The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined variable $postsdone - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Trying to access array offset on value of type null - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28488 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28489 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28490 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28491 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28492 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28488 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28489 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28490 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28491 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28492 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 33 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 33 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 65 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 65 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam)
#3
PAGE 10*
Kuka take Sosai tare da nadaman fadawarta bariki, wanda ita da kanta tana mamakin yanda har ta fad'a wannan mummunan harkan, yanzu kenan kowa zai iyayi mata barazana kenan? Duk yanda taso ta kimtsa kanta sai an gwadayi mata barazana?...... Share hawayenta tayi lokaci d'aya ta saki murmushi tare da shiga toilet tayi wanka tasa dogon wando da hijab, sannan ta d'auki akwatinta ta fita, u/kanawa ta Fara zuwa ta ajiye, bata sami abbanta na Bariki ba sai ummanta na bariki dan haka tace mata bari taje ta dawo.
Bariki direct gidan Alh madu ta nufa, bayan ta karasa ta sallami mai keke sannan ta shiga cikin gidan Kai tsaye....
A falo taga Alh madu
Ganin bariki ta shigo yasa ya tashi yana fad'in dama Nasan zaki zo, nasan dole kizo.....
Bariki ta dakatar dashi tare da fad'in Zanzo for sure, gani nazo Mai kake bukata??
Yace ke nake bukata tare da d'aga mata gira.
Bariki tace ni kake bukata??.... Wani irin dariya ta saki lokaci d'aya kuma ta gimtse fuska tare da fad'in amma wasa kakeyi koh?? ..... Ina tunanin ka manta wacece bariki shi yasa kake kokarin Sani abunda Banyi niya ba.... Kasan Mai yasa nazo???.... Kai a tunaninka saboda ina tsoran ka tura hotona a internet yasa nazo? Never.... Karka manta bariki ake kirana miye danka watsa hotona a internet?? Miye a ciki? Kai a tunaninka dan kasa hotona a internet zanji wani abu?? Dariya ta saki tare da fad'in u r wrong duk yarinyar data baro gidan iyayenta ta fito tana zaman kanta kai a tunaninka dan kasa hotanta da namiji tsirara zata damu??? Aini Idan kasa aka watsa a internet plz kasa a had'a da number dina May be in sami Mai babban ayaba ba irin naka ba na Wasan yara, SANATA ALH MADU..... kana son buga wasa dani tunda ka Fara sai mun buga..... Karka manta bariki ba y'ar Siyasa bace, bariki ba Sanata bace bariki bamai mukami bace..... Face karuwa Mai zaman kanta wacce take aikata komai dan ta sami duniya..... Yau Idan ka d'aura hotona a internet koda ace nice banda kaya a jikina suna zaka samamin zaka sa in sami yawan masoya masu son sex dani, Kaga may be Turai ma su kirani susa inyi blue film a Biyani..... But amma abunda nake tsoro shine inkai ka rasa kujeranka na Sanata........
Da sauri yace enough don't you dare say something like that in your life again in front of me......
Dariya tayi tace why?? I thought mulkin farar hula muke kowa Nada y'anci koka manta ne??? Ba nazo wani dogon surutu bane ko turanci ba..... Am hare to warning you, ka fita harka na ,nasha ko d'an Siyasa kaman distinguish senator yana da tunani da basira, ashe ba haka bane..... Oh na tuna abun ya had'e da tsufa dariya ta saki mai sauti sannan tace ga kuma son duniya.... Wlh harna tausaya ma al'umar da kake wakilta basu San tsohon banza suka tura...... Tas ya wanke fuskanta da Mari tare da Jefata kan kujeran falon
Bariki tace u slap me?? Kara mata wani Marin yayi.... Yazo zai kara mata wani tayi wuf ta ri'ke hannun amma karfin mace dana miji ba d'aya ba ya kwace hannunshi tare daja mata hannu yayi bedroom dinshi da ita, yana shiga ya Jefata kan gadon d'akin..... Sannan ya kalleta yana wani huci kaman wanda yayi aikin karfi..... Yace zan nuna miki ni tsohon banza ne, zan ajiyeki a nan har karshen rayuwarki inyi ta cinki sai dai ki mutu y'ar iska kawai.....
Dariyan da bariki ta saki ne, shine yasa ya kura mata ido, tace amma kayi hauka koh?? Ina tunanin Bayan tsufa da toshewan basira ka Fara tabuwa, Bari kaji Kafin inzo inda kake saida na shirya ma, ka d'auka haka kawai Zanzo ba tare da wani shiri ba???? Toh inma haka kake tunani Toh ka daina...... Karka manta dazu ka kirani duk abunda ka fad'a nayi recording, sannan ka turamin ainiyin hotan da ka d'aukemu nida kai, Kaga in kasa an canza wancan zan karyata ta hanyar tura Wanda ka turamin wanda fuskanka ne akai tare da tura recording din da nayi kake ta surutai akan kasa a canza fuska...... D'an shuru tayi tare da kallonshi ganin yanda ya d'an tsorata yasa taci gaba da fad'in Kaga in nasa nawa Nima k'imarka da siyasan ka ya zube...... Madu ina son ka sani bana son bata maka suna amma kana ingizani, are you not are shame, nace na daina harka da maza aure zanyi amma kana son dole saina ci gaba dayi, inaso ka sani daka yau shine rana ta karshe da zaka sake yunkurin shiga al'amari na, zan iya fasa auran da zanyi kaifa zaka iya yarda ka rasa kujeranka???..... Ganin Alh madu ya kasa cewa komai yasa ta Fara kokarin fita har takai bakin kofa ta tsaya tare da waigowa tace ina maka fatan shiriya domin mutuwa ci take kaman rana, a shekarunka yanzu babu abunda ya dace dakai sai istigfari domin neman gafaran Allah dan an bata y'ay'an mutane da dama, kaima ka jira Kaga abunda za'ayi ma naka da yardan Allah...... Fuuuuu ta fita tabar gidan, tafiya take tana kuka a kafa tare da takaicin tsintar kanta da tayi cikin wannan kazamar harkan, amma ta d'anji dad'i tunda yanzu ta tabbata Alh madu bazai K'ara Mata barazana ba akan rayuwarta dama shine matsalanta..... Yanzu Abu d'aya zan fuskanta shine Idan Yarima yasan gaskiya shima zanyi komai yanda ya dace ta hanyar fad'amai da fahimtar dashi komai...
Bayan fitan bariki Alh madu murmushi yayi wanda nidai ban gane na miye ba, na mamaki ne? kona nadama ne? kona shirin wani tuggu ne? oho ...... Koma dai miye zamu gani in yaji gargadin bariki ko kuma zai sake bibiyarta
Bariki tana zuwa kofar gidansu na u/kanawa ta hango motar Yarima a fake, wanda shi d'aya yazo..... Mamaki abun ya bata Toh Mai yasa bai kirata ba, kuma wayarta na hannunta, tace may be yanzu yazo...... Gaba tayi tazo zata wuce cikin gidan tayi kaman bata ganshi ba, shima yana kallonta baice mata komai ba harta shige cikin gidan..... Murmushi Yarima yayi tare da d'aukan wayarshi ya tura mata message kamar haka......
Ko in tafi ne???
Bariki ganin message dinshi yasa tayi dariya tare da fitowa waje ta sameshi inda yake bud'e motar tayi ta shiga
Kallonta yayi tare da fad'in kina ganina kika wuce
Tace Yarima yaushe na ganka??
Murmushi yayi tare da fad'in my princess inafa kallonki, harda wani kawar dakai Kalan baki ganni ba
Tace Yarima nidai naga mota amma ban San Waye a ciki ba, ko kana son inyita kallon maza ne ??
Bai san lokacin da yayi dariya ba, tare da fad'in koda yaushe kin San hanyar da zaki Kare kanki...
Shuru tayi tana tunanin I wish Yarima yasan gaskiya ya fara sona, hawaye ne ya gangaro mata a ido da sauri tasa hannu ta goge dan karya gani tare da d'ago kanta taga koya gani.... Kur taga yana kallonta...... Da sauri tayi k'asa da kanta
Yarima Aliyu yace Zainab a kullum nazo Wajanki kina Sani fargaba, Wai Mai kike boyemin ne?? Kina sani tunani Kala Kala plz tell me Mai yake damunki banso ki barni cikin duhu.....
Kuka ta farayi tare da fad'in Yarima tunda nake ban taba jin son kowa ba sai Kai, ina jin tsoran abunda zai faru in kasan gaskiyan al'amarin da nake boye maka....... Karan wayan Yarima ne ya Katseta
D'aukan wayan Yarima yayi ganin Sunan waziri ne, ji nayi Yarima yana fad'in ok gani nan zuwa, har kun karaso?.... Kashe wayan yayi tare da kallon zainab yace Bari inje in dawo yanzu.
Bariki tace ok tare da fad'in saika dawo sannan ta fara kokarin fita daka motar.....
Hannunta ya ri'ke tare da fad'in haka zaki fita Fuskanki yana hawaye??..... Janyota yayi jikinsa tare da goge mata hawayen fuskanta yace plz my princess kibar wannan kukan yanzu zan dawo sai muyi magana Kinji?
Kaita d'aga Mai alaman eh.
Murmushi yayi tare da fad'in dat my girl, inna dawo zan fad'a miki albishir
Murmushi tayi tare da fad'in saika dawo sannan ta fita.
Yarima direct u/sarki ya nufa inda Zai had'u dasu waziri a nuna mishi filin da Mai martaba ya bashi sannan suje asibitin shi y'an jarida su d'auka domin a tallata asibitin duk da Yarima baiso hakan ba, amma waziri yace ayi tunda yace zai Fara aiki na wata uku kyauta akan matsalolin mata tunda shi likitan mata ne, ta gidan tv da radio mutane za suji marasa karfi su zo..... Asibitin ba Yarima kadai bane zaiyi aiki a cikinsa ba harda wasu likitoci na fanni daban daban......
Bariki bayan ta shiga cikin gida, ummanta tace Zainab Yadai har Yarima din ya tafi?
Tace eh amma zai dawo.... Wai har yanzu habib bai zoba? Tun dazu yake cemin yana hanya.....
Sallaman habib dinne yasa tayi shuru ya shigo yana gafaran ku dai masu gida
Shiga d'akin dasu bariki suke yayi yana fad'in in shigo ko in jira a kimtsa....
Bariki tsaki taja Tana fad'in Asara, bayan ka shigo din kake tambaya koka shig......
Waige ya farayi yana duba dawa bariki take magana, yaga babu wani namiji a wajan yace ke dawa kuma?? Naga banga ko wani namiji a nan ba
Bariki tace dakai nake mana...
Yace Wlh bariki zan miki rashin mutunci miye wani ka? Mai yakai mace jinsin maza, gskya banso yana maganan yana hura hanci Kalan ranshi ya baci.....
Umman bariki ta Karya babu abunda take sai dariya, tace Zainab gskya bakya kyautawa taya zaki dinga kiranta dana miji Bayan kin San macece y'ar uwarmu....
Habib yace fad'a mata dai
Bariki dariya tayi tare da fad'in ni bama wannan ba kawata kina ji??
Habib yace kunne aike ji
Bariki bashi Labarin yanda sukayi da Yarima tayi Kafin yace zaije ya dawo, taci gaba da fad'in Wlh Ina son fad'a mishi gaskiya Kinga sai muyi aurenmu lafiya ba tare da matsala ba.....
Habib gyara zama yayi yace lallai Bariki, ban taba sanin baki da wayau ba sai yau. Ke kina tunanin in kika fad'ama Yarima gaskiya zai aureki?? Kin bashi iyayen karya tare da Labarin karya ke kina tunanin duk son da yake miki zai yarda ya aureki? Karki manta kina fad'amin yanda yake kyaman mace mazinaciya, sannan kike gigin son fad'a Mai gskya? Toh inma shi Yariman ya yarda ya aureki kina tunanin iyayenshi zasu yarda??? Bariki kin San Gidan sarauta kuwa?? Shawaran da zan baki shine kiyi shuru da bakinki kiyi yanda kika tsara in an d'aura aure kya fad'a mishi gaskiya tunda naga kina mishi son tsakani da Allah kuma naga kina son zaman auren, kuma nasan bazai sakeki ba tunda ya aureki kuma basa saki..... Yau inda bakya sonshi Kinje gidan da wani manufa ne sai kice mai fyad'e aka miki, amma tunda son gaskiya kike Mai saiki fad'a mishi gaskiyan koke wacece.
Mahaifiyar bariki ta Karya, tace bariki gaskiyan habiba ne, wlh Indai kika fad'a mishi gaskiya zaki iya rasashi kuma na har abada, gidan sarauta zasu iya yarda su rasa d'ansu akan ace ya auro musu karuwa domin abun kunya ne, ki duba kiga su ko aure kayi a gidan sarauta sai Anga jini shine kin Kai budurci... Bayan bako wace mace ke jini ba kuma budurwa ce
Habib ya tabe baki tare da fad'in nidai Allah yasa ina d'aya daka cikin mata masu zubar da jinin, Kar insha gorin miji .... Dan mazan nan ba mutunci garesu ba.....????
Bariki tace toh kuna ganin inna aureshi na fad'a mishi zai hakura dani?
Habib yace insha Allah, dole ma ya zauna dake tunda bada gardi ya kamaki ba, ai yanda kikaji dad'i al'adan gidan basa saki, sai an kamaka da gardi kuma kince kin tuba.....kuma na tabbata koda yayi fushi zai sauko tunda ya aureki zaki san hanyar da zaki janyo hankalinsa ma dole ya sauko, domin ya sami. santaleliyan yarinya son kowa k'in Wanda ya rasa...... Toh Bari dai mu gani bariki zata fad'ama Yarima inya dawo koko ta d'auki shawaran habib au? Anty habiba.....
~MARYAM OBAM~

*PAGE 11*
Dariya bariki tayi tare da fad'in, amma ina tsoran irin fushin da Yarima zaiyi, Wlh ban son inga ya shiga wani hali, bazan iya jura ba, ina sonshi da yawa.....
Habib yace Toh fah, yau Ina ganin bariki.... Toh yanzu dai Mai kika yanke....??
Bariki tace abunda kuka fad'amin dashi zanyi aiki, ranan da aka d'aura aurenmu aka kaini ranan zan fad'ama Yarima gaskiya.....
Habib shewa ya saki tare da fad'in Aiko ki tabbatar kin fad'a mishi tun Kafin ya shiga yaji ya shige zirif kaman bakin gate.....
Bariki duka takai ma habib iya karfinta tare da fad'in rafi ne ba gate ba
Habib ya ri'ke wajan da takai Mai duka yana fad'in na shiga uku zata kassarani..... Amma dai kekam bariki baki da mutunci yanzu ki takarkare iya karfinki ki sakan min wannan uban dukan yanzu inda kin sameni a wajan nono Nafa? Bayan kin San sarai ance a nan rayuwar mace take, salan kije ki kasheni Banyi aure ba naji yanda ayabar nan take ba......
Bariki tace andai yi Asara
Habib yace ke kikaga Asara bani ba
Umman bariki tace kudai dingayi a hankali Kun San Gidan mutane, yanzu sai su kaimu gaba....
Habib yace gaskiyanki domin naga matar can d'akin ta kusa daku Tana min wani kallo wanda ban gane ba, inta karamin sai na mata rashin mutunci in cire kaya mu daku Dan ban son iskanci....
Suna cikin haka Yarima ya kirata tare da fad'in baby come out Ina waje.....
Tashi tayi tana fad'in bari inje inga Yarima na.
Habib yace oh kunga salo a gayas....
Fita tayi tana fad'in kaji dashi.....
Motarshi ta nufa tunda ta fito idonshi ke kanta harta karaso ta bud'e motar ta shigo ciki tare dayin sallama....
Amsawa yayi tare da fad'in my princess na gaji, tunanin driving nakeyi in zan koma Gida.....
Kallonshi tayi tare da fad'in ko in tu'ka ka, in kaika gida??
Yace dakin taimaka min kuwa
Dariya tayi tare da fad'in kaman dagaske....
Yace dagaske nake mana Kinga Idan kikaje can saiki zauna kin zama matata babu dawowa....
Hannu tasa tare da rufe fuskanta tana dariya
Yarima kiran sunanta yayi da Zainab.....
Da sauri ta d'ago ta kalleshi domin jin ya kira sunanta daka gani magana zai Mata Mai muhimmanci.... Wanda yake bukatar natsuwanta
Yace d'azu kina son Yimin magana Ina jinki yanzu....
Murmushi tayi tare da fad'in Yarima a kullum Ina tsoran fad'a maka cewa ni dakai bamu dace ba, saboda kai ka fito gidan girma ni kuma ba y'ar kowa bace ina tsoran auranka domin gudun wulakanci irin na mas......
Da sauri yasa hannunshi a bakinta ya rufe Mata, tare da fad'in enough, dama duk wannan nonsense din kike son fad'amin shine kike d'agamin hankali?..... D'an tsaki yayi alaman jin haushi tare da kawar da kanshi gefe.....
Ganin ranshi ya baci yayi banza da ita, yasa ta d'ago tana mishi magana Yarima kayi hakuri, ban San zakai fushi ba.....
Katseta yayi da fad'in Zainab ban taba tunanin zaki dinga irin wannan tunanin ba.... And kina ma sona kuwa????.....
Da sauri ta kalleshi tare da fad'in Yarima baki bazai iya fad'in irin sonda nake maka ba, how I wish in bud'e maka zuciyata Kaga irin sonda take maka..... Yarima Ina Sonka yanda baka zato duk wani jini dake gudana a jikina yana gudana ne da Sonka I..... Da sauri tayi shuru ganin yana kallonta.....
Jin tayi shuru yasa ya ru'ko mata hannu tare da fad'in Zainab are you sure akan abunda kika fad'a??
Kai ta d'aga Mai alaman eh
Wani irin murmushi ya saki cikin jin dad'i, tare da fad'in nace zan baki albishir d'azu right?
Tace eh
Hannunta ya saki tare da fad'in ina goran albishir din???
Dariya tayi tare da fad'in zan baka in naji albishir din
Dariya yayi tare da fad'in promise?
Tace yes I promise....
Yayi murmushi tare da fad'in mai martaba ya amince da maganan aurena dake.... But at first yace in Bari nan gaba tunda ban dad'e dayin aure ba.... Daka baya kuma ban San mai yasa ya canza ra'ayi ba yace za'a turo gidanku ayi magana d'azu waziri yake fad'amin May be cikin week dinnan a turo......
Bariki gaba d'aya komai nata ya tsaya ta rasa mai takeji murna take ko akasin haka??? Gaba d'aya ta kasa ganewa gadai ta nan ne dai....
Ganin tayi shuru yasa Yarima ya kura mata ido tare da fad'in lafiya kuwa my princess? Kodai you are not happy ne dan za'a turo??
Da sauri tace a'a am so much happy tare da sakin murmushi....
Ganin ta saki jiki yasa Yarima jin dad'i sun dad'e suna fira sannan Yarima yace Zai tafi tare da bata wani Leda Wanda bata san ko miye a ciki ba....
Amsa tayi tare da fad'in ngd
Hancinta yaja tare da fad'in sai munyi magana.....
Tace OK tare da fita tayi cikin gida,.... Tana shiga habib ya amsa ledan tare da fad'in Allah yasa Abun ciye ciye ne dan Wlh yunwa nakeji tun safe babu abunda naci....
Su turare ne Arabian perfumes masu shegen kamshi da kud'i a ciki.... Habib d'aukan kud'in yayi dubu d'aya d'aya bandir biyu, dubu d'ari biyu kenan..... Yace Kai Yarima akwai kyautar girma....
Uwar bariki ta Karya tace ai gidan sarauta ya fito dole ya dinga kyautar girma.... Domin da suji kunya gwara dukiyarsu ta k'are....
Bariki kallon uwarta ta bariki tayi tare da fad'in mai kuke cine Wai??
Ummanta tace abinci nake dafawa wani zubin kuma kowa ya siya...
Bariki tace toh yanzu tunda nazo inyi sati d'aya nan sai a fara girki kullum, kallon habib tayi tare da fad'in muje muyi cefane mu dawo......
********
Tsakanin haulat da farhan soyayya ta shiga Sosai tun Haulat na nuna bata so harta yarda domin tana sonshi kuma uwa uba farhan ya iya nuna ma mace kulawa tare da kalamai masu dad'i da kwantar da zuciya...... Sai dai abu d'aya haulat da yake damunta shine tasan dakyar Hjy habiba ta yarda d'anta ya aureta ..... Sai dai haulat din tana ganin in bata yarda ba kaman ta nuna mata rashin adalci, and inma ta yarda ta auri d'an nata ya zasu dinga yima juna kallo........
Farhan ne zaune a falo shida mahaifinshi domin yana kasar.....
Farhan ya kalli dad dinshi yace dad I find someone dat I wanted to marry......
Kallonshi mahaifin nashi yayi tare da fad'in farhan aure Bayan baka kammala karatu ba
Yace dad Ina final year ne, Ina son a fara magana b4 in Gama....
Dad din nashi ya kalleshi cikin son gudan d'an nashi yace why are u so rush to marry??
Yace dad just
Dad din yace ok but wacece yarinyar and Waye mahaifinta??
Farhan yace sunanta haulat mum tasan ta domin at tym Tana kwana gidan na......
Muryan hjy habiba sukaji tana fad'in karyanka Wlh koda zaka mutu bazan bari ka aureta ba, gwara ma kabar wannan maganan.....
Mijin hjy habiba ya kura mata ido tare da fad'in akan wani dalili?? Har kike kiran koda zai mutu bazaki Bari ya aureta ba?? Kin kuwa San abunda kike fad'a kuwa? D'an nawa kike ma fatan mutuwa??..... Toh let me tell you Wlh Indai Inada rai kuma yana Sonta dole In tsaya mai.....
Tace ni kuma ban amince ba domin bai dace da ita ba....
Mijin nata yace habiba akan wani dalili? Miye rashin dacewan? Kallon farhan yayi tare da fad'in naji kaman kace yarinyar tana kwana a nan wani zubin....
Farhan yace eh dad
Kallon hjy habiba yayi tare da fad'in na tabbata inda yarinyar tana da aibu bazaki kawota gidan nan ta kwana ba, harki kasa fad'amin, domin naga Idan kikai ba'ki kina fad'amin but baki fad'amin wannan ba, ina son ki sani kaman farhan ya aureta ya Gama Indai Allah yasa matarshi ce babu yanda za kiyi.....
Hjy habiba tace ni kuma Indai har Ina numfashi kuma ni na haifeshi ban yarda ya aureta ba, kuma bazan taba yarda ya aureta ba....
Dad din farhan yace habiba Ina son ki fad'amin dalilin da yasa bakya son ya aureta??
Tace hakanan kawai ban son ya auri yarinyar
Dad din yace you are not serious.... Tare da kallon farhan yace inka kammala karatunka I promise zan tsaya maka har sai ka aureta.... Yana fad'in haka ya haura sama Fuuuuu tare da fad'in rabo dai yana kisa.....
Kallon farhan hjy habiba tayi cikin bacin rai tace wato ni ban isa bako?? Ka kyauta amma ba laifinka bane.... Itama fuuuu tayi sama
Farhan d'aga kafad'a yayi tare da fad'in whatever nidai Ina Sonta kuma tunda dad ya tsayamin banda damuwa..... Fita yayi yabar gidan
*******
Yarima Aliyu ya fara aiki a asibitin shi, sannan an fara gina Mai filin da Mai martaba ya bashi, da yake filin k'ato ne ko wacce za'a Mata gefenta ginin gidan sama, da yake akwai kud'i an d'iba ma'aikata da yawa suna aikin domin Yarima yace nan da wata biyu ko uku yake son a Gama duka ginin.....
Yarima ya dawo gida yau ko wajan Zainab bai samu ya biya ba, kaman yanda Ya sabayi kullum, domin ya gaji, yana shiga cikin falo gimbiya zinatu ta taso Tana kuka tare da fad'in Yarima jita jitan da naji gaskiya ne???
Kallonta yayi sannan ya kauda kai gefe tare da fad'in fad'amin abunda kika ji coz am tired, I need to rest....
Cikin kuka mai sauti tace Yarima naji ance ginin mata biyu kakeyi zaka K'ara aure......
Yarima Aliyu murmushi yayi tare da fad'in gaskiya aka fad'a miki.....
Wani irin ihu ta saki mai kara tare da fad'in Wlh bazan yarda ba, ai wannan cin fuska ne yaushe ka auroni saboda rashin adalci ka Fara maganan k'arin aure, ko wata d'aya Banyi ba amma kake fad'amin zaka K'ara aure Wlh baka isa ba.....
Yarima Aliyu kallonta yake cikin bacin rai, domin ya tabbata ihun da takeyi kuyanginta suna ji.... Dan haka ya wuce ba tare daya kulata ba.....
Ganin haka tabi bayanshi Tana fad'in ai dole ka wuce wlh Yarima bazan yarda da rashin adalci ba har d'akinshi ta bishi tana surutai....
Yarima kam ko kallo bata isheshi ba, toilet ya fad'a Ya barta nan tana ta surutai kaman zararra
Bayan yayi wanka ya fito daka shi sai towel yana goge kanshi, tashi tayi ta nufeshi tare da rungume shi tana kuka tana fad'in Yarima dan Allah ka tausaya min bana son kishiya Yarima Ina kishin ka, maina rasa da kake kokarin K'ara aure, ko wata d'aya Banyi a gidan nan ba amma har kana maganan aure...... K'asa tayi tana kuka mai ban tausayi.....
Jikin Yarima Aliyu yayi sanyi tare da tausayinta.... Gimbiya dake k'asa tana kuka ganin kaman jikinshi yayi sanyi taji dad'i dan dama tasan za'ayi hakan.....
D'agota yayi tare da fad'in zinatu kiyi hakuri, ki d'auka komai kaddara ne, komai ya faru da bawa ki d'auka wannan auren da zan kara a matsayin kaddara......
Tureshi tayi tare dayin baya tace babu wani kaddara.... Karka kara cewa kaddara akwai abunda ba kaddara bane mutum shike sama kanshi..... Duk namiji inya tashi aure saiya dinga amfani da wannan Kalman kaddara kaddara ban yarda da wannan kaddaran ba....
Yarima Aliyu yace baki da ilimi baki san addini ba, so banda time din in tsaya ina bata bakina wajan yi miki bayani...... Kaya ya fara kokarin sawa.....
Ta Fara zunduma ihu tare da fad'in Wlh baka isa ba ,ni nafi karfin wulakanci, sai dai ka zaba cikin biyu koni ko wacce zaka aura..... Ni Wlh bama laifinka bane na iyayenka ne da suka d'aure maka gindi kake son yin wannan rashin adalcin sune munafukai marasa tsoran Allah d..... Tas ya sauke mata Mari da sai da yasa ta dawo cikin hayyacinta......
Ri'ke wajan tayi domin Marin ya shigeta Sosai...
Yarima Aliyu yace you cross your limit kije na sakeki saki d'aya bazan zauna da macen da zata zagi iyayena ba koda da wasa......
Gimbiya zinatu tace saki?? Yarima kasan Mai ka fad'a kuwa? Ka manta cewa babu saki tsakanin mu koda kuwa maina maka saika kamani da laifin Zi......
Yarima yace keep quiet, wannan ne dalilin daya baki daman kiyi min komai saboda bazan sakeki ba?ciki harda raina iyayena? U r wrong, al'ada ba addini bace, you better leave this place tun Kafin in miki abunda za kiyi mamaki na Iletered ....... Tashin hankali? Yarima Aliyu ya karya dokan masarauta koya zata kaya muje zuwa........
*plz masu min magana ta messenger kuyi hakuri ku daina saboda bani da messenger na goge facebook kawai gareni shima saboda posting ne, duk mai son magana dani yaje page dina yamin magana zan gani Inba mutum amsa, amma in a messenger ne zan gani babu daman bada amsa, dan na goge*
~MARYAM OBAM~




*PAGE 12*
Idonta na kanshi ganin dagaske yake zai iyayi mata komai yasa tayi gaba tare da tsayawa wajan kofa tace Yarima nika saka? Auren dako wata d'aya baiyi ba amma ace harka sakeni? Lallai kayi babban kuskure a rayuwanka daka furta min wannan Kalman, sannan inaso ka jira Kaga Mai zai biyo baya tunda har ka karya wannan dokar ta masarauta..... Fuuuuuu ta fita
Yarima Aliyu yace mad girl tare da saka, saka jallabiya ya kwanta danya huta domin yayi matukar gajiya gashi wannan matar tashi ta kara jagula Mai lissafi, yana kwanciya yaji Phne dinshi na ruri kallon wayar yayi tare dakai hannunshi kan wayar, Sunan Mai martaba ya gani, d'auka yayi ban San mai mahaifin nashi yace mishi ba naga yace gani nan zuwa.....
Tashi yayi ya canza kaya sannan ya nufi gefen mahaifin nashi inda yaga mum dinshi damai martaba a cikin bedroom dinshi..... Yana kokarin gaida mahaifin nashi Kafin ya karasa sai saukan Mari yaji tas tas har guda biyu abunda ba'a taba mishi ba tunda ya taso gashi yau mahaifin nashi yayi mishi.....
Cikin fushi da bacin rai Mai martaba yace ka zubar min da k'ima, saki cikin wannan masarautar?? Bayan kasan sai an Kama mutum ya aikata laifi biyu ake saki????
Yarima Aliyu yace Abba Ina Mai neman gafaran ka, Abba zagin iyay.......
Mai martaba ya daka Mai tsawa Wanda ba Yarima ba harta mum dinshi saida ta tsorata da irin tsawar damai martaba yayi ma Yarima Aliyu....... Yace na baka umarnin Ka maida matarka, sannan daka yau Indai harka K'ara Karya wannan dokar ban yafe maka ba duniya da lahira..... A haka kake kokarin K'ara aure??? ..... Mata d'aya ma ka kasa da ita ko wata d'aya bakayi da itaba amma har Kalman saki ya shiga?? Am really dissapointed with you...... Ina son daka yau kaje ka zauna kaida matarka karka K'ara taso da maganan auranka dan banga alaman zakai adalci ba ko kad'an...... Sannan wannan al'adan daka karya saina hukunta ka, kaje kaida kanka kasa a rufeka sai kayi sati biyu Kafin ka fito mutumin banza......
Tunda Mai martaba ya fara magana kan Yarima Aliyu na k'asa, har Mai martaba ya kammala, sannan Yarima Aliyu ya fara magana da fad'in Allah ya huci zuciyar Mai...... Dakatar dashi Mai martaba yayi tare da fad'in tashi kaban waje....... Ban son jin komai daka gareka....
Yarima Aliyu jiki a sanyaye ya tashi ya fita direct cikin kurkukun masarauta yaje tare da bada umarnin a rufeshi....... Fadawa babu daman tambaya face aiwatar da abunda Yarima ya basu umarni.......
Bayan fitan Yarima Aliyu mahaifiyar Yarima tace ma Mai martaba hukuncin da aka yanke ma Yarima yayi tsauri da yawa ya...... Mai martaba dakatar da ita yayi tare da fad'in banso ki kuma saka baki cikin wannan maganan, kije ki fad'ama zinatu ta koma d'akinta......
Mum din Yarima amsawa tayi da Toh tare da fita dan tasan mijin nata yayi fushi Sosai.... Kuma tasan Kafin ya sauko sai anji jiki mutun ne mai hakuri amma bai iya fushi ba, ta tabbata tunda har Ya iya rufe ido ya hukunta Yarima tasan dakyar ya saurareta yanzu...... Koda ta koma gefenta taga zinatu nata kuka rarrashinta tayi akan tayi hakuri tare da fad'in ta koma d'akinta komai ya wuce, kiran Hafsat tayi tace ta raka gimbiya gefenta.....
Hafsat ta amsa da toh tare da cema gimbiya zinatu muje..... Direct gefen gimbiya suka shiga suna shiga gimbiya ta wuce sama tabar Hafsat nan..... Hafsat tace kina da aiki......
Hafsat komawa tayi wajan mum din tasu Tana tambayarta maiya faru,?
Labarin abunda ya faru mum taba Hafsat.
Hafsat cikin tashin hankali tace Abba da kanshi yasa Yarima yaje kurku?? Bari inje in ganshi mum tana maganan tare da fita
Direct kurkun ta nufa inda taga Yarima a ciki a rufe, kuka ta saki tare da bada umarnin a bud'e ta shiga.
D'aya daka cikin fadawan yace afuwa gimbiya Mai martaba ya bada umarnin Kar a bud'e kofar nan sai yayi sati biyu......
Yarima Aliyu murmushi yayi cikin takaici tare da ganin ba'a mishi adalci ba danya karya dokar daba addini bace, sannan abunda yafi d'aga mishi hankali yanda mahaifin nashi yayi amfani da mummunan kalma wajan cewa inya K'ara Karya al'ada bai yafe mishi ba, hakan bai isa ba saida Ya fad'a Mai ya dakile maganan auranshi da zainab...... Ido Yarima ya lumshe lallai mahaifinshi yana son rasa shi, domin a yanda yake ji, bazai iya rayuwa ba tare da Zainab ba, bazai ma iya ganin wani ya aureta ba inba shiba, inko hakan ta faru baya ganin zai iya jura ko kad'an......
Muryan Hafsat ne ya Katse Mai tunani da take fad'in bros Tana tsaye a waje tana kallonshi tace haka zaka kwana a nan? Tana maganan ne cikin tausayawa tare da kuka
Yace lil kin San ban son kuka koh?
Tace Bros taya bazanyi kuka ba, mai yasa Abba zaisa a rufeka danka saki matarka aiya kamata aji maita maka..... I dnt knw why Abba yake d'aukan al'ada kaman addini yake daraja wannan al'adan ya kamata duk a barshi is not fai........
Yarima Aliyu sa hannunshi yayi a bakinta tare da toshe mata yace enough lil sis, karki kara fad'in haka Kinji??.... Abba yana da ilimin addini Sosai baki ga duk cikin al'adan da yafi bashi muhimmanci shine na saki ba, karki manta Idan akayi saki sai al'arshan uban giji ya girgiza..... Abunda Abba yayi shine dai dai bai kamata inyi saki ba duk da raina ya baci..... But thank god saki d'aya ne and kuma na maidata but I will teach her a big lesson for insulting my parent..... Zan iya tolerating komai but banda zagin iyaye koci musu mutunci..... Yanzu Ina son kije ki zauna da ita Kafin in fito
Hafsat kallon Yarima tayi tace bros gskiya ban tunanin zan iya zama da ita, matarka she use to show her attitude to anyone ,and ni kuma I won't tolerate it, in Naje haushinta zanji coz saboda ita kake nan
Yarima Aliyu yace lil wani attitude??
Tace dazu fah mum tace in rakata d'akinta muna shiga ta wuce ta barni, ko magana babu ai wannan haline mara kyau....
Yarima duk da ranshi a jagule yake saida yayi murmushi, kaf sisters dinshi yafi son Hafsat tana sashi nishad'i, yace lil ki daina sawa a ranki haka ne, kina jin haushinta kawai dan tasa an rufe miki bros d'inki.....
Hafsat tace uhm uhm Dan tasan ya ganota... Tace Bros sauro zai dameka bari insa a kawo maka magani
Yarima Aliyu yace Nop leave it ko kin Kawo zasu shigo tunda kofar abude take....
Hafsat shuru tayi tana kallon d'akin da babu haske saina fitila domin ba'a Kai hasken huta ba dan dai kawai a horar damai laifi da duhu..... Gashi babu katifa balle filo, Hafsat ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in ina zuwa.......
Yarima Aliyu yana nan zaune shi d'aya...... Hafsat bata dad'e da tafiya ba saiga wani daka cikin fadawa yazo yana fad'in Allah ya taimaki Yarima Mai martaba ya bada umarnin a amshi wayoyin hannunka domin cikin nan ba'a shiga da waya......
Yarima shuru yayi tare da d'auka wayan yayi dialing number din Zainab ( bariki ) harya tsinke bata d'auka ba, kara kira yayi shuru, dan tsaki yaja kad'an Kafin ya kashe wayan ya mi'ka musu......
Hafsat direct gefen Mai martaba ta nufa, inda tayi sallama.... Amsawa yayi cikin sakin fuska tare da fad'in Hafsat baki bacci ba??
Tace eh Abba
Yace lafiya??
Tace Abba nazo neman alfarma ne
Yace Hafsat alfarman me?
Tace Abba dan Allah Nasan baka taba ce mana a'a ba akan duk abunda muke so, Abba kayi hakuri kasa Yarima ya fito dan Allah Abba, ta karasa maganan cikin kuka....
Mai martaba yace Hafsat tashi kije ki kwanta sannan daka yau karki kara zuwa inda Yarima yake daka yanzu na hana kowa yaje inda yake.
Tace Abba d......
Yace tashi ki tafi
Tashi tayi jiki a sanyaye domin dama tasan dakyar ya yarda dan tasan mahaifin nasu bai iya fushi ba.... Tasan mutum d'aya ce zata ma magana Indai tayi ma Mai martaba magana zai yarda a fito da Yarima itace gimbiya zinatu..... Toh amma bata son zuwa wajanta dan bata son raini, dan haka ta nufi gefen mum dinsu a falo taga mum din na zaune tana karanta al'qur'ani......
Mum din ajiye al'qur'ani din tayi ta kalli Hafsat tare da fad'in baki je kin kwanta ba??
Tace mum taya zan iya bacci Yarima na kulle, mum wajan fah ko katifa babu babu abun rufa ga sauro.... Dan Allah mum kije Kema kiyi ma Abba magana....
Mum tace Hafsat tunda Mai martaba yace a rufeshi ko Nayi magana bazai sa a bud'eshi ba, so Kinga gwara kije ki kwanta zaifi miki....
Hafsat cikin kuka tace haba mum, wajan fah akwai sauro Wlh ciwo zai Kama shi Dan Allah m.....
Mum ta dakatar da ita da fad'in go and slp plz.
Hafsat fita tayi direct ta nufi gefen gimbiya zinatu koda ta shiga haurawa tayi har bedroom dinta taje tana mata nocking...... Ta dad'e tana nocking saiga Gimbiya zinatu ta fito tana fad'in lafiya cikin wannan daren? Maiya faru?
Hafsat tace kin San mai martaba yasa a rufe Yarima kuwa??
Gimbiya zinatu tace ban sani ba, amma Nasan zai iya zama gaskiya tunda ya karya al'ada.....
Hafsat tace kiba Mai martaba hakuri yasa a bud'e shi
Gimbiya zinatu tace hakuri akan a saki Yarima? Dariya tayi tare da fad'in Aiko bazai fito ba, gwara yaji a jikinshi koda na kwana biyu ne Kafin a fito dashi...... Karki manta yau ko wata d'aya Banyi ba amma yayanki yamin saki d'aya.... Ke kina ganin yamin adalci? And akan wani dalili zanje ince ma sarki a sakeshi tunda gani mara kunya ni Uwar son miji ko??
Hafsat kallonta take cikin mamaki, tace amma Banyi zaton haka ba, kina maganan kunya AI baki dashi tunda har kika iya zagin iyayen mijinki.....
Gimbiya tace kin fad'i gskya, gashi na zagi iyayen nashi kuma har yanzu ina matsayin matarshi, sudai iyayen nashi su suka dawo dani....
Hafsat tace banyi mamakin jin haka daka gareki ba, and bazan biye miki ba domin irin tawa tarbiyan daban take, da taki...... Tas takai ma Hafsat Mari tare da fad'in karki manta koni wacece yayanki nake aure nafi karfin raini a Wajanki har abada.........
*zadai kuga typing error yau sosai domin typing din gaggawa Nayi yau*
~MARYAM OBAM~


*PAGE 13*
*wat a funny.... Wlh readers kuna bani dariya, ana baku novels a free daka writer tace novel d'inta ya koma na kud'i sai ku Fara zaginta.... Hmmm which bata ce dole saika biya ba, in kana da ra'ayi ka biya ka karanta in baka da hali saika bari bawai ka dinga zagin taba, tana da right ta mayar da Littafinta na kud'i tunda basirarta take zama ta rubuta muku, wasu ko comment basa iyawa, amma writer dan tace ta maidashi na kud'i saiku Fara zaginta, miye Abun zagi a ciki??.... Haba ku dinga yima writers adalci mana, in kina ra'ayi biya ki karanta in bakya ra'ayi babu dole?‍♀ writer zata bata lokaci ta muku typing amma comment ya gagara akwai alot of mutane da suke karanta novels din mutum amma basu taba comment ba sai anjika shuru za'a fara biyoka PC ana tambaya which hakan bai dace ba, idan writer tayi muku posting bata bukatar komai sai comments d'inku in taga bata samun comment ba dole ta maida na kud'i ba, in kud'i kuka biya inta tura ko kuyi comment ko Kar kuyi bai damu writer ba tunda kudinku kuke karanta wa, so ku gyara ko kuma writers suyi ta maida muku novels dinsu na kudi*
Hafsat ri'ke fuskan tayi tare da fad'in ni kika mara??
Gimbiya zinatu tace eh ko zaki rama ne??
Hafsat murmushi tayi tare da fad'in bazan rama ba, saboda kinci darajan Yarima inda badan shiba Wlh da Kafin ki sauke hannunki saina nuna miki kuskuranki..... Dasai kinyi dana sanin Marin Hafsat a cikin masarautar su.....
Gimbiya zinatu tabe baki tayi tare da komawa cikin d'akinta, domin tana ganin kaman Hafsat din zata iya ramawa Dan yanda taga lokaci d'aya har tana iya ganin bacin ranta K'ara ra.....
Hafsat fita tayi ta koma d'akin mum dinta, bata ganta a falo ba dan haka tayi bedroom dinta, inda ta sameta ta fito daka wanka......
Mum din tace Hafsat Wai ba zaki ki kwanta ba? kike ta zarya??
Tace mum wani bacci zanyi Yarima yana kulle cikin sauro babu fanka babu katifa, haba mum..... Kuka ta kuma saki.....
Mum din tace wlh kina da aiki Hafsat, kallon Hafsat din tayi tare da fad'in maiya sami Fuskanki naga ya tashi??
Cikin kuka tace mum Wlh gimbiya zinatu bata da kirki, bama mum labari tayi, tare da cewa mum Wlh Yarima shine mai gaskiya amma Abba baima saurareshi ba, jiba Nima daka zuwa kalla abunda tamin....
Mum ranta ya baci amma saita boye Dan Kar y'ar tata ta gane, tace Hafsat komai zai faru ni dake bamu da ikon bud'e Yarima sai abbanku, dan haka kije ki kwanta kina zaune zai sa a bud'eshi Kinji.....
Hafsat jiki a sanyaye ta fita ta nufi gefenta.....
Mum kaya tasa ta nufi gefen Mai martaba, inda ta sameshi zaune a cikin bedroom dinshi Yana kallon news, zama tayi dan nesa dashi har aka gama Labaran sannan tayi gyaran murya tare da fad'in ina son magana dakai inka bani dama.....
Mai martaba yace tunda nake dake, baki taba tambayana izinin magana dani ba, dan haka kiyi maganan ki Kai tsaye.....
Tace magana zanyi akan Yarima wacce nake bukatan amsa, Nasan Yarima yayi laifi babba, na sakin matarshi wanda kayi amfani da maganan matarshi kayi mishi hukunci, sannan maganan al'ada shima a......
Mai martaba ya dakatar da ita, tare da fad'in Khadija koke da kika haifa Aliyu bazaki fad'amin halinshi ba, abunda nake son ki sani bawai naki sauraran Yarima bane ko Nayi amfani da maganan matarshi ba ko d'aya, na hukunta shine ta hikima akan Kalman saki daya furta, wannan hukuncin dana mishi zaisa nan gaba komai zai faru tsakaninshi da iyalinshi bazai yi saurin furta Kalman saki ba, duk kuwa yanda ranshi ya baci, Idan har namiji ya fara furta Kalman saki in ba'ayi wasa ba ya fara kenan tun kana d'aya biyu har sai Ayi uku azo ana nadama..... Wannan hukuncin da namai shine zai nuna mishi cewa komai zai faru ya zama mai hakuri ya daina saka Kalman saki..... Namiji da hakuri aka sanshi mace shu'uma ce in ranta ya baci babu abunda bazata fad'a maka ba, in kaga haka sai ka fita ka barta karka biye mata har Kalman saki ya shiga, yana dakyau namiji ya daina saka Kalman saki a duk sanda matarshi ta bata mishi rai domin a lokacin shaidan yana kansu, zaiyi ta ingiza su, in yaji anyi saki sai yasa ma kanshi rawani yayi nasara, sai yasa ba'a so mutum ya yanke hukunci cikin fushi and Idan mace ta maka laifi akwai hanyar da zaka hukunta ta harta gane tayi kuskure .... Sai yasa nake muhimmanta wannan al'adan masarautar na hana saki sai an Kama mutum da laifi biyu...... Na farko zina domin duk matar da take da miji tayi zina hukuncin jifa ne a kanta, sannan a lokacin da mazinata ke zina ana cire musu imani...... Wa'iyazubillah yanzu in mutun ya mutu yana aikatawa Mai zaice ma Allah??? Wanda yanzu zina ya zama ruwan dare ga matan aure..... Duk saboda san duniya shaidan yayi tasiri a zukatan wasu al'umma, suna aikata alfasha basu daukeshi bakin komai ba, suna ganin kaman za suyi tsawon rai Kafin su mutu zasu daina, wanda shaidan ne ke sa musu haka, kaita zuba iskanci kana ganin Aini ba yanzu zan mutu ba Kafin in mutu zan shiryu haka Kai baka shiryu ba mutuwa zata zo maka babu notice sai dai ka farka ka ganka cikin kabari????? ka girbe abunda ka shuka.... Wlh hawaye nake ina rubuta wannan wajan?????????? kawai Ina tuna irin azaban kabari da ukuban da mutum zai Tarar in bai aikata Abun al'kairi ba.... Bayan azaban kabari tashin alkiyama, hisabi tsallake sirad'i, saka mako wuta ko Aljanna ?? kai Wlh duniya ba komai bace.... Allah yasa mu dace..... Mai martaba yace sannan wanda ya aikata kisan Kai shima bashi da imani zai iya kashe kowa.... Kinga mutane biyun nan kaji tsoran zama dasu........
Mum ta sauke ajiyan zuciya sannan tace hakane Allah yasa mu dace..... Amma maganan auran da yake son ya kara fah??
Mai martaba yace wannan maganan ki bari inya fito naga irin yanda yake ma matar tashi sai in yanke.....
Mum tace babu damuwa duk da tasan itama matar tashi tana da nata matsalan, mum tace sarki Mai adalci Ina neman ma Yarima sassauci domin wajan da zai kwana babu katifa filo ga sauro....
Mai martaba yayi murmushi tare da fad'in karki damu kin San bazan barshi haka ba nasa a bashi maganin sauro..... Da abun lulluba amma bai San nina tura mai ba, zaiyi tunanin fadawa ne suka bashi.....
Mum ta d'anji sanyi da taji haka dan haka ta saki ranta Sosai.......
Bariki dake zaune tana kallo gidan iyayenta na bariki, tashi tayi ta d'auki wayanta ta danna, taga miss call din Yarima, ido ta zaro tare da fad'in ya akai banji K'ara ba, da sauri ta Fara kira lokaci d'aya kuma ta kashe saboda ganin dare yayi Sosai tare da fad'in bari ta mishi message In idanshi biyu zai kira,
Message ta Fara rubutu mishi kaman haka......
Barka da dare Yarima na, sorry ka kira wayan yana silent yanzu kuma naga dare yayi, Ayi min afuwa ur wife to be insha Allah.......... Tura mai message din tayi tana murmushi.....
Ganin bai mata reply ba bai kuma kirata ba yasa tayi tunanin yayi bacci ne, dan haka itama ta fita ta nufi toilet ta Kama ruwa, ta dawo ta shiga Uwar d'aka ta kwanta inda ummanta na bariki take akan gado, tunda bariki tazo abbanta na Bariki baya kwana a gidan, dama a falo yake kwana Wanda bariki ta Fara tunanin dama suyi aure amma bazata musu magana ba dan tasan dukansu ba yara bane, and shima mahaifin nata na Bariki ba'ko yaushe yake kwana ba dan yana da iyali yana dan kwana ne wani zubin saboda mutanan gidan Kar su Fara zargi wannan kenan.......
Gimbiya zinatu Bayan ta koma d'aki, kiran gimbiya Amina tayi ta fad'a mata abunda ke faruwa harda sakin da Yarima yayi mata da Marin da tayi ma gimbiya Hafsat........
Gimbiya Amina salati ta saki tare da fad'in Kai saki fah kika ce??
Gimbiya zinatu tace eh saki Wlh akan zai K'ara aure, dan Nayi magana shine nayi laifi .
Gimbiya Amina tace lallai Yarima hukuncin damai martaba ya yanke yayi dai dai dashi, amma ina son kiban hankalinki kije ki roki, Mai martaba kaman yanda Hafsat tace miki akan a sako Yarima, ina son ki nuna mishi saboda ke yasa aka sako shi, Idan kikai hakan iyayen nashi zasu gane kina sonshi, Kinga zasu K'ara d'aura Mai laifi...... Sannan kije yanzu cikin daren nan kiba Hafsat hakuri ki nuna mata kinyi nadama Inba haka ba zaki jama kanki ba'kin jini keda kike da y'an uwan miji Mata, bata haka ya kamata kiyi ba, yanzu kije kiyi abunda na saki, ke kije har wajan Mai martaba dinma yanzu amma ki Fara zuwa wajan Hafsat din, ita zata raka ki wajan abban nasu ,
Gimbiya zinatu tace my love kefa da kanki kin San bama Hafsat hakuri a wajena ba abu bane mai yihuwa
Tsaki gimbiya Amina tayi tare da fad'in kiyi abunda na saki, zinatu ban son musu Tana fad'in haka ta kashe wayan..... Ganin haka yasa Gimbiya zinatu saka dogon hijab akan kayan baccin da tasa ta fita domin aiwatar da abunda gimbiya Amina tace mata.......
Kai tsaye gefen gimbiya Hafsat ta nufa..... Nocking tai tayi..... Gimbiya Hafsat dake zaune ta kasa bacci taji ana mata nocking tashi tayi ta bud'e kofar ganin gimbiya zinatu yasa ta tamke fuska....
Gimbiya zinatu tace Hafsat nazo in baki hakuri akan abunda ya faru d'azu ... Rai nane a bace akan abunda ya faru tsakanina da Yarima, d'aura hannunta tayi akan kafadar Hafsat tace Hafsat Nasan Idan Kece a matsayina May be kiyi abunda yafi haka in zaki min adalci ya kamata kisan duk wata mace ranta zai baci in taji mijinta zai K'ara aure ko wata d'aya batayi ba da aka aurota..... Hafsat Ina son Yarima, sonshi yasa nake kishin shi, Hafsat Kema mace ce, nasan zaki fahimceni, d'azu sanda kika zo idona a rufe yake saboda bacin rai, Nayi nadaman zagin da nayi ma Yarima tare da Marin da nayi miki, gashi saboda ni aka rufeshi dan Allah zoki rakani Inba Mai martaba hakuri a sako Yarima ta karasa maganan tana kuka.
Hafsat gaba d'aya tausayin gimbiya zinatu ya kamata, har take ganin k'arin auren da Yarima yake son k'arawa tabbas baima gimbiya adalci ba , inma zai K'ara aure ya Bari nan gaba Kafin gimbiya ta Gama cin amarci, amma daka zuwanta yace zai K'ara aure gskya baiyi adalci ba ko kad'an Hafsat gaba d'aya sai take ganin laifin dan uwan nata ne, kallon gimbiya zinatu tayi tare da fad'in kiyi hakuri gimbiya komai ya wuce, sannan ina son ki sama ranki komai ya faru da bawa kaddara ne.
Gimbiya zinatu cikin ranta tace ke kika ga kaddara amma bani ba, sai mutum ya tsula maka tsiya ace min Wai kaddara ce...... Amma a fili sai tace hakane, tare da fad'in muje mu sami Abba dare Nayi a samu a fito da Yarima.....
~MARYAM OBAM~



*PAGE 14*
Gimbiya Hafsat tace ok bari in d'auko hijab, komawa tayi ta shiga bedroom d'inta Jim kad'an sai gata da hijab a jiki tace muje...... Direct gefen Mai martaba suka nufa suka fara nocking...... Mum ce ta bud'e kofar..... Ganin su zinatu yasa ta fad'in lafiya kuwa?? Bakuyi bacci ba har yanzu??
Hafsat tace mum plz Abba muka zo gani Dan Allah.
Mum tace ku shigo, bari in kirashi..... Ciki tayi Jim kad'an sai gasu ita damai martaba
Mai martaba yace zinatu lafiya??
Cikin kuka tace Abba dan Allah kayi hakuri a fito da Yarima.....
Mai martaba shuru yayi yana nazari can yace Babu damuwa ki tashi kije, zai zo yanzu ya sameki....
Cikin kuka take ma Mai martaba godiya akan yarda da yayi zai sako Yarima, tare da tashi ta fita ita da Hafsat.
Bayan sun fita Hafsat ta kalli gimbiya tace, ngd da kikai magana za'a fito da Yarima ba karamin dad'i naji ba.....
Gimbiya zinatu tayi murmushi tare da fad'in karki damu, nima ba karamin dad'i naji ba, domin bazan iya bacci ba Yarima yana kulle a kurkuku.
Hafsat taji dad'in maganan gimbiya Sosai, dan haka tace mata taje gefenta Kar Yarima ya fito yaje yaga bata nan.......
Bayan fitan su gimbiya zinatu daka wajan Mai martaba, yasa aka bud'e Yarima tare da fad'in yazo inda yake...... Bayan an bud'e Yarima direct wajan mahaifin nashi yaje......
Bayan Yarima yazo gaida iyayen nashi yayi da fad'in Barka da dare.... Zama yayi a k'asa tare da fad'in Abba Nasan yau na bata maka rai Nayi abunda baka taba tunanin zanyi ba, Abba Ina neman gafaran ka, domin fushin ka a kaina baraza ne a rayuwa na, dan Allah Abba ka yafe min.......
Mai martaba ya Katseshi da fad'in Aliyu tunda nake dakai baka taba sani cikin fushi irin yau ba, amma babu komai ni musulmi ne Nayi imani da kaddara kuma haka Allah ya tsara, babu wanda ya isa ya canza, umarni kawai mukebi...... Amma ina son in ro'ki alfarma akan Kar wannan Kalman ta K'ara fita daka bakinka ba tare da babban laifi ba, Wanda yake cikin dokan wannan masarautar, wanda bama fatan hakan ya faru......
Yarima kanshi na k'asa yace Abba ka daina bani shawara ko neman alfarma, koda yaushe nafi son kace kaban umarni, Idan kace min alfarma ko shawara Ina jin wani iri, Abba Nasan na aikata kuskure Wanda Nayi nadama, ina ro'kan gafara tare da bada hakuri.....
Mai martaba yace Allah yayi maka albarka, kaima Allah ya baka yara masu maka biyayya, Mai martaba yayi ma Yarima nasiha Sosai tare da K'ara fad'a Mai muhimmancin hakuri...... Daka karshe yace ya Tashi yaje ya kwanta.....
Yarima tashi yayi tare dayi ma iyayenshi saida safe ya nufi gefenshi......
Bayan fitan Yarima Aliyu, mum din Yarima tace Kai Allah ya kyauta.
Mai martaba ya amsa da Ameen, Aliyu yana da hakuri amma bai iya fushi ba.....
Mum tace ai halinku d'aya.....
Mai martaba murmushi yayi tare da fad'in Kai Anya kuwa? Amma yana da zuciya kuma ina tunanin irin naki zuciyar ya d'auko..... Dariya duka suka sa.......
Yarima koda ya shiga bedroom dinshi ya shiga Kai tsaye ya fad'a toilet ya sakeyin wanka, tare dasa jallabiya, lokaci d'aya kuma ya tuna da wayoyinshi fita yayi yaje ya amso tare da dawowa a falo yaga gimbiya zinatu wannan karan, kallo d'aya ya mata ya kauda kai tare daci gaba da tafiya.....
Binshi tayi da sauri tasha gabanshi tana kuka, tare da fad'in dan Allah Yarima kayi hakuri, nasan nayi maka laifi, wlh shairin shaidan ne da kuma na zuciya, Yarima nayi nadaman zaginka dan Allah ka yafemin Wlh shairin zuciya ne kuka take Sosai tana magana....
Yarima ganin yanda take kuka yasa ta tashi tausayi, yace ya isa haka, kibar wannan kukan komai ya wuce tunda har kin gane kuskuranki.....
Tace Wlh Yarima Ina jin kunyan kallonka domin abunda Nayi maka sai inga kaman bazaka yafemin ba
Yarima Aliyu murmushi kawai yayi tare da jan hannunta suka haura sama, d'akinta ya kaita tare da fad'in go and sleep sai da safe......
Hannunshi ta ri'ke tare da fad'in Yarima plz let slp together plz
Yarima zaiyi magana tace plz Indai harka hakura akan abunda nayi maka let slp together am your wife....
Yarima yace ok let go to my room, I can't sleep here.....
Gaba yayi itama ta bishi, suka nufa d'akinshi Yarima bai samu ya kunna phone dinshi ba saboda bacci ne Sosai a idonshi dama yau ya gaji ga kuma abunda ya faru.....
Gimbiya zinatu duk yanda taso tayi Yarima danya kulata amma ya'ki domin bai dad'e ba bacci ya D'aukeshi.... Duk da shima ya Lura da abunda take bukata amma bawai ya kyaleta bane akan abunda ta mishi yana da burin hukunta ta, domin inya barta haka nan gaba zata K'ara abunda yafi zagan mishi iyaye.... Ganin yayi bacci yasa tayi tsaki tare da fita daka d'akin tayi nata d'akin.......
Message tayi ma gimbiya Amina akan yanda ta aiwatar da abunda ta sata, tare da fad'in an sako Yarima gobe za suyi waya ta karasa Mata sauran bayani.....
Washe gari Yarima Aliyu tun 7 yabar gida ya shigo garin kaduna, direct hspt dinshi ya nufa, Sai a lokacin ya kunna wayoyinshi yaga sa'kon Zainab dinshi, murmushi yayi tare da ajiye wayan ya fara aiwatar da abunda yake gabanshi......
Bariki koda ta tashi ummanta ta bariki tayi musu abinci, ci tayi sannan taje tayi wanka, tare da shiryawa don Tana son zuwa maraban jos wajan haulat domin tun shekaran jiya take ta kiran bariki akan tana son ganinta..... Kallon ummanta ta bariki tayi tace zan fita amma anjima kad'an zan dawo....
Bariki direct maraban jos ta nufa inda ta sami Haulat a d'akinta.....
Haulat ganin bariki da hijab yasa ta fad'in mai zan gani haka?? Yaushe kika Fara sa hijab kodai maganan da naji gskya ne?
Bariki tace wani magana??
Haulat tace ji nayi Anata jita jita zaki aure wai Idan Wanda yazo a Bayan layi kuke had'uwa, ance kaman wai dan gidan sarauta ne....
Bariki cikin ranta tace oh mutane, komai kayi ana Lura dakai kai baka damu da mutum ba amma shi yana nan ya damu dakai..... Amma a fili sai tace su suka sani saji dashi, Munafukai....
Haulat tace bariki Wai boye boyen mai kike min? Karki manta bariki bana boye miki komai nawa, haka Kema bai kamata ki boyemin komai naki ba..... And Idan Auran za kiyi dagaske zanfi kowa murna, nima Kinga auran nake son yi,.... Yauwa ban baki labari ba dama kiran da nake ta miki kenan..... Yaron hjy habiba ya ganni yana sona, kuma son aure, da Farko Ina shareshi akan banso, amma yanzu wlh bariki ina matukar sonshi Sosai...... Harna amince mishi but abunda yake damuna mum dinshi irin abunda muka aikata tare wlh shi nake tunani nake tsoro, ta gefe d'aya kuma ina gani bazata yarda d'anta ya aureni ba......
Bariki tace Hmmm haulat, gaskiya dole kiji tsoro, Kinga tsiraicin surukar ki, kin tsotse inda yaronta ya fito sannan kuma yanzu kike son auranshi...... Tashin hankali ashe ni nawa Mai sauki ne...... Haulat a duniya babu abunda na tsana kaman lesbians yana d'aya daka cikin abunda ya fara tarwatsa rayuwata duk da ban taba aikatawa ba, haulat Mai mace zata bani?? A kullum sai yasa nake fad'in nafi son in sami namiji mai cikakkiyar ayaba Wanda zai gamsar dani..... Mai mace zata baki Wanda namiji bai baki ba, Kinga misali yanzu mace tayi kissing dinki, shima namiji zai miki, duk wani abu da mace zata ma mace namiji zai miki sannan ya kara miki da sandar girma, wanda mace bata dashi..... Ni Ina mamakin dad'in Mai kuke ji haulat Idan kukayi lesbians dinnan, ni Kinga babu wata Shegiyar matar da zata bud'emin hq insha Mata, sucking, wlh babu ita, ni kyama ma wannan abun yake bani Wlh, gashi wasu matan warin gaba garesu haka kuke sa baki.....
Haulat tace Kedai bari, wlh bariki haka muke sa baki, dan kawai a bamu abun duniya, Aini zan baki labari, ita kanta hjy habiba wani zubin dauriya kawai nake, sai yasa ai nakai mata Miski nace Kafin muyi ta dinga sawa, domin wani zubin wari gabanta yake Kai AI Wlh inda badan kud'i ba nima da banyi ba, dan tana ban kud'i Sosai sai yasa nake biye mata, amma fah akwai dad'i kizo mu gwada kiji.....
Bariki tace ni? Allah ya kyauta, Allah karya nuna min wannan ranan, AI gwara in mutu dana aikata wannan abun, Tabdi.....
Haulat tayi dariya tare dakai hannunta fuskan bariki ta shafa mata, tace nikam bariki ki d'aure koda sau d'aya ne, dan Allah ki bani muyi nima inji irin zumar dasu kwartayenki suka manne miki. Ni sau d'aya kawai za muyi....
Bariki tace haulat you are mad. Kin San takan wannan abun zamu iya samun matsala dake??
Haulat tace bariki Wlh wasa nake miki, AI nasan bazaki taba aikata wannan abun ba... Kinga mubar maganan kiban shawara akan abunda ke damuna....
Bariki tace uhm, gskya Abun naku ne babba, toh amma inaga Indai auran kike son yi dagaske kuma tsakani da Allah, ya kamata ki daina aikata abunda kike yi, Indai kina son Allah ya taimakeki ki daina aikata sabo, and ita hjy habiba Indai zatai adalci ya kamata ta Bari d'an nata ya aureki, tunda harda ita cikin masu kara lalataki, inko ta hana d'anta auranki bata da adalci, sannan ita in Tana da hankali ya kamata ta gane Allah yana Sonta da shiriya ne, tunda har hakan ta faru d'anta na cikinta yake son abokiyar cin mushen ta, Kai Allah ya kyauta.... Uwa taci d'a zaici ta hanyar sunna ?‍♀
Haulat tace Kedai bari Wlh Ina cikin tsaka Mai wuya
Bariki tace ai bamu ga komai ba, tunda tun Farko mun zabi sabama Allah, yanzu muka fara gani ta karasa maganan tare da zubar da hawaye, taci gaba da fad'in haulat, sai yanzu na hango abunda ake cewa rayuwar mace kalilan ce, yanzu ki duba ki gani Ina manyan karuwai irin su magajiya jummai yanzu wake son zuwa wajansu tunda Sun tsufa, yanzu kowa mu yake rubibi daka mun Fara girma sai Muma a watsar damu, muna ganin ana rubibin mu duniya na rudar mu, sai muki yin aure, in mun Fara girma sai muji muna son aure lokacin mun daina samun kasuwa , sai a lokacin zamu fara dana sani, domin mun k'asa samun mijin aure, saboda mun bata rayuwar mu, amma namiji saiya Gama she'ke ayarsa ya auru, sannan kiga tsohon namiji yana neman yarinya y'ar shekara Goma sha, amma karya ne kiga matashi yana neman tsohuwar mace, wlh haulat aure shine ya dace da mace ba bariki ba, bariki babu komai sai dana sani fushi bacin rai, wanda bai isa ba ya fad'a maka magana, in bakai wasa ba wata rana wani ya zaneka, babu kuma yanda za kayi, kai rayuwar bariki rayuwar banza ce da shirme, duk da wasu suna fad'awa bariki domin Sun rasa abunda za suyi, wasu kuma kaddaran rayuwarsu ce hakan, wasu kuma ra'ayi ne yasa suka fad'a..... Kuka Bariki ta saki Tana fad'in haulat a duk ranan dana aikata zina Sai nayi kuka tare da takaicin fad'awa ta wannan harkan, sai yasa bana wasa da ibada domin neman gafaran Allah, tare da ro'kan shi ya canza min rayuwata, wanda kuma Alhmdlh Allah ya amsa ibada ta, na daina aikata abunda nakeyi..... Kuka yaci karfinta
Haulat itama idonta yayi ja alaman any moment zata iya zubar da kwalla daka idonta.... Tace bariki Magananki gskya ce, da yawa matan da suke fita Bariki bada son ransu bane, amma mutane basa gane kowa da irin tasa jarabawan sai su dinga aibanta mutum, wasu mutane are selfish Indai mummunan kaddara ba akan mutum ya fad'a ba sai su dinga ganin kaman da gangan mutum yake aikatawa, har Su dinga ikirarin cewa duk wacce ta zama karuwa ita taso, suna mantawa da Allah suma zai iya jarabtansu sai yaga yanda za suyi, yana dakyau in kaga mutum yana sabon Allah, Kayi mishi fatan shiriya ko kayi shuru...... Bariki duk karuwa Tana da burin tayi aure kaman ko wace mace but our destiny take us to where we are now..... Itama hawayen ne ya zubo mata, taci gaba da fad'in ni Nasan komai mutum yayi tashi kaddaran kenan Allah ya riga ya tsara komai, babu yanda za muyi, sai dai muyi fatan shiriya na har abada......
Dukansu kuka suke alaman tsoran Allah ya kamasu su duka biyun, suna cikin kukan wayar bariki ta Fara K'ara ,ganin Yarima Aliyu yasa ta d'auka tare da sawa a kunnenta Tana kokarin goge hawayen fuskanta.....
Yarima yace you are crying??
Ganin ya gane yasa cikin muryan kuka tace how did you know dat am crying??..
Mai makon ya bata amsar tambayan da tayi mishi, sai yace kina ina??
Tace ina maraban jos
Nanata Sunan yayi maraban jos??
Tace eh Yarima
Ok kawai yace tare da fad'in I will come to your house in d next 30mnt so ki dawo yanzu, yana fad'in haka ya kashe wayan.....
Bariki sororo tayi tare da tashi,
haulat tace ashe dagaske ne aure za kiyi,?
Bariki tace hakane zan baki labarin komai in mun had'u ko kuma muyi waya, zan tafi ana jirana.......
~MARYAM OBAM~

Reply


Messages In This Thread
RE: BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) - by Gimbiya - 09-09-2019, 12:28 PM

Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 3 172,167 09-09-2019, 12:10 PM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 11,779 07-24-2019, 10:16 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 8,334 07-24-2019, 10:08 AM
Last Post: Gimbiya
  Yadda na taba yin soyayya da kanwata Maryam a fim Gimbiya 0 2,741 11-16-2017, 10:24 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 3,823 Less than 1 minute ago
Last Post:
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 2,047 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)