanta,tana kukan azaba gami da kai mishi duka,
Kin makaro yarinya,dan auwal ko kadan bemasan tanayi ba,
Gaba yake cikin garin,ga tasleem itama azabar karuwa take.
ay dataga ba sarki se Allah se ta fara ihu iya karfinta?(su billy shantally anji maza,se shegen kurin baki,Allah ya kara?)
Kamar asama yadunga jiyo kara wacce besan meyinta ba,dan karawa kanshi jin dadin ya manne bakinshi dana tasleem,wacce ke tsaka da zunduma ihu,shi besan ma ita takeyiba,ayko hakan ya janyo yadena jin karar.
Wayyo tasleem,ba baka se kunne,azaba tashata bata wasa ba,(note,yan mata duk macen da zata ce miki first night beda zafi karya take,sede in ba budurwa bace,kurike budurcinku dan wlh baku da wata kima data wuce shi,duk kyanki duk kudinki duk iliminki inkika sake kikaje gidan mijinki a bude,wlh kwalin ashana ma yafiki daraja,shawarace)
Auwal fa ansamu an dangana da gidan megari,dan haka nanfa aka hadashi da dan ayke,sukai ta shiga lungu da sakon garin suna mika gaisuwa,da gabatar da Joy stick,(in zuwairah language?)amatsayin sabon me garin?????
Be saurara mata ba,seda ya tabbatar da duk wani lungu ya shiga sun gaisa.
Mirginewa yayi,kan gadon,ya kifa cikinshi,yana maida numfashi.
Tasleem duk yadda taso ta mike tabar dakin ta kasa koda daga hannuntane.
Dan haka kwanciya tayi taci gaba da kukanta,yayinda can kasanta takeji kamar tayi tsarki da barkono.
sunfi minti talatin a haka kamin Auwal yasamu ya motsa,hannu yasa ya janyota jikinshi,ya rungumeta yana hawaye,bakinshi na rawa yake fadin.
"Allah yayi miki albarka tasleem,Allah ya albarkaci rayuwarki,kin shayar dani zumar da ban taba zaton samu daga gurinki ba,tasleem ina matukar kaunarki,atun ranar dana fara ganinki naji ina sonki,wlh duk abinda na dunga miki kishin ki ne yajanyo shi,amman yayanki Auwal ba mugu bane,yayanki auwal yafi kowa sonki,yayanki auwal dake kadai ze iya rayuwa tasleem,kisoni koda rabin son da nake miki ne"ya karasa maganar cikin kuka gamida rungumeta da kyau ajikinshi.
Sosai take kuka itama gamida kwantar da kanta akirjinshi.
Dago fuskarta yayi ya hada da tashi cikin kuka yace.
"kema kina sona ko?"
Kai ta shiga gyada mishi da sauri,tana hawaye.
Sake rungume juna sukai,yana nanata mata son da yake mata.
Wayyo,real love
seda suka dan samu nutsuwa ne,ya mike,yaje ya hada musu ruwan wanka,ya dawo ya dauke cak zuwa,toilet din.
Idonta arufe,har suka gama wankan ya taimaka mata tayi na tsarki shima yayi,ya daukota ya fito da ita.
Kan kujera ya kwantar da ita.
Sannan ya cire bed sheet din da suka bata,ya sauya,wani ya gyara gadon fess sannan ya dawo ya dauketa,yaje ya kwantar da ita akan gadon.
shiryawa yayi,sannan yaje yadebo kayanta adakinta,yazo ya shiryata,zazzabi ne ajikinta,dan haka,yana gama sa mata kayan ya rufeta da bargo,
Bedsheet din daya cire ya dauka yaje yasa a washing machine,sannan ya sauka kitchen ya dauko cup yadawo dinning ya hada mata tea me zafi,ya koma dakin.
Ajiye tea din yayi agefe,sannan,ya zauna kan gadon ya mika hannu yafara jan bargon.
Da sauri, Tasleem ta rike bargon,ta tabe baki,a hankali ta furta.
"akwai sanyi fa"
Hannunta ya rike ahankali,yana cire bargon yace.
"na sani babyna,tea zakisha kisha magani zaki dena jin sanyin"
turo dan karamin bakinta gaba tayi,Kamar yar yarinya.
Murmushi yayi gamida karasa cire bargon,ya dagota zuwa jikinshi,ya shiga bata tea din.
Dakyar tasha rabi tace ta koshi.
Magani ya bata,tasha,sannan yajata suka kwanta tare yaja musu bargo.
A haka bacci yay gaba da ita,shiko yakasa baccin sabida farin cikin ya sami tasleem budurwa.
Duk wani haushi da tsanar danmaliki da yakeji,se yaji ya nemeshi ya rasa,dan da duk zatonshi ya lalata masa ita.
Muje zuwa
Yawan comments yawan typing.
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA..........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Fatima Abubakar Radda ina miki fatan alkhairi,barka da sallah*
*Dedicated to billy shantally*
*42*
Bata tashi ba,se magrib.
Bude idonta tayi ahankali,fes ta saukeshi kan nashi yana mata murmushi.
Da sauri ta runtse idon,cike da jin kunya.
A karo na biyu tasake bude idon still yana kallonta,sake rufewa tayi.
Ana ukun tana budewa taga yana kallonta,ay se kawai ta rufeshi da duka tana kuka,cikin kukan take fadin.
"ya isheka haka,malam kallon na menene kuma, ya isheka nace"?ta karasa maganar cikin karaji.
Auwal in banda dariya ba abinda yakeyi,wannan shine tabarmar kunya?
Da saurinta ta sauko daga kan gadon,da niyyar ta hade kafafunta gurin tafiya.
Azabar da taji ne yasata kwallah yar kara.
Da sauri auwal ya nufeta,kan ya karaso tuni ta yi saurin maida kanta delu cogal ta bar dakin.
Dakinta ta koma da dan saurinta.
Be bi ta ba,dan yasan atakure take,alwala yayi,yazo ya wuce masallaci.
Tasleem ko tana shiga daki toilet ta shige tasake tara wani ruwan zafin ta shige ciki ta zauna,duk da azabar da takeji haka ta daure,dan hakanne kawai ze zama gata agareta.
Tafi 30minutes acikin toilet din sannan tai wanka ta dauro alwala ta fito.
Doguwar riga ta zura sannan tayi sallah,bayan ta idar,ta fara kwalliya wacce tunda tazo gidan shine karo na farko data fara tsara irinta.
Bayan ta gama ta nemi dogon wando fari me tsukakkiyar kafa tasaka,gamida sa wata wine colour din riga,sannan ta daure kugunta da belt na gucci.baki.
Sosai tayi kyau,musamman data raba gashinta gida biyu ta daure daban daban,kamar yar baby.
Shiko Auwal ana idar da sallah gidan mummy ya wuce.
"lafiyarka kuwa da tsohon daren nan ina ka baro yar mutane?"cewar mummy sanda taga Auwal.
Murmushi yayi gamida sosa keya yace.
"lafiya lau mummy,tana gida bacci take,bata dan jin dadine shine nace ta kwanta basai tayi girki ba,zanzo na amso anan"
murmushi mummy tayi dan zatonta cikine?dan haka cike da kulawa tace.
"Allah bata lfy,amman de kayi kuskure,meyasa baka kira waya ba ay se akai muku basai kazo ba"
Shuru yayi yana murmushi.
yan ayki tasa suka shiryo abincin merai da lfy akuloli,Ammar yadaukar mishi ya rakoshi mota.
Bayan yasa masa a boot ne ya waigo gun Auwal yana dariya.yace.
"kai sharp shooter badai har ka buga mata iska ba?"
"gas na buga mata,dan renin wayo kawai"cewar Auwal yana dariya.
Dariya Ammar yayi sannan yace.
"ka tsaya sanya kaga yadda ake ayki,dan nan da next week mummy zata kd batun aurena da yusura,ayni banki adaren na buga mata iska ba wlh"yakarasa maganar yana dariya gamida rugawa nesa da auwal dan yasan dukanshi zeyi.
Dariya Auwal yayi yace
"Allah ya taro ka"
Da sauri Ammar yace.
"wlh ba amin ba,abar ni naita kwacewa ta inde akan yusura ne,kaji mugu in ya tareni dame zan dura mata gas din"???
Auwal sosai batun na Ammar ke bashi dariya dan haka mota yashige ya tayar yabar harabar gidan yana dariya.
Ammar cikin gida ya koma yaci gaba da rokon mummy akan shifa aurensa da yusura beson ya wuce wata biyu.
"Ammaru saurin uban me kakeyine haka,mezesa bazaka bari a hada dana zinatu ba tunda itama tasamu miji "
Turo baki gaba yayi yace
"nide ataimakeni amin yadda nace,inba haka ba Allah karuwanci zan fara"????
Sosai batun na Ammar yaba mummy dariya da kunya dan haka batace masa komaiba ta bar falon,tana jinjina rashin kunya irin ta Ammar,Auwal yafishi kunya da kawaici.
Tasleem feshe jikinta tayi da turaruka masu kamshi.
sannan ta sakko kasa ahankali,sabida zafin har yanzu da akwaishi bade kamar dazu ba.
Kan kujera ta zauna ta kunna arewa 24 dan yau monday kuma ranar suke haska film din tarkon kauna na zaira da omer.
Sosai hankalinta yatafi gurin kallon dan haka bataji tsayuwar motar shi ba.
se ji tayi ya shigo falon da sallama.
Azabure ta mike da niyyar guduwa daki,sede takasa motsawa,sabida ta fama ciwonta mikewa da saurin datayi.
Ajiye kulolin yayi,sannan yazo inda take sunkuye da kai tana wasa da hannayenta.
rungumeta yayi ta baya ahankali.ya dora kanshi kan kafadarta yana shakar kamshinta.
runtse ido tayi.
A hankali yace yana sunsunata.
"babyna kinyi kyau sosai,ya jikin naki yanzu?"
Shuru tayi ta kasa mgn.
Hannu ya dora akan mararta yana dan shafawa ahankali yace.
"tunda bazakiyi mgn ba,muje in tambayi gurin"
a 360 ta waigo gaba dayanta ta shige jikinshi,tana hadashi da Allah.
"don Allah,Honey kayi hkr,wlh be dena zafi ba,don Allah"tayi mgn a shagwabe.
ba shagwabarce bata shigeshi ba,aa sunan data kirashi dashine yafi daukar hankalinshi *HONEY*
A hankali,ya rada mata a kunne,
"kece honey baby not me,so kin shayar da babynki honey me dadi"
Sinne kai tayi akirjinshi,tana dan kukan shagwaba.
adan rude yasake tambayarta.
"me yasami honey na take kuka?"
Cikin shagwaba tace.
"Baby yunwa nikeji wlh"
Be jira komai ba ya sureta zuwa dining.
Da kanshi ya zuba iya yadda ze ishesu,sannan ya ajiye agefen kujerar shi ya mika mata hannu.
ba musu ta kama hannu yajanyota gabanshi,kan cinyarshi ta zauna cikin salon da se macen da ta amsa sunanta(wlh ba dabas ake zama kan cinya ba,da akwai salon hawa cinyar oga,)
abaki yadunga bata harta koshi,sannan shima,ya bude mata baki.
Ba musu tashiga bashi abakin akunyace,har seda ya koshi.
Daukarta yayi cak zuwa falon,ya zaunar da ita sannan,yayi matashin kai da cinyarta.
ita de tasleem kunyar duniya ta gama cikata.tama rasa abunyi,
Auwal hannu yasa ta wuyanta ya duko da fuskarta kan tashi,ya hade bakinsu.
sede yaji tana numfashi dakyar sannan ya saketa,yace yana mata murmushi.
"kunyar ce bana so,pls zata iya cutar dani,pls ki koma tasleem din da nasani,pls my queen"yayi mgnr yana kashe mata ido.
murmushi tayi,me sanyaya zuciya sannan tace.da yar siriruwar muryarta.
"to baby,zanyi kokarin hakan"
"wow that's my girl,haka nakeso"cewar Auwal gamida sake rungumeta.
Haka de sukai ta yan wasanninsu,har zuwa lokacin bacci.
Tasleem dakinta ta gudu tayi wanka tabi lafiyar katifa.
Auwal yana gama wanka ya shirya ya zura gajeran wando ya nufi dakin tasleem.
Tana tsaka da bacci taji ana shafata,adan tsorace ta farka,Auwal ne,rungume daita,idanuwanshi karara suka nuna mata so yake su gaisa.
Tun kan tai mgn,yarigata yace cikin murya me rauni.
"nasani akwai zafi,amman wlh nakasa jurewa ne honey,wlh in kika hanani zan iya shiga wani hali,pls kiyi hkr,bazeyi zafi kamar dazu ba pls"
Bata da yadda zatayi dole ta sakar masa ya dirjeta son ranshi,duk yadda taso kar tai kuka amman tagaza jure zafin sosai taci kukanta.
Dakyar ya saurara mata dan ji yake kara dadi take.
Wanka yamusu .tayi na tsarki shima yayi,suka fito suka bi lafiyar gado,bacci suke me cike da so da kaunar juna.
muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA..............*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Don Allah inada mara lafiya pls asa min shi a addua,Allah yabashi lfy yasa kaffarane,ngd???*
*dedicated to Billy shantaly(hank......?)*
*43*
Kiran sallar farko Auwal ya farka,sanda yaga taslim ajikinshi tana bacci,wani dadi ne ya kamashi da besan dalilin sa ba.
A hankali ya kwantar da ita ya shiga toilet,ya tsarkake jikinshi ya dauro alwala,
Doguwar riga ya zura ajikinshi, ya shimfida abin sallah ya fara jero nafiloli,yana godiya ga Allah daya bashi tasleem,sannan ya roki dauwamamman zaman lfy da zuria dayyiba a tsakaninsu.
Yana nan zaune har aka tada sallah dan haka mikewa yayi yabi jam'i daga gida.
Bayan ya idar yayi adduoi ya shafa,sannan ya mike ya nufi toilet,ya hada ruwan zafi.
Dawowa yayi dakin har yanzu bacci take,dagani kasan baccin na gajiya ne.
Wani tausayinta ne ya kamashi,tabbas yasan ta gurzu a hannunshi,to ya zeyi shima ay ba laifinsa bane.
Zama yayi gefenta ya shiga shafa mata kai a hankali,yana kiran sunanta.
Ya jima kamin ta bude ido,suna hada ido,ta maida nata ta rufe,murmushi yayi gami da jan hancinta yace.
"good morning princess"
Murmushi tayi,amman still idonta a rufe yake.
Mikewa yayi ya dauketa cak.ayko fara harba kafa tayi tana fadin.
"wayyo Allah na,baby,wlh ka barni zanyi da kaina,naka akwai zafi,ni banaso"ta karasa maganar cikin kuka.
Dariya yayi,yace.
"Allah honey se na miki wankan nan,dan in karasa lada na,"
Yana fadin haka ya karasa shigewa toilet din da ita,tana dukan bayanahi a hankali ita se ya sauketa.
Be sauke ta ba se acikin ruwan zafin daya,tara.ayko kuka tasa mishi na shagwaba,tana wani zillewa irin akwai zafinnan.
Sosai Auwal ya gigice,ya shiga rarrashinta,duk inda ya taba ajikinta da niyar ya wanke seta gantsare alamun gurin shima ciwon yake.
wasa wasa sun kwashe sama da 30minute before agama wankan,su fito.
Suna fitowa ta dire daga hannunshi.,walldrof din kayanshi ta nufa,hankali kwance,ta fara hangitsa gogaggun kayan dake ciki.
Auwal na tsaye na kallon ikon Allah,yadda ake ciwa suturunsa mutunci.
Kasa jurewa yayi ya nufeta,da sauri.hannunta ya kamo,a hankali,yace cikin sigar rarrashi.
"honey me kike nema aciki da kike ta hargitsa min kayan ciki,,ko bakiga a goge suke ba,?"
Hararar shi tayi,gamida murguda dan bakinta sannan tace a shagwabe.
"Doguwar riga zan dauka nasa nai sallah."
Murmushi yayi,sannan ya mika hannu ya dauko mata wata asaman kayan,yace.
"in banda abinki,ay ga wata daga sama,base kin birkito can kasan ba"
Amsar rigar tayi ta cillar,sannan taci gaba da hargitso kayan.
Ayko riketa yayi gam ajikinshi.yana fadin.
"honey,kinsan ko yadda na tsani a birkitamin kaya?"
Kuka tasa sannan tace.
"nima kasan yadda na tsani ko kudane ya rabi jikina?a goge a ninke,a adane nake,amman jiya haka ka dunga birkita,duk wata guga dake jikina, ba tare dana hanaka ba kai meye naka na hanani?"
Tun kan ta karasa maganar yake dariya har ta gama,sakinta yayi,ta birkice kayan sannan ta dauko tacan kasan.
Zurata tayi ajikinta tana,murmushi.
auwal cikun tsokana yace.
''to yanzu da kika dauko tacan kasan,me kikaji?"
"Abinda kaji,ajikina sanda kaje can kasan"ta bashi amsa cike da tsiwa.
Dariyace ta kamashi me karfi,dan har kwanciya yayi yana dariyarsa.
Itama dariyar ce ta kamata,dan haka ficewa tayi da gudu daga dakin ta nufi nata,
Sallar tayi,sannan ta danyi kwalliya,sannan ta sauya kaya ta nufi kitchen domin hada abincin safe...
Tana tsaka da aykinta taji kamar ana kallonta,dan satar kallon gefenta tayi,tsaye yake ya harde hannu a kirji,yana mata murmushi.
itama murmushin tayi gamida kau da kanta gefe.
Karasowa cikin kitchen din yayi,
Ta bayanta yaje,ya rungumeta gamida kewaye marar ta da hannayenshi,ya rada mata akunne.
"madam babyn ki fa yayi latti,"
Hannunta ta dora akan nashi,tace cikin muryar daukar hankali.
"ni de ba inda zakaje,yau,gaskiya"takarasa maganar cikin turo baki.
Juyo da ita yayi sukai facing juna,yace cikin sigar rarrashi.
"haba my baby,marasa lafiyan kuma ayi ya dasu?"
Diddira kafa ta fara,cikin kukan shagwaba tace.
"nima ay banda lfy,kuma Allah ban ji sauki ba,"
Dariya yayi,ya rungumeta,yana shafa bayanta yace.
"kina da gaskiya honey,kin fisu bukatata,dole in gama duba ki kamin naje gun su"
Kaurin kwan da sukaji ne yamaido da hankalinsu.
da sauri tasleem ta kwace jikinta,taje ta sauke tuni kwan ya kone.
Juyeshi tayi a dustbing sannan ta sake hada wani ta soya.
Duk kusan aykin tare sukayi shi,ita dashi.
Sannan suka jera a dinning,suna gamawa,tayi hanyar daki.
Da sauri ya rukota ta fada jikinshi.
"ina zuwa kuma?"
"baby wanka"ta bashi amsa tana kashe mishi ido.
Cak ya dauketa,zuwa dakin nata.
duk yadda taso ya barta ta cire kayan da kanta ki yayi,
shi ya cire mata,daya rage saura pant da bra ne ta gudu gefe,dan ta cire da kanta.
Bin ta yayi ya rukota,nan fa suka shiga kokawa,wanda hakan yayi tasiri gurin dorashi online.
Sannu a hankali har ya samu ya rabata da bra din,yana cirewa yamaida bakinshi,kan twins.
tsaf tasleem ta natsu ta shiga recieving message dinshi.
Sannu a hankali,ta shiga maidar mishi da amsa,tuni ya kara gigicewa,
sosai ta maida hankali,gurin sato zuciyarshi da salonta,Tun kan aje ko ina ya Auwal an fara kuka.
Auwal de seda ya kara gaisawa da megari da safen ma,tasleem sosai ta gurzu a hannunshi dan shima seda ta koka.
Yana samun natsuwane,ya lura,jikinta akwai zazzabi me zafi.
Agigice ya rungumota jikinshi yana taba wuyanta,ita ko kuka kawai takeyi,tana rawar sanyi.
Wayyo ragon maza?shima ay sega hawayen nabin fuskarshi na tausayin matarshi.
Dakyar ya samu yay musu wanka,yasa mata kaya.
Yana sa mata,ya nufi dakinshi dauke da ita.
Kwantar da ita yayi,akan gado ya rufeta sannan ya shiga dakin daya ware,as emmergency.
magunguna ya hado mata,sannan ya fito yazo ya bata,da kyar ta amsa tasha.
Kasa ya sauka ya kwaso abincin da suka dafa.
Yazo da rarrashi ya samu taci abincin ,badan ranta yaso ba.
Har zuwa yamma yana manne da ita,wanda zuwa lokacin ta warke sarai.
Har ya kira umma a waya ya hadata da ita.
Sun jima suna waya,da umman,sosai tasleem taji dadin hakan.
Suna gama wayar ya kashe,yasa a aljihu.
turo vaki tayi,da sauri yace.
"me kike so?"
"baka kira min twin sis dina ba"
"ke nifa banso ta rainani,shiyasa kikaga ina kama girmana"yayi maganar cikin hade gida.
Tasleem bata kulashi ba,illah dariya data kife akan gadon tanayi.
Tun Auwal be gano abinda takewa dariyar ba,har ya gane,shima dariyar yayi,ya kamo kunnenta yace.
"eh din,na fadi girmana nake kamawa,saura kuma inji in gani,"????
itade tasleem in banda dariya ba abinda take masa.
Muje zuwa
Surbajo for life.
*KARAN BANA..........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Dedicated to Billy shantally*
*36*
Baccin su dukan su sukayi cikin kwanciyar hankali,
Sede cikin dare Auwal yaji numfashi na mishi wuyar shaka hakan yasa ya farka ba shiri,
Har ze kai mata wani naushi,danshi azatonshi ammar ne,
Cak ya tsaida hannun ganin tasleem kwance dare dare kanshi tana bacci.
Da sauri yakai dubansa kan agogon dakin,karfe biyu na dare.
Hannu ya dora a kai sabida tsananin kunyar su mummy data kamashi,in suka san tasleem gurin shi ta kwana.
A hankali ya kwantar da ita kan gadon,ya shiga safa da marwa,tunanin shi in safiya tayi.????
Gashi yasan ammar farfesa tuni ya fesa acikin gidan.
Ganin ya rasa abunyi ne kawai yasa ya fada toilet,domin tsarkake kanshi.
Inda yadunga tuno abinda ya wakana tsakanin shi da tasleem,wata kunya yaji ta sake kamashi.
Wani sashi na zuciyarshi ne yace masa.
"ya kamata de kadunga dan kama kanka,kar ka bari yarimyar ta rainaka da yawa"
Murmushi yayi yaci gaba da wankansa.
Yana fitowa doguwar riga yasaka da gajeren wando,sannan yaje kan gadon ya dan dagata ya maidar mata da rigarta,sannan ya kwanta,ya maida ita jikinshi ya kwantar da ita gamida sa hannu yaja musu bargo.
Tasleem mage uwar son jiki har da sake gyara kwanciya ajikin nashi.
Sosai yake jin dadin kasancewarsi ahakan,jawai tunaninsa yadda zasu kare da safe.
Ahaka bacci me nauyi shima yay awon gaba dashi.
Tunda baccin ya daukeshi,basu suka farka ba se bakwai na safe,duk sun makara.
Tasleem ce ta fara farkawa,jinta jikim mutum ne yasa tai saurin duban inda take kwance.
Azabure ta mike tana waige waige.ganinta adakin ya Auwal ne yasa ta saki kara.
Azabure ya farka dan yadauka wani abunne yasameta.
Itako kuka ta rushe dashi na bakin ciki da kunya na kwana agurinshi da tayi.
Dafata yayi yana tambayar.
"meke faruwa kikewa mutane ihu aka irin haka?"
doke hannum nashi tayi sannan tace.
"Ban sani ba,wlh ka cuceni,kasa na kwana agurinka yanzu ni bansan da idon da zan iya fita zuwa cikin gida ba"ta karasa maganar cikin gunjin kuka.
"kaji yarinyar nan,na cuceki kode kin cuceni,duk ke kika jawo min ni bansan ya ma zanyi ba"cewar auwal yana murmushi.
Tsaki tasleem tayi gamida ci gaba da kukanta.
Auwal alwala yaje ya dauro yazo yayi sallah bayan ya idar ne yacewa tasleem dake zaune tun dazu tana kuka.
"se ki tashi kije kiyi wankan tsarki kizo kiyi sallah"
Wata zazzafar kunya ce ta kamata data tuno,abinda ya faru jiya.
Sum sum ta mike ta shige toilet dinshi.
Tayi wankan,ta daura towel iya cinya sannan ta rufa wani akanta,tayi alwala.
kanta akasa ta fito daga toilet din sabida kunya dan duk bakinta ya mutu.
Koda ta fito yana kan abun sallah har lokacin.
Kan doguwar kujerar dakin taje ta zauna,dan bata da hijab bare kaya adakin da zata saka tai sallar.
Shafa adduar da yakeyi yayi sannan ya mike ya dauko wayarshi,dake gefen gado.
ya koma kan kujerar da ta ke kai,ya zauna.
Number yusura ya dannawa kira,ayko ba jimawa ta daga gamida cewa.
"ina kwana yaya ya karfin jikin?"
Gyara murya yayi da kyau shi adole beson wasa yace mata.cike da shan kamshi.
"lafiya lau,ki kawowa tasleem,kayan sawa da hijabi,yanzu"yana gama fadi be jira amsarta ba ya kashe wayar.
Dubansa yakai gun tasleem din wacce tai tsuru kamar ruwa ya jika zakara.
hannu yasa ya kwanto ta jikinshi,ayko kamar jira,ta shiga yimishi kukan shagwaba tana fadin.
"me yasa ka kira yusura,ni wlh banso tazo ta ganni haka,kasanta kwai surutu,"
Lakace mata hanci yayi sannan yace.
"to zan boyeki in tazo bazata ganki ba"
suna haka yusura tai sallama kofar dakin.
Ayko azabure tasleem ta sake rike Auwal.
Hannu yasa ya rungumeta da kyau ta yadda ba me ganin fuskarta.
Sannan yaba yusura izinin shugowa.
Yusura,tsinto tasleem tayi jikin auwal,daure da towel,ga kai ajike.
Kadan ya rage ta fadi gurin kallonsu,dariya takeson yi amman ba hali,dole ta gimtse ta aciki gudun karta sha duka.
Mika masa kayan tayi sannan ta juya sum sum ta fice a dakin dariya fal cikin ta.
Fitar yusura ke da wuya tasleem ta mike ta amshi kayan ta saka,tasa hijab ta shimfida abun sallah tayi sallah.
bayan ta idar Auwal yace tazo suje cikin gida dan su gaisa da su umma.
Da kyar taslee. ta yarda ta bishi,amman boye take abayansa,dan kunya sosai take ji.
Muje zuwa
surbajo for life.
????????
*KARAN BANA.........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Amin afuwar rashin jina kwana biyu,wani uzurine yadan sha kaina amman yanzu alhmdllh komai normal*
*Dedicated to Billy shantaly*
*37*
Falon gidan suka nufa,yusura se sake boyewa take abayansa.
Suna shiga shima wata kunyace ta kamashi,ganin mummy da umma zaune sun zubo musu ido.
Da sauri ya tsuguna daga inda yake,ay tasleem na ganin shida ya kareta ya tsuguna,da sauri itama ta tsuguna abayanshi ta yadda bata ganin fuskokinsu.
Mummy murmushi tayi sannan tace.
"Ango idonka kenan,?"
Wayyo kunyata Auwal keya kawai yake sosawa,ya kasa magana.??
Mummy dariya tayi tace.
"to ina ka baromin yar tawa ko bata tashi barci bane?"
Akunyace yace.
"ta tashi mummy tare muke ay gata nan"yasa gannu ta bayanshi yana kokarin zaro tasleem.
Ay zaku rantse da Allah zaneta zaayi,tunda ya rukota tashiga shirga mishi duka,tana fadin.
"wlh bazata ganni ba,ni ba abinda nayi wlh kaine kasa nai barci adakinku,wlh bazata ganni ba"magana take cikin kuka bilhakki da gaskiya.
Kowa na falon dariya yake,dan koni na dara??
Auwal ji yayi kamar ya nutse agurin sabida shirmen tasleem.
Suna haka Ammar ya shigo duk yayi gumi,yana ganin auwal ya fara cewa.
"Ango ango kasha kamshi,wlh wahalar da nayi da sassafennan bashi ne in nawa yazo dole aramamin ehe"
Cikin rashin fahimta yake kallonshi.
Shiko Ammar dukawa yayi gaban mummy yace.
"mungama zuba kayan,naje nayo full tank din,kuma anyi service,ba wata damuwa zasu iya tafiya"
"to Allah yayi Albarka"cewar mummy sannan takai dubanta gun Auwal tace.
"To Auwal tashi ku tafi kar kui rana ahanya,ga hanyar ba kyau"
Cikin in ina auwal yace.
"mummy ina zamuje?,kuma ni da wa?"
"Gidan ku Abuja mana,kai da tasleem"cewar mummy tana murmushi.
Tsilim tasleem ta fito daga bayanshi,tafara zunduma ihu.
"wlh bazan tafi koina ba,mummy don Allah karki koreni,laifinshi ne shi yadace ki kora ban da ni,don Allah karkumin haka"cewar tasleem tana kuka gamida birgima akasa???
Dagota mummy tayi tana dariya tace.
"waya cemiki korar ku mukayi?ko kinmanta ba a gidan iyaye ake zaman aure ba,dole dama ay ku tafi can,da badan rashin lafiyar da yayi ba ay da tuni kuna can,dan haka ki dena kuka,daga ke har shi ba wanda yay laifi"
sam tasleem taki yarda ihunta kawai takeyi,ita bazata tafi ba.
Shiko Ammar cike da murna yaje gun auwal yamika mushi key din mota gamida cewa.
"ayi tuki da lura dan Allah,kar ku jefa kanku rami"yayi maganar cikin tsokana.
Auwal ba baka se kunne,dan abun ya girmameshi.
Dakyar ya iya cewa.
"mummy to ay bamuci abinci ba"
"yana mota an zuba muku a kuloli,kwaci ahanya"cewar umma dase yanzu tai mgn.
Shuru yayi yarasa kuma abin fadi.
Suna ji suna gani akai musu kora da hali,?,tasleem koda aka fito rakasu fun mota dambe take bilhakki bazata tafi ba.
umma komawa falo tayi ta dauko wayar radio ta biyo ta,ayko ta samu ta shimfida mata daya a duwawu.
Wata kara ta saki sannan ta runtuma da gudu ta shige motar.
Auwal akunyace ya duka gabansu yace.
"mummy da Umma in mun muku laifine kuyi hkr ku yafe mana"
Atare suka bashi amsa.
"Ba abinda kukai mana Auwalu,Allah ya baku zaman lfy"
Haka ya mike jiki ba kwari ya shiga motar,ya tada ita,suka fice agidan kowa na daga musu hannu yusura har da hawayenta na rabuwa da tasleem.
Ba kunya Ammar agaban su mummy yakai mata duka akafada yace.
"ke dalla meye na kuka,ay wannan part one ne,mune zamuyi part two,su ansan zasu tafi namuko sede aduba aga bama nan"?????
wayar radio hannun umma Mummy ta amsa ta zuga masa gamida fadin,
"zakaci gidanku ne wlh tunda baka da kunya"
Da gudu yabar gurin yana dariya.
Seda suka dena hangosu sannan suka koma cikin gidan.
Ango da Amarya kuwa,tafe suke tasleem na zazzaga mishi masifa ta inda tashiga batanan take fita ba,shide ya mata shuru ya kyaleta.
koda yay mata shurun ita taki dena mgn,har suka var kaduna tasleem masifa take,wai ya sauketa ta koma gida?
Auwal be kulata ba har suka shiga dajin jere.suna shiga daidai tsakiyar dajin yayi parking abakin titi.
yace cikin daka tsawa.
"fita ki koma din"
ba musu tasleem ta bude motar ta fice abunta ta banko mishi kofa.
dayake gurin duk direba in yazo daidai dajin jere gudu yake bana wasa ba.yasa Auwal sa signal alamar yanason hawa titi yaci gaba da tafiya.
Tasleem jira take motocin sudan ragu ta tsallaka hannun komawa.
Idonta ne ya sauka kan allon signboart dake gefen titin,inda taga ansa.
*JERE* da manyan baki.
Sake ware ido tayi ta sake kallo,ilai shi din tagani,wanda in bata manta ba,gurine dayay kaurin suna gurin kidnapping,da kashe mutane.
Waigawa tayi ta hangi Auwal yana tafiya Ahankali kamin yasamu damar hawa titin sosai.
wayyo Allah kafa me naci ban baki ba.
gudu tasleem take kamar zata tashi sama tuni ta zubar da takalmanta ahanya,danji take kamar an biyo ta zaa kama.
ihu take tana kiran sunan shi tana daga hannu alamar ya tsaya.
Ta gaji da gudun,tana hango shi sanda yasamu damar hawa titi ya jefa motar da gudu ya kama hanyar abuja.
Kifewa tayi agurin tana kuka,
Tofa
muje zuwa.
surbajo for life.
????????
*KARAN BANA............*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Wattpad@zahrasurbajo*
*ig@zahra_surbajo1*
*facebook@surbajo maman yusuf*
*whatsapp@????*
*Dedicated to Billy Shantaly*
*38*
Kuka take harda majina,durkushe agurin,gashi ba me ko kulata wucewa kawai akeyi,
Gashi aduk iya hangenta bata hango gida kusa da ita ba bare taje.
Sede abinda bata saniba shine.
Koshi Auwal daya sauketa ba iya tafiya zeyi ba,dan tunda ya sauketa duk abinda ke faruwa,har biyoshi da tayi da gudu duk ya gani ta madubi,dan ya kara firgitata ne yasa yayi kamar ya tafin?
Tasleem na duke taji alamar tsayuwar mota kusa da ita.
Azabure ta dago dan taga waye.
Ya Auwal ne zaune yana mata murmushin mugunta.
Bata jira baasin komai ba ta bude motar ta shiga da gudunta.
Jafa motar kan titi yayi yana ci gaba da dariya.
Tasleem rasa yadda zatayi yadena mata dariya tayi.
Shiko be dena dariyar ba,dan har kifa kanshi kan sitiyari yake dan dariya.
Da taga ta rasa abunyi kawai seta rushe da kuka har da diddira kafafuwa.
Ayko kamar anzugashi dariyarshi yakeci bilhakki da gaskiya.
Seda ya gaji dan kanshi yadena dariyar,
kallonta yayi yaga yadda tayi zuru zuru,da gani akwai yunwa tattare da ita ga kukan da tayi .
Signal yasa ya koma gefen titi,yayi parking vayan sun wuce TAFA kadan.
Ganin yayi parking ne yasa tasleem ware ido tana kallonshi.
Fita taga yayi daga motar,taga ya bude gidan baya ya shiga.
Cikin tattausar murya yace.
"dawo nan kema kinji "
Ba musu ta bude kofar ta fito ta shiga bayan.
Kulolin abinci ta gani acikin basket akasan motar.
tun kan tai mgn yasa hannu ya daukosu,
budewa yayi kamshi ya cika gurin,sakwara da miyar agushi ne taji nama.
Tuni miyon bakin tasleem ya fara taruwa,ta kosa taci dan yunwa takeji
Zuba musu yayi da kansa,sannan yasa a tsakiyarsu,tun kan yace ci tuni ta fara ci.
tausayinta ne ya kamashi,tabvas yasan an mata badaidai ba aturaka gidan miji batare da ka shiryaba,
sosai yake kare mata kallo,ko dan gyaran gashi da jikin da akewa amare shi beganshi tattare da babyn tashi ba,ko kunshi babu jikinta.
Tasleem ko batasan ma yana kallonta ba sakwararta kawai take jefawa ciki .
Dauke kwanon abincin yayi,da sauri ta dago tana dubanshi.
Murmushi yay mata sannan yasa hannu ya jawota jikinshi,yace mata a hankali.
"am sorry my baby"
Da sauri ta dago kai tana dubanshi jin abinda yace.
murmushi yay mata,gamida,sa hannu ya dago habarta,ya hada bakinsu guri guda,yadanyi kissing dinta kadan.
Tuni jikinta ya mutu,tayi kasake ajikinshi.
Dan dagota yayi ya shiga bata abincin da kanshi,ba musu ta shiga ansar abincin.
seda ta koshi sannan yaci,bayan ya gama,suka wanke hannayensu,sannan suka koma gaban motar yaja suka ci gaba da tafiya.
Sun isa Abuja lfy,tundaga waje tasleem ta saki baki tana kallon gidan da zata zauna.
Wanda ko amafarki bata taba zato ba.
Har suka shiga harabar gidan tasleem bata dena kalle kallen gidan ba.
Hannunta ya rike,ita kuma ta dauki basket din kayan abincin suka nufi kofar shiga gidan.
key yasa ya bude sannan,suka shiga.
Wayyo aljannar duniya.
Ba abinda baa sa ba na adon gida afalon nan.
Haka ta saki baki tana kallo.
Janta yayi suka nufi kitchen ta ajiye basket din.
bin kitchen din take da ido tana murmushi.
Lura da hakan ne yasa Auwal rungumeta ta baya,shima yana murmushi yace mara cikin rada.
"yayi kyau ko?"
Gyada mishi kai tayi tana murmushi.
Kara matsarta yayi yace.
"Kinji dadin hakan?"
"sosai ma kuwa"ta bashi amsa tana murmushi.
ji tayi ya dauketa kamar wata jaririya,ya fito kitchen din da ita.
Matattakala,yabi suka haura sama,kyai da haduwar saman shima baa magana.
Dakinta ya kaita,kan gado ya dora ta.
Yana ajiyeta ta kwanta rigingine,tana maida numfashi.
Kallo Auwal yabita dashi,na shaawa,dan kwanciyar da tayi ta motsa shi.
Hannu ya dora kan boobs dinta yana murmushi yace.
"I like them baby,you're too much"
Kasa magana tasleem tayi illa rufe idonta da tayi dan taji kunya.
Fucewa yayi adakin ya nufi falon kasa,dan shigo da kayansu da masu gadi suka shigo dashi falon,
muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA..........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*nagode da adduarku naje lfy na dawo lfy,da fatan kuma na sameku lfy?.mun sha ruwa zamu koma bakin ayki?*
*dedicated to Billy Shantally*
*39*
Auwal na fita ta mike,ta fara,rage kayan jikinta,ta fada wanka.
Koda ya shigo da kayan tana wanka,dan haka ajiyewa yayi ya juya zuwa nashi dakin.
Shima wankan yayi,ya kimtsa,ya nufi dakin tasleem,wacce ita se alokacin ta fito wankan,
Tsaye take daure da towel,tana shafa mai a cinyoyinta.
Shigowarshi ce tasa ta tsaya cak,ta kasa motsawa,wanda ko vaa fada muku ba,kunya ce ta hanata motsawar.
Da kyar Auwal ya iya daga kafa ya karasa shiga cikin dakin,
Ta bayan ta ya tsaya,yana kallonta ta mudubi.har yanzu kafarta daya nakan abin zama domin kwalliya,wanda tayi hakanne domin ta shafa man da kyau.
Wata mahaukaciyar kunya takeji tama rasa me zatayi,dan gaba daya Auwal din kwarjini yake mata.
Matsawa kusa da ita yayi sosai,wanda har jikinsu na taba na juna.
Hannu ya dora a hankali akan cinyar tata.da sauri tasleem ta runtse ido gamida rike tawul din da karfi,nufashinta na bugawa da sauri.
A hankali yake shafa cinyar,yana kallon yanayinta ta mudubi.
Har dan cije lebe takeyi,ahankali ya dora kanshi kan kafadarta yace,cikin rada.
"Na karasa shiryaki,?"yana ci gaba da shafa cinyar tata
Gaba daya ya gama saukar mata da kasala,dan haka jingina tayi ta saki jikinta a kirjinshi.tace.
"Ya Auwal.."ta kasa karasa abinda zatace,sabida shafa cinyar ta da yake,
Murmushi yayi,yasake maimaita tambayar,kai ta gyada masa dan tasan ko ya barta bazata iya yi da kanta ba.
Daukarta yayi cak,ya kwantar da ita akan gado.
daya daga cikin akwatunan ya bude ya ciro mata wasu riga da wando masu kyau,da daukar hankali.
man da take shafawa ya dauka da duk abinda ze bukata,sannan ya hau kan gadon.
A hankali ya fara jan tawul din jikinta,da sauri ta rike,tawul din,gamida bude idonta a hankali,
Kallonta yayi gamida cewa.
"saki, mana ko bakya son taimakon?"
Da kyar ta iya furta.
"ina so mana"
"to saki in shiryaki,muje munemi abinda zamu ci"
Ba musu ta saki,gamida runtse idonta.
Daga ita se pant,se hannun data dora akan boobs dinta,Auwal ko ajikinshi,yashiga shafa mata mai akoina na jikinta.
koda yazo milk factory,a hankali ya janye hannunta ya shafesu da mai.
Ya fesa mata body spray.sannan yasa mata,dogon wandon,besa mata bra ba,ya fara kokarin saka mata riga.
A hankali tasleem tace.
"ya auwal baa sa bra ba"
"base kinsa ba,dan yawan sata na kawo ciwon kirji,bama haka ba,ni a haka nakeson ganinki "daga haka ya karasa sa mata rigar
Wacce da ita da babu duk daya.
yana gama sawa,yadan shafa mata foda,yasa mata man baki,gami da taje mata gira,ya gyara mata gashin ido,da mascara,sosai tayi kyau.
Kwashe kayan yayi ya mayar mazauninsu,sannan yazo ya dagata zuwa gaban mudubi,dan taga kwalliyar daya mata.
Tasleem na kallon fuskarta,ta kwashe da dariya,gamida juyowa ta kalleshi,
Muemushi yayi gamida daga mata gira,yace.
"nayi kokari ko?"
Dukanshi tayi akirji,na wasa gamida,rungumeshi ta dora kanta kan kirjinshi tace.
"wlh sosai nayi kyau,gaskiya,kayi kokari"
"zaa ramawa kura aniyarta,dan tsakanin miji da mata,ba kyauta,sede bashi "ya karasa maganar yana dariya.
Tur bune fuska tayi,gamuda zare jikinta daga nashi tayi gaba abinta,dan ta lura ta saki da yawa,hakan ze iya sawa ya renata,dan ta lura inde ta ci gaba da biye mishi wata ran har pant dinta zece ze sa mata????
Auwal binta yayi da kallo yana dariya shima yabi bayanta,suka sauka kasa.
A falo suka zauna,inda tasleem se cika take tana batsewa ita ala dole vatason wasa.
Abun dariya yaba Auwal,dan haka fita yayi a harkarta,ya ciro wayarshi,ya kunna data,sakonni ko se shigowa suke rututu.
Sakon Ammar ne ya dauki hankali shi inda ya rubuto masa ta whatsapp,yana me cewa.
"shege nawan ansamu duniya,Allah baka kiyama,wlh kabi yar mutane a hankali,karkace lokaci guda zaka barje guminka??"
Dariya batun yaba Auwal,wanda harseda dariyar ta fito fili.
Sosai abun yaba tasleem haushi,dan tunda ya ciro wayar hankalinta ke kanshi,ganin yana dariya ne,haushi ya turnuke ta,dan tunaninta da mace yake maganar,a fusace ta mike gamida yin tsaki,ta bar gurin ta nufi kitchen,
Bin ta da kallo Auwal yayi,jin tayi tsaki.
Tabbas yasan dashi take dan babu kowa agurin bare yayi zaton da wani take.
Sosai tsakin ya bata masa rai,wato dan taga ya sakar mata fuskane raini yakeso ya shigo cikun lamarin dole,yayiwa tufka hanci.
Dan in akwai abinda ya tsana shine ya mace ta rainashi,dole ya sauya takunshi dan ya tsira da mutuncinshi.
kashe data yayi ya ajiye wayar,sosai tsakin da tasleem tai masa ya taba zuciyarsa,dan inde ba mantawa yayi ba,to shine karo na farko da wata mace tai masa tsaki.
Tasleem ko,tana shiga kitchen din rasa ma abinda zatayi tayi,dan haka ficewa tayi ta nufi dakinta.
Auwal bebi takanta ba,shima ya shiga nashi dakin.
Har dare tasleem bata fito ba,bare ta tanadar musu abinci,shima kuma be je gurinta ba.
Tasleem na daki,zaman jiran Auwal yazo ya rarrasheta amman shuru kakeji,ga yunwa tanaji,amman be zoba.
Bacci barawo ne kawai yadaukesu duka.
Da gari ya waye da wata mahaukaciyar yunwa ta tashi,dan haka sallah kawai tayi ta fada kitchen,dan nemamusu abinda zasu ci.
Tana gamawa,ta jere akan dinning ta rugada sauri zuwa dakinta,tai wanka,ta kimtsa,sannan ta dawo dinning din tafara cin abincin.
Auwal tuni ya shirya,dan haka fitowa yayi rike da key din motarshi,dan so yake yafita ya nemo musu abinda zasu ci.
sede yana nufo falo kamshi ya gama cika masa ciki.
Ahankali ya gama saukowa.
Zaune yaganta,tana cin abincin batare data jirashi ba,hakan na nufin dan kanta ta dafa kenan.
Jin motsin shi ne yasa ta dago kai,suna hada ido,ta saki tsaki,gami da harara.
Runtse ido Auwal yayi,zuciyarshi na tafasa,ji yake kamar yay mata dukan mutuwa,amman se ya danne,yayi saurin fucewa daga gidan dan inde yace ze zauna ze iya lakada mata dukan tsiya.
Fitar da yayi veyiwa tasleem dadi ba,haka zalika vacin ran data gani akan fuskarshi ya jefata wasiwasi,
"to me nayi masa?" ta tambayi kanta.
Rasa amsa tayi wanda hakan ya janyo damuwa sosai aranta.
dakyar ta gama cin abincin ta koma falo,zaman jiran ya dawo.
Auwal ko restaurant ya nufa,yasa masu aykin kawo masa abinci,ya zauna yaci ya koshi,ya godewa Allah,sannan yasa akasa masa a takeaway,dan ze kaiwa tasleem,dan babu kayau kaci abinci batare daka ba matarka ba.
Gidan ya koma,inda yasameta zaune tana kallo,sede duba daya ya mata ya gane tana da damuwa,
Ajiye abincin yayi agabanta yace cikin hada fuska.
"ga abincin ki nan"ya ajiye ya wuceta.
Sosai kunya da tausayinshi ya kamata,ita data dafa bataje ta kirashi yaci ba,amman shi gashi ya kawo mata.
Sosai taji ta tsani kanta,mikewa tayi a hankali tabi bayanshi.
koda taje kofar dakin,tsayawa tayi ta rasa abinyi.
Daga karshe de tura kofar tayi ta shiga da sallamarta.
kwance yake kan gado,ya yi rigingine yana kallon sama da gani yanada damuwa.
A hankali ta karasa bakin gadon.
ganin ko kallonta be yi bane yasa kawai ta ɗada jikinshi ta saki kuka.
Auwal beyi yunkurin hanata ba,barinta yayi tayi,
Ganin bata da niyyar denawa ne,ga kukan nata na taba zuciyarshi,yasa,ya dora hannunshi akan bayanta,sannan ya mirginata ta dawo kasa shi ya zama ya koma sama.
Kukanta take me cike da shagwaba,tana dan tabe baki,kamar yarinya.
kura mata ido yayi,sannan yace.
"Baby na kina da damuwa wlj,tanzu da wanne kikeso naji,tsakin da kika dunga min koko,da kukanki?"
Se alokacin ta fahimci ashe tsakin data masa ne ya janyo sauyawarshi.
cikin kuka tace.
"don Allah kayi hkr ya Auwal wlh bazan sake ba,pls"
Sakinta yayi ya koma ya kwanta.
Da sauri tasleem ta sake hawa jikinshi tana ci gaba da kukan.
ganin bazata kyaleshi bane yasa,ya rallafota yace cikin tausashshiyar murya.
"kina bukatar bulala ko?"
kara shiga jikinshi tayi tace cike da shagwaba.
"ni wlh banason bulala,kayi hkr"
Murmushi yayi gamida jan hancinta yace.
"to nayi hkrn,yanzu tashi kije zanyi bacci ne"
Ga mamakin auwal,me makon yaga,ta mike,se ma kara gyara kwanciya da tayi ajikinshi,ta furta.
"nima baccin nakeji ya Auwal"
be sake kulata ba,yaja musu bargo,suka shiga baccinsu me dadi.
muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA.......*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Dedicated to Billy Shantally*
*40*
Tunda yake da tasleem yaune karo na farko da mahaukaciyar shaawaeta tafara damunshikasancewarta ajikinshi.
Rabata yayi da jikinshi ko yasamu sassauci,
Kullum abu se gaba yake ba baya ba,se dirkawa kanshi allurai yake damagunguna da zasu kwantar da shaawar dan aganinsa tasleem tayi kankanta ga daukar lalurarshi.
Wanda be sani ba itama anata bangaren tanason sanin waye mijinta,dan tagaji da gafara sa bataga kaho ba.
Tuni mummy da Ammar sun dawo Abuja,sabida Auwal shima ya amshi Aykin da aka bashi,a national hospital.
Yusura kullum se tayi kukan rashim aminiyarta tasleem wacce da ba abinda ke rabasu.
Tasleem kullum shaawar Ya Auwal na karuwa aranta amman taga shi ko ajikinshi,dan haka dole tayi duk me yiwuwa dan jan hankalinshi zuwa gareta.
Mummy tunda suka dawo ta shiga aykowa da tasleem magunguna iri iri,harda na kara shaawa,ta hannun me aykinta.
Ba wanda tasleem take kin amfani dashi,dan tasan muhimmancinsu.sede batasan akwai ingiza me kantu ruwaba acikinsu.?
Yau da wuri ya Auwal ya dawo gida,domin yanason kallon wasan Arsenal da barcelona,
Yana dawowa da faraa tasleem ta tarbeshi kamar kullum,dagata yayi yana juyi da ita atsakar falon kafin ya haura da ita sama.
Dakinshi suka shigasuna shiga ta diro ta nufi toilet ta hada mishi ruwan wanka sannan ta fito,ta tayashi rage kayan jikinshi.
Dan kamo kugunta yayi yana murmushi yace.
"yaushe zaki fara hutar dani yin wankan da kaina ne?"ya fadi yana daga mata gira.
Dan dukan wasa takai mishi a kirji tace ashagwabe.
"kai ya Auwal,nide ba ruwana wlh"
Murmushi yayi ya lakace mata hanci yace.
"niko da ruwana,bari in fito inmiki wankan"
Da gudu tasleem ta fice daga dakin tana dariya.
Bin bayanta Auwal yayi da kallo gamida hadiye wani miyau wanda shi yasan dalilinsa.
Wankan ya shiga,yayinda itama tana shiga dakinta ta fada wankan dan tasha alwashin yau ko romance ne se angonta ya mata?
tana fitowa daga wankan gaban mirror taje ta fara caba ado.
Tana gamawa tai barin turare ajikinta,
Auwal tuni ya shirya ya fita falon shi dake saman dan yagaji bejin sauka kasa.
Sanye yake da singlet da gajeran wando,yana kallon tv,dan ankusa fara wasan.
Tasleem na gama kwalliyarta ta dubi daidai gefen mazaunanta,ta mintsini kanta da kanta ta yadda shedar farcenta baze fito ba.
Haka tayi agefen boobs dinta guda daya.
Tana gamawa ta gyara tsayuwar tawul din jikinta,ta runtuma da gudu zuwa falon Auwal tana kuka.
Jin kukanta ne ya kidima auwal.da gudu ya mike ya nufota ta fada jikinshi taci gaba da kukan.
Dakyar taji rarrashin da yake mata tai shuru
"me yafaru baby na fadamin" cewar auwal yana leka fuskarta.
kara tabarbarewa tayi sannan tace cikin kuka.
"fitowata wanka kenan,ina shiryawa wani abu yayta cizona a nan da nan,inaga maybe kunama ce"ta karasa maganar cikin kuka gamida nuna boobs dinta da mazaunanta.
Arude yajata dan ta zauna yagani,ayko fir taki zama,wai da zafi.?
Ganin taki zamane ya dauketa cak zuwa cikin dakin dan yaduba dakyau yaga me ya cijeta.
Kan gado ya kwantar da ita a hankali,sannan shima yahau gadon,yadan kishigida,kusan rabin jikinta na jikinshi, ahaka yace tausassan lafazi.
"to nunamin a inane"
a hankali,ta nuna masa boobs dinta,batare da tunanin komaiba yayi kasa da tawul din ya fara duban inda aka cijeta.
Abunka da farar mace tuni gurin data mintsini kan nata yayi ja.
Dan haka yana bƴdewa yaga gurin.
Ahankali yasa hannu yana shafar gurin,wanda hakan da yake sosai ya daga hankalin tasleem dan haka har dan sake dago mishi su takeyi.
Tuni shima yajima a online,kawai yana tattalin data ne yasa yake dan basarwa.
Bayan ya gama duba boobs dinne yadan dago jan idonshi,yace cikin dasashshiyar mirya.
"se wanne gurin?"
Dakyar ta iya nuna mishi,tsakiyar cinyoyinta.
ahankali ya mika hannu,ta kasan tawul din waishi azuwan ze duba batare da ya kwaceshi ba.
Carab hannunshi ya fada,inda malam ya hana fadi??
Ajike take sosai dan hannunshi ya shaida mishi.
Jin hannunshi a inda bata taba zatoba,yasata jan wani dogon numfashi kamar ta suma.
Muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA.........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Mrs Shamsur,har yanzu ina yinki wlh,ba abinda ya sauya hakan,kwana da yawa,kin buya?*
*dedicated to billy shantally*
*41*
Kamar a mafarki yakejin hannun nasa agurin,dan haka dan ya tabbatar yakara tura hannun.
Wani nishidi tasleem tayi gamida bankaro kirjinta sama idonta arufe yayinda ta kama lebenta ta gefe da hakoranta.
A hankali,yakai dubansa fuskarta,sannan ya ciro hannun nashi a hankali.
Sosai yayi mamakin ganin hannun kamar yasha mangoro?
Kwanciya yayi akan gadon yana maida numfashi kamar yayi gudu,
Gaba daya ya rasa sukunin shi,can inda malam ya hana fada in banda zillo ba abinda ake masa?,ga tasleem data kara shigewa jikinshi tana masa yan koke koke,
Rasa yadda zeyi yayi,bude idonshi yayi yana kallonta,zuwa yanzu tawul din ma ya bar jikinta,wanda ko ita batasani ba,
Ahankali yasauke idonshi kan boobs dinta,dake tsaye suna kallonshi,duk yadda yaso ya daure ya kasa.
Mirginawa yayi kanta yadan tallafo kanta,yana shafawa,yace,cikin tausasshiyar murya.
"kukan na menene to?"
Hannu tasa tana murza idonta tace cikin shagwaba.
"ba kai bane"
Kara matsarta yayi sosai,ya dora goshinshi akan nata yace cikin muryar rada.
"ni kuma?to menayi?"
Kasa bashi amsa tayi,ta shiga mutsi mutsin zame jikinta daka kasanshi.
Dan sakar mata nauyinshi yayi,ayko wata yar kara ta saki,
Carab ya jefa bakinshi anata,ji kake dif.?
Sosai tasleem taji salonshi na yau yasauya ba kamar na kwanaki ba.
Yadda yake shan bakinta,gaba daya ya gama birkita mata lissafi.
Ahankali yayi kasa kadan,ya dora bakinshi kan boobs dinta suma yasamusu albarka daidai gwargwado.
A hankali ya dunga fatali da duk wata sutura dake jikinshi.
Salon na Auwal yafara fin karfin kwakwalwar tasleem,musamman yanzu da hannunshi,kecan masuburbudar????
Tuni ta fara kukan dadi,wanda ya karawa Auwal kaimi.
Atunanin tasleem dadin me dorewane har agama,shiyasa tasaki jiki,kafa daya na katsina kafa daya na daura????anashan dadi.
Seda Auwal ya tunkari kofar garin dadin kowa,bakinshi dauke da adduar saduwa da iyali,sannan hankalinta ya dawo jikinta.
at once,duk wani dadi ya gudu,ta nemeshi ta rasa,se azabatul uula.?
Azabure ta fara kokarin kwace kanta,tana kukan azaba gami da kai mishi duka,
Kin makaro yarinya,dan auwal ko kadan bemasan tanayi ba,
Gaba yake cikin garin,ga tasleem itama azabar karuwa take.
ay dataga ba sarki se Allah se ta fara ihu iya karfinta?(su billy shantally anji maza,se shegen kurin baki,Allah ya kara?)
Kamar asama yadunga jiyo kara wacce besan meyinta ba,dan karawa kanshi jin dadin ya manne bakinshi dana tasleem,wacce ke tsaka da zunduma ihu,shi besan ma ita takeyiba,ayko hakan ya janyo yadena jin karar.
Wayyo tasleem,ba baka se kunne,azaba tashata bata wasa ba,(note,yan mata duk macen da zata ce miki first night beda zafi karya take,sede in ba budurwa bace,kurike budurcinku dan wlh baku da wata kima data wuce shi,duk kyanki duk kudinki duk iliminki inkika sake kikaje gidan mijinki a bude,wlh kwalin ashana ma yafiki daraja,shawarace)
Auwal fa ansamu an dangana da gidan megari,dan haka nanfa aka hadashi da dan ayke,sukai ta shiga lungu da sakon garin suna mika gaisuwa,da gabatar da Joy stick,(in zuwairah language?)amatsayin sabon me garin?????
Be saurara mata ba,seda ya tabbatar da duk wani lungu ya shiga sun gaisa.
Mirginewa yayi,kan gadon,ya kifa cikinshi,yana maida numfashi.
Tasleem duk yadda taso ta mike tabar dakin ta kasa koda daga hannuntane.
Dan haka kwanciya tayi taci gaba da kukanta,yayinda can kasanta takeji kamar tayi tsarki da barkono.
sunfi minti talatin a haka kamin Auwal yasamu ya motsa,hannu yasa ya janyota jikinshi,ya rungumeta yana hawaye,bakinshi na rawa yake fadin.
"Allah yayi miki albarka tasleem,Allah ya albarkaci rayuwarki,kin shayar dani zumar da ban taba zaton samu daga gurinki ba,tasleem ina matukar kaunarki,atun ranar dana fara ganinki naji ina sonki,wlh duk abinda na dunga miki kishin ki ne yajanyo shi,amman yayanki Auwal ba mugu bane,yayanki auwal yafi kowa sonki,yayanki auwal dake kadai ze iya rayuwa tasleem,kisoni koda rabin son da nake miki ne"ya karasa maganar cikin kuka gamida rungumeta da kyau ajikinshi.
Sosai take kuka itama gamida kwantar da kanta akirjinshi.
Dago fuskarta yayi ya hada da tashi cikin kuka yace.
"kema kina sona ko?"
Kai ta shiga gyada mishi da sauri,tana hawaye.
Sake rungume juna sukai,yana nanata mata son da yake mata.
Wayyo,real love
seda suka dan samu nutsuwa ne,ya mike,yaje ya hada musu ruwan wanka,ya dawo ya dauke cak zuwa,toilet din.
Idonta arufe,har suka gama wankan ya taimaka mata tayi na tsarki shima yayi,ya daukota ya fito da ita.
Kan kujera ya kwantar da ita.
Sannan ya cire bed sheet din da suka bata,ya sauya,wani ya gyara gadon fess sannan ya dawo ya dauketa,yaje ya kwantar da ita akan gadon.
shiryawa yayi,sannan yaje yadebo kayanta adakinta,yazo ya shiryata,zazzabi ne ajikinta,dan haka,yana gama sa mata kayan ya rufeta da bargo,
Bedsheet din daya cire ya dauka yaje yasa a washing machine,sannan ya sauka kitchen ya dauko cup yadawo dinning ya hada mata tea me zafi,ya koma dakin.
Ajiye tea din yayi agefe,sannan,ya zauna kan gadon ya mika hannu yafara jan bargon.
Da sauri, Tasleem ta rike bargon,ta tabe baki,a hankali ta furta.
"akwai sanyi fa"
Hannunta ya rike ahankali,yana cire bargon yace.
"na sani babyna,tea zakisha kisha magani zaki dena jin sanyin"
turo dan karamin bakinta gaba tayi,Kamar yar yarinya.
Murmushi yayi gamida karasa cire bargon,ya dagota zuwa jikinshi,ya shiga bata tea din.
Dakyar tasha rabi tace ta koshi.
Magani ya bata,tasha,sannan yajata suka kwanta tare yaja musu bargo.
A haka bacci yay gaba da ita,shiko yakasa baccin sabida farin cikin ya sami tasleem budurwa.
Duk wani haushi da tsanar danmaliki da yakeji,se yaji ya nemeshi ya rasa,dan da duk zatonshi ya lalata masa ita.
Muje zuwa
Yawan comments yawan typing.
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA..........*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Fatima Abubakar Radda ina miki fatan alkhairi,barka da sallah*
*Dedicated to billy shantally*
*42*
Bata tashi ba,se magrib.
Bude idonta tayi ahankali,fes ta saukeshi kan nashi yana mata murmushi.
Da sauri ta runtse idon,cike da jin kunya.
A karo na biyu tasake bude idon still yana kallonta,sake rufewa tayi.
Ana ukun tana budewa taga yana kallonta,ay se kawai ta rufeshi da duka tana kuka,cikin kukan take fadin.
"ya isheka haka,malam kallon na menene kuma, ya isheka nace"?ta karasa maganar cikin karaji.
Auwal in banda dariya ba abinda yakeyi,wannan shine tabarmar kunya?
Da saurinta ta sauko daga kan gadon,da niyyar ta hade kafafunta gurin tafiya.
Azabar da taji ne yasata kwallah yar kara.
Da sauri auwal ya nufeta,kan ya karaso tuni ta yi saurin maida kanta delu cogal ta bar dakin.
Dakinta ta koma da dan saurinta.
Be bi ta ba,dan yasan atakure take,alwala yayi,yazo ya wuce masallaci.
Tasleem ko tana shiga daki toilet ta shige tasake tara wani ruwan zafin ta shige ciki ta zauna,duk da azabar da takeji haka ta daure,dan hakanne kawai ze zama gata agareta.
Tafi 30minutes acikin toilet din sannan tai wanka ta dauro alwala ta fito.
Doguwar riga ta zura sannan tayi sallah,bayan ta idar,ta fara kwalliya wacce tunda tazo gidan shine karo na farko data fara tsara irinta.
Bayan ta gama ta nemi dogon wando fari me tsukakkiyar kafa tasaka,gamida sa wata wine colour din riga,sannan ta daure kugunta da belt na gucci.baki.
Sosai tayi kyau,musamman data raba gashinta gida biyu ta daure daban daban,kamar yar baby.
Shiko Auwal ana idar da sallah gidan mummy ya wuce.
"lafiyarka kuwa da tsohon daren nan ina ka baro yar mutane?"cewar mummy sanda taga Auwal.
Murmushi yayi gamida sosa keya yace.
"lafiya lau mummy,tana gida bacci take,bata dan jin dadine shine nace ta kwanta basai tayi girki ba,zanzo na amso anan"
murmushi mummy tayi dan zatonta cikine?dan haka cike da kulawa tace.
"Allah bata lfy,amman de kayi kuskure,meyasa baka kira waya ba ay se akai muku basai kazo ba"
Shuru yayi yana murmushi.
yan ayki tasa suka shiryo abincin merai da lfy akuloli,Ammar yadaukar mishi ya rakoshi mota.
Bayan yasa masa a boot ne ya waigo gun Auwal yana dariya.yace.
"kai sharp shooter badai har ka buga mata iska ba?"
"gas na buga mata,dan renin wayo kawai"cewar Auwal yana dariya.
Dariya Ammar yayi sannan yace.
"ka tsaya sanya kaga yadda ake ayki,dan nan da next week mummy zata kd batun aurena da yusura,ayni banki adaren na buga mata iska ba wlh"yakarasa maganar yana dariya gamida rugawa nesa da auwal dan yasan dukanshi zeyi.
Dariya Auwal yayi yace
"Allah ya taro ka"
Da sauri Ammar yace.
"wlh ba amin ba,abar ni naita kwacewa ta inde akan yusura ne,kaji mugu in ya tareni dame zan dura mata gas din"???
Auwal sosai batun na Ammar ke bashi dariya dan haka mota yashige ya tayar yabar harabar gidan yana dariya.
Ammar cikin gida ya koma yaci gaba da rokon mummy akan shifa aurensa da yusura beson ya wuce wata biyu.
"Ammaru saurin uban me kakeyine haka,mezesa bazaka bari a hada dana zinatu ba tunda itama tasamu miji "
Turo baki gaba yayi yace
"nide ataimakeni amin yadda nace,inba haka ba Allah karuwanci zan fara"????
Sosai batun na Ammar yaba mummy dariya da kunya dan haka batace masa komaiba ta bar falon,tana jinjina rashin kunya irin ta Ammar,Auwal yafishi kunya da kawaici.
Tasleem feshe jikinta tayi da turaruka masu kamshi.
sannan ta sakko kasa ahankali,sabida zafin har yanzu da akwaishi bade kamar dazu ba.
Kan kujera ta zauna ta kunna arewa 24 dan yau monday kuma ranar suke haska film din tarkon kauna na zaira da omer.
Sosai hankalinta yatafi gurin kallon dan haka bataji tsayuwar motar shi ba.
se ji tayi ya shigo falon da sallama.
Azabure ta mike da niyyar guduwa daki,sede takasa motsawa,sabida ta fama ciwonta mikewa da saurin datayi.
Ajiye kulolin yayi,sannan yazo inda take sunkuye da kai tana wasa da hannayenta.
rungumeta yayi ta baya ahankali.ya dora kanshi kan kafadarta yana shakar kamshinta.
runtse ido tayi.
A hankali yace yana sunsunata.
"babyna kinyi kyau sosai,ya jikin naki yanzu?"
Shuru tayi ta kasa mgn.
Hannu ya dora akan mararta yana dan shafawa ahankali yace.
"tunda bazakiyi mgn ba,muje in tambayi gurin"
a 360 ta waigo gaba dayanta ta shige jikinshi,tana hadashi da Allah.
"don Allah,Honey kayi hkr,wlh be dena zafi ba,don Allah"tayi mgn a shagwabe.
ba shagwabarce bata shigeshi ba,aa sunan data kirashi dashine yafi daukar hankalinshi *HONEY*
A hankali,ya rada mata a kunne,
"kece honey baby not me,so kin shayar da babynki honey me dadi"
Sinne kai tayi akirjinshi,tana dan kukan shagwaba.
adan rude yasake tambayarta.
"me yasami honey na take kuka?"
Cikin shagwaba tace.
"Baby yunwa nikeji wlh"
Be jira komai ba ya sureta zuwa dining.
Da kanshi ya zuba iya yadda ze ishesu,sannan ya ajiye agefen kujerar shi ya mika mata hannu.
ba musu ta kama hannu yajanyota gabanshi,kan cinyarshi ta zauna cikin salon da se macen da ta amsa sunanta(wlh ba dabas ake zama kan cinya ba,da akwai salon hawa cinyar oga,)
abaki yadunga bata harta koshi,sannan shima,ya bude mata baki.
Ba musu tashiga bashi abakin akunyace,har seda ya koshi.
Daukarta yayi cak zuwa falon,ya zaunar da ita sannan,yayi matashin kai da cinyarta.
ita de tasleem kunyar duniya ta gama cikata.tama rasa abunyi,
Auwal hannu yasa ta wuyanta ya duko da fuskarta kan tashi,ya hade bakinsu.
sede yaji tana numfashi dakyar sannan ya saketa,yace yana mata murmushi.
"kunyar ce bana so,pls zata iya cutar dani,pls ki koma tasleem din da nasani,pls my queen"yayi mgnr yana kashe mata ido.
murmushi tayi,me sanyaya zuciya sannan tace.da yar siriruwar muryarta.
"to baby,zanyi kokarin hakan"
"wow that's my girl,haka nakeso"cewar Auwal gamida sake rungumeta.
Haka de sukai ta yan wasanninsu,har zuwa lokacin bacci.
Tasleem dakinta ta gudu tayi wanka tabi lafiyar katifa.
Auwal yana gama wanka ya shirya ya zura gajeran wando ya nufi dakin tasleem.
Tana tsaka da bacci taji ana shafata,adan tsorace ta farka,Auwal ne,rungume daita,idanuwanshi karara suka nuna mata so yake su gaisa.
Tun kan tai mgn,yarigata yace cikin murya me rauni.
"nasani akwai zafi,amman wlh nakasa jurewa ne honey,wlh in kika hanani zan iya shiga wani hali,pls kiyi hkr,bazeyi zafi kamar dazu ba pls"
Bata da yadda zatayi dole ta sakar masa ya dirjeta son ranshi,duk yadda taso kar tai kuka amman tagaza jure zafin sosai taci kukanta.
Dakyar ya saurara mata dan ji yake kara dadi take.
Wanka yamusu .tayi na tsarki shima yayi,suka fito suka bi lafiyar gado,bacci suke me cike da so da kaunar juna.
muje zuwa
Surbajo for life.
????????
*KARAN BANA..............*
????????
*ZAHRA SURBAJO*
*Don Allah inada mara lafiya pls asa min shi a addua,Allah yabashi lfy yasa kaffarane,ngd???*
*dedicated to Billy shantaly(hank......?)*
*43*
Kiran sallar farko Auwal ya farka,sanda yaga taslim ajikinshi tana bacci,wani dadi ne ya kamashi da besan dalilin sa ba.
A hankali ya kwantar da ita ya shiga toilet,ya tsarkake jikinshi ya dauro alwala,
Doguwar riga ya zura ajikinshi, ya shimfida abin sallah ya fara jero nafiloli,yana godiya ga Allah daya bashi tasleem,sannan ya roki dauwamamman zaman lfy da zuria dayyiba a tsakaninsu.
Yana nan zaune har aka tada sallah dan haka mikewa yayi yabi jam'i daga gida.
Bayan ya idar yayi adduoi ya shafa,sannan ya mike ya nufi toilet,ya hada ruwan zafi.
Dawowa yayi dakin har yanzu bacci take,dagani kasan baccin na gajiya ne.
Wani tausayinta ne ya kamashi,tabbas yasan ta gurzu a hannunshi,to ya zeyi shima ay ba laifinsa bane.
Zama yayi gefenta ya shiga shafa mata kai a hankali,yana kiran sunanta.
Ya jima kamin ta bude ido,suna hada ido,ta maida nata ta rufe,murmushi yayi gami da jan hancinta yace.
"good morning princess"
Murmushi tayi,amman still idonta a rufe yake.
Mikewa yayi ya dauketa cak.ayko fara harba kafa tayi tana fadin.
"wayyo Allah na,baby,wlh ka barni zanyi da kaina,naka akwai zafi,ni banaso"ta karasa maganar cikin kuka.
Dariya yayi,yace.
"Allah honey se na miki wankan nan,dan in karasa lada na,"
Yana fadin haka ya karasa shigewa toilet din da ita,tana dukan bayanahi a hankali ita se ya sauketa.
Be sauke ta ba se acikin ruwan zafin daya,tara.ayko kuka tasa mishi na shagwaba,tana wani zillewa irin akwai zafinnan.
Sosai Auwal ya gigice,ya shiga rarrashinta,duk inda ya taba ajikinta da niyar ya wanke seta gantsare alamun gurin shima ciwon yake.
wasa wasa sun kwashe sama da 30minute before agama wankan,su fito.
Suna fitowa ta dire daga hannunshi.,walldrof din kayanshi ta nufa,hankali kwance,ta fara hangitsa gogaggun kayan dake ciki.
Auwal na tsaye na kallon ikon Allah,yadda ake ciwa suturunsa mutunci.
Kasa jurewa yayi ya nufeta,da sauri.hannunta ya kamo,a hankali,yace cikin sigar rarrashi.
"honey me kike nema aciki da kike ta hargitsa min kayan ciki,,ko bakiga a goge suke ba,?"
Hararar shi tayi,gamida murguda dan bakinta sannan tace a shagwabe.
"Doguwar riga zan dauka nasa nai sallah."
Murmushi yayi,sannan ya mika hannu ya dauko mata wata asaman kayan,yace.
"in banda abinki,ay ga wata daga sama,base kin birkito can kasan ba"
Amsar rigar tayi ta cillar,sannan taci gaba da hargitso kayan.
Ayko riketa yayi gam ajikinshi.yana fadin.
"honey,kinsan ko yadda na tsani a birkitamin kaya?"
Kuka tasa sannan tace.
"nima kasan yadda na tsani ko kudane ya rabi jikina?a goge a ninke,a adane nake,amman jiya haka ka dunga birkita,duk wata guga dake jikina, ba tare dana hanaka ba kai meye naka na hanani?"
Tun kan ta karasa maganar yake dariya har ta gama,sakinta yayi,ta birkice kayan sannan ta dauko tacan kasan.
Zurata tayi ajikinta tana,murmushi.
auwal cikun tsokana yace.
''to yanzu da kika dauko tacan kasan,me kikaji?"
"Abinda kaji,ajikina sanda kaje can kasan"ta bashi amsa cike da tsiwa.
Dariyace ta kamashi me karfi,dan har kwanciya yayi yana dariyarsa.
Itama dariyar ce ta kamata,dan haka ficewa tayi da gudu daga dakin ta nufi nata,
Sallar tayi,sannan ta danyi kwalliya,sannan ta sauya kaya ta nufi kitchen domin hada abincin safe...
Tana tsaka da aykinta taji kamar ana kallonta,dan satar kallon gefenta tayi,tsaye yake ya harde hannu a kirji,yana mata murmushi.
itama murmushin tayi gamida kau da kanta gefe.
Karasowa cikin kitchen din yayi,
Ta bayanta yaje,ya rungumeta gamida kewaye marar ta da hannayenshi,ya rada mata akunne.
"madam babyn ki fa yayi latti,"
Hannunta ta dora akan nashi,tace cikin muryar daukar hankali.
"ni de ba inda zakaje,yau,gaskiya"takarasa maganar cikin turo baki.
Juyo da ita yayi sukai facing juna,yace cikin sigar rarrashi.
"haba my baby,marasa lafiyan kuma ayi ya dasu?"
Diddira kafa ta fara,cikin kukan shagwaba tace.
"nima ay banda lfy,kuma Allah ban ji sauki ba,"
Dariya yayi,ya rungumeta,yana shafa bayanta yace.
"kina da gaskiya honey,kin fisu bukatata,dole in gama duba ki kamin naje gun su"
Kaurin kwan da sukaji ne yamaido da hankalinsu.
da sauri tasleem ta kwace jikinta,taje ta sauke tuni kwan ya kone.
Juyeshi tayi a dustbing sannan ta sake hada wani ta soya.
Duk kusan aykin tare sukayi shi,ita dashi.
Sannan suka jera a dinning,suna gamawa,tayi hanyar daki.
Da sauri ya rukota ta fada jikinshi.
"ina zuwa kuma?"
"baby wanka"ta bashi amsa tana kashe mishi ido.
Cak ya dauketa,zuwa dakin nata.
duk yadda taso ya barta ta cire kayan da kanta ki yayi,
shi ya cire mata,daya rage saura pant da bra ne ta gudu gefe,dan ta cire da kanta.
Bin ta yayi ya rukota,nan fa suka shiga kokawa,wanda hakan yayi tasiri gurin dorashi online.
Sannu a hankali har ya samu ya rabata da bra din,yana cirewa yamaida bakinshi,kan twins.
tsaf tasleem ta natsu ta shiga recieving message dinshi.
Sannu a hankali,ta shiga maidar mishi da amsa,tuni ya kara gigicewa,
sosai ta maida hankali,gurin sato zuciyarshi da salonta,Tun kan aje ko ina ya Auwal an fara kuka.
Auwal de seda ya kara gaisawa da megari da safen ma,tasleem sosai ta gurzu a hannunshi dan shima seda ta koka.
Yana samun natsuwane,ya lura,jikinta akwai zazzabi me zafi.
Agigice ya rungumota jikinshi yana taba wuyanta,ita ko kuka kawai takeyi,tana rawar sanyi.
Wayyo ragon maza?shima ay sega hawayen nabin fuskarshi na tausayin matarshi.
Dakyar ya samu yay musu wanka,yasa mata kaya.
Yana sa mata,ya nufi dakinshi dauke da ita.
Kwantar da ita yayi,akan gado ya rufeta sannan ya shiga dakin daya ware,as emmergency.
magunguna ya hado mata,sannan ya fito yazo ya bata,da kyar ta amsa tasha.
Kasa ya sauka ya kwaso abincin da suka dafa.
Yazo da rarrashi ya samu taci abincin ,badan ranta yaso ba.
Har zuwa yamma yana manne da ita,wanda zuwa lokacin ta warke sarai.
Har ya kira umma a waya ya hadata da ita.
Sun jima suna waya,da umman,sosai tasleem taji dadin hakan.
Suna gama wayar ya kashe,yasa a aljihu.
turo vaki tayi,da sauri yace.
"me kike so?"
"baka kira min twin sis dina ba"
"ke nifa banso ta rainani,shiyasa kikaga ina kama girmana"yayi maganar cikin hade gida.
Tasleem bata kulashi ba,illah dariya data kife akan gadon tanayi.
Tun Auwal be gano abinda takewa dariyar ba,har ya gane,shima dariyar yayi,ya kamo kunnenta yace.
"eh din,na fadi girmana nake kamawa,saura kuma inji in gani,"????
itade tasleem in banda dariya ba abinda take masa.
Muje zuwa
Surbajo for life.