The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined variable $postsdone - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Trying to access array offset on value of type null - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16925 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16926 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16927 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16928 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16929 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16930 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16931 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 16925 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 16926 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 16927 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 16928 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 16929 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 16930 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 16931 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 33 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 33 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 65 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 65 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*KASUWANCI NA* by ASMABAFFA
#2
16-20


Official


By
AsmaBaffa


JIDDER ZARIA ina godiya kema ga page dinki.

    Masu Sharhi kuna kasheni da dadi Allah dai ya saka.


Napep kawai na shiga 8am dai dai ina kofar gidan dan kasuwar nan me kudi dake Unguwar Su Aayan,abin takaici ba irin buga kofar da banyi ba amma ba wanda ya bude min hasalima me gadin ne yazo yace ai sun Dade da tafiya Kasar waje basa rayuwa a nan sai jefi jefi,haka na juya da Niyyar tafiya  katsam sai ga yan matan gidan su Aayan su uku sun fito a cikin mota da Alama schl ko wani waje zasu je sunsha wanka da kyau,suna Shan kida,da sauri suka fito daga motar suka zo ba bata lokaci suka fara dukana,ina ihu nima ina ramawa Amma sunfi Karfina,nan take daya ta cire takalminta me tsini ta kwala min a kaina a akasi nan take na zube a Sume wajen na fitar da jini,ba Imani suka koma cikin mota suna murna sun rama abinda nayi musu suka shige mota,ina yashe a kasa ban san inda kaina yake ba,sai 10am Aayan ya fito yau a mota daya zai fita shi ke Driving ma,kawai ya hangoni a kofar gidansu cikin mawuyacin Hali,mamaki ya lullubeshi me ya kawo ni nan da sassafe ko dai Aljana ce ni,a tsorace ya tsaya tare da bude motar ya fito da ruwan roba ya watsa min,nan take na ja numfashi na Mike zaune a firgice ina Dafe goshina wajen da jini ya fita,mikewa tsaye nayi ina Jiri kamar zan fadi na dauki gyalena da kudin Napep dina,na fara tafiya ina Kuka gwanin tausayi,amma marar Imanin ko a jikinsa sai ma tsawa daya buga min yace me ya kawoki nan again da safe,ko kulashi banyi ba naci gaba da kuka na ina tafiya,shuru yayi tare da cewa Yau sai naga inda zata kara zuwa,ya shiga mota.

    Yana gani na shiga Napep yana Bina a boye ban sani ba,tuna ninsa gida zanje amma ina sai yaga me Napep ya Parker a gate din wani makeken gida,na biya Napep ya tafi na shiga kwankwasa gida,Aayan dai yana mota yana Shan kallon ikon Allah mutum jini na zuba a jikinsa amma bata lafiyarsa yake ba ta neman Kudi yake.
    Security ne yazo yana turanci where are u From? To ni dai Na gane me yake nufi amma bazan iya juya yaren ba sai nace na kakalo karya nace ni yar gudun Hijirace  daga wajen Nijar nake,wajen Hajiya nazo a tallafa min Mahaifiyata bata da lfy,lokacin da nace haka Ashe Aayan yana bayana yaji komai harda yiwa Gate man signa yayi shuru,ni kuma ban san yana wajen ba sai nayi karya a akasi,abinda nacewa Frnd dinsa Yarima Bobo daban abinda na fada anan daban,sabo da bana so nayi ta tona sirrin gidanmu shi yasa ni a ganina idan nace yar gudun hijirace mahaifiyata ba lfy Zanfi samun tallafi kuma Ashe Munafuki yazo jin gulma.

     Tuni gate man yaja tsaki tare da banke kofa ya rufe,ina juyowa muka hada Ido da Aayan yana mun mugun kallon tsana alamar yaji komai,karya ba kyau yan Uwa mu guji karya kanayi watarana sai asiri ya tonu duk da akwai dalilina na karyar amma ya dace kayi gaskiya a komai idan za a baka a baka don Allah. bai ce komai ba yana gani goshi na yana jini amma yayi tafiyarsa ya shiga mota,nima na siyi pure water na wanke Raunin tare da fuskata sannan na sa gefen gyalena na danne gaban goshin nawa Ina duba agogon robar dake hannuna,
lokacin Training yayi nan na nufi sakateriya inda za ayi,mun taru da uban yawa amma sai me hanya da gata shi ake dauka mu da bamu da hanya sai muka koma yan kallo muna zare Ido,

    Ina duba lokaci na shiga wani part can cikin sakateriya nan na fara neman Kansila Adamu me tallafi aiko yana nan na sameshi a Office dinsu na kansiloli,masu son mata suna lashe baki ana kallona wanda kuma basu damu ba kallo ma ban ishesu ba haka na karasa wajen Adamu Kansila wanda yana daga cikin masu son mata,Adamu ko kudin Hotel zaka biya masa shi da mace to ba abinda bazai yi maka ba,kullum rayuwarsa a hotel take da mata,aikinsa kenan a kai mata hotel,ko so kake ka yaudari Adamu Kansila to ka biya masa Hotel ya kai mace ciki.

   Ni dai ban sani ba muna ta hira da Adamu ana kallona a karuwarsa har muka jero tare da ketowa ta cikin mutanen dake sakateriyar har bakin titi ya rakoni yana cewa ki kwantar da hankalinki ai tallafi kamar kin samu ki kyale wannan na sana'ar aikin banza ne zan sa ki a me tsoka,ina murna still hannuna yana kan goshina na danne ciwon,Adamu yace me ya sameki nace bigewa nayi wajen shiga mota,yace sannu muje na kaiki Chemist ayi miki dressing,muka jera tare da Adamu Kansila muna hira yana ta murna ya samu Damar hure min kunne,yana wani taku da iyayi shi a dole Kansila me kudi,haka muke tafiya muna ta murmushi kamar saurayi da budurwa ga Adamu akwai wankan shadda gashi matashi dan kyakyawa dashi ba laifi dai,sai kallonmu akeyi,abinda ban sani ba Aayan yana can side din da mota yana tafiya a hankali yana kallon komai nawa da nakeyi don yace sai ya kure karyata bai yarda dani ba.

    Yana kallo Adamu ya kaini chemist akayi min Dressing muka fito tare Adamu na kokarin rike min hannu na matsa gefe da sauri shi kuma yana borin kunya,amma duk da haka Adamu yace yaushe zamu hadu,nace ban gane ba,yace akwai maganganu da nake so muyi amma a Hotel zamu fi samun sirri ko? Nan take nace ban gane ba,yace au da nufin ki a banza zan saki a tallafin?ai ban gishiri na baka Manda,nan take bakin ciki ya mamayeni wato duniya baza a taimakeka don Allah ba,yan Iska sunyi yawa kowa sai ya nemi lalata ma rayuwa,ban san sanda naji haushin bata lokacina danayi a wajensa ba na fara masifa shi kanshi Adamu bai San bani da mutunci bani da kunya ba sai yau da nayi masa tatas daga karshe nace Algungumi a haka kamar mutum Ashe mata kake yiwa ciki to baka isa ba in dai hannu ne bazan bari ka taba ba bare kayi min ciki,ni tunanina ai kawai hannu ake rikewa ana yiwa mace ciki,nan na kara boye hannayena cikin mayafi tare da gallawa Adamu Kansila harara nayi gaba abina ina tafiyata a hankali,duk abinda nakeyi Aayan na kallona ban sani ba.Napep na shiga na koma gida nace na fawwalawa Allah na daina fita neman taimakon kowa Allah ya kawo min hhh naji wuya.

     Kasuwancina na rike bilhakki da gaskiya domin yanzu har funkaso da miya nakeyi da yamma,shima na kan danyi masa Algus yanda za aci riba me yawa nifa komai nawa sai anyi cuwa cuwa.
     Ammah kwana biyu da alama ciwonta kara karfi yakeyi sai addua muyi kuka mu gaji ina ta kiran wayar Yarima bata shiga idan kuma ta shiga ba a dagawa.
   Haka na kira dan gidan Commissioner da gudu ya dauka sabo da yayi saving number,dama kwadayinsa ya tashi yana ta neman Number ta amma bata shiga har yana masifa cewar yayi asarar kudinsa ya bani waya Bai Mori kudinsa ba,shima muna fara waya naji yana kawo min maganar iskanci,Hello Baby ya kike?nace lfy idan na kawo maganar maganin Ammah sai naji yace za ayi yan mata karki damu sai ya dauko maganar iskanci me kikeyi yanzu?wanne kaya ne a jikinki? Ai da zan aureki kullum sai na miki sucking sau biyar,ni ba wani ganewa nakeyi ba da na gaji na gano lallai dan iska ne kawai sai na kashe wayar tare da cire layinsa na ballashi sannan na siyi sabo na sa a wayar da ya bani nace naci banza yaro nasa mata kudi naci gaba da neman Yarima Bobo.hh

     Ina ta nema amma ba a dagawa sai na tuna abokinsa Aayan ne nan take na shirya da yamma wurin 5 lis na rubuta yar takarda na tafi har gidan su Aayan nasan ba lallai a barni na shiga ba kawai na mikawa wani security nace ya bawa Aayan,yace ai yana gida ma jira ya kai masa abinda yace sai na fada miki,nan ya tafi ciki ni kuma ina daga wajen gate ina faman jira cike da tsoro kar yan matan nan su dakeni ko Aayan ya wulakantani.
    15mnt sai gashi ya dawo yace wai ki shiga yan mata,yace ayi miki iso,a tsorace na bi bayan Mutumin mukayi tafiya me uban Nisan gaske kamar zamuje wata unguwar yan aiki kawai muke wucewa har muka isa wani part wanda ban san dashi a cikin gidan ba ya kai karshe wajen tsaruwa har Palo aka shigar dani sanyi da kamshi ya daki hancina har wani bacci nake ji.
    Daga shi sai dogon wando ya fito jikinsa ba riga wow...wow Innalillahi ko wace sai taso ta kwanta a kirjin Aayan sabo da tsananin kyansa wayyo,nidai nayi kasa da kai ina jin kunya,cike da Izza ga masifa yace karki kara zuwa gidan nan da zummar kina nemana wajensa kika je can da matsalarku,ni da kika ganni dana taimaka miki gwara na zubar da kudin,kuma sai na baki punishment na aiko min da takarda da kikayi wai na fadawa Yarima Number kaza ta kirasa ya kiraki back ni zaki aika? Look at u Nonsense yaja tsaki a gabana ya zura farar riga ko kunya babu yace follow me,haka na bishi kamar Rakuma,abin haushin duk kusan mutanen gidan kowa ya fito a wannan lokaci duk part in muka zo sai mun iske mutane mata da maza dattijai duk yan uwan Aayan,kowa baki bude yake kallonmu yana gaba ina baya,shi kuwa Gogan ko kallonsu baiyi ba bare su sa ran yasan da zamansu kayi masa magana bashi da mutunci dole sukayi shuru sai kallo da mamaki kucaka kusa da Aayan kuma a part dinsa to karuwa ce? Nan take yan matan da suka dakeni suka ce Mommy wlh akan wannan yarinyar ya dakemu rannan kamar zai kashe mu karuwarsa ce,Abbi dake fitowa shima yace haka zancenku yake yaran nan.
   Hajja kakarsu Tsohuwa me ji da kai da kudi tuni labari ya kai kunnenta cewar maganar Abbi gaskiyace cewar Aayan mata yake bi na banza don haka ya Zama dole a dauki mataki a kansa tsatsaura,ranta ya baci amma tace zata yi maganinsa.

     Ni dai a tsorace nake har muka karasa wajen mota yace get in the car,ba shiri na fada ciki sabo da na matsu na bar gidan a tsorace nake,Driver ne yaja ina baya,Aayan yana wata motar daban wannan gidan nasa muka shiga,da sauri ya fito nima na fito ina murna Allah yasa ya bani irin abincin ranar nan,ban San me yasa Bana Jin tsoron komai idan ina tare da wannan masifaffen Aayan ba.

    A baya na bishi har ciki yace Oya fara gyara gidan nan,da sauri na fara aikin sai da na gyara komai yana sheki duk da cewar dama ba wani dirty kawai mugunta ce,sai da na gama ya sani kneel down hands up na Sha wahala sannan ko ruwa bai bani ba ina kallo yana ta cin abun dadi da lemo haka yace na tashi na bar masa gida,ba shiri na Mike da sauri domin magrib ta kusa ina tsoron Ammah,har zan fita sai na dawo gabansa yana daukan wani abu kamar hanta yana ci yana kora lemo na faki idonsa na dauke ledar zan kwashe da gudu ya sa min kafa nayi muguwar faduwa a kasa,a fusace yayi kaina nasan duka zanci kawai na fara kuka amma ko tausayi yana huci zai mareni sai kuma ya fasa hannuna yaja tare da jefani waje ya banke kofarsa,sai da na ci kuka na sannan na Mike tare da karkabe jiki na,zan fita kenan wani cikin yan aiki yace kiyi hakuri kinji ki daina shiga sabgar Oga wlh baya kaunar mata ki kiyaye ba abinda bazai miki ba kuma bazai taba nadama ba,ke naga yana daga miki kafa ma wlh da wasu ne ko hanyar da yabi basu isa sun bi ta ba,amma ke har yana kyaleki ki shiga gidansa har ya saki aiki,a raina nace ni ina ruwana da zai taimakawa Ammah ai da na yarda ko kullum yankar naman jikina zaiyi ba matsala,haka na fita na bar gidan na koma gida, my
  Ammah sai fada take min ta gaji da yawon da nake ranar ta sa min doka tace bazan kara fita ba sai bayan sati biyu ko me za a siyo Meenat ta karba taje ta siyo.

   Tun daga Ranar ban kara fita ba ko kofar gida Ammah ta hana,ina zaune da wayata ina game Ma'eesha na kallo Meenat ta tafi cefane kawai sai ga kiran Yarima,jiki na rawa na daga muka gaisa yace gobe na kai Ammah Hospital din an gama biyan komai da komai,sabo da murna ban san sanda Hawaye suka kwararo min ba,na dinga godiya ina masa addua yace ba komai ko mene ake ciki na kirashi a waya,nan take na sanarwa dasu Ammah kowa murna haka ma Meenat da ta dawo harda Rawa,ranar har Nafeela mukayi na godiya ga Allah.
   Washe gari da wuri muka shirya tare da daukan Ammah a napep muka tafi asibitin Murtala.
    Ba bata lokaci akace Doctor mu yake jira an biya komai da komai yau za ayi wa Ammah gashin kashi tare da sauran aikin da za ayi mata,muna ta addua aka shiga da ita.
   Abin da ya bamu mamaki shine abinci lafiyayye na resturant take away tare da ruwan roba carton biyu,tare da lemuka iriri sai fruits da kayan hada tea duk aka dinga shigowa dasu wai inji Boss dinMufeeda,ni kuma  tunanina ya bani dama Yarima ne,kuma ina tunanin so na yake.
    Haka harda su flask na tea dana abinci da cups tare da spoons sai plates wai duk inji Yarima,abin ya bamu mamaki muka dinga murna,na koma gida domin kwaso kayan jinya,mota wata sabuwa naga tasha gaba na,Aayan na gani kawai sai na karasa jikin motar tare da cewa ina kwana?ko saurarata baiyi ba yace shiga mota,ban so ba amma ya zanyi haka na shiga gaba na zauna ina jira ya kaini inda zai kaini,sai naji muryarsa me sanyi da dadi kamar na suma haka naji,yace  karbi waya Yarima zaiyi magana dake,waya na karba a tsorace muka gaisa yace Mufeeda kike ko?

nace ae yace to gaskiya zan fada miki duk kudin aikin nan da komai bani na biya ba Aayan ne ya biya abokina,yanzu haka an fede Ummanki amma baza a dinke ta ba sai anyi deal dake akwai sharadi idan kin yarda sai a karasa mata aikinta ta tashi idan baki yarda ba kuma a barta haka ta mutu,a firgice tare da fara kuka nace mene sharadin?yace Aure za a daura muku da Aayan na kasuwanci domin shima a gida ance dole ya kawo mata ko a bashi wata akwai abinda yake so ya nunawa yan gidansu kin gane zai miki bayani idan kin yarda,nan take nace abu me sauki muje a daura indai Ammah ta zata tashi,yace Amma dole sai da danginki nace ba komai muje suna Borno da wasu a kauye nan kano,y ace za kuje a jirgi ai sharp sharp.

     Waya nayi da Meenat basu San halin da ake ciki ba nace su kula da komai sai gobe da safe zan dawo,Guess house din Aayan muka je dashi ba tare da ya ko kalleni ba nima haka ina mamakin duniya babu na Allah,muna zuwa ya mika min wasu kaya a kwali yace je kiyi wanka sosai ki sa,da sauri na fada bedroom dake palon nayi wanka da Sallah na shafa lotion da komai kwalliya ce kawai na kasa yi sabo da halin da nake ciki na sa kayan na shafa turaruka yanda nayi kyau abin ba a cewa komai kamar yasan size dina doguwar rigar Arab ce fitted me shegen kyau da ado kamar wata Amaryar Larabawa haka ba dawo da mayafinta,black da adon sky blue nasa takalmin da na gani sky, harda wata jaka itama sky,na fito sai dai kirjinsa babu Nonon kirki yan kana na ne dasu kowa yaganni yaga yarinya danya danma ina da tsayi kuma ba kiba ba ramammiya bace,normal nake yar cakwas dani. wayyo shi kanshi yasan na hadu amma sai ya dauke kai yana yatsina fuska,ya shirya cikin sky blue yard me shara shara kamar Amarya da Ango lallai zamu kwashi yan kallo,amma gaba daya zuciyoyinmu ba dadi,ni haushinsa ma nake ji,shima haka,

muje naji yace tare da cewa bani da lokacin yi miki bayanin dalilin aurenki da nace zanyi,amma ina da dalili,ki nutsu Rayuwar gidanmu da zaki shiga daban take,da kanki zaki gane me yasa na aureki idan kin shiga gidan,bazan cuceki ba karki sa rai ina sonki, ko zan faranta miki,ko zaki ji dadi no Kasuwanci ne deal ne,zan biya ki kudin da zaki kula da yan uwanki kuji dadin duniya tare da Ummanki zan biya mata kudin hospital da komai,ko mene kike so a duniya zan baki,ni kuma zaki aureni ki zauna cikin kunci dan baza ki so Zama dani ba baza kiji dadi ko da minti daya ba,sannan ga matsalar family na sai kinbi a sannu zaki gane matsalarsu ko kiyi Nasara a Kansu ko suyi a taki wannan ya rage naki,ko da ace ina Sonki na aureki to fa ni bana haihuwa, kuma an auna lafiya nake amma nayi aure har sau Uku ban taba yiwa wata ciki ba,ba asibitin da banje ba,sannan zaki ji ance ina da Hawan jini ina da Diabetes wannan karya ne lafiya kalau Alhmdllh kawai fada nayi dan na samu sauki wajen family ta wani ban garen,bance ki dagawa kowa kafa ba a dangina sabo da ni kike aure ba su ba,amma banda rashin kunya karki soma raina min yan Uwa thts all,idan kin kiyaye zaki samu kudi da jin dadi,sauran yaki ya rage naki,ni dai ina da manufata da burina na aurenki wanda a yau zaki fara ganin daya.lets go,bana bukatar kiyi wani abu dan ki faranta min rai sabo da na tsani mata kaf banda uwata yayi gaba abinsa.

   Ni ko a raina ban dauka serious ba tunda bani da wayo yarinya ce ni ga karancin ilmi,ai sai nace tunda zan samu kudin kula dasu Meenat da lafiyar Ammah kawai a daura banyi tunanin komai ba,duk na rude har na matsu a daura domin a mayar da Ammah a dinketa ta samu Lfy burina kenan,abinda ban sani ba tuni ma har anyi aikin an gama komai Ashe wayo suka yi mini dan ba yarda da wuri.
    Gidan make up ya kaini da kansa yace na shiga ina shiga naga ana ta karramani Ashe sun San da zuwana,nan fa aka gyara min gashi da kwalliya yar sama sama,na fito shi kanshi saida ya kalleni ya kara kallona,amma sai ya tabe baki na shiga yaja muka tafi sai gidansu dake GRA,a cikin motar yace karki tunanin auren zan sakeki da wuri tunda kema dan kudi kikayi ni aurena ba saki sai da dalili,ni kuwa kudi nake nema dama kawai nace karka damu ni ma dan kudi nayi ai kasuwanci ne kawai nima idan kudin sun isheni zan nemi saki  sabo da na auri wanda nake so ni insha'allah kamar yanda nake yar sunna sai nayi auren so da kauna na sunna.

   Baki ya tabe ba tare da yace komai ba har muka shiga cikin gidan kafin na fito yace kiyi kamar muna son juna a gaban iya Family na,kudi da Ammah kawai nake hangowa nace to an gama, fitowa yayi nima na fito muka jera kamar masoyann gaske abin birgewa muna tafiya can wani part sai ga yan matan nan da samari birjiki muna hangosu kowa da abinda yakeyi na nishadi,a hankali yace action nan take na tuno kudi da Ammah ta kawai na kakalo murmushi lafiyayye na saki ina masa wani kallo da kowa zai ce Masoyina ne mun shaku da juna.
    A hankali yace Good job Ashe lallai Yarima bincikensa yayi gaskiya kina son kudi,murmushi nayi nace na gaske ma kuwa ai na shaku da kudi a duniya bani da burin da ya wuce kudi,Muna tafiya muna magana tunanin mutane ai duk soyayya ce da kallo kawai ake binmu, muryarsa naji yace karki gaisar da kowa nasan ke village girl ce,nace an gama in dai da kudi baza ka samu matsala dani ba,wani kallo ya min yana yatsina fuska muna tafiya,yan matan nan suna ta mamaki yar iska nan Ya Aayan zai aura tab ai kuwa zata ci duka,nan take kishi ya turnike su zai auri wata ba su ba ga mata kyawawa a gidansu yan Uwa,nan take suka ci Alwashin ganin bayana,dan haka daya a ciki ta taso cike da kishi tace ya Aayan badai kazamar nan zaka aura ba,dama itace kace zaka kawota bayan gamu a gidan ka Zaba mana,kallo ma bata ishe mu ba harda ni ,aiko ta fusata tare da jawo gyalena ke yar matsiyata,na rigada na gama rainasu nan take na fisge mayafina tare da cewa kinci sa'a ina da muhimmin Uzuri banda lokacinku amma da kin San yau kin rike gyale me daraja nayi gaba abina,dan ta kara Jin haushi ma kawai nayi ta maza na rike hannun Aayan a karo na farko,yayi matukar mamaki nan take ya canja fuska,nace Business ne ka bari a gama lfy na fika Sanin dokokinsa muje kawai nima ina da dalilina na yin hakan a sannu zaka gane. mamaki 
Ya cika shi a fili yace lallai Yarima yayi bincike me kyau,nace ba karya indai akan kudine shirka da kisa ne kawai bazanyi ba.
     Muna wuce wajen yan matan na saki hannunsa ya juyo tare da gasa min harara karki kuma taba min jiki,nace an gama sai da dalili duk cikin kudinka,har muka shiga part din tsohuwar nan wato Hajja,tana takama da isa na durkusa har kasa na gaisa ta tsabar tsufa bata gane nice nazo polio ba,cike da wulakanci ta amshe ni,sai ga wasu dattijawa yan gayu su Hudu mata sun shigo nan ma kaina kasa cike da ladabi har kasa na gaisar dasu suma dai a wulakancen suka amsa,sai ga maza manya su Uku sun shigo ciki har da Abbi duk suna kama da Alama brothers ne,suma haka na gaisa su Abbi ya gane ni murmushin mugunta ya saki ya kalli Aayan tare da cewa karuwar taka zaka aura kenan,lallai bariki tayi dadi,dayan cikin su yace ke bafa ya haihuwa ba lafiyayye bane amma kin bamu mamaki da zaki aureshi to mudai baza mu rufe miki cutarsa ba idan kudi kike nema ma ki shafawa kanki ruwa idan kuma tuna ninki aure na gaskiya to kece a wahale,mamaki ya kamani amma na tuno Ammah kawai nace ina sonsa haka sabo da Allah zan aureshi,Abbi yace a ina danginki suke? dangina na uba suna Maiduguri,na kalli Aayan cike da fara'a nace ai munje da kai rannan kasan ko ina ka basu address suje,ido na kifta masa,mamaki ya kamasu karfa da gaske soyayya muke da Aayan gashi ma yasan dangina.

     Yace muje na saukeki a gida ko,Abbi yace no Ku tsaya dole da ita za a tafi gaban iyayenta muka sani ko karya take,nace ba damuwa,muna zaune aka shirya tafiya maiduguri a jirgi abinka da Naira,Manyan mata su biyu su Abbi su Uku sai Aayan da ni kuma,ina kusa dashi babu wanda ke kula kowa,wai abinka da masu kudi sai gani a jirgi ina tsoro dai haka na maze,mintina kadan sai gamu a Maiduguri Allah yasa muna zuwa watarana,nasan ko ina,motoci aka kawo musu yan gaske nayi jagora har gidan su Abbanmu,nanfa yan uwansa Allah sarki suka dinga murna cewar Ammah dani mun girmamasu mun basu hakkinsu za ayi min aure amma su aka barwa komai a matsayin su na dangin uba,haba shi Kanshi Aayan yayi mamakin irin mutunci da karramawa da aka musu duk da cewa ba masu kudi bane amma an mutunta su matuka,matan ne kadai suke ta yatsina fuska suna tabe baki kun san dama mata sunfi maza kasa danne abu.

     Nan take abin mamaki sukace a daura Aure domin su Abbi su gama shirya mugunta a kaina.
   Dangin Abbana sai da suka tabbatar ina so da yarda ta sannan kawai suka tara mutane a masallaci shi kanshi Aayan baiyi tunanin Abbi zai ce yanzu za a daura ba,shi Sam bai ma kawo nan kusa za a daura auren ba,nan take dana sani da nadama suka lullubeshi.

    Nima haka har kuka a boye yar yarinya dani yanzu na shiga 17yrs ace za ayi min aure,tunowa nayi Ammah na can rai a hannun Allah,ina zaune naji ana guda kamar wasa wai an daura Sadaki Dubu Dari Uku,ina jin yanda nayi tsada a sadaki na sai gashi ina murna naji kudi domin ni in dai kudi ne an gama kawai,har wani yanga na fara yi daga jin sadakina Dubu Dari uku,Aayan kamar ance an masa mutuwa ya kasa boye fushinsa,nan na karbi Numbers na dangin mu na basu tawa muka musu Sallama zamu dawo Kano,har kudi na dan basu kadan cikin na sadakina da kyar ma suka karba domin Aayan ya basu kudi masu yawa.

    Bamu zarce ko ina ba sai kano a jirgi,muna sauka sai kauyen Rimin Gado dangin Ammah mun samu kadan daga ciki na nuna musu kaf dangina an karbemu a mutunce sai dai nace Ammah tace a gaishesu bata da lafiya ne,kamar yanda na fadawa Dangin Abba, sunji ba dadi har wasu sunce zasu zo dubata.
    Sharp sharp muka gama komai suma sunsha kudi wajen Aayan amma kowa yasan wannan Ango bashi da fara'a kamar ba auren so ba haka muke dashi sosai yake fushi a fili.

  Su Abbi sai kus kus sukeyi ana shirya mugunta.
      A ranar muka dawo cikin garin Kano bani da burin da ya wuce naje naga Ammah ta samu sauki,daga ni sai Aayan a mota,yana Driving, cike da zumudi nace kayi waya naji an gama aikin tunda na yarda an daura auren,kallo na yayi a matukar hasale yace an dade da Gama mata aiki tuni anyi komai je ki gani,a hospital din ya saukeni ya figi motarsa ya barni tsaye baki bude da jakata a rataye,nace oho dai ni tunda zan samu kudi shike nan,ya kaga Ammah ta samu Lfy?gashi nayi auren da take buri nayi,na cikawa Ammah burinta gashi nayi auren da takeso,da sauri na shiga dakin da su Ma'eesha ke ciki special room aka bamu sabo da Naira.

     Ina shiga gabana yaba da dum ganin su Meenat suna Rusa uban kuka,ga mutum nan a lullube da alama gawa ce,lokacin dare yayi jakata na jefar a kasa a tsorace na karasa tare da bude gawar Innalillahi na maimaita domin Ammah ce tabbas ta rasu.
    Zubewa nayi kasa sumammiyya,nan likita suka shigo aka mai Dani gadon tare da rufuwa a kaina da kyar na farfado ina uban gunjin kuka,sai hakuri ake bamu su Meenat suna rungume a jikina,kwana mukayi kuka ni tunanina laifin Aayan ne mugu su suka kashe min Ammah ta gashi ya zalunceni na yarda an daura min Aure dashi amma sunyi ganganci da Rayuwar Ammah ta rasu wayyo Allah,yau ina Algus da nakeyi sabo da maganin Ammah duk sabo da kar ta mutu tasha wahala nake tsoro,kullum yawon neman Kudi na tsallake risk da dama don kawai na samo kudin magani.

   Ba tare da Sanin uwata ba naje nayi auren kasuwanci don sabo da kar ta mutu ayi mata magani ta warke,nayi duk abinda zanyi amma kash baiyi amfani ba,sai ma gani nake ina zargin kaina cewar da hannuna na kashe Ammah domin nice na damu sai an mata aiki duk da cewa an fada mana cewar aiki biyu za ayi mata da na kafafu sai kuma wani a cikin Mahaifarta shine me matsalar ba lallai ta tashi ba,amma na dage sai anyi gani nake zata warke,dana sani da nadama nake ta faman yi,Ammah na zaune lfy na damu gashi ashe ta hanyar aikin da kudin da komai amma sai lokacin ta rasu,burina bai cika ba domin bani da burin da ya wuce nayi kudi Ammah taji dadin duniya tare da kannena sannan nayi aure Ammah taga mijina da jikokinta amma kash babu ko daya da ta gani domin wannan auren ma na Kasuwanci ne.
     Iya karfina na kwalla kara da ihu,kowa sai ya tausaya mana,kuka muke ba ji ba gani tare da tumami harda birgima tare da shure shure abin sai wanda ya gani,sai da muka kwana cir muna abu daya,gari ya waye ma muka daura. lokacin akace Muzo mu nemo yan uwanmu maza a dauki gawa.
    Nan take nayi waya dangin Ammah kaf da Dangin Abbah da sauran makwafta da abokan arziki tuni zancen ya watsu Ammah ta rasu,Allah ya taimakeni dangin uba na ne suka daura min Aure,haka dangin uwata da saninsu.h ar mamakin auren nakeyi sabo da kudi wai nan a rana daya anyi an gama komai gaskiya kudi sunyi a rayuwa.


21-25


Official

By
AsmaBaffa

CHOICE ths page is for u...?❤
 
ASYCOOL ina kika boye ne?


Fans masu sharhi ta ko ina ina matukar Godiya da kulawa ina jin dadi yanda kuke kokarin yin Sharhi abin ba a cewa komai sai godiya Masoya ta ko ina,Allah ya bar zumunci ya biya muku bukatunku na alkhairi,tsakanina daku sai godiya,insha'Allah kowacce da page dinta masu sharhi,shine farin cikina da zan baku na yanda kuke sharhi.loves u all.????❤❤


Gaskiya duk Wanda ya San Ammah mutuniyar kirki ya girgiza da mutuwar nan,nan take asibitin ya samu halartar dangin Ammah maza da mata da yake mutuwa ce har sunzo mana.da taimakonsu aka bamu gawar muka tafi da ita dan  gidanmu na talauci,nan fa dangin Abba ma na Maiduguri sun samu Damar zuwa da yawa,ga yan unguwa harda kawata Nawwara,su Shehu me waya sune kan gaba,Adamu Kansila ma yazo haka aka hada gawa tare da sallatarta aka kaita gidanta na gaskiya,Kuka mukeyi sosai musamman ni da Meenat,Maeesha ba hankali sosai Sam bata ma damu ba sosai har ta daina kukan,mu kuwa sai nasiha ake mana da Wa'azi ana bamu hakuri, washe gari kuwa da safe ana ta kawo mana abinci daga makwafta,ga wani dangin Ammah sun dafa,

     Ma'eesha tasha baccinta ta tashi ba hankali ta fara bude abincin iri iri sai ta rufe ta dawo gefe na tare da nuna min da yatsanta tana Sis ni wancan nake so cike da shagwaba tace ni me tiririn  can nake so,saida ta bawa mutane dariya,da rana kuwa tana cin tuwon shinkafa tace Sis wai kamar ana biki? Muci tuwon mu musha Kokonmu Ammah ta tafi Rimin Gado kafin ta dawo. haka muke ta amsar gaisuwa,har akayi sadakar uku dangin nesa duk wasu sun tafi sai iya na Ammah mata da wasu mazan su uku wanda suke uba daya da Ammah,makwafta suna kawo mana abinci iri iri kullum,da kudin sadakina nake yin komai na kashe kudi sosai domin mutuwa yanzu kamar biki haka take,Meenat sunji ana ta ce min Amarya Allah sarki jiya aka daura mata aure sabo da har yan unguwar mu sun San anyi auren domin munzo da Aayan tare dasu Abbi sunga gidanmu na asali da muke rayuwa,haka kuma na hada su da wasu manyan dake makwaftan mu tunda mu bamu da yan Uwa a cikin kano sai abokan arziki,gashi Ammah na asibiti kuma Bai dace ace anyi aure ba wasu shedu ba babu Sanin mutane ai babu dadi a ganina bai dace ba,shi yasa nace dole Muzo sharp sharp su gani su San inda muke da zama duk da cewa dangin Aayan sun min kallon wulakanci ganin inda muke da zama har dariya suka yi masa dama sun San ai sai talaka ce zata iya aurensa.

    Ni dai ko a jikina tunda kudi zan samu gani nake kudi sune maganin komai,sai gashi tun ba aje ko ina ba an saukar min da Aya,Meenat ce ta jani gefe tace Sis ya naji ana ce miki Amarya?ki Bari baki su tafi zan sanar daku komai,da gaske kinyi aure? No ki Bari idan mun nutsu zaki ji.Bayan anyi sadakar Bakwai muna zaune Dangin Ammah suka samu a tsakiya cewar zasu dauki Meenat da Ma'eesha su tafi dasu kauye ni kuma tunda nayi aure na zauna dakin mijina duk da cewa abin ya daure musu kai rashin ganin angon nawa a wajen janaizar Ammah,amma sai nace dasu baya kasar yayi tafiya kasar waje,cikin ladabi nace Ni bance karku tafi dasu ba dama Ku ya dace Ku rike mu,amma sabo da karatunsu kuma kauye ba schl baya ga haka basu saba da rayuwa acan ba,kuma nima zan shiga damuwa na rashinsu ga rashin Ammah me zai hana a bar min su mijina zai rike su ba matsala zai musu komai sai mu zauna tare,Dangin Ammah dama kadan suke jira nan suka fara masifa to ai gaki gasu in dai rikon dadi gareshi,sannu yan Birni Ku yan boko ko to dama dan mu fita hakkinku mukace zamu tafi daku amma tunda haka kuka Zaba shike nan, a cikin matan ma daya tace a'a haba a bisu a hankali ai yara ne ga rashin Uwa sunyi amma har ita Mufeeda kanta nawa take kuruciya ce kawai,nayi mamaki a birni guda amma kamar Mufeeda wai Fatima ta yarda tayi aure tana yar Sha bakwai a shekaru,duba fa yan Birni da sai su kai shekara talatin yarinya na yawo a titi wai karatu take.
   Daya cikin maza kanin Ammah yace to Alhmdllh ai mijinta me kudi ne da alama zai iya rikesu da Amana na tabbata amma ya dace ace munje munga gidan mijin naki,gumi ne ya keto min nan take na rude.

   Karya na kakalo nace ai ba yanzu zan tare ba,dazu munyi waya dashi jibi zai dawo daga turai sannan zasu sa ranar da zan tare sai na fada muku a waya ko nazo har gida na kawo kati sai kuzo ayi komai da Ku,ganin mijin nawa me kudi ne tunda sun ganshi tare da danginsa ba karya gashi sunsha kyautar kudi kawai sai suka washe baki tare da cewa to Allah ya kaimu ki tabbatar kin yo mana waya,da sauri nace Insha'allah,to yanzu abinci fa da sauransu wa zai baku kuma Bai dace Ku zauna Ku kadai ba a wannan gidan ba,nace ai masu gadi zai kawo mana yace suna kan hanya ma sojoji ne,da mamaki sukace lallai kunyi dacen me kudi ke ko yar nan kin huta a duniya dan Allah a dinga tunawa damu dangi kar a samu a manta damu,nace haba dai ai daku za a ci komai,nan dai suka yi ta kauyancinsu na Fulani daga nan suka tattara gaba daya suka mana Sallama zasu tafi,har kudin mota na basu muka rakasu har tasha sabo da bamu saba dasu ba ko kuka bamuyi ba sabo da sun ishemu dama sai bata mana gida sukeyi suna samu aiki.
    Suna tafiya mu Ukun muka tsaya a wani gidan yan haya,gidan haya ne Babba,daki daki ake bada hayar kowa da dakinsa sunfi mutum ashirin a gidan kuma toilet daya garesu,Meenat tace me zamu yi a nan? Ko magana banyi ba nace suzo muje,muna shiga muka gaisa dasu suna ta mana ta'aziyya,dakin wata Dattijuwa Uwaliya na shiga tana zaune gefe tana Shan kunu,Uwaliya bata taba haihuwa a duniya ba,danginta duk suna kauye sana'ar aikatau wanke wanke da shara ce ta kawota birni,bata yi dacen gidan da take aiki ba kuma bata son zaman kauye sabo da babu sana'ar kirki a can,sai ta kama hayar daki a birni tana zuwa gidan aikin haka da safe ta dawo da yamma kullum,da fara'a ta tarbeni muna gaisawa nace  Uwaliya idan baza ki damu ba ki dawo gidanmu da zama mana kyauta na baki daki daya mu kuma sai mu dauki daki biyun,dama gidanmu daki Uku ne sai dan kitchen da toilet ammafa bashi da wani kyau gidan gidane na talaka amma nasan yafi wanda Uwaliya ke haya a ciki,da murna Uwaliya ta dinga godiya,haka mutane suka tayata murnar daina biyan kudin haya zata zauna kyauta a gidanmu,wasu suka dinga mamaki wai duniya ta juya min baya duk son kudin Mufeeda yarinyar da komai nata na kudi ne yau gashi taji uwar bari kar a hauro ayi musu fyade har roko take a zauna musu kyauta a gida lallai duniya tun ba a je ko ina ba kenan.

     Uwaliya ta kwaso kayanta kaf tare da sanarwa me gidanta ta dawo gidanmu sabo da gida ba Babban gida bane gashi mijin kasuwancin nawa ya kashe min Uwa ya gudu ban kara ganin sa ba,ya barni da igiyar aure mara amfani a kaina,idan bai nemeni ba ya zanyi wayyo neman kudi ya jawo min.

    Dare yayi Uwaliya tana dakinta ta gama cin abincin da na siyo mana har ita na bawa tana ta godiya sabo da Uwaliya mutuniyar kirki ce ba ruwanta da kowa ba gulma ba sa ido.
   Na tasa kannena a gaba Meenat da Ma'eesha nace dole suci abinci naga duk sun rame,duk da cewa na fisu ramewa sosai,Bani da karfin gwiwar da zan mana girki duk cikin kudin Sadakina nake cinyewa,Meenat tace sis kici mana idan baza kici ba mu taya zamu iya ci,duk kin rame dan Allah ki kara hakuri kullum fa sai kinyi kuka cikin dare muna jinki,Maeesha tace kuma ance ba kyau ana yiwa wanda ya mutu kuka yanzu Ammah kina kara mata azaba fa,wani hawayen tausayin kanmu ne ya zubo min na share ina kakalo Murmushin dole tare da sa hannuna a abincin muka fara ci badan muna so ba,kawai tunanin Ammah nake da kanmu tare da igiyar dake kaina,miji bai San me nake ciki ba,kaico na nikam na tafka kuskure dana sani nakeyi da nadama,ganin basa ci da yawa na shiga basu da kaina ina ciyar dasu suma suna bani abin haushin na fisu saurin kuka kawai hawaye nake ina ci har sai da na karya musu zuciya suma suka fara,Maeesha tace Wai Ammah baza ta dawo bane? Wai Sis ba a dawowa? Nace baza ta dawo ba ina shesheka na kara fashewa da kuka babu me lallashi,muna ta tuno Rayuwar da mukayi da Ammah me dadi tun tasowar mu,dan ma Allah yasa gaba daya kayan Ammah na sawa na kwashe na bawa Danginta dan kar ma na gansu bakin ciki na damuna da yawan kuka,sai pics Namu da nata amma komai nata na kwashe na bayar,masu amfani kawai na ajiye tunanina ko da kuwa Allah zai bayyana mana Abbanmu watarana.
    Uwaliyace ta shigo ta zauna kusa damu ta fara yi mana nasiha tana lallashi tare da kwantar mana da hankali har mukayi shuru,sai ta fara yi mana labaran tatsuniya na abin dariya muka dinga ta faman dariya kamar ba mune dazu muke kuka ba,mun dade sosai sannan nace muyi bacci ta tafi dakinta,nima na kulle mana daki,muna kwance mun cure waje daya,cike da nutsuwa nace Meenat Ku tashi muyi magana,da sauri suka Mike zaune a saman katifar domin ko arzikin gado bamu dashi.

     Rungumesu nayi a jikina sannan na kwantar da Ma'eesha saman cinyata ina shafa kanta,Meenat ma tana jikina ta jingina,nace Meenat nasan kinfi Ma'eesha hankali zan baku labari akan zancen da kuke ji nayi aure,ba wai bane tabbas da gaske Meenat nayi aure nan na kwashe labarin duk yanda akayi tun daga fitar da nake nemo kudin maganin Ammah har haduwata da Aayan,Yarima tare da Aurena kaf na basu Labari Ma'eesha nasan duk da ta fahimci komai amma baza ta kai Meenat fuskanta ba,gani nayi Meenat tana ta murna tana dariya,nace mene haka ke kuma? Sis wlh kin cikawa Ammah burinta shi yasa,kuma Alhmdllh kin samu me kudi Allah yasa na gari ne sis ya tallafa mana,kawai ni shawara mu dage da addua kamar yanda muka saba sai kiga Allah ya canja masa zuciya from bad to good,kuma am serious bashi ya kashe Ammah ba domin kina fita aka fito da Ammah lfy an mata aiki tuni kinga lokacin ma baki je wajensa ba bare yace miki baza a hada ta ba sai kin aureshi kawai wayo sukayi miki, naji dadin zancen Meenat sosai da ta ganar dani amma da haushin Aayan nakeji cewar shi ya kashe Ammah amma duk da hakan ban wani yarda ba kawai shi ya kashe min Uwa.

    Meenat tace lokacin da Ammah ta farfado Sis tana ta nemanki bakya nan,sai tace mana naji a jikina wani abin Alkhairi zai samu yata Abin alfaharina Mufeedata yau Alkhairi zata hadu dashi,naso ace zanga wannan lokaci da Idona amma kash,sai muka ga tayi shuru,ta kara rike hannuna tace Meenat kuyiwa yar uwarku biyayya idan kuka saba mata bazan yafe muku ba,ku hada kanku  karku taba rabuwa sai aure,Mufeeda zata rike min Ku da Amana kamar ina raye,ta Zama madadina,sai tayi tari taci gaba kuce ina son Mufeedata Allah ya bata miji na gari me kaunarta wanda zata huta taji dadi a hannunsa,sannan Ku fada mata nace duk Wanda ta aura ko waye tayi masa biyayya,ta kara hakuri sannan ta kula dashi da rayuwarsa tare da komai nasa da ya shafeshi,karta bari a take mata yanci duk Rintsi ta kwace yancinta,Mufeedata nasan ba me tsoro bace dan haka kar taji tsoron fadan gaskiya a duk inda take,taji tsoron Allah a duk inda take,tabi Allah,ta kula da ibada,ta tsare mutuncinta na ya mace,sannan tabi mijinta ta kula da iyayensa,ku rike addua, kuyi Zumunci dangina dana babanku baku da kamarsu, ba da iya Mufeeda nake ba,gaba dayanku yarana wannan shine abinda zan bar muku,shine a matsayin gadonku tunda ban bar muku komai ba,karshe Ku fadawa Mufeeda idan Allah ya bayyana babanku kuce masa duk abinda ya min na yafe masa baki daya,ni nasan ban zalinceshi ba amma shima ya yafe min,naso ace na aaaabaku labari akan zamana da babanku har zuwa sabanin da muka samu,da dalilin sabaninmu amma idan ya bayyana nasan zai sanar da......Nan mukaga Ammah tayi shuru Sis sai ga Doctor ya shigo yayi aune aune sai muka ga ya lullubeta suna magana da turanci da wasu nurses nan take mukaji ashe mutuwa Ammah tayi,gaba dayanmu kafin Meenat ta gama bamu labari mun jige rigarmu da hawaye..Nan Ma'eesha tace Sis Meenat kin manta tace mu fadawa Mufeeda wai tayi aure shine burinta sannan idan tayi aure ta fadawa mijinta Ammah na gaisheshi kuma ga Amana nan ta yarta Mufeeda abin sonta me share mata hawaye,ya daya tamkar da Dubu,mace me kamar maza ya riketa Amana ya bawa mufeedanta farin ciki shine bukatar Amman Mufeeda,nan take da jin zancen Ma'eesha sai muka koma muna dariya muna hawaye kamar Ammah ce ke maganar,dama Ma'eesha akwai iya bada labari gashi bata mantawa yanda ka fadi abu haka zata bada labari. Haka mukayi ta hirar Ammah har dai na sa Ma'eesha a tsakiyarmu muka kwanta abinmu har bacci me nauyi ya kwashe mu.

    Sati biyu da rasuwar Ammah cikin kudin Sadakina na kara jarin sana'oina,cikin Sadakin na canjawa su Meenat makarantar Kudi aka yi musu transfer a secondary schl me Saukin kudi sunfi na Gomnati karatu ni kuma bani da burin da ya wuce suyi karatu,Komai har su Uniform nayi musu har kala Hudu hudu su schl bags littatafai etc,haka nayi mana sababbin dunkuna masu dan kyau,na kara siya mana abincin gida domin tuni na cire rai da auren da nayi na gama tabbatarwa cutata Aayan yayi sabo da haka kawai nayi watsi da wani aure,na manta ma ina da igiyar aurensa sam duk da cewa abin na raina amma na hakura na rungumi rayuwarmu ace anfi sati biyu da daura aure amma kamar wanda ya auri karya ai idan da gaskiya sai yazo ya biya ni kudin kasuwancina dana yarda na aureshi bisa sharadi.

     Haka na kwashe wata guda da aure amma babu labarin Aayan abin takaicin kuma duk na karar da kudin sadakina,gashi kuma sana'ar tawa yanzu Sam bata tafiya ba kudi a hannun mutane,sai a yini guda ba a zo ance za a siyi ko Wake ba,duk na shiga damuwa ina tunani idan komai ya kare mana ya zamuyi ina zan sa kaina,abinda ya Dameni shine nayi Nadamar Halayena na Algus a sana'a ta tuni yanzu tsakani da Allah nake yinta bana kara komai marar kyau,kuma Istigifari nakeyi Allah ya yafe min,Amma Kuma dana gyara halina sai ma na daina ciniki,komai ya tabarbare,ba riba,lokacin kuma da bana yin ingantacciya komai tafiya yake min dai dai ina samun ciniki da riba,ikon Allah kenan yanzu Kusan duk sun karye ma,idan ya kare sai dai na iba a cikin Sadakina na kara dama duk kudin ma sun kare sabo da nayi mana abubuwa ciki da dama.
   Sai da nayi dana Sanin canjawa su Meenat makarantar Kudi yanzu da uban me zan biya musu idan shekara ta kare,nidai haka nake ta yawon saro kaya da siyarwa ina sana'ata tunda ba labarin angon,ni kuma bazan je gidansu ba,ga rasuwar Ammah kullum sabuwa ce a wajenmu ko yaushe muna kuka muna tunaninta.

   Yau juma'a na kai wata daya da sati daya da Aure kuma haka da rasuwar Ammah,tun safe na sallami su Meenat suka tafi schl,Uwaliya ma ta tafi gidan da take aiki,ni kadai ce a gidan sai da na gyara ko ina dake gidan fes fes tare da kunna turaren wuta,na kunna turaren wuta har Toilet sannan na dawo tsakar gida jikin Rijiyar gidanmu ina wanke mana kayan sawarmu ina shanyawa ga girki ina yi jullof din shinkafa taji kayan hadi harda kifi sabo da bamu da yawa shi yasa girkinmu ke dadi,sai dana cika igiya da kayanmu kana na shanya tare da kara wanke wajen,kwashe abincin nayi a wani foodflask me dan kyau sabo dana siya mana shi set biyu.

    Lokaci na kalla naga bani da abinda zanyi kawai na kwashe yan kudin da suka rage min na zuba cikin Aljihun tight wando na na ciki,sabo da ni duk tight din dana ke sawa cikin kaya to sai na kaiwa wata tela ta dinka min aljihu da zip a jikinsa sabo da ko ina zanje a duniya da kudi a jikina kaf nake tafiya tun Ammah Nada rai,bare yanzu da nake tsoro kar na barsu a gida wani cikin yan iskan gari su shiga su yashemu tas mu rasa inda za muyi shi yasa kamar me aikin Hajji kudina na jikina wanda zanyi amfani dasu kawai nake rikewa a hannuna,kulle gidan nayi tare da tafiya gidan kawata Nawwara sabo da tana ta zuwa ni bana zuwa,da Sallama na shiga muka gaisa da Ummanta tare da Yayanta Hammad,tunda na shiga Hammad yake ta kallo na har kunya naji,Umma tace shiga ciki mana Mufeeda mutuniyar taki yanzu zata dawo ai,ina Zaune sai ga Nawwara ta dawo dama Salat aka aiketa ta siyo,Da gudu ta fado palon tare da miko min hannu muka tafa,tace shegiyar gari sai yau zaki zo, nace ke dai bari ba lokaci wlh yanzu ma dan kar na karya alkawari nazo miki sauri nake na koma kafin su Meenat su dawo kin San yau Friday,Nawwara tace hakane uwar mata,Wlh ina tausaya muku musamman ke da kike komai it's not easy ace kamarki ke kula da gida just 17yrs,ni abinda ma ya Dameni Mufeeda auren nan naki kinji yanda ake gulmar a unguwa dan abin ya shafeku ne ba za ayi a gabanku ba,wasu sunce karya ne dama,wasu kuma sunce ai auren kudi kika yi sabo da son abin duniya gashi wai ya gudu yaki zuwa ko kallonki baya yi,wasu ma sunce bature kika aura,wasu kuwa wai ciki yayi miki shine aka zubar dan kar a gane shine akace ya aureki,wasu kuma sukace ai ana daurawa ya samu ya kwanta dake shine ya fece,ke kowa da abinda zaice,murmushin takaici nayi nasan ni na jawowa kaina sai nace can da matsalarsu zasu gani ai watarana gaskiya zatayi halinta,yanzu gulma ba kauye ba birni kowa yinta yake.

    Ita kanta Nawwara karya take tace tasan sirrina ni dama can ban damu da kawaye ba bare duk sirrina na kwaso na fada musu a dinga gulmata sabo da mutum mugun ice wani jira yake yaji sirrinka yaje yayi ta yadawa a duniya shi yasa ni bana so wata ta fada min sirrin rayuwarta kuma nima bazan fada miki nawa ba kawai ayi hirar duniya,duk inda mutum ya kai da gulmarsa bazaice ya San sirrin gidanmu ba,shi yasa ko ita Nawwara tayi tayi taji gaskiyar Aurena da halin da nake ciki amma naki yarda ma Sam ta sani daga ni sai yan uwana suma kuma haka Ammah ta tarbiyar damu,sirrinmu iya mu kawai family,share zancen Nawwara nayi na saki wata hirar can ta duniya daban,daga nan na Mike nace yan makaranta sun kusa dawowa ni zan wuce,Hammad yana  Jin haka ya mike tare da fitowa waje,saida ta rako ni har waje muka yi Sallama,ina cikin tafiya Sai ga Hammad yana cewa Mufeeda na amsa a mutunce,Yace wai da gaske kina da aure dan Allah? Nace ae,da gaske ko wasa ni fa ban yarda ba na dawo daga service naji labari,murmushi nayi nace wlh yaya Hammad da gaske ne, bata rai naga yayi tare da cewa to gaskiya wannan ba mijin kirki bane kisa ya sake ki kawai ai gwara ki zauna ba aure,nace to idan ya sakeni wa zan aura?Ni ina son mijina bazan iya rabuwa dashi ba,komai shi yake daukan nauyinmu,Hammad yayi wani dariya kamar Boss yace sannu yar karya da ba a San Asalin balbela ba da sai ace daga masar take,ance me kudi ne ya akayi kike sana'a?kina ci da kanki,wa ya taba ganinsa yazo wajenki?makaryaciya rufa miki asiri zanyi kisa ya sakeki na lallaba Na aureki Ku ba gata ba,ba yayan uban kowa ba sai shegen iyayi wai ku  kyan da kuke dashi ne yake rudarku ko? 

Nima fa bani da hakuri watarana nace ina ganin mutuncinka Hammad karka bari na yaga ma mutunci a unguwar nan,ka gyara kalamanka,ni yanzu me daraja ce da tsada domin ina da aure kuma da ace kasan wa nake aure da sai ka raina kanka tare da yin nadamar kalamanka,ni nafi karfinka wlh ko ace bani da aure hankalinka da nutsuwarka sun min kadan a matsayin mijina,ina fadar haka na juya cike da Raunin zuciya ina son fara Kuka... dum gabana yayi mugun faduwa ganin motocin Aayan sun kai su Bakwai a jere kofar gidanmu,juyowa nayi na kalli Hammad kana nace ga dan Halak can, zo ga mijin nawa sai ka mutu na juya ina tafiya,na barshi nan tsaye,kusa da inda suka yi parking akwai me salat ba ruwana na tsaya na siya mana salat da tumatir sannan na rike ledar zan shiga gida,muryar su Meenat naji da fara'a suna sis mun dawo ina kika je?da sauri suka karaso tare da rungumeni ina musu Kiss a goshi domin mun saba da hakan ma,Ma'eesha ce ta karbi ledar salat dake hannuna ni kuma na karbi jakankunan makarantarsu muka nufi shiga gidanmu,ko kallon motocinsa banyi ba,yana ciki duk abinda mukeyi yana kallonmu,yasha mamakin ganin ko kallon motocin banyi ba kuma yasan na gane shine saima gida yaga mun shige,ni kuma cike da bakin ciki na banko kofarmu da karfi da niyyar na rufe dan Ubansa tunda baida mutunci nima zan nuna masa abin haushi da kunya kawai sai kofar ta balle baras ta fadi kasa rigijif ai ko har securities dinsa sai da suka barke da dariya yanda na shiga gidan cikin fushi da hasala tare da mako kofar kuma sai ta balle.

     Aayan ma sai da ya dara duk kuwa da kuncinsa,muna shiga na taimaka musu suka cire kayansu,nace suje suyi wanka muyi sallah sai muci abinci, shi kuwa Aayan ganin masallaci za a fara sallar Juma'a sai yace suje suyi sallah sai su dawo,a nan masallacin unguwarmu sukayi Sallar, kafin su fito na gyara salat na yanka mana,Bayan munyi sallah na zuba mana a tire kato kun San dai akwai ci ni kam,a tsakar gida saman tabarma na wani baje cinyoyina,sanye nake da Vest red,sai skert din atamfata yayi mugun Dameni gani da hips tare da da tudun Mazaune kamar babbar mace,haka nayi wani cas dani ga skin dina jajir da ita fara,ko dankwali ban daura ba sabo da ni dama a gida bai Dameni ba,jelar gashina har yaso wuce tsakiyar baya na,sajena da gashin gaban goshina sun kwanta luf,ina ta bawa su Meenat abinci a baki kamar wasu yara nima ina ci suma suna bani muna hira.

    Wani yaro ne ya shigo da Sallama wai Mufeeda tazo sauri yake zai tafi,nasan bazai wuce Aayan ba cike da masifa nace kace bata da lokacinsa,yaro ya je ya fada sai ga yaron ya dawo yace wai idan ya iskeki sai kin gwammace kida da karatu,Mufeeda tace kace nace yazo din koma mene yayi idan zai iya,yaro yace ni dai tsoro nake ji bazan iya fada masa ba,Mufeeda tace to dan uwarka nice sa'arka zaka zo ka fada min fice min a gida,yaro ya fice da sauri yana kuka Mufeeda ta zageshi,can sai ga Oga Aayan da kansa ya shigo gidan cike da bacin rai yana huci,kamar ance wani ya mutu yanda yake kunci,yanda ya hadu yau ba a cewa komai,yayi masifar kyan da ban taba gani ba,cikin kana nan kaya yake hadaddu duk gidanmu ya gauraye da kamshinsa.

    Wani Kwarjini ya min tsoronsa ya kamani na fara da na Sanin maganar dana fada masa,Ma'eesha sarkin Surutu tace sis gashi nan ya shugo ko shine mijin naki? Meenat ta kalleshi ta kalleni haka take yi sannan sukace ina yini? Da kyar ya iya bude baki yace am fine tare da kare min kallo ta kasan ido,

ni dai naci gaba da basu abinci a baki ina cewa kuci abinci akwai Islamiyya kun sani, ganin su Meenat a ransa yace har kanne gareta Ashe,muryarsa naji yace ina Mum naki,cike da zafin rai nace taje inda ka aiketa, ba wannan ne ya kawo ni ba ina da aikin yi,kizo muyi magana dake,Meenat tace Sis kije mana,sai da na ebi abinci a hannuna sannan na Mike da abina ina ci kamar mayya,ya kalleni yana mamakin jarabar ci na ko micijin ciki ne da ita oho,hannuna da shinkafa a ciki na dunkuleshi nace shigo wannan dakin,ya wani yatsina fuska yana tabe baki haka dai ya shiga yana wani makale jikinsa irin zai kwashi dirty,

     Ji nayi yace ba a gidanmu zaki zauna ba yanzu,wani gidan za a kaiki daban,kiyi fixing Date da kike so su Abbi sunce ba yanzu zaki shiga family house ba sai nan gaba,so gidan dana kaiki rannan kike gyarawa nan zaki shiga,ki sanarwa Mum naki,wani farin ciki ya kamani kamar na taka rawa wannan hadadden gida ga kayan dadi zanci na koshi, ban san sanda na fashe da murmushi ba tare da cewa wannan gidan me kayan dadi? sai kuma wani bakin ciki ya tsaya min wato bai ma San Ammah ta rasu ba,kuma ko irin yace min ya me jiki ko ta warke Sam,nace aiko ya me jiki kace min ko? Au bata warke ba?kamar na mareshi haka naji,nace ta rasu,Allah yaji kanta ya furta irin ko a jikinsa,nace daga ni sai kannena mu uku,yace then? kuma ni yanzu na fasa auren ka sakeni kawai yafi min bashi da amfani sam,murmushi yayi yana daga tsaye yace kin makaro kinci Sadaki,kuma na biya kudin Magani na cika alkawari dole ki cika min nawa,don haka sai ki biyani ko ki karbi aure zabi daya,Hawaye ya zubo min da muryar kuka nace mugu ka kashe mana Ammah zaka ce na biyaka kudi,ai kaine ya dace ka biyani kudin diyyar Ammah kai ka jawo ta rasu,da tuni muna nan da uwarmu,Kuma haka ake Business din idan banda sadaki me ka bani,bayan kai kace zamu ji dadin duniya da kudin,zaka yiwa kannena komai na rayuwa zanyi abinda nake so da kudi yanzu me kayi daga ciki,haka ake Deal din,ai sai na fara gani a kasa tukun,Oya na mika masa hannu nace miko kudin fara harkoki da jin dadi first mu fara murmurewa muma muji dadin duniya sai na yarda nima a kaini gidanka,kuma dole ka sai min injin Markade na dinga yiwa mutane ina samun kudi domin makociyar mu da kudin Markade taje Makkah, tare da keken saka kayan sanyi, bai sanda yayi dariya ba matar dake neman jin dadin duniya kuma wai itace da Markade a inji, ita nufinta duk cikin Jin dadi ne bata saba da dadin ba to,nace kuma sai ka sai min irin abin rannan me dadi,ka bani kudin kashewa,yace nawa zan baki?Na gama tunanina na shirya masa mugunta zanci kudinsa da yawa nan take na sosa kaina nace Dubu bakwai duk wata daya,kacal?yace, Na hangame baki nufinsa basu da yawa nace Dubu goma Sha daya to,ya juya tare da cewa get ready Next wk Driver zaizo ya daukeku.

  nace to haka za a kai maka Amaryar taka kai ba dangi?ba kwalliya?ba gyaran jiki?ko haka kaga anayi ko kuma son kudi da tsumulmula ce tayi ma yawa,mene Tsumulmula? Nace gashi nan haka wai ake kasuwancin zaka tafi ko sisi baza ka bani ba cikin kudina na business,abinci ya kare hakkinka ne,bani da Vaseline,ina so zan yi kitso ai sai ka kawo kudin ko? Ni tunanina ai nayi ne dan na tatseshi kudi na hada masa mugunta zan cinye masa kudi su kare,ya kalleni tare da daure fuska yana dariya a ransa yace nawa ne kudin?Na shirya karya na ninka kudin nace Dubu biyu,wata dariya ta kamashi amma ya maze ya zaro Dubu biyu sababbi kar yace gashi,na karba nace tsaya na irga domin kudi suna da doka tare da ka'ida,na dankwali yawu kamar me irga wasu milliyoyi na irga nace sun cika,yayi hanyar fita daga gidan, wai duk cikin Jin haushinsa dan na kona masa rai nace amma wlh girma ya fadi,an fadi kasa ba nauyi,ka bani kunya kuma ka bada guys ashe ma duk bogi ne da ake kurin ana da kudi sai dai a kwashi motoci ana yawo a gari,a tambayi Dubu biyu ba kari ba komai ina laifin ka bani Dubu uku ko ka kankaro girma da mutuncinka,amma yanda na fada haka ka bani a haka kamar gaske,ana tafiya kamar dan sarki aji tsoron Allah wlh azara'ilu ko yaushe zai iya zuwa, ficewa yayi da sauri sabo da dariya taci karfinsa bai so kuma taga hakorinsa yana dariya, haka ya shiga mota yana dariya,su Kansu escort din nasa mamaki sukeyi Aayan kamarsa duk jarabarsa wata na sashi dariya.







AsmaBaffa
Reply


Messages In This Thread
*KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:26 PM
RE: *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:32 PM
RE: *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:33 PM
RE: *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:35 PM
RE: *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:36 PM
RE: *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:56 PM
RE: *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:57 PM
RE: *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA - by Gimbiya - 01-20-2019, 01:58 PM

Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA Gimbiya 1 32,229 03-26-2019, 10:46 AM
Last Post: Gimbiya
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA Gimbiya 4 120,151 02-22-2019, 08:04 AM
Last Post: Gimbiya
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA Gimbiya 0 7,552 01-18-2019, 09:17 AM
Last Post: Gimbiya
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA 0 2,511 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA 0 3,072 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)