The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined variable $postsdone - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Trying to access array offset on value of type null - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 13301 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 13302 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 13303 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 13304 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 13301 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 13302 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 13303 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 13304 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 33 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 33 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 65 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 65 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY*
#4
*17*


tsaki momi taja “da gaskiya Yarima da yace Siraj bashi tarbiya”



kallonta Qasin yayi “shi yace haka?”



“eh” 



“shi Yarima har ya iya buɗe baki yace Siraj bashi da tarbiya”



momi tace “ai da gaskiyarsa ace murun ya shigo ka kasa masa mana dama fa na tambayeshi cemun yayi baisan ko wanene ba jifa”



“haba momi duk abunda Siraj ai baici ace gaban idonki ya furta bashi da tarbiya ba shi har ya isa yayi miki wannan maganar gaban idonki duk fa wadda ya aibanta maka abu kaiya aibanta babu wadda zai buɗe baki kaf duniyar nan yace yayan gidan nan basu da tarbiya”



cikin faɗa yake magana cike da jin zafin maganar.



momi tace “miye na wani tada jijiyar wuya akan wannan maganar”



tashi yayi tsaye yana faɗin “hmm iskancin Yarima yayi yawa sai yayi nadamar furta wannan kalamin”



tashi ita momi tayi tsaye “Qasin bance kayi rigima da shiba wannan maganar kuma ta wuce karka kuskura ka masa wani akan wannan maganar kaji na faɗa maka”



tana kawai nan ta nufi upstairs.



Mairo tayi war da ido ta rufe baki “tho momi tayi fushi kuma kaine”



murmushi yayi ya shafa kanta ya fice.



saida momi taji ficewarsa sannan ta fito tun kamin ta karasa saukowa Mairo tace “momi yaya yasa kinyi fushi ko?”



momi ta karasa saukowa tana faɗin “a a ni banyi fushi ba”



“to mi yasa kika masa faɗa kuma kika shige ɗaki saida ya fice kika fito?”



basarda maganar momi tayi “muje cikin mu karasa girki kar babanku ya dawo bamu kare ba”



da sauri ts nufi kicin momi ta rufa mata baya,



 *_washe gari….._*



tara saura Qasin ya shigo part ɗin momi zaune ya tararda ita tana kallon aljazeera news saida yaɗan kalleta sannan ya zaina kusa da ita yana gaisheta,



juyowa tayi ta kalleshi fuskarsata ba yabo ba fallasa bayan ta amsa tace “ga abun breakfast ɗinka can inka kare zamuyi magana”



faduwa gabansa ya ɗanyi jin harsun karya basu jirashi ba,



su jiki a sanyaye ya kalli momi yace “ke har kun karya ne?”



“eh yau tea kawai nayi su Usman da Nura sunci nasu sun tafi makaranta”



“ke fa momi?”



“ni tun part ɗin babanku na karya nida Siraj maryam ce kawai bata tashi bachi ba”



bai sake cewa komai ba ya tashi ya nufi dining.



 ruwan tea kawai ya zuɓo ya dawo kusa da momi ya zauna “momi wace magana ce?”



shiru momi tayi na ɗan wani lokacin kamin ta kalleshi tace “akan maganar matarka ne”



faduwa gabansa ya ɗanyi “momi wani abun ne?”



“a a ba wani sabon abu bane kawai dai na gaji da dafa maka abinci kana ci,



 matarka na kwance tana yadda taga dama da aurenka ace kullum sai kazo nan kaci abinci kaci na rana kaci na dare banda na safe  tu na maka wannan lokacin da baka da aure yanzu kan bazan maka gaka ba”



 Qasin jim ya ɗanyi sannan ya kalli momi yace “momi bata saba bane kota girka ba wani daɗi yake ba”



“to ta rika girka maka haka nan ko ruwa ne ta rika dafa maka kana sha daga yau dai bazan sake aje maka abinci ba kodai kayiwa kanka abun kunya kaci na kasuwa ko kuma ka cilasta mata ta girka maka”







“to momi a bamu maryam saita ri..-”



hannu momi ta ɗaga mishi “dan Allah karka soma na baka maryam ita da bata san zafin gikinta ba ko? kai da ka iya kare mata in anyi magana ka iya kareta ita yar masu kuɗi yar boko bata iya komai ba sai hutu ko to nadai faɗa maka kuma bazan bada maryam ba in yar aiki zaka ɗauko ya rage naka”



kansa na kasa har momi takai aya,



ko kaɗan bai jidaɗin maganar ba.



       “shikenan momi zan san abun yi shine kawai matsalar?”







kai ta ɗaga mishi tana kallon Mairo dake saukowa sanye da kayan bachi.



murmushi ya sakar mata “maryam kin tashi?”



“eh momi ina kwana yaya ina kwana”



“lafiya kalau kin tashi lafiya?”



kusa da momi ta zauna tana “kalau momi yau ba ayi kari ba?”



“anyi kinga naki can kan dining”



zata tashi Qasin yace “momi nafa nema wa Maryam makaranta”



sai lokacin momi ta ɗan sakar masa fuska “amman kuwa daka kyauta gaskiya a ina?”



“nan tudun wada Alex international school makarantar nada kyau kuma suna karatu sosai”



wani daɗi Mairo taji ta riko hannunshi “yaya da gaske?”



“da gaske mana ina miki karyane?”



“a a kuma zanje?”



“eh yau zamuje su tantanceki in aka shirya komai saiki fara zuwa”



tashi tayi ta shiga rawa tana taɓi da hannu momi tayi dariya “yau fa abun nema ya samu sai a dage ayi karatu in yaso sai a samu wadda zai rika miki lesin kina ɗan karawa”



Qasin ya tashi yana faɗin “nima haka nake sonyi yadda zatayi ssurin fahimta da kuma islamiya sai a nema mata ta na kusa kidai shirya mata kamin 11 sai muje ayi komai”



“to saika fito”



Mairo ta kalleshi “yanzu zamuje?”



“a a saikin karya kinci abinci”



“to bari nayi sauri”



da gudu ta nufi dining shi kuma ya fice yana murmushi,





“`   *    *    *   “`



tunda suka fita sai basu dawo ba sai dare Qasin na rike da hannunta suka shigo parlour.



Siraj ne ya taresu yana zolayar Mairo “eyye yar kauye an sata makaranta eyye aiko za a ga kauyanci kai”



murguda masa baki tayi “eh naji koma minene naji mai k`aton kai”



momi tayi dariya “a a maryam kan yar birni ce ko?”



nan Mairo ta nufeta “eh momi kuma karantar nada kyau kuma gidan sama ce har sun bani kayan makarata kuma momi wlh suna ta turanci harda yan yara”



Siraj yace “ke kan harki kare bazaki gani komai ba sai shinkafa”



ɓats fuska tayi “momi kin jishi ko?”



momi ta shafi fuskarta “ke kyaleshi xuwazuwa kema zaki iya ai da tambaya akan zama malami”



dariya tayi ta kwanta jikin momi tana rufe ido,



momi tana kallon Qasin tace “an kare komai ko?”



“eh anyi komai sunce monday zata iya fara zuwa ga uniform nan sun bata na biya kuɗin scul bos zata rika zuwa 7:30am tana ɗaukar ta in kuma suka tashi zata kawo ta”



“to Allah ya taimaka abbanku ma ya jidaɗi sosai”



murmushi yayi ya tashi “bari naga abbah naje na kwanta”



kai momi ta ɗaga mishi Mairo ta ɗago tana kallonsa “baza kaci abinci ba?”



kallon momi yayi dake kallonsa,



can ya ɗauke kai yace “bana jin yunwa”

ya sun kuyarda kai ya fice.

*18*


wasawasa Mairo ta fara karatu a’na mata lesin a gida na makaranta ma Qasin ya sakata.



in kuma lokacin islamiya yayi momi ta tura bata samun zama inba weekend ba da dare ma Siraj ne yake tisa mata ko Usman,





*_2:30pm…_*



schools bus ta sauke Mairo.



 da gudu ta shigo parlour tana faɗin “momi yau”



bata karasa magabar tayi shiru ganin Yarima zaune saman kujera.







ware mata hannaye yayi yana murmushi kaɗan kaɗan ta karaso tana kallon upstairs.



saida ya mata kiss a goshi sannan ya rumgumeta,







da sauri ta ɗago tana masa magana kamar mai raɗa “ina momi?”



schoolbag ɗinta ya shiga cirewa “bata nan nima ban tararda ita ba”



“tana ɗaki ko tana kicin”



kai girgiza mata “bata nan ta fita”



“a a bari dai na duba”



kicin ta nufa ta fara duba bata ga kowa ba nan ta nufi ɗakin momi nan ma bata nan haka ta fito ta nufoshi hannu a baki ta ɓata fuska,



hannu ya mika mata yana murmushi “zo nan bana faɗa miki bata nan ba”



ba musu tazo kusa dashi ta zauna hannu yasa ya cire mata takalmin makaranta da safa ya kara janta kimusa dashi ya riko mata fuska,



“pretty gal wani sirrin zanyi dake”



shiru tayi sannan tace “na minene?”



“bazaki faɗawa kowa ba?”



“wlh Allah ni bazan faɗa ba kofa wannan da kace karna faɗa har yanzu ban faɗawa kowa ba”



hannunsa yasa yana taɓa lips ɗinta “da gaske kodai kin faɗa?”



“wlh ban faɗa ba”



“yauwa haka nake so wannan ma karki faɗawa kowa kuma karki bari kowa ya gani kinji zan baki abun daɗi da kuɗi kinji”



“tho amman ka xaka kawo min kayan daɗi da gaske harda ice cream da madara kuma kaje dani yawo”



hannunsa yasa yana shafa gefen fuskarta “zan miki duk abunda kike so matukar zaki mun abunda na saki”



da sauri tace  “zanyi minene?”



“zan fada miki zaki daiyi ko?”



war tayi da ido “eh da gudu ma”



murmushi yayi ya shiga mata chakulkuli tana dariya saida tayi mai isarta ya jata jikinshi ya rumgumeta yana shafa bayanta,



“Maryam….”



kamar daga sama taji muryar Qasin da sauri ta ɗago tana ganinshi jikinta ya shiga rawa Yarima kuna bai fasa shafa bayanta da yake ba koma ɗagowa baiyi ya kalli Qasin ba saima haɗe fuska da yayi yana wani tsusar baki da yake na salon iskancin.



tsawa Qasin ya katsa mata “mi kike nan?”

tashi tayi tsaye cikin rawar murya tace “momi bata nan”



“bashi na tambayeki ba?”



razana tayi sosai tayi bayabaya tana son yin kuka zatayi magana Yarima ya tari numfashinta ba tare daya kalli gurin da Qasin yake ba “ba komai take ba miye matsalarka?”



kara haɗe fuska Qasin yayi yace “I thought da ita nake Magana”



tashi Yarima yayi tsaye yasa hannayensa Aljihu ya nufi Qasin cikin wata tafiya ta isa da tak`ama,



saida ya isa daf da fuskar Qasin ya sakar masa wani shu’umin murmushi yace “don’t put words into my mouth. I have got plenty to say”



wani kallo ya watsa masa tun daga samansa har kasa ya ɗauke kai ya fice.





wani kallo Qasin ya bishi dashi cike da jin haushi can ya juyo ya watsama Mairo wata muguwar harara,



aiko jikinta ya kara shiga rawa kamar mai jin sanyi. 



cikin tsawa Qasin yace “baki san wanene Yarima ba ko miya tsayarda ke gurinshi?”



kasa masa magana tayi babu abunda zuciyarta take nuna mata saita shige cikin ɗaki ta kulle karya ɗaketa duk da bai taɓa dukanta ba amman haka zuciyarta take nunama ganin yadda yake harararta,







hankalinta bai kara tashi ba saida taga ya nufo gurinda take,



sakar masa ido tayi saida ya kisa kawowa kusa da ita ta watsa da gudu,



cikin zafin nama ya kaɗe mata k`afa ta faɗi.







gashinta ya riko ƴya tada ita tsaye “ina zaki ba tambayarki nake ba?”



fashewa tayi da kuka tana rokonsa “dan Allah kayi hakuri ka yafe min bazan kara ba wayyo Gwaggo momi”



saida ta kira momi ya tuna da ita da sauri yaja hannunta suka nufi kofa.



tana masa ihu ya buge mata baki yana mata alamar tayi shiru ba shiri ta rufe baki tana son mayarda kukan,







part ɗinsa ya nufa da ita wani emptyroom ya nufa da ita.



saida suka shiga sannan ya sake mata hannu ya kulle ɗakin ya zare bel ɗinsa ya buɗe mata ido “mi ya kaiki kwanta masa a jiki?”



baya tayi tana kuka ta kasa mace masa komai,



matsowa yayi yana faɗin “duk na sake ganin kin rumgumeshi saina miki shegen duka na rufeki cikin ɗakin nan babu wadda ya isa ya ceceki”







sai a lokacin ta soma magana “dan Allah yaya kayi hakuri bazan sake ba wayyo momi” 



bel ɗin ya ɗaga sama kamar zai buga mata wani irin ihu ta saki tayi cikinshi ta rumgume mishi kafafu tana kuka,







“lafiya Qasin miya faru?”



mansura ce take masa tambayar tana jijjigar kofa.



nan Mairo ta koma kiranta “anty mansura zoki ceceni”



ɗagota “aya rufe min baki”



da sauri tasa hannu ta toshe baki tana ɗaga masa kai. 



juyawa yayi ya buɗe kofar ya dawo parlour bel ɗin dake hannunshi mansura ta rika kallo kamin ta kunno kai cikin ɗakin tana duɓe duɓe,







bata ga komai ba sai Mairo take tsaye rufe da baki tana shawaye.



rikota mansura tayi suka fito gurin Qasin ta nufo tun kamin ta karaso ta jefa masa tambaya “mi kayi mata Qasin?”



ba tare daya kalleta ba yace “mi kike tunanin zanyi mata?”



“ka bani amsa ta kawai Qasin ya zaka saka ta cikin ɗaki harda zare bel zaka ɗaketa mi tayi maka?”



wani dogon tsaki yaja ya tashi fuska a haɗe ya fisgi hannun Mairo suka fice.







tunda suka fito Mairo take masa magiyar karya daketa,



yana shigowa parlour ya jefarda ita saman kujera yana kiran momi.



jin shiru yasa ya nufi upstairs. bai jima ba ya fito ya nufi kicin nan ma bai jima ba ya fito ya nufi gurin Mairo dake kuka,



da sauri ta tashi zaune tana share hawaye sai wani numfashi take kamar zai ɗauke,



“ina momi?”



“ta fita koda na dawo ban ganta ba Yarima kawai na isko”



cikin rawar muryar kuka take masa maganar,



ido ya tsura mata tayi kasa da kanta hawayen na zuba.



*19*






ajiyar zuciya ya sauke ya ciro handkerchief ya kama fuskarta yana share mata hawayen “yi hakuri kinji bazan sake ba daina kuka”



kai ta ɗaga masa tana wani wahalallen numfashi,



kwantarda ita yayi saman kujera “wanta kiyi bachi?”



harta kwanta sai kuma ta ɗago ta kalleshi “yaya karka faɗawa momi kaji?”

kai ya ɗaga mata ya tashi ya fice.



takura kanta tayi saman kujera ta matse guri ɗaya kamar wadda aka cilasta tana matsar kwallah har bachi ya ɗauke ta,



“`   *   *   *   “`



*_2 hours letter…_*



can cikin bachi taji muryar momi da Siraj,



    da sauri ta tashi tana soshe2.



Momi na kallonta taja wani dogon tsaki “haba Maryam ace mutum kana girma kana cin k`asa kamar ki ace inkin dawo makaranta ba kisan ki cire uniform ba saidai ki samu guri ki kwanta dubi kiga har lokacin islamiya ya wuce kuma baki san ki saka uniform kije ba”



ɓata fuska tayi “to momi ba fita kikayi ba kika barni”



nan momi kasa ce mata komai tayi dan takaici in banda tsakin data sakeyi ta nufi kicin,



momi na shigewa Siraj yaja mata kunne “ba wani daman baki son makaranta yar kauye”



fashe masa tayi kuka ta tashi tana aika masa mugayen duduna tana son huce haushinta akansa.



tsawa momi ta katsa mata “wuce ki cire uniform ɗin nan kiyi wanka kila ma ko abinci baki ciba?”



kai ta ɗaga



 Momi tace “Allah ya shiryaki maryam wuce kije kiyi wanka duk kika sake yin abunda kikayi yau saina miki shegen duka”



kamar ta fasa kuka ta nufi stairs Siraj na zolayarta,



ta kusan minti 30 toilet ɗin tana wasa ruwa saida taji motsin momi a bedroom sannan ta fara wanka,



koda ta fito momi na zaune saman kujera tana duba wasu matirial da atanfofi.



     kallonta kawai Mairo tayi ta nufi waduraf ta ɗauko wata atamfa red colour riga da saket tasa ko mai bata shafa ba ta janyo k`aton hijab ɗin momi tasa ta shimfiɗa carpet ta soma sallah,



momi na kalle da ita saida ta rama azahar sannan tayi la’asar.



bayan ta sallame ta cire hijab ɗin ta jefar saman bed ta nufi kusa da momi ta zauna,



    “momi kayan waye?”



kyaleta momi tayi saida ta kare danne2 wayar da take sannan ta kalleta “na siyarwane”



shafa kayan ta shigayi “wlh momi suna da kyau suma siyarwa zakiyi?”



momi bata amsa ba ta kama hannunta ta kira sunanta a natse “Maryam”



dariya tayi “na’am momi”



“magana zamuyi ki bani hankalinki kinji banason kisa wasa ki daina dariya kinji?”



wani haɗe fuska tayi saida tasa momi murmushi sai kace wani cartoon ta wani tada kafaɗu “thom ina jinki?”



a natse  momi ta soma mata magana yadda zata fahimta “maryam ki daina abunda kikeyi kinji ba kyau kinga kara girma kike ba ragewa ba ya kamata ki rika sanin ciyon kanki ki daina abunda kike”



“tho ni kuma momi mi nayi?”



ajiyar zuciya momi ta sauke “yanzu fa saida kika rama azahar sannan kikayi la’asar kina ganin kin kyauta?”



kai ta girgiza alamar a a momi tace “tho kingani wadda fa yake haɗa salloli azaba ake masa ba kyau ki daina kinji?”



nan ta ɗaga kai “kuma kinga in kika dawo makaranta maryam basai nace ki cire uniform ba ki rika cirewa duk abunda kika san aikin kine ki rikayi basai nace kiyi ba kinji? ki zama yarinyar kirki”



wata dariya ta rikayi tana kallon momi tana tsutsar leɓenta na kasa,



 can dai ta kawarda fuska tace “tho momi na gane koma minene kike nufi”



shafata momi tayi “yauwa yata haka nake so kuma ki dage ki rika karatu ba wasa banda faɗa ko jan magana kinji?”



 nan ma kan ta ɗaga ta tashi tsaye “nidai bari naje naci abincin yunwa nake ji”



bata ko tsaya jiran abunda momi za taceba ta fice.



tana saukowa downstairs Qasin na shigowa.



suna haɗa ido ta juya da sauri zata koma hannu yakai ya rikota “ya haka ina zaki?”



upstairs ta rika nunawa “ɗaki zan kwanta ne”



murmushi yayi yaja ta suka nufi kujera bayan ya zauna ya zaunarda ita “baki san ba kyau bachin maraice ba?”



“eh ni ban saniba”



“tho ba kyau ki daina karki sake bachi da maraice”



“tho na daina bazan sake ba”



idonta a kasa take amsa masa dan tsoron kallonsa take.



lura da hakan yasa ya sakar mata hannu yace “tsorona kike ko maryam?”



shiru tayi tana wasa da hannayenta fuskarta ya riko “faɗa min mana tsorona kike ne?”



ɓata fuska tayi ta soma magana “nidai bana son duka in mutun yana dukana tsoronsa nake sosai”



murmushi yayi “tho na daina bazan sake ba ai ban dakekiba”



“eh amman ai kaso ka dakeni dan dai anty mansura tazo ne ka kyaleni”



tana maganar tana wani langwashe langwashen kai da turo baki,



dariya yayi tace “ai ba mansura ce ta ceceki ba daman ba dukanki zanyi ba”



harara ta watsa mishi “kai wlh karya ne tho miyasa ka ɗaga dankon zaka buga min?”



“minene sanki?”



rufe ido tayi tace “wannan wadda kaso ka dakeni dashi”



“bel?” 



kai ta ɗaga tana kara matse ido dariya yayi yace “ki yarda maryam bazan iya dukanki ba kawai dai horaki nayi”



kwanta masa tayi saman jiki tana dariya,



“wlh karya ne dukana kaso kayi”



kunnenta riko ya rika murɗawa “ni nake karya?”



dariya ta rikayi tana faɗin “na daina ba kaiba”



haka ya rika wasa da ita soma masa kuka sannan ya saketa ta nufi kicin shi kuma ya fice.



washe gari tunda safe Mairo ta shirya kanta duk abunda momi ta saba mata ita tayiwa kanta,



sosai momi ta jidaɗi da schoolbus ɗinsu tazo har bakin gate momi ta rakata ta buɗe mata motar ta shiga.



hannu ta rika ɗagoma momi har suka fice,



*_2:30pm…_*



ta shigo gidan da sallama ta shiga parlour momi ta amsa mata da fa’ah “wa’alaikissalam yar mama an dawo?”



kai ta ɗaga mata tana cire takalmin makaranta,



daga gurin da take zaune ta jefasu gurin da aka tana da dan ajeye takalmin tana faɗin “momi yau Yarima ya kai mana ziyara a makaranta”



Usman dake zaune kisa da momi yace “da gaske?”



“eh wlh harda chocolate ya raba mana”



momi tace “gurinki yaje ko makaranta gaba ɗaya”



“a a makaranta dai kofa jiya yaje kuma yazo gidan na-”



shiru tayi ta kasa karasawa sai rabon ido take. momi tace “jiya ya zo nan? bayan fitana ko?”



wata dariya tayi “ke momi na tuna mafarkine nayi ba gaske bane”



tashi tayi da sauri ta nufi upstairs “bari naje nayi sallah nayi shirin islamiya”



  tanayi tana waigo momi harta shige.

momi kan daɗine ya isheta tana gani ta fara samun kan Mairo.

*20*


washe gari ma Mairo ita ta shirya ma kanta komai bayan ta saka safa ta riko schoolbag ɗinta ta nufo downstairs.



da dariya ta sarasa saukowa ta rumgume Qasin dake zaune saman kujera rike da laptop,



 aje laptop ɗin yayi yana murmushi ya zaunar da ita saman kafafunsa “maryam har kin shirya?”



ɗagowa tayi tana murmushi “eh kuma ni na shirya kaina”



saukar da ita yayi jin motar makarantarsu ya karɓi jikar hannunta yasa mata,



da sauri momi ta fito kicin rike da kular abincinta tana faɗin “oya karɓi ga abincin ki naji motar ku”



da gudu ta karɓa ta nufi gurin da takalminta suke ta saka harta fice sai kuma ta dawo ta tsaya bakin kofa “momi ba zaki bani komai ba?”



“mi zan baki?”



shiru tayi tana bugun kofar parlour. 



hannu Qasin yasa aljihu yana cirowa ya mika mata ɗari biyar,



wata dariya ta saki jikina na rawa ta karɓa tana masa godiya “na gode yaya” kai ya ɗaga mata ta fice da gudu.



ɓata fuska momi tayi tace “Qasin bana so karka sake ka ɗauki kuɗi har ɗari 500 ka bata”



hannu ya ɗaga “shi kenan na daina amman naga kamar bada yawa bane”



cikin faɗa momi tace “tho na dai faɗa maka bana so duk kyautar da ita karta wuce 100 zuwa k`asa”



tana kaiwa nan ta nufi kicin,



da sauri Qasin yace “owk momi yi hakuri ai ya wuce zo kiga wani abu?”



yi tayi kamar bata jishi ba shige kicin ɗin saida ta kare abunda take sannan ta fito.



har lokacin yana zaune ƴyana danne2 sa,



kujerar dake kusa dashi ta zauna “gani ya akayi?”



ɗagowa yayi ya kalleta “momi ɗan ruwan tea ma bazan samu ba?”



taɓe baki momi tayi “au daman jiran kake na ɗauko maka breakfast? inma shine dalilin zamanka nan tho tashi ka koma part ɗinka dan kasan munyi ba’ada dakai tun farko”



dariya yayi “a’a momi bashine ba abu zan nuna miki”



laptop ɗin ya ɗauko ya ɗora saman jikinta “kinga wani design ɗin wata kwangila da za’ah ba kanfaninmu”



duba momi ta shigayi tana faɗin “amman kan abun da girma sosai mi za a gina haka?”



“wani kanfani suke so a gina musu na sarrafa motoci _JAMES GLOBAL AUTOMOBILES_ sunan kanfanin shine na farko da zai kafa branch a Nigeria”



momi tace “aiko dasun kyauta muma mu ɗan samu cigaba kuma matasan mu su samu aiki”



“sosai ma momi kinga in aka ginashi mutun kusan ɗari biyar zasuyi aiki karkashin su kinga ai an ɗan rage kuma kanfanin sun iya motoci ana son motocinsu sosai sune zakiga J.G.A mutunin ɗan amerika ne”



momi tace “amman naji daɗi to kai zaka gina musu gurin ne?”



“tho haka ake tunani amman dai ba ni kaɗai bane mu uku aka kaimusu zasu zaɓa ne saisu bada kwangilar ga wadda suka yarda da aikinsa amman dai mutane da yawa ni suke cewa saboda kanfanin fitaccen kanfanine kuma muna aiki babu kissa ciki”



murmushi momi tayi “tho ai haka ake so Allah ya taimaka yasa ka samu”



“amin momi dan gaskiya zamu samu kuɗi masu yawa”



“to Allah ya yarda ya taimaka”



“amin”



tashi yayi rike da laptop ɗin yana kallon “bari naje can na karya”



kai momi ta ɗaga mishi “da yafi”



murmushi yayi ya fice.



*_7pm…_*



Mairo na zaune parlour kasan carpet ita da Siraj yana duba littafanta na makaranta sai zolayarta yake tana masa kuka yana sa ta karanta gurinda bata iyaba yayi mata dariya ita kuma ta buga masa fillo. suna haka sukaji an taɓa kofa duk juyawa sukayi suna kallon kofar,



cike da takama Yarima ya shigo ba tare da yayi sallama ba ya nufo gurinda suke,



wani irin haɗe fuska Siraj yayi kamar bai taɓa dariya ba,



wannan karon Mairo batayi unkurin tarboshi ba ido kawai ta sakar masa tana dariya.



da murmushi ya karaso kusa da ita tashi Siraj yayi tsaye da niyar tafiya tunowa da magagganun momi yasa ya kalli yarima yace “sannu da zuwa”



banza ya masa yana tsutsar lips ɗinsa.



juyawa Siraj yayi cike da bachin rai ya fice,

hannu Mairo ya riko yana murmushi ya nufi kujera suka zauna tare.

kallonsa tayi tace “ba kaji Siraj yana mska magana ba?”



lakatar mata hanci yayi “na jishi bana jin amsa masa ne”



murmushi tayi gyaɗa masa kai,



wasa ya shigayi da hannayensa yana faɗin 



“pretty gal ya maranta?”







“lafiya kalau”







“ina momi?”







“tana ɗaki na kirata?”







hannu yasa yana taɓa lips ɗinta “a a karki kirata”



saida ya ɗaga kansa ya kalli upstairs sannan ya kalleta yace “gurinki nazo kinsan munyi dake zan saki abu ko?”



kai ta ɗaga “eh kuma kace zaka bani kuɗi kuna kace zak-”



rufe mata baki yayi da sauri jin motse saukowar mutun downstairs,



saida yayi mata alama da tayi shiru sannan ya juya da murnushi yana kallon momi.



“Yarima yanzu ake tafe?”



“eh momi ya wunin gidan?”



taka kokarin zaunawa tace “lafiya kalau maryam baki ɗauko masa abun sha ba?”







war tayi da ido tace “lahh mantawa nayi bari na ɗauko”



tana sauka ya riko hannunta ya tashi tsaye “a a momi barshi kawai yanzu zan wuce”



“da wuri haka?”



“eh kinga an kira sallar isha kuma daman biyowa kawai nayi naga Maryam”



da ɗan mamaki momi tace “owk tho a gaida gida”



hannu yasa aljihu ya ciro dubu 20 ya aje mata “ayi hakuri da wannan momi”



murmushi momi tayi “Yarima kenan Allah dai ya amfana”



baice komai ba yaja hannun Maryam suka fice,







motarsa ya buɗe mata ta shiga bayan ya rufe ya zagayo shima ya shiga.



“ina zamu?”



tambayar data fara jefa masa kenan tana kallonshi,







baice mata komai ba yasa hannu baya ya ɗauko laptop ya ɗora mata saman jiki “kinga wannan abun?”



“eh”



“kin taɓa ganinta?”



“eh sunanta kwanfuta”



mirmushin jindaɗi yayi “good wa kika taɓa gani da irinta?”



“malamin makarantarmu da yaya”



“tho kinsan mi nake ao dake?”



kai ta girgiza “a a”



“ta yaya nake son ki ɗauko min”







da sauri tayi waje da ido ta rufe baki “kaikai nidai babu ruwana baya so fa ina taɓa mishi kaya”



“ke mayarwa zanyi kawai inason na arane na ɗanyi wani abu sai na baki ki mayar”



lake kafaɗa tayi “a a gaskiya saidai nace ya aro maka”



haɗe mata fuska yayi “a a karki kuskura kice masa haka bazai bayar ba kuma inma yaji dukanki zaiyi kuma nima na ɓata dake”







hannu yasa ya ɗauko wata leda dake bayan ya mika mata “kinga kayan daɗi nan na siyo miki kuma gobe zan karo miki wasu kullum zan rika siyo miki kuma na baki kuɗi amman fa sai in kin aikata abunda nace”







shiru tayi tana tunani kamar ta fasa kuka ta kalleshi tace “amman inna ɗauko cewa zaiyi mi zanyi da ita”



“no ai bazaki bari ya gani ba a boye zaki ɗauko karki yarda kowa ya gani koda kuda ne”



“tho inna ɗauko ina zan ɓoye?”



shiru yayi yana kallonta kamin yace 







“ke bakisan gurin da zaki ɓoye ba?”







“eh duk gurinda zan ɓoye gani za ayi”







“tho ki kaɗa rijiya”



“kai rijiya?”







“eh koki jefar wani gurin innazo sai ki faɗamin na ɗauko”







“ba zai lalace ba?”







“ba zaiyi komai ba kinji”



kai ta ɗaga mishi sosai yaji daɗi ya shafa kanta “good pretty gal”



“amman mi zakayi da ita”



idonsa ya shiga susa kamar wadda abu ya faɗawa “am zan ɗan ɗauki wani abune a ciki na cofa sai na baki ki mayar kinga bazai gane ba ko?”



da mirmushi ya karasa maganar itama tayi masa murmishin karfin hali,



kuɗi ya ciro masu yawa ya mika mata “gashi ki siye duk abunda kike so amman kinsan bazaki faɗawa kowa munyi wannan maganar dake ba ko”



“eh bazan faɗa ba”



“good kuma tsakanin gobe sa jibi nake son ki ɗauko min ita”



kai ta ɗaga mishi,







daga nan ya mika hannu ya buɗe mata motar shima ya buɗe suka fito tare.



Qasin na tsaye bakin kofa yana kallonsu yana rumgume da hannayensa fuskarsa a haɗe,



faɗuwa gaban Mairo yayi da sauri ta juya ta riko hannun Yarima ta soma kuka “nidai bazan iya zuwa ba ga yaya can yana kallona”



mirmushi yayi yaja hannunta suka nufi kofar parlour.







har suka isa Yarima bai kalli gefen da Qasin yake ba,



ita kadaice ke masa kallon tsoro jikinta har wani ɓari yake, da kansa ya buɗe mata kofar data shiga yayi mata byebye yana murmushi hannu itama ta ɗago mishi sannan ya rufe kofar,







yana juyowa Qasin yace “ka bani kunya ka kuma zubar da girmaka momi bata taɓa yiwa yayanta gurɓatacciyar tarbiya ba kuma bana tunanin za’a samu matsala a maryam dan haka ta banbanta da sauran matan da kake gani.



maryam karamar yarinya ce in zakayi sama kayi kasa ba za ah aura maka itaba balle baka daman lalata mata rayuwa dan haka banga abunda zai haɗaku ba”



yana kaiwa nan ya juya ya shigewarsa parlour.

kasa tafiya Yarima yayi sosai maganganun suka ɓata masa rai sai wani busar da iskar baki yake,



_ɗan iskane ni Qasin na karshe har yanzu baka gama sanina ba zan nuna masa true color na_
[i]a zuci yake wannan zancen yana wani kashe ido.[/i]
Reply


Messages In This Thread
*MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* - by Gimbiya - 10-11-2018, 11:30 AM
RE: *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* - by Gimbiya - 10-11-2018, 11:33 AM
RE: *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* - by Gimbiya - 10-11-2018, 11:36 AM
RE: *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* - by Gimbiya - 10-11-2018, 11:36 AM
RE: *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* - by Gimbiya - 10-11-2018, 11:38 AM

Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* 0 859 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* 0 781 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* 0 749 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* 0 889 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *MAIRO*BY*KHADEEJA CANDY* 0 794 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)