The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined variable $postsdone - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Trying to access array offset on value of type null - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28488 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28489 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28490 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28491 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28492 - Line: 867 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 867 errorHandler->error
Warning [2] Undefined array key 28488 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28489 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28490 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28491 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key 28492 - Line: 1576 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1576 errorHandler->error
/showthread.php 1578 buildtree
/showthread.php 879 buildtree
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 880 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 33 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 33 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $multipage - Line: 65 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 65 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam)
#2
*PAGE 6*
*Y'AR UWA KI GUJI FAD'AMA KAWAYE SIRRIN MIJINKI, BAMA KAWAYE BA HARTA IYAYENKI DA SUKA HAIFEKI KODA KUN SAMI SABANI DA MIJI, KARKI KALAMAN BATANCI AKAN MIJINKI, KICE YA MIKI KAZA YA MIKI KAZA, SAI KIN GAMA BATASHI DAKA KARSHE ACE KIYI HAKURI KI KOMA, BAYAN KIN KOMA KE KINA CAN KUN SHIRYA KUNA ZUBA LOVE DA MIJI, AMMA IYAYENKI NA NAN NA KALLONSHI DA ABUNDA KIKA FAD'A MUSU, Y'AR UWA KI GUJI BATA MIJINKI WAJAN IYAYENKI DOMIN IYAYE BA KOMAI SUKE D'AUKA BA, YA KAMATA KI ZAMA MAI HAKURI DA RUFE SIRRIN MIJINKI INDAI BA ABUNDA YA SABAMA SHARI'A YAYI BA, SANNAN FAD'AMA KAWAYE SIRRIN MIJINKI ZAISA SU RAINA KI SU DINGA MIKI KALLON SAUNA MARA WAYAU, GABA D'AYA ZAMAN AURE HAKURI NE ZOMU ZAUNA ZO MU SABA, SANNAN CIKI BADAN TUWO KAWAI AKAYI SHIBA.......*
*RASHIN SANI*
*KAWATA HAUWA A USMAN JIDDERH*
~ina tayaki murnan kammala novel dinki Mai cike da abubuwa da dama, a gaskiya kinyi namijin kokari wajan rubuta novel din rashin sani, Littafin yayi dad'i Sosai tare da Ma'ana, kin zuba basira a cikinsa Allah ya baki ladan fadakarwa yanda kika gama lfya Allah ya baki ikon Fara wani lafiya~
Bariki ganin yayi rejecting kiran yasa tayi murmushi dan tasan dama inta kirashi baya d'auka sai dai ya kirata koya bari ya tsinke ya kira koya kashe ya kira, minti d'aya minti biyu har biyar Yarima shuru bai kirata ba, d'an murmushi tayi tare da fad'in may be yana wani abune Nasan for sure zai kirani, jiran kiran Yarima tai tayi taji shuru, d'aukan wayanta tayi ta duba time din data kirashi taga wajan 44mnt tace lafiya kuwa? Kar dai ace har yanzu yana fushi ne? Kai no Nasan bazaiyi fushi irin haka ba.... Kara dialing number dinshi tayi taji ance mata switch off, tace haba daman Nasan haka kawai Yarima bazaiki kirana ba, may be yasa caji ne koh yana wani Abun...... wata zuciyar tace ko kuma yana wajan amarya ba, yana zuba mata tsantsar soyayya..... Da sauri ta girgiza kai tare da fad'in no..... Jin ana mata nocking yasa ta Fara fad'in Waye ne?
Muryan habib taji yana fad'in bud'e mana, ba kwarto bane da kike zunduma ihun Waye ne......
Bud'e kofar tayi habib ya shigo ,zama yayi yana fad'in Washhhhh Na gaji, d'anzo ki matsamin baya na
Bariki tsaki tayi tare da fad'in Koba baya ba?
Habib yace eh shi nake nufi...... Ke bama wannan ba wai maiya faru tsakaninki da Yarima ne? Naga yanda yake fushi yana ta gudu dama kaman zai tashi sama, sai yasa Nayi mishi karya ya saukeni Kar yaje ya jefamu kan trailer mu mutu, ban ajiye Mai min addu'a ba, ko d'an auren da mata keyi koda shiga ki fito ne ace kadai taba koshi Nayi ai babu laifi......
Bariki tace Hmmm Allah ya kyauta, tare da fad'ama habib abunda ya faru.......
Habib yace amma da iskanci kike akan wani dalili zaki bama wani dama, ai gashi yanzu kinja ma kanki sai ki nemi mafita, ni naga kaman ma nafi son ki auri Yarima domin in Ina wajan da yake Mai kamun kai nake zama, amma ke in banda tsaban iskanci har kice zaki ga wani kuma kin San da wanda kika je wajan.....
Bariki tace ai ka tsaya ka.......
Habib dakatar da ita yayi tare da fad'in Wlh bariki ban son bura uba, akan wani dalili zaki dinga kaini jinsin da ba nawa?... Gskya banso
Bariki tace kwantar da jijiyoyin cillarka.....
Tashi yayi tsaye tare da kama kugu yana fad'in bariki sanin kanki kin San wacece habiba, wlh banki inyi tsirara ba ni dake mu daku......
Bariki tace ah zauna kawata Ina ni Ina fad'a da babbar kawata Allah ya baki hakuri Hjy habiba ikon god....
Zama habib yayi yana fad'in ah toh in banda iskanci taya zaki dinga had'ani da maza har ki dinga cewa in kwantar da jijiyon cilla ta, ni Ina naga jijiya ni da nake da Fata, ai jijiya sai y'an maza ya karasa maganan yana dariya
Itama bariki dariyan ta saki tare da fad'in nidai Wlh na k'osa Yarima ya turo ayi bikin mu Ina gama istabra'i.....
Habib yace yauwa Ina jinki kina ban labari.....
Bariki tace Hmmm nifa Wlh nace ina son ganin mutumin ne saboda muje tare da Yarima amma Yarima yayi min mummunan tunani, yana ganin inda bai dawo ba a tunaninshi zanje wajan mutumin ne.....
Habib yace Kema maiya kaiki?? Ni Wlh ba tun yau na Lura da wannan Yarima dinba akwai shegen kishi Wlh bariki naga kaman kina wasa, samun Yarima Aliyu ba karamin Sa'a bane, inko kika bari ya kubce miki Wlh kinyi Asara, Kut Aina sha fad'a miki inda ni yace yana So Wlh da yaga yanda ake soyayya amma keda yace yana So kina iskanci, namiji har namiji wlh Yarima ya had'u so handsome.......
Bariki tace uhm, waya ce ina wasa da Yarima?? Ni kam duniyar nan banga Wanda nake jin tsoro ba tare dajin tsoran yasan koni wacece ba sai Yarima Aliyu, Kinga kawata inda bana son Yarima yaushe zan damu yasan koni wacece?
Tabe baki habib yayi tare da fad'in ai gashi yanzu kina kokarin ki nuna mishi halin naki ke gindi babu control daka Kinji ance ana son ganinki kin yarda, Allah yasa ba fushi yayi ba sai yasa ya kashe wayoyin nashi ba.
Bariki tace uhm....
Habib yace kyace uhm mana tunda kin shuka tsiya...... Ni tashi muje muyi rawa ko naji sanyi kwana biyu ban girgiza duwaiya ba.....
Bariki tace wa? Rufamin asiri Aini inka ganni a lahira kaini akayi haka kawai tsautsayi ya kaini Yarima yazo a'a Wlh bada niba wai ance da tsohuwa tayi zina......
Shewa habib ya saki tare da fad'in kunji salo nidai Kinga tunda banda tsayayye balle in takura kaina nayi gaba dan yau sai na karkad'a kayan alatu
Bariki tace nan akafi auki....... Lah mota ta na barta a u/kanawa Wlh Yarima ne ya caza min Kai sai yanzu na tuna,
Habib yace tsiyar y'an mazan nan kenan ai sai yasa ni naki yarda Nayi aure, suna auranka suna kaika ciki ka zama nama, sai yasa nake tatsan su a waje... Ke gaki ko ciki baki shiga ba har an fara miki duk da Kece da laifi
Bariki tace uhm bari in kira ubana na Bariki ince a kulan min da motar ni saida ta zanyi ma gobe inna fita
Habib dariya Ya saki tare da fad'in ni sai naga kaman ma kina kama da mutumin Wlh.....
Bariki dariya tayi tare da fad'in amma Allah ya isa......
Habib fita yayi yana fad'in sai da safe zani wajan wasa
Yana fita bariki tasa ma kofarta key ta kwanta tare da kiran babanta na Bariki ta fad'a Mai ya kula da motar, sannan ta kara da fad'a Mai Yarima zai zo jibi dan neman izinin zance..... Tace Bari koma dai miye gobe mayi magana in nazo Abba.
******
Driver din alh madu koda ya koma abunda bariki ta fad'a haka Ya fad'ama Mai gidan nasa,.
Alh madu dariya yayi tare da fad'in yaro man kaza, yaro yaro ne yaro bai San wuta ba saiya taka, lallai Bariki har yau baki San Waye alh madu ba, amma naga kina son in fito in nuna miki Waye ni dan naga kanki yana rawa very soon zanyi maganin ki, sannan Indai bani zaki aura ba sai dai mu zauna muci gaba da mu'amala yanda mukeyi, dan bazaki aura kowa ba inba niba.
D'aukan wayanshi yayi ya doka ma Hjy babba kira, duk da yasan ba lallai bane ya d'auka domin tun dazu yake ta kira bai d'auka ba, harya kusa tsinkewa aka d'auka......
Hjy babba ya d'auka tare da fad'in Allah ya taimaki Sanata alh madu daka majalisan dattawa sai Villa insha Allah
Alh madu yace kana ina duk inda kake kazo yanzu sannan ina son kazo min da bariki kota wani hali kafarka kafarta yau nake bukatar ganinta cikin daren nan a guest house dina ......
Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e yanzu zaka gammu
Bayan alh madu ya kashe wayan, hjy babba yace Toh fah hala bariki ta kara Karta Mai rashin mutunci ne Bari inje d'akinta inji y'ar bura ubar itama har mota ya bata ita da bata iya cin arziki ba inda Tana mishi yanda yake so Aida tafi karfin abunda yafi wannan motar duk da tace baida kayan aiki abu kaman ayabar yara kona jarirai ne tace ma oho ni na manta..... Gaba yayi tare da nufa d'akin bariki data fara bacci nocking yaita mata da karfi.......
Tashi tayi tare da sakin tsaki tana fad'in Waye ne??
Muryan hjy babba taji yana fad'in nice bud'e kofar
Bariki tashi tayi ta nufi kofar tana murza ido, bud'e kofar tayi taga hjy babba dinne tace lafiya cikin wannan daren???
Hjy babba yace lafiya mana, ko 12 bai karasa ba kike cewa cikin wannan daren sai kace nazo miki da karfe biyun dare, Kinga ni bama wannan ya kawo niba, nazo ne muje wajan alh madu dake yanzu ya kirani yace yana son ganinki dan Allah shirya muje......
Bariki tace hjyta babu inda zani domin wlh ni aure zanyi kuma istabra'i nakeyi dan so nake inyi tsarkakken aure.....
Hjy babba yace au me????!
Tace aure.......
Yace gaskiya banji dad'in wannan maganan ba Wlh Ina ke ina wani aure yanda kike da kyau da lafiya ga kuruciya, gskya banji dad'in jikina ba wai mahaukaciya taji duka...... Gaskiya bariki ki canza shawara ai yanzu ne kike da dama kuma shi komai na duniyar nan lokaci ne gwara kici naki lokacin daka baya kyayi auren in kin daina tashe amma haka kawai tsigai fiyau kina tashe ki wani cuta kanki Muma ki cucemu dan abunda muke samu saboda ke mu daina samu, ki makale waje d'aya da Sunan kinyi aure gskya raina ya baci
Bariki tace hjyta nidai bacci nakeji yanzu wlh kuma shi nakeyi kika tasheni dan Allah hjyta ki bari in koma bacci
Hjy babba yace oh yau naga ikon Allah, amma dai wlh bariki kin canza kuma Nasan yanzu bakya d'aukan maganan kowa saina Shegiyar habiba Dan naga yanda take shige miki, karki manta Nina Fara saninki Kafin habiba kuma saboda ni kike nan gidan.....
Bariki tace hakane hjyta kena Fara sani Kafin habiba, and kuma kinmin hallaci Wanda bazan manta dake ba, sai yasa har gobe nake mutuntaki hjyta
Hjy babba yace bariki Indai kina ganin mutuncina kizo muje wajan alh madu ni koda bazaki yarda dashi ba, dan Allah kizo muje Yadai ga na kawo mishi ke domin yana ganin mutuncina ko so kike ya daina, sannan inma Kinje shida kika ce ayabar tashi kaman ta yara Aiko yayi ba komai za kiji ba....
Bariki tace nifa hjyta gskya babu inda zani domin na riga na yanke hukunci kuma na fad'a ma driver dinshi sa'ko ya bashi, wato shine daya fad'a Mai shine ya Aiko ki, Toh wannan karan zaisha mamaki domin babu inda zani kuma na fad'a
Hjy babba yace oh na shiga uku an fasa aurena haka gasau kike fad'a babu inda zaki??.... Amma kam in kikai haka baki hallaci ba bariki ki duba fah har kyautar mota yayi miki......
Bariki tace Aiba ro'kansa nayi ba shiya d'auka ya bani Dan haka kuma ta bayu,.
Hjy babba yace dan Allah bariki Kar kisa nidai ya daina ganin mutuncina ki daure kizo muje koda zaginshi za kiyi nidai yasan na kawo ki, sannan in Kinje kya fad'a mishi abunda ke ranki Kinga tayu ya barki ya nemi wata......
Jin haka yasa bariki tace muje, inji uban Mai yasa ga mata Nan a gari wanda suka fini iya zuba bariki bai nema ba sai ni, muje inji dalili Danni Wlh na gaji da wannan iskancin nashi.... D'akin ta koma tasa hijab dogo har k'asa akan rigan baccinta tare da rufe d'akin tace ma Hjy babba muje.......
Bakin titi suka nufa da yake garin yau ake wasa akwai mutane birjit, samun Abun hawa bai musu wuya ba, inda suka sami Mai keke napep suka shiga, direct gidan alh madu ya kaisu hjy babba ya biya kud'in sukai nocking Mai gadi ya bud'e dan yasan hjy babba da bariki, kofar falon alh madu a bud'e yake dan haka suka shiga baya falo bariki bedroom dinshi tayi taganshi tsirara yana video call daka gani da wata mace yake, alh madu waya yake bai Masan bariki ta shigo ba saida yaga hasken wayarta alaman an d'aukeshi hoto...... Da sauri ya tashi yaga bariki ce murmushi ya saki tare da fad'in Kaga manyan mata maganin kanana, nufanta yayi tare da janyota jikinshi Wanda babu kaya yace Bari in d'auke mu kit kit ya fara d'aukansu a wayarshi bariki kokarin Jan jikinta ta farayi tare da fad'in miye haka ne Dallah sakeni, andai ji kunya wlh kaje can ka karata da sauran y'an iskan y'an matanka badai bariki ba womanizer kawai fuuuuuu ta fita ta barshi yana kiranta ganin ta fita yasa ya fara saka kaya da sauri dan ya cin mata dan yasan Indai ta zille Mai shida ya kuma ganinta sai anji jiki tunda yanzu tazo yau yake son sanin Mai take nufi domin ya shirya Mata kota yarda ta aureshi kota fasa maganan auren da take fad'in za tayi suci gaba da cin juna babu aure, kuma yayi alwashin cikin biyu dole ta zabi d'aya.......
*Ina masoya novel's dina ina muku albishir da novels din da nayi baya wanda babu su a Wattpad zan fara sa muku su wanda na fara sa muku AMINIYA TA CE ,inna Gama sashi zan d'aura muku wani shima insha Allah*
~MARYAM OBAM~


*PAGE 7*
Alh madu riga kawai ya iya samu yasa ya fito.....
Bariki fuuuu ta fita Hjy babba ya bita yana fad'in bariki Yadai Anya lafiya kuwa?
Bariki bata kulashi ba taci gaba da tafiya cikin sauri
Yace bariki Wai Mai ya faru koya mutu ne Alh madun ???
Bariki tace Aidama mutuwar yayi da nafi kowa murna dan iskan tsoho tsinanne.....
Hjy babba yace oh ni amma gaskiya bariki baki da hali.....
Hango Alh madu tayi yana nufosu da sauri ta fita daka gidan....
Hjy babba ya bita yana fad'in ta tsaya mana ga Alh madu dinnan ya fito yana kiranta....
Ko kallon hjy babba batayi ba ta wuce abunta tako yi Sa'a taga wani mai mashin da sauri ta tsayar dashi tahau, tana fad'a Mai inda zai kaita, mai mashin yace dubu d'aya bata musa ba dan itama tasan dare yayi ba kowa bane zai kaita maraban jos yanzu a mashin ba......
Hjy babba wajan Alh madu ya koma wanda shima alh madu ya koma yasa wando ya fito......
Alh madu bayan ya fito ya kalli hjy babba yace tana Ina??
Hjy babba yace aita wuce ta sami Mai mashin tahau.
Kai Alh madu ya d'aga alaman yaji tare da cema hjy babba ina zuwa, bedroom ya shiga sai gashi ya fito da bandir din dubu d'aya dubu d'ari kenan yaba ma Hjy babba tare da fad'in kaje zan nemeka.....
Hjy babba amsa yayi yana ma alh madu godiya tare da fita........
**********
Bariki ce kwance a d'aki tana ta kiran number din Yarima ya'ki d'auka Dan tsaki taja tare da fad'in bazan kara kira ba, in kaga dama ka kirani, sa wayar tayi a silent ta fad'a toilet tayi wanka ta fito ta shirya cikin wata jallabiya yayi mata kyau ta yafa gyalen jallabiyan ta d'auki jakarta da wayanta ta danna ko zataga miss call din Yarima amma shuru babu ma wanda ya kirata, tsaki taja sannan ta fita cikin damuwa, had'uwa sukayi da hjy babba......
Ja yayi da baya ya kama kugu kaman wanda zaiyi dambe, yace amma ke kam bariki ko ri'kakkiyar y'ar iska, in banda iskanci da wulakanci ki k'ekashe ido kici min mutunci, Nina rasa mai yasa kika tsani wannan mutumin yana sonki kina gudunshi kaman Kinga kashi......
Bariki tace haba hjyta wannan jaraban fah da tujara da sassafe?
Hjy babba yace aike kika so wlh bariki baki da hali, gwara ki canza wannan ba'kin halin naki tun wuri..... Yana fad'in haka yayi gaba yana ta surfa bala'i shi'a dole bariki ta bata mishi rai gwara yayi gaba karma ya tsaya bata ma kanshi lokaci wajan magana da ita.....
Bariki ganin haka ta girgiza kai tare dayin gaba tana fad'in kaji dashi wai anyi ma mai dami sata..... Bama Alh madu ba babu wani namiji da zai kara sanin ko ita wacece domin ta tuba abunda ta aikata baya shima tana ro'kan gafaran uban giji akan ya yafe mata duk da itama inta zauna wani zubin takanyi mamakin irin abunda ta zuba a matsayinta na y'a mace Mai shegen kunya a da, amma lokaci d'aya ta sauya Wanda har yanzu ta kasa gane dalili, sai dai wani zubin takan kalli abun a matsayin Tana son musguna ma iyayenta ne sai yasa take hakan, duk da shima hakan bawai ya tabbatar mata a rai bane kawai inta fad'i hakan ne take ganin hakan shine silan fad'awanta wannan mummunan harkan.....
Bariki u/kanawa tayi inda ta d'auki motar da Alh madu ya bata ta siyar wajan y'an motocin dake u/kanawa ta wajan NDA, bata amshi kud'in cash ba transfer tasa suka mata, sannan ta wuce gidan iyayenta na bariki,
inda abbanta na Bariki ya bata shawara akan ta dawo nan da zama domin d'an gidan sarauta zata aura Karta sami matsala dan inta sami matsala suma suna ciki tunda har dasu a cikin aikin.....
Bariki tace hakane nima nayi wannan tunanin amma tashi na daka can zaiba wasu dama su Fara bincike akan abunda nake shiryawa amma zan dinga kwana a nan camma ina kwana zan dinga diban kayana da kad'an Ina kawo su nan har lokacin bikin yayi a wuce wajan,
Ranan bariki a gidan ta wuni tana ta jiran kiran yarima amma shuru babu kira babu sa'ko, gaba d'aya jikinta yayi sanyi ta kasa sukuni dan tsaki taja tare da kiran Layin Yarima taji line busy alaman yana waya..... Ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in kenan da nice bazaiyi waya ba Hmmmm, babu damuwa ai gobe kace zaka zo wajan Abba zan gani in zaka zo, dan nasan baka karya alkawari saida wani dalili...... Bariki wajan 6 tabar gidan ta koma maraban jos akan cewa gobe zata zo da sassafe insha Allah dan Yarima tana tunanin zai zo......
Bariki koda ta koma ta kasa sukuni gaba d'aya, domin rashin jin muryan Yarima ya sata cikin wani hali, sai yanzu ta kara tabbatar ma kanta tana son Yarima Sosai, kuma zata iya aikata komai akan sonshi Indai Abun bai sabama Shari'a ba duk da tasan wannan auran da zatayi da Yarima bai dace tayi ta wannan hanyar ba, toh amma yata iya tunda haka tata kaddaran tazo Mata, yanzu inta koma Gida AI Yarima zai gane karya ta shirya mishi tun Farko, wani hawaye ne mai zafi ya silalo mata tabbas duk Wanda yabar Allah...... Allah shima ya barshi...... Ta fad'a wannan halin ne duk saboda aikata sabon Allah, gashi Allah ya jarabceta da son Yarima wanda bata son ta rasashi, saboda son da take mishi yasa tana kokarin kara jefa kanta cikin wani bala'in ta tabbata koda Yarima Aliyu ta bashi Labarin ta ya hakura ya amsheta a matsayin mata, toh iyayenshi fah? Ya zasu d'auketa da sauri ta tashi tsaye domin bata taba tunanin iyayenshi a duk cikin wannan abunda take shiryawa ba, ya iyayen Yarima zasu d'auki abun, gidan sarauta gidan Kima da daraja, gidan da babu wasa a cikinsa, kuka ta fashe dashi Mai sauti lallai ina kara jefa rayuwata cikin halaka....... Kuka take Sosai tana surutai ya iyayen Yarima zasu d'auki wannan abun, na tabbata bazasu hakura ba su, sai Sun hukunta ni akan wannan laifin da nake shirin aikatawa, bariki gidan sarauta ne gidan su Yarima ba gidan wasa bane, irin wannan auren bai kamata kiyi shi a gidan sarauta ba, lallai sarauta ba wasa bace, sarauta ba karya bane, ido ta lumshe tunawa da yanda Yarima yakeyi kana kallonshi kasan akwai jinin sarauta a tare dashi Sosai yanda yake abu...... Lallai Indai Ina son Yarima ya kamata in fad'a mishi koni wacece...... Da sauri kuma ta Fara girgiza kai tunawa da tayi yana fushi da ita akan ance ana son ganinta, jiba yanda ya nuna kishin shi akai inaga yaji tana bin maza kuka ta kuma saki na tabba bazaka aureni ba Yarima inma ka yarda Wlh iyayenka bazasu Bari ba, dan gidan sarauta baza'a Bari ya auri karuwa ba k'asa tayi tana kuka lokaci d'aya kanta ya fara mata wani irin azababban ciwon kai ga idonta daya kad'e yayi ja, Kun San farar mace ba wuya, in tayi kuka a gane, kwanciya tayi a k'asa tana kuka, wayarta keta kara amma ta kasa tashi ta d'auka dan bata jin zata iya tashi domin yanda take jin kanta.......... Lallai rayuwar bariki ba komai bace face kaskanci da wulakanci Wanda ta tabbata bata ga komai ba sai ranan da Yarima yasan ko ita wacece.... Bugun kofar da ake mata ne yasa kanta yake ta kara mata ciwo dakyar taja jiki ta tashi ta bud'e.....
Habib yaja baya yana fad'in ya ilahi Mai zan gani haka?? Bariki baki da lafiya ne? Maiya sameki?
Bariki kanta ta nuna mishi da hannunta alaman kanta na ciwo
Habib cikin tausayin bariki yace sannu Allah ya baki lfya, Yarima yazo yana jiranki har yaje ya nemi izini wajan mahaifinki na Bariki,......
Da sauri bariki tace dagaske? amma gobe yace zai zo
Habib yace Toh gashi yazo yau, shima Nasan yayi kewarki sai yasa yazo dan haka maza kizo muje yana Bayan layi yana jiranki, yace ya kira baki d'auka ba shine ya kirani, shima abbanki na Bariki yaita kira baki d'auka ba yana son fad'a miki wai baki dad'e da tafiya ba Yarima yazo yasa akai sallama dashi.....
Bariki da sauri tayi toilet ta wanke fuska sannan ta kara feshe jikinta da turare ta yafa gyalen jallabiyan data cire sannan ta fita, suka jera Ita da habib.
Har wajan da motocin Yarima suke suka nufa, yau yazo da fadawa motoci har biyar kaman yanda Ya saba zuwa da, tun daka nesa Yarima ya gane Zainab ce ke tawo wa, amma ganin kayan jikinta jallabiya sai yasa shi jin kishi domin a ganinshi bai kamata tasa jallabiya ba duk da komai nata a rufe yake, ido ya lumshe tare da fad'in yanzu Nasan haka aketa kallon mun ita,
Usman dake zaune kusa da Yarima yace Yadai naga kana ta Jan tsaki??
Yarima yace plz bamu waje zan kiraka ku gaisa inna Gama magana da ita.....
Usman dariya yayi sannan ya fita
Koda bariki ta karaso habib ya bud'e Mata motar sannan ya juya.....
Bariki shiga tayi idonta nakan Yarima shima idonshi na kanta, bayan ta shiga ta rufe motar......
A hankali Yarima ya furta my princess maiya sameki?? Mai yasa kikai kuka tell me plz mai yake damunki? Duk a tare ya jefo mata wannan tambayoyin..... Idonshi na kanta yana jiran amsa daka gareta......
Ganin irin kallon da yake mata yasa ta fashe da kuka Sosai....
Yarima cikin tashin hankali ya janyota jikinshi tare da rungume ta, yana sauke ajiyan zuciya tare da shafa mata baya, a hankali ya fara magana my princess plz stop it kin San bana son kukanki, plz tell me Mai yake damunki????
Tana manne a jikinshi ta Fara magana Yarima kasan ina Sonka bazan iya juran rashin kaba koda na awa biyu bane, yau inata kiranka kaki d'auka, jiya na kira baka d'auka ba, na kara kira naji wayarka a kashe yau tunda safe naita kira kaki d'auka... Kuka taci gaba dayi lokaci d'aya kuma taci gaba da fad'in Yarima kasan ko kad'an Ina tare dakai bazan kula wani ba, yakamata ka yarda dani ka yarda da irin son da nake maka, yarima dan Allah karka kara fushin da inna kiraka zaka ki d'aukan min waya, koda zaka d'auka ka zageni dan Allah ka d'auka rashin jinka yana sani cikin wani hali n...... Kuka ne yaci karfinta Sosai wanda yasa dole tayi shuru
Yarima kasa magana yayi sai bayanta da yake shafa mata, jin sautin kukan nata har cikin kanshi yasa ya d'ago ta tare da kallon fuskanta da ya baci da kuka Sosai, murmushi Yarima yayi tare da fad'in Kinga kina ta zubar min da hawayenki, my princess plz ki daina I trust you sai yasa na dawo gareki and naje na sami Abba ya yarda ya bani izinin zuwa zance har mu fahimci juna manya su shiga, ya kuma nunamin yaji dad'i yanda na Fara neman izini sabanin mazan yanzu basa haka, yace ya yaba dani ya yarda da irin tarbiya na, duk da na fito gidan sarauta ban nuna iko ko sarauta ba wajan zuwa wajanshi, my princess Abba mutumin kirki ne, lallai na yarda iyayenki Sun baki tarbiya domin Abba yayi min magana na dattaku....... My princess I really love you, Ina miki son da nida kaina ina mamaki, jiya nayi fushi dake amma gaba d'aya na kasa sukuni, saida nazo na ganki na samu nutsuwa...... Ganin ta lumshe ido yasa ya kura ma fuskanta ido, ji yake kaman ya tafi da ita, yana Mata son da bai taba tunanin Zaima kowa irinshi shiba,
Hura mata iska yayi a fuska wanda yasa ta bud'e ido da sauri idonsu ya had'e suka fara kallon juna, cikin ido gaba d'ayansu wani irin son junansu suke ji, Sun d'auki lokaci suna kallon juna Kafin bariki tayi k'asa da kanta dan bazata iya juran ci gaba da kallonshi cikin ido haka ba, wannan dinma da tayi tana mamaki, ta rasa mai yasa Yarima ya banbanta da sauran maza, yana Mata wani irin kwarjini da bata ji akan sauran mazan da tayi hulda dasu,.....
Katse mata tunani Yarima yayi tare da fad'in daka ina habib ya kiraki Ina kika je?
Cikin sanyin murya tace ina gidan wata kawar innata ce, naje amso maganin ciwon kai na Hausa, Ina can habib yazo, nama bar wayata a gida tana caji.....
Yarima yace ok but yaushe zaki koma Gida? I dnt knw why bana son wannan anguwar domin mutanan da nake gani a cikinta, plz ban son kina yawan zuwa my princess ya karasa maganan cikin damuwa....
Tace Yarima Karka manta y'an uwana suna nan
Yace eh I know, bawai nace ki daina zuwa bane, kawai Ina so ki rage zuwa ne plz, and my princess plz ki daina irin wannan dressing din, sai a gida na, ki dinga sa hijab dinki inso samu nema harda nikaf plz banso kowa yana ganinki .....
Bariki murmushi tayi tare da fad'in Yarima wannan jallabiya ce babu komai ai dan nasa, shima kaman hijab ne.....
Yarima yace, Nop akwai banbanci nidai bana so ana sawa, Kinga yanda yayi miki kyau kuwa? Only god knows maza nawa kika burge da kika fito.... Sai yasa tunda yau naga Abba Yaban izini very soon za'a turo ayi bikin kowa ya huta in kika zama tawa sai inga Wanda zai kara cewa yana son ganinki.......
*jiya saida Nayi typing har 2read more komai nawa ya goge na whatsapp ???? ol my chats yanzu ma saboda nacin my mum my salmaty yasa dole nayi typing dinnan, plz duk Wanda sukai min magana ban basu amsa ba suyi hakuri Wlh komai nawa Ya goge in important magana ne zaku iya Yimin resending message din pls, nayi bayani ne Kar a kaini gaba ace in anyi min magana bana kulawa, maryam ba haka take ba, kowa nata ne thanks*
~MARYAM OBAM~



*PAGE 8*
Bariki dariya tayi, tana mamakin irin kishin Yarima Aliyu, gashi baya iya boye kishin shi, dole saiya fito dashi......
Katse mata tunani yayi da fad'in dariya koh??
Tace a'a Yarima kawai naga kana tunanin daba haka bane.....
Yace miye ba haka bane? Tell me, tunda kika fito zaki cemin maza basu kalleki ba??
Tace Yarima yanzu fah dare ne Waye zai kalleni? Inba Kai ba.
Murmushi yayi tare da girgiza kai yace my princess you r too much kin iya Kare kanki..... Anyway yaushe kike son Ayi bikin mu?? Domin Idan Mai martaba ya turo lokaci kad'an za'a sa.
Bariki rufe fuskanta tayi cikin jin kunya tace Yarima *BANDA ZABI* sai abunda su Abba sukace.....
Yarima Aliyu yace hakane but Nasan Kema kina da lokacin da kike so ayi in muka shirya basai mu fad'a ba!?
Tace hakane
Yarima yace ni ko yanzu aka bani zan tafi dake.....
Ido ta zaro lokaci d'aya kuma ta saki dariya Sosai, tace Yarima ni nafi son yakai Nanda shekara d'aya.....
Da sauri Yarima yace what?? Amma dai you are joking koh? Ni bamma tunanin yakai nan da wata d'aya....
Bariki tace Yarima watsa d'aya yayi wuri, ni Ina tunanin nan da wata uku....
Yarima yace hakan yayi miki???
Kai ta d'aga alaman eh, domin Kafin nan ta Gama istabra'i sannan zata samu lokacin gyara kanta Sosai duk da tasan komai tayi bazata dawo budurwa ba, amma zata gwada duk wani kayan gyaran jiki danta d'an gyara kanta.....
Katse mata tunani yayi da fad'in gobe ki koma Gida Zanzo in ganki a can da rana insha Allah,
Tace Yarima gobe kuma?
Yace yes ko you don't want to see me ne?
Da sauri tace a'a kawai naga kullum sai kazo, baka zama ga amarya a gida, inaga ya kamata ka zauna ka bata hakkinta, da lokacinka
Yarima yace ok hakane, zan zauna bazan zoba har sai kin nemeni, sannan ita amarya Ai tare muke kwana da ita.....
Ganin yanda ta canza fuska yasa yayi murmushi danya Lura taji haushin magananshi ne.....
Kamo hannunta yayi tare da matse su duka biyun, yace my princess I love you so much, plz ki dinga kulan min da kanki Sosai...
Kallonshi tayi ganin shima ita yake kallo yasa tayi k'asa da kanta, cikin sanyin murya tace Yarima....... Shuru kuma tayi tana jin nauyin abunda zata fad'a.....
Yarima Aliyu yace ina jinki my princess.....
Hawaye ne ya zubo mata Mai zafi da sauri tayi k'asa da kanta dan karya gane tunda hannunta na nashi hannun..... Cikin rawan murya tace Yarima Idan ka aureni kaji ba yanda kake expecting ba zaka iya saki na????
Yace ban fahimta ba?? Mai kike nufi?
Tace Yarima Ina nufin Bayan auren mu kaji ba yanda nake ba I mean..... Shuru kuma tayi lokaci d'aya tasa kuka mai sauti........
Yarima ido ya kura mata cikin rud'ani...... Tare da tunanin mai take son fad'a mishi haka???? Ganin kukan nata na k'aruwa yasa ya fara share mata hawaye cikin tausayinta....... Ya fara magana kamar haka Zainab Ina son ki fad'amin abunda yake damunki ko miye I will accept you a yanda kike, ina miki so dani kaina ban taba tunanin zanyi ma d'iya mace irin wannan son ba, tell me maike damunki????
Kasa magana tayi sai kuka da take ta faman saki cikin tashin hankali da damuwa,....
Yarima kam ido ya kura mata ganin taki magana sai kuka,... Yace Zainab kodai kina pretending ne bakya so na.......
Da sauri tace a'ah Yarima Ina Sonka, kaine rayuwa na, Ina maka son da baki bazai iya fad'anshi ba, sonda nake maka sai yasa nake tsoran fad'a maka abunda nake son fad'ama a halin yanzu saboda ban San yanda zaka d'auki abun ba......
Katseta yayi tare da fad'in Zainab tell me?? Fad'amin Mai yake faruwa?? ......plz Zainab tell me abunda yake damunki kin sani cikin damuwa......
Kuka take Sosai lokaci d'aya ta fad'a jikinshi ba komai take son fad'a mishi ba sai rayuwarta wanda tsoro da fargaban abunda zai biyo baya yasa ta kasa fad'a mishi sai kuka tare da nadama
Yarima tunda ta fad'a jikinshi ya kasa furta koda kalma d'aya ne sai Shafa mata baya da yakeyi tare da tunani Kala Kala akan Mai take son fad'a mishi?? Lallai akwai wani abu mai muhimmanci daya danganci rayuwarta da take fargaban fad'a mishi, to miye abun??? I need to knw, tunanin baya ya farayi tasha son fad'a mishi magana amma saita kasa, lallai akwai wani abu a tare da ita toh miye wannan abun?? I have to find out........
D'agota yayi tare da fad'in Zainab kukan ya isa haka, what I want you to knw is dat Ina sonki I cnt live without you...... Zainab tun a mafarki Allah ya had'ani dake har na had'u dake a zahiri, ina son ki sani had'uwa na dake had'in Allah ne, na Fara sonki tun Kafin inga Fuskanki, ina son ki sani bawai saboda kyanki ko wani abu nake sonki ba a'a kamalanki da mutunci da yanda kike suturta jikinki yasa na kara sonki koda na had'u dake...... So Zainab dnt be afraid to tell me what in ur mind..... Zainab Abu d'aya zaki aikata in barki duk irin sonda nake miki domin bazan iya juraba dan Indai zan ganki Abun zan dinga tunawa shine *ZINA* duk da Nasan rasaki a rayuwa ta kaman baraza na ne a tare da rayuwa na, bana tunanin koda a mafarki Zaki iya aikata hakan, ina matukar kishinki Sosai harta habib da kike mu'amala dashi hakuri nakeyi badan ina so ba, tunda kince kaman dan uwanku ne, ban son inga wani abu yazo inda kike Inba niba........ Ido ya kura mata tare da fad'in tell me wht on ur mind I need to knw......
Bariki jikinta yayi matukar sanyi Sosai lallai Yarima in yasan wacece ita ya barta har abada..... Tsayawa tayi da kukan amma hawaye na zuban Mata a ido Sosai amma yata iya tata kaddaran kenan dole ta fad'a mishi gaskiya domin hakan shine zai sa ta sami salama duk da itama ba zata iya juran rashin Yarima Aliyu a rayuwarta ba, domin so ya mata shigar sauri sonshi ya shigeta Sosai wanda bata san lokacin da hakan ya faru ba.......
Katse mata tunani yayi tare da fad'in Zainab tell me plz....
Shuru tayi tana kokarin yin magana amma ta kasa domin muryanta ya dashe......
Ganin haka yasa Yarima fad'in kiyi shuru kibar wannan kukan plz Kinji my princess?
Kaita d'aga mishi alaman toh
Yarima Aliyu idonshi na kanta ya tabbata akwai abunda take boye Mai, but koma miye zai sani..... Ganin tasa hannu a kanta alaman yana mata ciwo yasa yace my princess ciwo Kai din yake miki?
Kaita kara d'aga Mai alaman eh , bud'e kofar motar yayi ya shiga wajan driver ya kunna motar,
Da sauri ta d'ago ta kalleshi ganin yaja motar yasa ta kura mishi ido, taga Ina zashi da ita...... Karan wayanshi ne yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a
D'auka yayi tare da fad'in USMAN sorry yanzu zamu dawo, zan kaita pharmacy ne a bata magani she has a headache..... Yana fad'in haka ya kashe tare da fad'in Ameen
Yarima cikin gari suka shiga inda aka bama Zainab magani, tare da sai mata kayan fruit sannan suka kamo hanya, bayan sun karaso Bariki suka gaisa da USMAN sannan Yarima yayi mata sallama akan taje tasha magani, ta kwanta ta huta sai sunyi waya......
Bariki gidanta take ta koma ta shiga d'akinta ta kwanta bayan tasha magani bata dad'e ba bacci yayi awon gaba da ita
Usman tun a mota yake tsokanan Yarima Aliyu, akan dole ya mutu akanta yarinyar tana da kyau sai dai karama ce ba wata babba bace......
Yarima dai banza da USMAN yayi domin haushin yanda yake ta fad'in Tana da kyau yakeyi, d'an tsaki yayi cikin ranshi yace bazan kara zuwa dashi ba, tunda Kalle min Mata yake tayi...
Yarima bayan sun koma direct gefenshi ya nufa inda yayi bedroom dinshi yayi wanka, yana cikin sa jallabiya danya kwanta
Gimbiya zinatu ta shigo d'akin tare da fad'in Yarima .....
Yace ya akayi....
Tace ina son magana dakai
Baice mata komai ba sai zama da yayi akan gadon d'akin tare da d'aukan wayarshi yana dannawa.....
Kollonshi tayi cikin jin haushin rashin kulata din da baiyi ba, tace haba Yarima wai mai yasa kake haka, yau kwana na uku a gidan nan a matsayin matarka, amma baka da lokaci na, kullum inka fita sai dare, karka manta wannan baya d'aya daka cikin abunda miji ya kamata yayi ma amaryanshi, duk wani ango zama yakeyi a gida in yayi aure ya dinga kula da matarshi, yau koda bazawara ka aura ai kayi d'auki balle ni budurwa....
Yarima Aliyu kallonta yayi tare da d'an sakin murmushi yace d'auki?? Akan me? Bayan har yanzu ban San maina aura ba......
Cikin faduwan gaba tace kaman ya Yarima ban gane ba ...
Idonshi na kanta domin yana son yaga yanda zatai reaction amma ga mamakinshi sai yaga batai yanda yake zato ba, kenan gimbiya budurwa ya sameta dagaske, inko hakane ya kamata ya dinga bata hakkinta duk da bawai yana jin Sonta bane a ranshi, amma tunda ta kawo budurcinta sai yaji tayi girma a idonshi, duk da Abun ya bashi mamaki, dan baiyi zaton haka dinba......
Jin kukan gimbiya zinatu shiya sa yarima ya dawo daka duniyar tunanin da yake...... Ganin yanda take kuka yasa zuciyar Yarima tayi karaya tare da tausayinta , tashi yayi ya ka mota ya kwantar da ita akan jikinshi yana fad'in plz ki daina wannan kukan.....
Cikin kuka take fad'in haba Yarima dole inyi kuka, yanzu Yarima ace Ina amarya amma kullum saika fita, kuma inka fita sai dare, har an fara magana akai na, ana fad'in baka d'auki na , kasan gidan sarauta akwai ya'da magana haba Yarima mai yasa baka sona? Maina rasa......
Hannunshi yasa akan bakinta yace ya isa haka,
Ganin kaman Yarima ya tausaya mata yasa taita Mai juye juye a jiki,
Nan sha'awa ta motso ma Yarima Kafin ace Mai har an fara harka.......
*********
Alh madu ne shida hjy babba kallon hjy babba alh madu yayi yace abunda yasa na kiraka dagaske ne bariki zatai aure ko wasa takeyi??
Hjy babba yace haka tace kuma ina ganin kaman dagaske take, dan naga gskya yanzu bata bin maza, inma tanayi Toh a boye takeyi....
Murmushi Alh madu yayi tare da fad'in ok, ina son kayi min bincike akan wa zata aura sannan a ina yake, ina nufin Ina dai son sanin Waye shi da kuma sanin daka inda ya fito.....
Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e
Kud'i alh madu yaba hjy babba, sannan ya tafi
Alh madu yace bariki Nasan bana gamsar dake, amma ni kina gamsar dani, inko dai bani zaki aura ba, shima wanda yake son canza ki dole ya rasa ki,inko na bari kinyi aure toh sai dai in zaki amince ko kinyi aure kici gaba da bina murmushi ya saki tare da fad'in zan nuna miki ni Alh madu ba'amin wargi.........
*AYSHA BAGUDO..... na amsa sa'ko Ina matukar godiya Allah yabar k'auna da zumunci, Allah yasa zumuncin mu har abada Allah ya tsole idon makiya, Wlh naji dad'in sa'kon da kikayi min Sosai ngd ngd, ina matukar kaunarki kaman yanda kike kaunata Allah ya biya miki bukatunki na alkhairi, makwabciyata ta gidan Aljanna insha Allah*
~MARYAM OBAM~


*PAGE 8*
Bariki dariya tayi, tana mamakin irin kishin Yarima Aliyu, gashi baya iya boye kishin shi, dole saiya fito dashi......
Katse mata tunani yayi da fad'in dariya koh??
Tace a'a Yarima kawai naga kana tunanin daba haka bane.....
Yace miye ba haka bane? Tell me, tunda kika fito zaki cemin maza basu kalleki ba??
Tace Yarima yanzu fah dare ne Waye zai kalleni? Inba Kai ba.
Murmushi yayi tare da girgiza kai yace my princess you r too much kin iya Kare kanki..... Anyway yaushe kike son Ayi bikin mu?? Domin Idan Mai martaba ya turo lokaci kad'an za'a sa.
Bariki rufe fuskanta tayi cikin jin kunya tace Yarima *BANDA ZABI* sai abunda su Abba sukace.....
Yarima Aliyu yace hakane but Nasan Kema kina da lokacin da kike so ayi in muka shirya basai mu fad'a ba!?
Tace hakane
Yarima yace ni ko yanzu aka bani zan tafi dake.....
Ido ta zaro lokaci d'aya kuma ta saki dariya Sosai, tace Yarima ni nafi son yakai Nanda shekara d'aya.....
Da sauri Yarima yace what?? Amma dai you are joking koh? Ni bamma tunanin yakai nan da wata d'aya....
Bariki tace Yarima watsa d'aya yayi wuri, ni Ina tunanin nan da wata uku....
Yarima yace hakan yayi miki???
Kai ta d'aga alaman eh, domin Kafin nan ta Gama istabra'i sannan zata samu lokacin gyara kanta Sosai duk da tasan komai tayi bazata dawo budurwa ba, amma zata gwada duk wani kayan gyaran jiki danta d'an gyara kanta.....
Katse mata tunani yayi da fad'in gobe ki koma Gida Zanzo in ganki a can da rana insha Allah,
Tace Yarima gobe kuma?
Yace yes ko you don't want to see me ne?
Da sauri tace a'a kawai naga kullum sai kazo, baka zama ga amarya a gida, inaga ya kamata ka zauna ka bata hakkinta, da lokacinka
Yarima yace ok hakane, zan zauna bazan zoba har sai kin nemeni, sannan ita amarya Ai tare muke kwana da ita.....
Ganin yanda ta canza fuska yasa yayi murmushi danya Lura taji haushin magananshi ne.....
Kamo hannunta yayi tare da matse su duka biyun, yace my princess I love you so much, plz ki dinga kulan min da kanki Sosai...
Kallonshi tayi ganin shima ita yake kallo yasa tayi k'asa da kanta, cikin sanyin murya tace Yarima....... Shuru kuma tayi tana jin nauyin abunda zata fad'a.....
Yarima Aliyu yace ina jinki my princess.....
Hawaye ne ya zubo mata Mai zafi da sauri tayi k'asa da kanta dan karya gane tunda hannunta na nashi hannun..... Cikin rawan murya tace Yarima Idan ka aureni kaji ba yanda kake expecting ba zaka iya saki na????
Yace ban fahimta ba?? Mai kike nufi?
Tace Yarima Ina nufin Bayan auren mu kaji ba yanda nake ba I mean..... Shuru kuma tayi lokaci d'aya tasa kuka mai sauti........
Yarima ido ya kura mata cikin rud'ani...... Tare da tunanin mai take son fad'a mishi haka???? Ganin kukan nata na k'aruwa yasa ya fara share mata hawaye cikin tausayinta....... Ya fara magana kamar haka Zainab Ina son ki fad'amin abunda yake damunki ko miye I will accept you a yanda kike, ina miki so dani kaina ban taba tunanin zanyi ma d'iya mace irin wannan son ba, tell me maike damunki????
Kasa magana tayi sai kuka da take ta faman saki cikin tashin hankali da damuwa,....
Yarima kam ido ya kura mata ganin taki magana sai kuka,... Yace Zainab kodai kina pretending ne bakya so na.......
Da sauri tace a'ah Yarima Ina Sonka, kaine rayuwa na, Ina maka son da baki bazai iya fad'anshi ba, sonda nake maka sai yasa nake tsoran fad'a maka abunda nake son fad'ama a halin yanzu saboda ban San yanda zaka d'auki abun ba......
Katseta yayi tare da fad'in Zainab tell me?? Fad'amin Mai yake faruwa?? ......plz Zainab tell me abunda yake damunki kin sani cikin damuwa......
Kuka take Sosai lokaci d'aya ta fad'a jikinshi ba komai take son fad'a mishi ba sai rayuwarta wanda tsoro da fargaban abunda zai biyo baya yasa ta kasa fad'a mishi sai kuka tare da nadama
Yarima tunda ta fad'a jikinshi ya kasa furta koda kalma d'aya ne sai Shafa mata baya da yakeyi tare da tunani Kala Kala akan Mai take son fad'a mishi?? Lallai akwai wani abu mai muhimmanci daya danganci rayuwarta da take fargaban fad'a mishi, to miye abun??? I need to knw, tunanin baya ya farayi tasha son fad'a mishi magana amma saita kasa, lallai akwai wani abu a tare da ita toh miye wannan abun?? I have to find out........
D'agota yayi tare da fad'in Zainab kukan ya isa haka, what I want you to knw is dat Ina sonki I cnt live without you...... Zainab tun a mafarki Allah ya had'ani dake har na had'u dake a zahiri, ina son ki sani had'uwa na dake had'in Allah ne, na Fara sonki tun Kafin inga Fuskanki, ina son ki sani bawai saboda kyanki ko wani abu nake sonki ba a'a kamalanki da mutunci da yanda kike suturta jikinki yasa na kara sonki koda na had'u dake...... So Zainab dnt be afraid to tell me what in ur mind..... Zainab Abu d'aya zaki aikata in barki duk irin sonda nake miki domin bazan iya juraba dan Indai zan ganki Abun zan dinga tunawa shine *ZINA* duk da Nasan rasaki a rayuwa ta kaman baraza na ne a tare da rayuwa na, bana tunanin koda a mafarki Zaki iya aikata hakan, ina matukar kishinki Sosai harta habib da kike mu'amala dashi hakuri nakeyi badan ina so ba, tunda kince kaman dan uwanku ne, ban son inga wani abu yazo inda kike Inba niba........ Ido ya kura mata tare da fad'in tell me wht on ur mind I need to knw......
Bariki jikinta yayi matukar sanyi Sosai lallai Yarima in yasan wacece ita ya barta har abada..... Tsayawa tayi da kukan amma hawaye na zuban Mata a ido Sosai amma yata iya tata kaddaran kenan dole ta fad'a mishi gaskiya domin hakan shine zai sa ta sami salama duk da itama ba zata iya juran rashin Yarima Aliyu a rayuwarta ba, domin so ya mata shigar sauri sonshi ya shigeta Sosai wanda bata san lokacin da hakan ya faru ba.......
Katse mata tunani yayi tare da fad'in Zainab tell me plz....
Shuru tayi tana kokarin yin magana amma ta kasa domin muryanta ya dashe......
Ganin haka yasa Yarima fad'in kiyi shuru kibar wannan kukan plz Kinji my princess?
Kaita d'aga mishi alaman toh
Yarima Aliyu idonshi na kanta ya tabbata akwai abunda take boye Mai, but koma miye zai sani..... Ganin tasa hannu a kanta alaman yana mata ciwo yasa yace my princess ciwo Kai din yake miki?
Kaita kara d'aga Mai alaman eh , bud'e kofar motar yayi ya shiga wajan driver ya kunna motar,
Da sauri ta d'ago ta kalleshi ganin yaja motar yasa ta kura mishi ido, taga Ina zashi da ita...... Karan wayanshi ne yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a
D'auka yayi tare da fad'in USMAN sorry yanzu zamu dawo, zan kaita pharmacy ne a bata magani she has a headache..... Yana fad'in haka ya kashe tare da fad'in Ameen
Yarima cikin gari suka shiga inda aka bama Zainab magani, tare da sai mata kayan fruit sannan suka kamo hanya, bayan sun karaso Bariki suka gaisa da USMAN sannan Yarima yayi mata sallama akan taje tasha magani, ta kwanta ta huta sai sunyi waya......
Bariki gidanta take ta koma ta shiga d'akinta ta kwanta bayan tasha magani bata dad'e ba bacci yayi awon gaba da ita
Usman tun a mota yake tsokanan Yarima Aliyu, akan dole ya mutu akanta yarinyar tana da kyau sai dai karama ce ba wata babba bace......
Yarima dai banza da USMAN yayi domin haushin yanda yake ta fad'in Tana da kyau yakeyi, d'an tsaki yayi cikin ranshi yace bazan kara zuwa dashi ba, tunda Kalle min Mata yake tayi...
Yarima bayan sun koma direct gefenshi ya nufa inda yayi bedroom dinshi yayi wanka, yana cikin sa jallabiya danya kwanta
Gimbiya zinatu ta shigo d'akin tare da fad'in Yarima .....
Yace ya akayi....
Tace ina son magana dakai
Baice mata komai ba sai zama da yayi akan gadon d'akin tare da d'aukan wayarshi yana dannawa.....
Kollonshi tayi cikin jin haushin rashin kulata din da baiyi ba, tace haba Yarima wai mai yasa kake haka, yau kwana na uku a gidan nan a matsayin matarka, amma baka da lokaci na, kullum inka fita sai dare, karka manta wannan baya d'aya daka cikin abunda miji ya kamata yayi ma amaryanshi, duk wani ango zama yakeyi a gida in yayi aure ya dinga kula da matarshi, yau koda bazawara ka aura ai kayi d'auki balle ni budurwa....
Yarima Aliyu kallonta yayi tare da d'an sakin murmushi yace d'auki?? Akan me? Bayan har yanzu ban San maina aura ba......
Cikin faduwan gaba tace kaman ya Yarima ban gane ba ...
Idonshi na kanta domin yana son yaga yanda zatai reaction amma ga mamakinshi sai yaga batai yanda yake zato ba, kenan gimbiya budurwa ya sameta dagaske, inko hakane ya kamata ya dinga bata hakkinta duk da bawai yana jin Sonta bane a ranshi, amma tunda ta kawo budurcinta sai yaji tayi girma a idonshi, duk da Abun ya bashi mamaki, dan baiyi zaton haka dinba......
Jin kukan gimbiya zinatu shiya sa yarima ya dawo daka duniyar tunanin da yake...... Ganin yanda take kuka yasa zuciyar Yarima tayi karaya tare da tausayinta , tashi yayi ya ka mota ya kwantar da ita akan jikinshi yana fad'in plz ki daina wannan kukan.....
Cikin kuka take fad'in haba Yarima dole inyi kuka, yanzu Yarima ace Ina amarya amma kullum saika fita, kuma inka fita sai dare, har an fara magana akai na, ana fad'in baka d'auki na , kasan gidan sarauta akwai ya'da magana haba Yarima mai yasa baka sona? Maina rasa......
Hannunshi yasa akan bakinta yace ya isa haka,
Ganin kaman Yarima ya tausaya mata yasa taita Mai juye juye a jiki,
Nan sha'awa ta motso ma Yarima Kafin ace Mai har an fara harka.......
*********
Alh madu ne shida hjy babba kallon hjy babba alh madu yayi yace abunda yasa na kiraka dagaske ne bariki zatai aure ko wasa takeyi??
Hjy babba yace haka tace kuma ina ganin kaman dagaske take, dan naga gskya yanzu bata bin maza, inma tanayi Toh a boye takeyi....
Murmushi Alh madu yayi tare da fad'in ok, ina son kayi min bincike akan wa zata aura sannan a ina yake, ina nufin Ina dai son sanin Waye shi da kuma sanin daka inda ya fito.....
Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e
Kud'i alh madu yaba hjy babba, sannan ya tafi
Alh madu yace bariki Nasan bana gamsar dake, amma ni kina gamsar dani, inko dai bani zaki aura ba, shima wanda yake son canza ki dole ya rasa ki,inko na bari kinyi aure toh sai dai in zaki amince ko kinyi aure kici gaba da bina murmushi ya saki tare da fad'in zan nuna miki ni Alh madu ba'amin wargi.........
*AYSHA BAGUDO..... na amsa sa'ko Ina matukar godiya Allah yabar k'auna da zumunci, Allah yasa zumuncin mu har abada Allah ya tsole idon makiya, Wlh naji dad'in sa'kon da kikayi min Sosai ngd ngd, ina matukar kaunarki kaman yanda kike kaunata Allah ya biya miki bukatunki na alkhairi, makwabciyata ta gidan Aljanna insha Allah*
~MARYAM OBAM~


PAGE 9*
Bariki bata farka ba sai da asuba, jin kiraye kirayen sallah shine yasa ta farka, kuma bata tashi da ciwon kai dinba, tashi tayi ta fad'a toilet, alwala tayi tazo tayi sallah, tare da ro'kan Allah akan ya shiga lamarinta...... Koda ta idar kasa komawa bacci tayi sai kayanta na sawa data fara sawa cikin karamin akwatinta domin zuwa wajan iyayenta na bariki danta d'an Fara kwana a can, gashi yarima yace ta koma yau dinma.
Bayan ta d'iba kayanta na kwana biyar tasa cikin akwati ta rufe tare da ajiye akwatin a gefe, kwanciya ta koma amma ta kasa bacci domin ba komai take ba sai tunani, a duk lokacin da taso ta fad'ama Yarima gaskiya saita kasa, sai kuka yazo mata in tayi kokarin ta daure ta fad'a mishi saiya kashe mata Giwa da fad'in bazai auri mazinaciya ba... Wani hawaye ne ya zubo mata Mai zafi, Tana son Yarima bata son rasa shi, lallai Indai tana son samun Yarima a matsayin miji shine ta boye mishi labarinta har abada..... Da sauri ta girgiza kai tare da fad'in labari na bazai taba boyuwa ba domin komin daran dad'ewa sai gaskiya ya fito, lallai fad'ama Yarima gaskiya shine mafita amma sai bayan na aureshi, zanyi kokarin in fad'a mishi gaskiya ranan daya aureni Nasan May be yayi min uzuri, tunda ba haka nake ba, kaddara ce ta fad'amin wanda nida kaina bazan iya cewa ga abunda ya faru ba, koda za'a samun wuka a wuya ban San yanda Abun ya faru ba......
*******
Haulat ce take jan akwatinta daka gani tafiya za tayi....
Hjy habiba tana bayanta tana fad'in yanzu sai yaushe kuma?
Haulat tace mum sai dai munyi waya, kawai
Farhan ne ya fito tare da fad'in muje in kaiki train station.....
Hjy habiba tace farhan ka Bari driver ya kaita mana,
Yace no mum Bari in sauketa
Babu yanda hjy habiba ta iya, dole farhan da haulat suka fita.
Haulat na gaba farhan na mazaunin driver, ta kalli farhan tace plz mu biya ta gidan Hjy Umaima zan amsa sa'ko.......
Farhan yace ok, amma zaki missing train din 8, sai na 10 zaki hau,
Tace babu damuwa
Juya motar yayi sukai gidan Hjy Umaima, haulat ce kad'ai ta shiga..... Ta d'an jima Sosai ban San mai suka tattauna ba sai gata ta fito ta shiga motar ta kalli farhan tana y'ar murmushi wanda shima din ita yake kallo tace muje.....
Mai yakon suje din saiya kama hannun Haulat yana fad'in haulat dagaske aure za kiyi????
Tace aure kuma? A'a
D'an shuru yayi yana nazari, toh tace a'a Bayan mum dinshi tace aure za'a Mata.....
Katse Mai tunani haulat tayi da fad'in, farhan zanyi aure Indai na samu Mai sona kuma wanda nake so, da an taba son had'ani da wani Wanda bana so..... Wanda shine silan fad'awa ta cikin k...... Da sauri tayi shuru domin taso tayi baran barama.
Farhan yace inaji haulat
Tace andai fasa auren nawa
Wani irin ajiyan zuciya farhan ya sauke, tare da kallonta cikin ido yace haulat zaki aureni???
Da sauri ta kura Mai ido, tare dajin bugun zuciya, lallai farhan ya had'u ba tun yau take sonshi ba, tunda ta Fara ganinshi, domin yanda yake nuna mata kulawa, wanda ko wace mace tana son taga ana nuna mata caring..... Sau da yawa rashin nuna halin ko in kula da maza suke nuna ma matansu suke sa su Fara neman mata y'an uwansu, misali namiji ya fita office, ko kasuwa, kodai wajan da yake Sana'a, bazai kiraki ba, may be in kin kirashi bazai d'auka ba, namiji inya auri mace babu kalaman love duk sai ya daina, in baki da lafiya babu sannu koya jiki, inya biya kud'in magani shikenan, maza kuma kuna da laifi Sosai wajan fadawan wasu matan halaka, mace tana son Mai kula da ita Sosai, yau koda auren dole akama mace bata son miji..... Indai yana kyautata mata wlh sai kuga ta Fara sonshi..... Amma kai miji babu kyautatawa daga tayi abu sai hantara...... Idan tana da k'awa taga tana kyautata mata in bata da lafiya, bini bini ta kirata tana ya jiki kaza da kaza, in kawar Tana bin mata haka zatai ta janta a jiki in aka samu Mai raunin imani ganin yanda kawar tata take mata inta fito mata da kudirinta saita yarda ta amince Mata...... Wlh maza kuma kuna da laifi Sosai, damme bazaka dunga nuna ma matarka soyayya da kulawa ba,bayan aure shikenan daka anyi aure sai a fara d'aure fuska haba haba maza ya kuke haka, sannan saika gama d'aure fuska in dare yayi ka lallabo kana Kai hannu ko kunya babu?........
Farhan ne ya Katse ma haulat tunani da fad'in.... Haulat why r you silent and stare at me lyk this????
Murmushi tayi tare da fad'in nothing, kawai Ina mamakin abunda kace ne......
Farhan yace mamaki kuma? Kodai bazan samu karbuwa bane? Haulat tun ranan dana ganki Allah yasa min sonki, Wlh haulat so nake na aureki inhar kin amince Kece mace ta farko dana Fara ji ina burin in aura.......
Haulat wani irin murmushi ta saki tare da fad'in farhan zanyi tunani akai, yanzu dai muje train station Kar in makara.....
Tada motar yayi suka wuce kabuwa station, koda suka je saida suka zauna bayan yasai mata ticket, zama sukayi suna jiran lokaci,
Haulat ba komai take tunani ba, sai abunda suke aikatawa da hjy habiba, Uwar farhan gashi d'anta yau yace yana Sonta, in kuma tace bata son farhan tayi karya, tashin hankali uwa da d'a....... Ido ta lumshe tare da fad'in Anya wannan abun zaiyi kuwa? Maganan farhan bai kamata in daukeshi da muhimmanci ba, domin ba Abu bane mai yihuwa naga tsiraicin mum dinshi na cita..... Yanzu kuma sai kawai inzo in auri d'anta Kai no way.......
Farhan ne ya Katseta tare da fad'in when zaki dawo? Koni inzo kaduna?
Dariya tayi tare da fad'in mudai yi waya kawai..... Dai dai lokacin aka fara fad'in su tashi train yazo.....
Tashi haulat tayi tana kallon farhan tare da fad'in sai munyi waya
Kai ya d'aga alaman ok tare da bata Wani karamin Leda daya ciro cikin aljihun shi,
Amsa tayi tana fad'in ngd tare da tafiya..... Koda haulat ta shiga jirgi tunanin farhan tai tayi wanda ta rasa dalili........ Bud'e ledan daya bata tayi taga wani kwali karami anyi raping dinshi bud'ewa tayi taga wani zoban zinari Mai shegen kyau, bata san lokacin data saki murmushi ba........
*******
Yarima Aliyu ne zaune gaban iyayenshi yana mi'ka musu gaisuwa, mai martaba yace yaushe zaka Fara aiki a asibitin ka?
Yarima Aliyu yace Abba duk sanda ka bani umarni Niko yau zan iya Fara aiki....
Mai martaba yayi murmushi domin duk cikin yaranshi babu wanda yake so kaman Aliyu bawai dan yana d'a namiji ba kawai, a'ah harda irin biyayyan da yake mishi... Mai martaba yace saika shirya cikin satin nan ka Fara sannan akwai wani fili da nake dashi a u/sarki saika Fara ginawa tunda a can zaka Fara aiki, Nasan wata rana iyalanka zasu bika can din in aiki yayi yawa .......
Mum din Yarima tace Kai Masha Allah, ina taya Yarima godiya
Mai martaba murmushi yayi tare da fad'in kin ara bakinshi kenan kinci Mai Albasa
Yarima yace Abba na gode Sosai Allah ya kara girma, Allah ya biya dan gidan Aljanna
Mai martaba ya amsa da Ameen tare da fad'in waziri zai baka takardun filin sannan zai nuna maka filin,
Mum dinshi tace sai ka Fara ginin mata biyu koh?
Yarima kasa magana yayi, sai mai martaba da yace ginin mata biyu kuma? Aure yace miki zai K'ara?.....
Mum tace eh gashi nan ya fad'a maka da bakinshi....
Mai martaba ya kalli Yarima Aliyu tare da fad'in ina jinka??
Yarima ya fara magana da fad'in Abba dama dama akwai dama....
Murmushi mai martaba yayi tare da fad'in dama me? Gaba d'aya ka kasa magana, mai martaba yaci gaba da fad'in Aliyu inaso ka sani bazan hanaka k'arin aure ba, amma sai dai Ina Mai baka shawara kayi hakuri nan gaba domin baka dad'e dayin aure ba ko sati d'aya bakayi dayin aure ba, inaso kayi hakuri nan gaba kad'an sai a taso da maganan auren da kake son yi, amma fah shawara ce ba umarni ba.....
Yarima Aliyu yace Abba umarni ko shawara duk abunda kace min a matsayin umarni yake a wajena.... Abba kayi hakuri a kullum nafi son kaban umarni domin Ina Mai biyayya ga duk wani abunda kacemin
Mai martaba yace Allah yayi maka albarka, kaima Allah ya baka masu yi maka biyayya
Yarima ya amsa da Ameen Abba,
Mai martaba yace yarinyar y'ar inace????
Yace Abba a cikin kaduna suke, a u/kanawa ,sannan Abba mahaifinta bamai karfi bane....
Mai martaba yace babu damuwa, ya tarbiyan gidan yake??
Yace Abba Alhmdlh gidan akwai tarbiya domin yarinyar yau kwana hud'u data sauke AL'QUR'ANI Mai girma kuma hadda....
Mai martaba yace Alhmdlh, lallai gidan akwai tarbiya, Allah yasa na tsoran Allah ne sannan duk Wanda yake da ilimin addini yaji dad'in duniya da lahira zai iya zama da kowa, dukiya ko mukami bashi bane Abun dubawa tarbiya itace Abun dubawa, kaje zansa Ayi bincike akan gidansu......
Yarima tashi yayi yana mai yima mahaifin nashi godiya sannan ya fita cikin murna yana K'ara godema Allah da har mahaifinshi ya yarda yanzu tunda Mai martaba ya amince toh ya Gama samun Zainab insha Allah, lallai Allah Abun godiya bai taba tunanin zai samu amincewan mahaifin nashi cikin sauri haka ba...... Gefenshi ya nufa na da, koda ya shiga rufewa yayi tare da nufa bedroom dinshi ya fara kallon hotunan Zainab din, Wanda ya zana, tunani ya farayi Mai Zainab take son fad'a mishi wanda take tsoron fad'a??? Kodai in tambayi habib?? Nop bai kamata ba ita ya kamata ta fad'amin koma miye, and d way yanda take kuka yana nunamin abunda take son fad'a Kaman ya shafi rayuwanta? Toh mai take son fad'amin ido ya lumshe yana tunani..... Na farko dai bata da wani aibu balle yace ga abunda take kokarin fad'amai, to Mai Zainab take boyemai??....... Kai ban tunanin abun serious ne inda serious ne data fad'amin.... Wata zuciyar tace mishi kaika sani ko nauyin Abunne yasa ta kasa fad'ama? And kuma Inba serious bane mai yasa take kuka haka in tayi kokarin fad'a Mai? Ganin duk iya tunanin da yayi ya kasa gano komai yasa ya cire abun a ranshi tare da fad'in koma miye Indai Mai muhimmanci ne zai sani, yanzu dai ya kamata in mata surprise inje in ganta....
Bariki na kwance taji ana mata nocking, tashi tayi ta bud'e kofar da sauri ta saki kara tare da rungume haulat Tana fad'in mutanan abuja sai yau, ko waya babu.....
Dariya haulat tayi tare da fad'in kiyi hakuri bariki Wlh wayata ce ta fad'i bani da number d'inki yanzu, sai yasa ina dira kaduna Wajanki na fara zuwa Kinga ko d'akina banje na ajiye akwati ba nazo Wajanki.....
Bariki tace shigo mana
Haulat shiga tayi tare da zama tana fad'in Kai nasha abuja
Bariki tace gashi kin kara kyau da k'iba kaman bake ba, kai zama waje d'aya yayi
Murmushi Haulat tayi tare da fad'in dan bani wayarki in tura hotuna na tare da number d'inki, banda pic dina dake ko d'aya a phone dina
Bariki mi'ka mata wayar tayi tare da fad'in yunwa nake ji wlh Bari in duba habib
Haulat tace ok, haulat ta d'auki abunda take so cikin wayar bariki, sannan tayi murna da abunda ta samu a game da bariki din......
Bariki bata dad'e Sosai ba ta dawo, cikin d'akin tare da fad'in habib ya cika yawo kaman yaci kafan Kare.... D'aukan iPhone dinta tayi ta Fara kiran habib harya tsinke bai d'auka ba......
Haulat tace ashe kinyi iPhone ga Samsung ga iPhone gskiya bariki kina jin dad'i.... Tashi haulat tayi tare da mi'ka ma bariki wayarta Tana fad'in Bari inje inyi wanka in huta anjima nazo
Bariki tace ok but nima zanyi tafiya sai dai munyi waya
Haulat tace ok tana murmushi ta fita
Bariki ganin data dinta a bud'e yasa ta shiga whatsapp da message keta faman shigowa ganin Alh madu ya mata message yasa ta bud'e nashi ganin hotunan daya d'aukesu tayi, tsaki taja tare da shiga gallery ta goge dan in an turo Mata hoto shida kanshi yake bud'ewa bata rufe ba, harda na Hon salis duk ta goge su Wanda ya tura mata kwanaki, duk wani hoto data d'auka wanda bai dace ba ta goge a cikin wayarta...... Kiran Alh madu ne ya shigo cikin wayarta kaman Karta d'auka saita tuna da hotunan daya turo Mata Wanda hakan ya tabbatar mata yana son Mata wani tuggu sai yasa ta d'auka tare da fad'in lafiya?
Dariya yayi tare da fad'in hotunan sun d'auku da kyau koh?
Tace tir da hali irin naka
Yace na baki awa biyu kizo inda nake ko yanzu ki ganki a internet ansa hotunan da mukayi kuma da fuskan wani ba nawa ba danna biya kud'i anyi min aikin , babu wanda zai gane an canza fuskan domin kwararru sukamin aikin kuma ba y'an kasar nan bane.....
Bariki k'asa tayi tana hawaye wayar ta sulale a hannunta......
~MARYAM OBAM~
Reply


Messages In This Thread
RE: BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) - by Gimbiya - 09-09-2019, 12:27 PM

Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 3 172,167 09-09-2019, 12:10 PM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 11,779 07-24-2019, 10:16 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 8,334 07-24-2019, 10:08 AM
Last Post: Gimbiya
  Yadda na taba yin soyayya da kanwata Maryam a fim Gimbiya 0 2,741 11-16-2017, 10:24 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 3,823 Less than 1 minute ago
Last Post:
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 2,047 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)