The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*Noorul Huda* by Khaleesat Haiydar*
#1
? *Noorul Huda*?

12___13
Hade rai yayi ya xauna Mami dake kallonsa tace "Ya aka yi Aliyu?" Kin cewa komai yayi Ilham da khaleesat suka yi lamo jikinta, lkci daya duk ya jefa masu wani arnen kallo ya mike kamar wanda aka tsikara ya fice daga dakin kamar xae tashi sama, Mami ta kallesu tace "Kun nemi tsokanarsa koh?" Ilham ta turo baki tace "Ba abinda muka yi masa" har magrib su ilham basu yarda sun bar dakin Mami ba, nan ta tabbatar ba karamin laifi suka yi ma yayan nasu ba, bbu yanda bata yi da su ba su fadi me suka yi masa suka ki magana, har part dinsa Mami taje bayan Isha ta shiga har bedroom dinsa ganin baya parlor ta gansa xaune gefen gado hannunsa rike da waya, karasawa tayi tana kallon kofar bathroom jin k'aran washing machine, ya ajiye wayar hannunsa yace "Mamina...." Mami tace  "dama akwai washing machine a nan?" Yace "Ehh akwai...." Tace "Wanki kake?" Yace "No, just singlets..." Xaunawa tayi tace "Laifin me su ilham suka maka ne wai?" Ya shafa kansa yace "Ya wuce Mami...." Mami ta tabe baki tace "Toh ku kuka sani, naga tun daxu baka shigo ba" yace "Ehh Mami dama yanxu xan shigo" tace "Ohk, toh xan samu a d'an siyo min fruit?" Ya kalleta yace "Toh Mami" mikewa tayi tace "kar ka siyo lemo just apples, grapes and watermelon" yace "Toh Mami, yaushe Abba xai dawo" tace "Baka da numbersa ne?" Murmushi yayi tace "Atoh" daga haka ta nufi kofa ta fita, mikewa yayi ya shiga bathroom ya kashe machine din ya fito da har xai dau makulin mota ya fasa don bbu wani nisa ya dau kudi kawai ya fita, kamar bai son tafiyar yake yi, duk bai da sukuni, yana isa bakin hanya dai dai gun masu saida fruits yayi xaman sa har sai da aka tambayesa mai xai siya, ya kalli mutumin ya gaya masa, wata mota ce tayi parking dai dai gun, ya dinga kallon motar har aka bude, gabansa ya fadi ganinta ta fito, bata ko lura da shi ba ta taho gun mai sayar da fruits din, mikewa yayi yana kallon cikin motar yana son sanin ita da waye, ido hudu yayi da Mum dinta da ta hakikince bayan mota, da ganinta kasan daga church suke, dauke kai yayi ya taka xuwa gun mai fruit din da har ya gama xuba masa nasa a leda yana xuba mata nata, kallonta kawae Abuturrab yake ganin mood dinta kamar mara lafiya yasan kuma tun abun da ya faru daxu ne, lkci daya kamar ance ta juyo ta juyo, kasa daina kallonsa tayi sae shi ne ya dauke ido sanin uwarta baxa ta rasa kallon su ba, ai ko kamar ya sani kallon nasu take kamar idanuwanta xa suyi magana, xagawa yayi ya dau ledan fruits dinsa ya sa hannu aljihu ya ciro kudi hade da wayarsa ya d'an saci kallon uwar ta yaga fa har lkcn kallon direction dinsu take, yi yayi kamar xai mika ma mai fruits kudi, ya tsaya daga bayanta cikin dubara ya kamo hannunta ya saka mata wayarsa a ciki, snn yayi saurin mika ma mai fruits kudinsa ya juya ya bar wajen, ita kanta jikinta ya bata mum dinta na kallon gun duk ta tsorata kada ace taga sanda ya bata waya, tana karban ledan fruits din tayi saurin jefa wayar a ciki ta basa kudinsa sannan ta juyo ta nufi gun mota, tana shiga motar mumy ta jefo mata tambayar da ya tsorata, "Samantha kin san wannan mutumin ne?" Cewar mumy kenan tana kallonta ido a zare, Samantha da Gabanta ya shiga  faduwa tace "Wani mutum mumy?" Uwar tace "Wanda ya siya fruits yanxu" Samantha ta girgixa kai da sauri amma bata ce komai ba don bata iya karya ba, cike da masifa uwar tace "Karya kike, I saw the way he was looking at you, ina raba ki da non believers din nan baki ji ko, meye hadin ki da musulmi?" Hawaye cike idonta tace "Kiyi hakuri Mumy...." Wani tsawa tayi mata tace "Sorry for ur self, stupid girl kawai, ina cross din wuyar ki, Kin kara cirewa koh?" Hawaye cike idonta tace "Na mance shi gaban mirror" har suka isa gida masifa Mumy ke mata, Ta kankame ledan fruits din Don tasan kashinta ya bushe idan ta karbi ledan ta ga waya, a dinning ta ajiye ledan tayi saurin ciro wayar ta boye a rigarta ta wuce sama da sauri. Misalin sha daya tana durkushe gaban gadon ta hade hannayenta biyu idonta lumshe tana addu'a xata kwanta taji vibration din wayar a karkashin pillow da ta ajiye, mikewa tayi da sauri ta isa gun kofa ta sa key snn ta dawo ta dau wayar, number ne bbu suna, a hankali ya daga ta kai kunne, daga daya bangaren taji ance "Hellow frnd!" Murya can kasa tace "ina yini" yace "Lafiya lau, baki yi bacci ba?" Ta gyada kai kamar yana ganinta tace "xan yi yanxu" cikin sanyin murya yace "Ohk, am sorry dear for what happened in the afternoon, plss Kiyi hakuri...." Da sauri tace "Ae ya wuce" yace "No nasan it's still touching you, for my sake kiyi hakuri don Allah" hawaye ya cika idonta a hankali tace "I've already forgiven and forget.... My religion prohibit us from not forgiving, cause we are also being forgiven by the almighty God" ya lumshe ido yace "Ohk my dear, thanks much, ya daren?" Tace "It's nyc..." Yace "Good, gobe xa ki sch koh?" Tace "Ehh" yace "Toh sai da safe...." Da sauri tace "Toh ina xan baka phone dinka?" Yace "No, na baki so that xan dinga jin muryar ki" murmushi tayi tace "Muryata kuma?" Yace "Yeah dear, ur sweet voice..." Xaro ido tayi, tayi dariya tace "Ni ba ruwana, byee" murmushi yayi ya lumshe ido jin dariyarta, cikin sanyin murya yace "Ohk dear, sleep tighttt" a hankali tace "Thank you...." Daga haka ta katse wayar, kwanciya tayi tana kallon wayar kirar Infinix, ganin a bude yake ta shiga gallery, hotunan sisters dinsa ta fara cin karo da, gabanta ya fadi sosai tana kallonsu, A hankali ta dinga wuce su, yawanci duk hotunansu ne, sai na mami tana gani kuma ta gane mum dinsa ce sbda kamar da ta gani, wani hotonsa ta gani yana sanye da white Coat dinsu na likita, wuyarsa sakale da stethoscope fuskarsa dauke da murmushinsa mai kyau, sosai hoton yayi kyau, pink lips dinsa ta tsura ma ido, lkci daya incident din ranan ya fado mata gabanta ya fadi sosai, da sauri ta wuce hoton, haka tayi ta kallon hotuna har suka kare, ta lumshe ido daga haka bacci ya dauketa wayar na kwance kirjinta. Washegari da asuba vibration din wayar ne ya tada ta, mikewa xaune tayi da sauri, ta jawo wayar tana kallo taga number jiya ne, a hankali ta d'aga ta kai kunne, daga daya bangaren taji yace "still sleeping" murya can kasa tace "Na tashi" yace "Noo na tashe ki dai" murmushi tayi yace "Alryt, na dawo mosque shine nace bari in tashe ki duk da nasan bbu abinda xa ki yi....." Tace "Xan yi addu'a mana" yace "Wani addu'a?" Tace "Wanne kai kayi yanxu?" Yace "Sallah naje masallaci nayi mana" tace "Toh nima yanxu xan yi nawa addu'an" ya tabe baki yace "Toh ayi addu'a lfya" tace "Ohk thank you..." Katse wayar yayi ya ajiye yana girgixa kai. Mikewa tayi ta durkusa jikin gadonta ta hade hannayenta ta lumshe ido, ta kusa minti goma a haka kafin ta mike ta shiga bathroom ta wanke baki ta hada ruwan wanka tayi ta fito, bata 6ata lkci gun shiryawa cikin uniform dinta ba ta fito ta shiga dakin mumy ta ganta xaune kan study table dinta idonta sanye da glass bible a gabanta, karasawa tayi tace "Ina kwana Mumy" Mumy ta rufe Bible din tace "Lafiya lau, kin yi addu'a?" Ta gyada kai tace "Nayi" Mumy tace "Yaushe ne waec din naku?" Tace "Ba na gaya maki ba, it's on Monday" Mumy tace "Good, kina karatu dai koh" tace "Ina yi Mumy" daga haka ta fita, sai kusan takwas da rabi ta bar gida don revision kawai suke a sch, a motar gidansu xa a kai ta sch din, suna isa layin gidansu Abuturrab sai ga shi shi ma ya fito da mota, bai yi gigin hawa kan titi ba ya jira su fara wucewa, gaba daya ya tsura ido ya ga Inda xai ganta cikin motar, dama ita ma tun daga nisa ta hangosa, a hankali ta sauke glass har suka iso dai dai gate din, ta wara ido hade da d'aga masa hannu, kashe mata ido daya yyi, ta xaro ido hade da toshe baki kar tayi dariya, haka ya bi motar da kallo har suka wucesa, ya lumshe ido ya karasa motarsa ya shiga ya dau hanyar gun aiki,
Tun daga ranan basu sake haduwa ba, bai kuma damu ba don ko da yaushe cikin waya suke, ita kuwa kwata kwata ta daina bin hanyar gidansu don ma kada su hadu, ta gwammace taje ta xagaya duk da nisan tafiyar don ita tsoron sisters dinsa take, a haka har suka fara waec. Ta fito daga wanka knn bayan ta dawo daga 3rd paper dinta, tana tsaye gaban mirror tana goge dogon gashinta don karkashin shower tayi wankan kuma bata rufe gashin ba, vibration din waya taji ta koma gun gado ta dau wayar, d'agawa tayi ta kai kunne hade da langwabar da kai, daga daya bangaren yace "How was the paper?" tace "Uhm yayi sauki...." Yace "Upon the runs?" Wara ido tayi tace "No, ni ban Karba ba" yace "Alryt, me kike yi yanxu?" Tace "Wanka nayi...." Ya d'an yi shiru sannan yace "Ohk, kin ci abinci?" Ta girgixa kai tace "Nobody is at home, yanxu xan girka" yace "Me xa ki dafa?" Ta yi shiru kamar me naxari sannan tace "Kila in dafa indomie" yace "Uhm nima xan ci" ta xaro ido sai kuma tayi dariya tace "Indomie din?" Yace "Yeah, am very hungry, no body is at home here also" tace "Eyya, kuma baka iya girki ba koh?" Yace "Eh mana, but gashi xa ki yi mana ae" murmushi tayi tace "Da gaske zaka ci?" Yace "Ehh mana am jet serious..." Shiru ta d'an yi sai kuma tace "Ohk, toh wa xai karbar maka?" Yace "Oh baxa ki kawo min ba" shiru tayi sai kuma tace "A'a ka dai xo ka karba" yace "Toh shknn just leave it" tace "Ka fasa ci?" A takaice yace "Ehh" tace "Ohk toh" katse wayar yayi, tayi murmushi, ta karasa goge jikinta ta shafa lotion ta fito da abayar ta red and black ta sa, ta daure kanta da dankwali ta feshe turare ta fita, irish ta shiga ferewa cikin kankanin lkci ta gama ta soya, snn tayi sauce din hanta, tuni kamshi ya bade gidan ta xuba su a warmer ta tsaftace kitchen din ta fito, abincin ta dauka ta fita ta kulle gidan don tasan sae bayan isha mumy xata dawo daga service, tun fitowarta gate dinsu gabanta ke faduwa tunawa da su Ilham da tayi, amma cewa da yayi babu kowa gidan yasa hankalinta ya d'an kwanta, ba karamin karfin hali tayi na tura gate ba ta shiga bayan ta isa gidan, a hankali ta rufe gate din, ta nufi kofar parlor da sauri, ta murda kamar me tsoron handle din ta shiga snn ta rufe, kwance ta gansa kan doguwar kujera singlet da short nicker kadai ne jikinsa, k'in karasawa tayi ta ajiye abincin hannunta tana kirkiran murmushi tace "Uhm gashi na kawo ma, xan wuce...." Mikewa xaune yayi yana kallonta, can ya mike ya isa Inda take, ta sunkuyar da kai kamar munafuka, ya fi minti daya yana kallonta, snn a hankali ya kai hannu ya tsinke Rosary din wuyarta, ta dago da sauri mamaki dauke fuskarta tana kallonsa sai dai ta kasa cewa komai, ganin yanda ya tsareta da brown eyes dinsa still yasa ta sauke idonta a hankali, dago kanta yayi xae yi magana suna hada ido ya kasa cewa komai, da sauri ta sake sunkuyar da kanta ta juya xata bar wajen, ya jawota xuwa jikinsa murya can kasa yace "I....i missed you" kasa cewa komai tayi, ya hade fingers dinta da nasa hakan yasa ta dago a hankali, lumshe ido yayi ya daura warm lips dinsa a forehead dinta, da sauri ta rufe idonta, a hankali ya dinga gangarowa da bakinsa har kan hancinta sannan lips dinta, lkci daya ta rike breathe dinta, ya jinginar da ita jikin kofa ya lumshe ido ya hade bakinsu, bai saketa ba har sae da yayi me isarsa, ko ina na jikinta 6ari yake, yana xame bakinsa daga nata kuwa ta juya da sauri ta fice, bin bayanta yayi da rinannun idonsa ya datse gate din, hawaye ne ya cika idonta tana kallonsa tace "Ka bude min kofa" hannunta xai kama ta koma baya da sauri, xai matsa kusa da ita ta fasa wani ihu da yaji har tsakiyar kansa, bai san lkcn da ya bata hanya ta fita ba.   Washegari Abuturrab na xaune parlon Abbansa, fuskarsa ba walwala yana sauraren yakumbo, can dai ya d'aga kai ya kalli Abba ya ga kallonsa yake, sauke kansa yayi, a fusace yakumbo tace "Ya xaka min shiru Ina maka magana Aliyu...." Ya gyara xama yace "Naji Umma, sai dai ni bana son auren xumunci...." Mikewa tayi tace "Ae ko ya xama dole ka so auren xumunci tunda ka kasa fidda mace ka aura.... Kayi xaton Umar so yake nuna maka da ya bar ka kake ta shashancin ka kaki ajiye iyali, ni ban taba ganin irin haka ba, wai xamani ya xo yanxu sai ka ga d'a namiji yana xaune gidan iyayensa yaki aure wae sae ana tilasta shi sai kace ba ribar sa bace, kai baka san gata ake maka ba koh?" A takaice yace "A bani yan kwanaki xan xabi matar aure, bani da ra'ayin na xumunci..." Tabe baki tayi tace "Ae shknn fitsararre, amma ka sani in dai bata da qualities din xama surkar mu wllh sai dai ka mutu, auren xumunci ba fashi..." Bai ce komai ba sai dai da ganinsa kasan he's boiling from inside, mikewa yayi ya dake yace "Toh shknn" tace "Ehe, kuma sati uku na baka...." Bai tanka ta ba yayi ficewarsa, ta kalli Abba tace "kasan me yasa nake son ganin Aliyu yayi aure Umar?" Abba ya kalleta yace "A'a yaya" ta koma ta xauna tace "Saboda 'yan adawar mu, masu maka gorin rashin 'ya 'ya maza, in sha Allahu sai Ali ya cika maka gida da jikoki maza....." Abba ya girgixa kai hade da murmshi  bai ce komai ba sanin ba kowa take nufi ba banda 'yan ubansu...."   Yakumbo yaya ce ga mahaifin Abuturrab don daga ita sai shi, kuma ta basa shekara daddaya har tara, su uku ne gun iyayensu, sai yan uba rututu, autarsu Maryam tana aure a Cairo, iyayensu gaba daya sun rasu tun kafin Maryam ta cika shekaru shidda yakumbo kuma tayi aure lkcn, bayan rasuwar mahaifansu ta maido da kannin nata gabanta duk da ba wani karfi gare mijinta ba a lkcn ga kuma 'ya yanta maza biyu sanin idan ta bar su gun kishiyar uwarsu wahala xa su sha, don hatta iyayensu ba wasu masu shi bane, ita kuma stepmum din tasu bbu laifi tana da abun hannunta don iyayenta suna da rufin asiri, ita kuma 'ya 'yanta takwas da kakansu Abuturrab, bata damu da 'ya yan mijin nata ba haka suka ta xama gidan yayarsu yakumbo (Fatima) har xuwa lkcn da kowa ya kama gabansa, 'ya yan yakumbo biyar duk maza sai autar ta Sumayya, manyan maxanta biyu duk sun yi aure, sae na ukun yanxu da take son a hada aurensa da na Abuturrab, Maryam kuma 'ya yanta uku, 'yan biyu maza sai autar ta khadija, sosai yakumbo tayi fafutuka kan makarantar Mahaifin Abuturrab don lkcn yana shekarsa ta biyu a jami'a Abbansu ya rasu don Mahaifiyarsu ta riga sa rasuwa, cikin ikon Allah Abban Abuturrab na gama karatun ya tafi NDA da taimakon mijin yayar tasa, bayan shekara daya ya samu aiki as a militant duk ta damesa sai da yayi aure, ya auri Mami (Hajarah) bafulatana kuma marainiya kamarsa, sun kuma hadu ne lkcn da yake service a Adamawa, bai shekara biyu da fara aiki ba Mami ta haifo masa d'an sa na fari Abuturrab a wnn shekaran kuma Allah yayi ma Mijin yakumbo rasuwa a hatsarin mota, sosai Abban Abuturrab yake kula da yayar tasa duk da 'ya yan ta duk sun riga sa fara aiki, promotions sosai ya dinga samu gun aiki sbda iliminsa da kwazo, sai gashi kafin shekara biyar ya xama babban soja Wanda hakan ya d'aga hankalin step members dinsu, Mami bata sake haihuwa ba sai Abuturrab na da shekara tara ta haifi Ramla a lkcn kuma Maryam ma ta haifi yan biyunta maza, autarta kuma sa'ar khaleesat ce, Yakumbo mace ce mai fada da isa ga masifa shi yasa ko kadan basa shiri da Abuturrab, kwata kwata bai son xuwanta gidansu, gashi duk abinda tace da Abba shi xae yi, baya taba tsallake magananta, iyakar biyayyar da xai ma mahaifiyarsu yake mata, a fusace ya shiga bedroom din Mami ta bi sa da ido har ya xauna, ganin ya ki cewa komai Mami tace "Ya aka yi?" Kamar xai mata kuka yace "Mami wai meyasa yakumbo take ma mutane haka ne, ni fa wllh tana cin darajar Abba da wataran sai munyi dauki ba dadi da ita...." Ta hararesa tace "Toh ka je yanxun ma kuyi mana tunda ka isa...." Marairaice mata yayi yace "Ba haka Mami ba ji fa wai maganan auren xumunci take min, kuma nasan kila tace da fitsararrun yaran yaya Khabir koh yaya Munnir xata hada ni, (Manyan mazan yakumbo)" Mami ta tabe baki tace "Wannan kuma kai ya dama.... Da baka tsaya ruwan ido ba ae da yanxu kayi auren ka, toh wai ina ya matan da kake bani a waya muke gaisawa?" Dariya yayi yace "Kai Mami ba wani ruwan ido fah, wa ennan kuma ae ba sonsu nake ba, kawayena ne kawai" ta tabe baki tace "Toh me kawaye, ae kuma sai kasan yanda xa ka yi" Mikewa yayi yace "Ke Mami baki taba neman min solution sai dai ki yi ta fito da faults dina, any way xan tafi gun Momma na anjima nasan she will surely find a way out for me" daga haka ya fita ta bisa da kallo tana murmushi.

*Haske Writers asso*?✍?

? *Noorul Huda*?

14......

Daren ranan Abuturrab ya tafi gidan kanwar Maminsa Hajiya Mariya, tayi murnan ganinsa sosai bayan sun gaisa tace "Anya Abuturrab ba wajen wani ko wata ka xo a anguwar nan ba kayi branching din nn" Dariya yayi yace "Mumy wajen ki fa na xo da gaske" tace "Ikon Allah, to ka kyauta ya gida da su ilham?" Yace "Lafiya lau Mumy" tace "Toh yaya fa?" Yace "Ta ma ce a gaishe ki" Tace "ina amsawa, xan ma kira ta" Abinci ta xubo masa duk da yace ya koshi, haka dai ya dauka ya fara ci suna ta hira, jin gidan shiru yace "Bbu kowa Kenan gidan yau Mumy?" Tayi murmushi tace "Kasan an koma boko duk suna gun iyayensu..." Yace "Toh bari kawai in kwaso kayana in dawo taya ki xama tunda ilham ta guje ki" dariya tayi tace "Da ka kyauta mun Aliyu" shi ma yyi dariyar yace "Kar ki damu xan dawo Mumy" Hajiya Mariya bata taba haihuwa ba, sai dai 'ya 'yan mai gidanta kuma duk manya ne, sosai take da son yara, hakan yasa gidanta bai rabo da yara kanana ko da yaushe sai dai in sch period ne, ita ta raini ilham har tayi wayo tayi shekara goma a wajenta, daga baya yakumbo tasa Abba ya karbo ta ba tare da wani dalili ba. Karfe goma da kusan Rabi Abuturrab yace mata xai tafi, nan ta damu wae sai ya kwana, yace "Toh in har kina son in kwana Mumy sai in kin amince xa ki samo min solution din wata matsala da ta sha min kai" Mumy tace "Ae wnn abu me sauki ne son...." Murmushi yayi yace "to xan kwana...." Sai kusan sha biyu Abuturrab ya fadi ma Small mum din tasa damuwarsa, shiru tayi tana kallonsa, can tayi murmushi tace "Toh kai yanxu matar ce baka samu ba tukun ko ya?" Ya shafa kai bai ce komai ba, can yace "Ehh" tace "Ae ko akwai wata 'yar makwabciyar mu a nan layin yarinyar me kyau da ita, ga hankali ga ilimi ga nutsuwa, in dai Alhaji bai nan ita ke xuwa taya ni kwana, ni dai na yaba da hankalinta, yau ma kanwarsu na asibiti ne shi yasa baka ganta ba amma da tana nan yanxu haka" Tun da ta fara magana ya saki baki yana kallonta har ta kai karshe, tace "Ya na ji kayi shiru" hade rai yayi yana girgixa kai yace "Another solution plss...." Dariya tayi tace "Kai fa ba mutunci ne da kai ba Abuturrab" ya langwabar da kai yace "Ni dai bana son auren hadi Mumy samo wani solution" tace "To ka ce kai baka da wacce kake so fa" ya shafa sajensa a hankali yace "Mumy akwae wata da nake son halayenta, she's nyc, uhm I like her mum" ta gyara xama tace "Ikon Allah to ita a ina take?" Kamar baxai ce komai ba sai kuma yace "A unguwar mu" Mumy tace "Au abu me sauki, kayi ma Abba magana sai a tura gidansu mana" kamar bae gane abinda take nufi ba ya tsaya kallonta, tace "Kayi shiru kuma" lumshe ido yayi ya bude murya can ciki yace "She's a Christian Mum" xaro ido tayi tace "Christian kuma, ko dai ka ta6u ne Abuturrab, ana maganar arxiki ka sakko wannan..." Kamar xai yi kuka yace "Allah Mumy burgeni take..... I like her" ta hade rai tace "Kai bana son shashanci fa, me xai hadaka da arniya duk ilimin ka Aliyu" a hankali yace "A'a ba arniya bace Mumy, she have her religion, she's a Christian!" Da wani irin mamaki take kallonsa baki bude, tana girgixa kai tace "Ka fi karfina Aliyu, tashi ka tafi gidanku ka kwana, I don't think you are on ur right senses" saukowa kasa yayi yace "No Mumy, wllh nasan abinda nake, shawara fa na xo ki bani...." Da mamaki tace "Yau naga ikon Allah, wace shawara xan baka a kan kafura ni Mariya?" Shiru yayi yana kallonta, tayi tagumi tace "Yau ni nake ganin ikon Allah, are you okay Aliyu, Christian fa kace?" Sauke idonsa yayi daga kallonta yace "There's nothing wrong with this mum, ko an rufe shiga Islamic religion ne?" Kallonsa kawai take ta kasa cewa komai, murya can kasa yace "I can convert her Mum, baki son in samu wannan ladan..." Da damuwa tace "No son, meye makomar kids din ka, kar ka manta ita xa kayi converting ba family dinta ba, sannan Kasan baxa ta taba rabuwa da family dinta ba, Aliyu keep everything aside and think reality, this is the biggest mistake you are to make in ur life, that aside Kasan in dai yakumbo na da rai abinda baxae taba yiwuwa ba knn, ko Abbanka baxae yarda ba not to talk of ur mum bare a xo ga families wnn abun kunya ne Ali..... Ita yarinyar ance maka iyayenta xasu yarda su bar ta tayi converting?" Mikewa yayi a d'an fusace yace "Abun kunya don na auri wacce ta dawo addinin musulunci, toh ashe kuwa komai ma xae dawo abun kunya a duniya.... Mum nasan kin fi kowa tunani a parents dina, plss kiyi tunani ki ban shawarar da xae yi boosting din abinda nayi niyya, sannan in dai tana sona bbu ruwana da iyayenta, they can do what ever they wish to me" daga haka ya yi hanyar bedroom ta bi sa da kallo baki bude, kwanciya yayi kan gado ya lumshe ido, can ya bude da sauri ya dau wayarsa ya shiga kiran Samantha har ya gama ringing bata dauka ba ya kuma kira nan ma shiru sai yayi tunanin tayi bacci nan ko tana xaune tana karatun biology kawae ji tayi haushinsa take ji hakan yasa ko kallon wayar bata yi ba. Washegari Abuturrab na idar da Sallah yace xai tafi, Hajiya Mariya tace "Da wuri haka son, ka jira kayi breakfast mana" yace "Xan yi a gida" shiru tayi tana kallonsa, can tayi murmushi tace "Toh meye kuma na fushi son, ba fa mu gama magana ba" marairaice mata yyi yace "Bayan kin ki supporting dina Mum" tace "No ba haka bane son, am trying to highlight you of the side effect of what you are trying to do, na farko ur kidz, na biyu ur image, na uku your parent, na hudu her parent will and will never agree, na biyar makiyan ka will make jest of you....." Katse ta yayi yace "Mumy naga dai uba shi ke da iko kan 'ya ya ba uwa ba, image dina kuma will never be tarnished tunda ba mugun abu nayi ba, parent dina kuma naga ni xan xauna da abata fa Mumy, parent dinta kuma can do what ever they wish I don't care, snn ni bana hango dariyar da xa a min nafi hango ladan da xan samu gun Allah" lumshe ido tayi cikin sanyin murya tace "Haka ne, Allah ya dafa maka son, yayi xabi mafi alkhairi, ya kawo sassauci kan lamarin" Abuturrab da yaji dadin furucinta yace "Nagode Mum" Sai kusan Karfe goma Abuturrab ya bar gidan bayan ta basa shawarwari masu yawa. Har bayan kwana biyu bai ga Samantha ba gashi taki daukar kiransa, duk yaji Kamar an daura masa duniyar ne a kansa, da dadewa yasan ta daina bin inda tasan xai ganta, hakan yasa ya maida gun zamansa can gaban gate din main house dinsu, ae ko yana xaune gun ranan laraba ya hangota tana tahowa, bata lura da shi ba hakan yasa yayi saurin dauke kansa, yana ganin ta iso dai dai gate din ya mike sai a sannan ta gansa and she was very shocked, ta juya da sauri xata gudu taku daya biyu ya cafketa, tana xaro ido kamar munafuka tace "Doctor" janta yayi xuwa cikin gidan, sosai ta tsorata tana tirjewa tace "Plss ka bari mana, stop it plss, ur sisters...." bai saurareta ba har sai da suka shiga compound din, sojojin dake xaune suka bi su da kallo kamar idonsa xai yi magana, ko kallonsu Abuturrab bai yi ba, ita ko ta boye fuskarta jikinsa duk ta rikice hawaye na sakko mata, tsoronta daya kada yan gidan su gansu, bai tsaya ba sai da suka shiga parlonsa ya saka key ya jingina jikin kofar yana kallonta, kin yarda ta kallesa tayi ta hade rai tace "Let me out" fixota yayi ya hade ta da bango yace "Why ain't you picking my call?" Kasa cewa komai tayi tana kallonsa can kasar xuciyarta na bugawa ganin yanda ya hade rai, can ta sunkuyar da kai ya kuma dago
Kanta, hawaye ya cika eye balls dinta tace "Ni ka bude min kofa in fita" shiru yyi yana kallonta, can ya sa hannu ya tsinka rosary din wuyarta da cross, xaro ido tayi ta rike tsinkakken rosary din a fusace tace "Meyasa xaka dinga tsinkar min da rosaries....." Yana kallon kwayar idonta yace "Coz I don't see it use on ur neck, it's of no use..." Kallonsa take ta kasa cewa komai, yace "Why are you ignoring my calls?" Rungume hannayenta tayi tace "I see you are good at kissing girls, and my religion prohibit that, because it's almost an act of fornication that's why I decided to quit the frndship....." kallonta yake ko kiftawa bai yi, can ya fixgota yace "Fornication? Kin san meye fornication?" Tsorata tayi ganin yanda ya rike ta amma ta dake ta tura sa tace "Let me out" k'in saketa yyi yana mata wani kallo yace "Sae kin gaya min the meaning of Fornication" Hararansa tayi tace "You check the dictionary" Dago kanta yayi yana mata wani kallo yace "Have i ever attempted having sex with you?" Kauda kanta tayi ta hade rai bata ce komai ba, yace "Alryt then, but you can't just call me a fornicator without me having sex with you, don haka let me make it happen sai ki ji ddin kirana da haka...." 

*Haske writers asso*?✍?

? *Noorul Huda*?

15.....
Dago kanta yyi yace "Have I ever attempted having sex with you?" Kauda kanta tayi ta hade rai bata ce komai ba, yace "Alryt then, but you can't just call me a fornicator without me having sex with you, don haka let me make it happen sai ki ji ddin kirana da haka...." Daga haka ya kama hannunta xuwa bedroom, sosai ta tsorata ta dinga turasa tana tirjewa hade da cewa "Ni ka bude min kofa in fita, let me out immediately...." Daukarta yayi cak ta kankamesa a rikice tana cewa "plsss let me out.." Bai tsaya ba sai da ya shiga bedroom ya rufe kofar da key ya direta kan gado, da yake shidda na yamma ya kusa bedroom din yyi duhu don duk curtains a sauke suke, rigar sa ya cire yana kallonta, ta mike da sauri ya kuma mayar da ita ta fasa ihu ya hau gadon ya rufe bakinta, ya cire dankwalin kanta, gashinta me yawa na daure tayi dough da shi, ta cire hannunsa a bakinta cike da tashin hankali tace "Don Allah kayi hakuri ka rufa min asiri" ya kai bakinsa kunnenta yace "You called me an adulterer???" Ta fashe da kuka tace "Noo amm sorryyy.... I didn't mean it" Hannu ya kai bayanta a hankali ya xuge zip din doguwar rigar jikinta hade da 6alle bra dinta, rikicewa tayi ta rike hannunsa cikin kuka tace "Pls let me, ka yi hakuri pls..." Yana kkrin cire rigar yace "After all you are not a virgin" xaro ido tayi tace "I swear ni ba yar iska bace" fixgota yayi lkci daya idonsa ya kada yace "Ke ba yar iska bace? Salahai ne ke xuwa Club dama?" Kasa ce masa komai tayi hawaye na sakko mata har da sheshsheka, lkci daya ya sauke rigar gaba daya har xuwa waist dinta, kankamesa tayi ko ina na jikinta na rawa tace "Don Allah ka rufa min asiri, ni ban taba ba....." Lumshe ido yayi jin bare body dinta a jikinsa, ya kai bakinsa wuyarta cikin sanyayyan murya yace "I won't, because i... I love you" jin tayi shiru ya dago kanta a hankali, da sauri ta rufe idonta, ya kai lips dinsa kan eyelid dinta snn a hankali ya xuge mata zip dinta, sauka take son yi daga kan gadon ya rikota taki barin su hada ido ya maido ta kan gadon yace "I promise I won't kiss you again tunda ba kya so, don't ever ignore me again plss, missed you" sai a sannan ta dago manyan idonta ta kallesa, ya langwabar da kai yace "Pls dear" sauke idonta tayi kasa, ya dau ribbon dinta da ya fadi ya tufke mata gashinta snn ya dau dankwalinta ya mika mata, a hankali ta sa hannu ta karba, mikewa yayi ya kunna bulb din dakin, ya koma kusa da ita ya kamo hannunta yana murmushi yace " _Girl I have a question to ask you today....._" Dago kai tayi ta kallesa ya wara mata ido yana murza long fingers dinta yace " _Will you marry me even though I met you today_"  kallonsa ta tsaya yi ko kiftawa babu, yayi murmushi ya daura forehead dinsa a nata cikin sanyin murya yace " _All she said... You don't even know my father, o de mo mi rara.... You don't know my mother, ofe fi mi s'aya, can you pay my pride price it's just a million dollar! Easy o jeje take it slow oh, ko le to yen my darling jeje, easy o jeje take it slow oh, omo la fe fe ra moto, easy o jeje take it slow oh, will you take it easy I dey on prada.... Easy o jeje take it slow oh...._"  Xaro ido tayi tana kallonsa, ya wara ido yana kallonta, tace "kana jin Yoruba dama?" Murmushi yayi yace let me finish, ta tallabi chin dinta tace "Ohk ohk"  jingina yayi jikinta hade da lumshe ido yace " _Girl I have just one thing to tell you again, is it me or this love lo yan me were, ahh! I don't even know ur father, mi ode mo ile won oh.... I don't know your mother mo de fe fi e s'aya, can't pay ur price oh, don't even have one dollar ah.... Easy o jeje take it slow oh, ko le to yen my darling jeje, easy o jeje take it slow, omo la fe fe ra moto, easy o jeje take it slow, will you take it easy I dey on prada.... Easy o jeje take it slow ohh...._" Murmushi tayi ta mike ya riko hannunta yace "No comment" tace "Ohk kayi kokari...." Bata fuska yayi yace "I mean you did not reply my song" ta buda ido tace "Buh I said it's nyc...." Yace "Uhm it came from the bottom of my heart..." Tace "na tafi" daga haka ta nufi kofa yace "Ohk, I won't kiss you again plss, don't quite the frnd ship" ta kallesa tace "Sure?" Mikewa yayi tana ganin haka ta karasa kofa da gudu ta murda taji a rufe, jawota yayi jikinsa ta baya yace "Yeah sure!" Kasa cewa komai tayi don ji tayi kamar da electric ya hade jikinta, bude kofar yayi yace "Ina za ki?" Kin cewa komai tayi, ya juyo da ita suna facing juna, yana kallon kwayar idonta yace "Ina za ki nace?" Sauke idonta tayi a hankali tace "Mumy ta aikeni gidan frnd dinta...." Yace "Let me drop you" tace "A'a an fara kiran sllh" kama hannunta yayi suka fita parlor, ya dau makullin motarsa ya ja ta xuwa gun mota, gidan bbu wani nisa tace ya ajiyeta d'an nesa da gate din, hakan yyi yace tayi sauri yana jiranta, kai kawai ta gyada masa ya bi ta da kallo har ta shiga gidan. Ba a dau lkci ba ta fito ya bude mata motar ta shiga, kallonsa tayi cikin sanyin murya yace "Welcm...." Jan motar yayi ya dau hanyar gidansu, yace "Kun gama waec din ne?" Ta girgixa kai tace "Mun kusa." Bata bari ya tsaya kusa da gidansu ba yana parking ta bude motar ta fice hade da daga masa hannu, murmushi yayi ta juya ta nufi gate dinsu. Washegari sai gashi ta biyo hanyar xata Church, fita yake da niyar yi xuwa gun wanin abokinsa amma ba da mota ba, yana ganinta ya fasa, ita ko ta gaishesa xata wuce ya sha gabanta yace "Ina za ki?" Tace "Church" ya d'an tabe baki yace "During waec din ma baxa ki tsaya kiyi karatu ba?" Tace "Mumy ce tace sai naje, beside nayi karatu tun safe" ya d'an bata fuska yace "ohk but am very hungry, nobody at home to give me food"

*Haske writers asso*?✍?   
I heart you all my fans??

? *Noorul Huda*?

16.....
Yar dariya tayi tace "Then ka tafi eatry mana!" Yace "No, not when I have a sweet girl that's  very good cook!" Ta xaro ido tace "Who?" Yace "Youu" daga haka ya kama hannunta ya ja ta zuwa gidan, tana bata rai haka ta shiga daura masa girkin garnished spaghetti, cikin mintinan da basu wuce ashirin ba ta gama suka dawo parlor, duk yanda ya so da ita ta ci kin ci tayi shi kuma ya kulle kofa ya ki barin ta ta fita, ganin yanda ta hade rai yayi murmushi yana cin spagh dinsa yace "Tell me a story...." Bata ko kallesa ba tace "Bn iya ba" jawota yayi kusa da shi yace "Baxa ki bar gidan nn ba knn yau" kin cewa komai tayi, ya lumshe ido ya bude yace "Ohk tell me more about Jesus!" Kallonsa tayi da sauri sai kuma tace "Tarihinsa?" Ya gyada mata kai, gyara xama tayi tana kallonsa tace "Ohk I will" Yace "Yauwa am all ears" ta rufe ido tace "Long time ago in Bethlehem, so the holy bible said, Mary's boy child Jesus Christ was born on Christmas day, even the angels testified that a king was born...." Murmushi yyi yace "No.... da Hausa xa ki min and you are not giving me in details, how was he born, where was he born, da dai sauransu" ta wara ido tace "Ohk Ohk... Mary wacce kuke kira da Maryam ita ce mahaifiyarsa, Mary macece baiwar Allah me kamun kai kowa a Bethlehem ya shaida hakan, tana kuma da wanda xata aura wato Joseph wanda ya kasance Carpenter, ranan tana xaune ita kadai daki sai ta ga wani haske daga waje, haske sosai wanda sai da ta rufe idanuwanta, Mala'ika Gabriel kenan ya xo mata da sakon cewar xata haihu ba tare da aure ba, abun ya bata mamaki sosai, kafin tace komai har ya bace nan ta fara naxari sai dai bata fadi ma kowa ba har Joseph da xata aura, wasa wasa taga da gaske ciki gareta, wanda hakan yasa 'yan gari suka fara maganganu kanta, ko ina gulmarta ake wasu na cewa da ma lullubin karya take a ko da yaushe, tayi kkrin ganar da su cewar ita bata taba sanin namiji ba amma nobody was willing to believe her, sae Joseph da bai gujeta ba, bayan an dau lkci xaman kasar ya gagaresu sbda mutane wanda hakan yasa Joseph yasa su bar garin, a hanya nakuda ya kamata Joseph ya shigar da ita gun ajiye dawakai wato horse stable a nan ta haifi Jesus Christ the son of God!" Abuturrab dake ta kallonta cike da tausayi ya dakatar da ita da sauri jin furucin ta na karshe yace "Madam He's not the son of God but rather his messenger" kallonsa ta tsaya yi sae kuma tayi murmushi tace "Yeah, believe din Muslims knn, but we believe he's the son of God" hade rai yayi yace "Ina gaya maki magana kina ce min ba haka ba, Allah bai haifa ba ba a haifesa ba, he's one and one alone,  Jesus is his messenger!" Shiru tayi tana kallonsa can ta girgixa kai tace "For God so love the world, that he gave his only begotten son that who so ever believeth in him shall not perish but have everlasting life,  this is a verse from the holy bible don me xaka ce jesus isn't the son of God?" Wani kallo ya dinga mata can yace "Then ur bible is deceiving you" hade rai tayi sosai tace "How dare you? why will you say that?" Mikewa take son yi a fusace ya fixgota ya xaunar da ita yace "Luke 3:38 said; Adam was the son of God, Gen 6:2 also said all men are son of God, Jeremiah 31:9 said David is the begotten son of God, Psalm 2:7 said who ever ia righteous is the son of God, Romans 8:14 says Jesus is the ONLY begotten son of God, which are we to believe?? There is a lot of confusion in ur bible, nan ance mana Jesus kadae ne son of God, an dawo an lissafo mutane da dama an kirasu da son's of God su ma, why? How's that??? Ashe kenan ba Jesus kadai ne son of God din ba ma," Kallonsa take ko kiftawa babu, ya tabe baki yace "Ci gaba" Sauke idonta tayi a hankali tace "Am going home" daga haka ta fara kokarin mikewa yace "Baki isa ba you are not leaving here until u finish ur forged story" wani kallo tayi masa sai kuma ta fashe da kuka tace "It's not forged" tabe baki yayi yace "Then ki ci gaba since you didn't defend my question" ta goge hawayen idonta a hankali tace "Three wise men ne suka yi announcing haihuwar Jesus the Messiah..... Snn comet from the sky ne yayi leading dinsu har manger inda aka haifi Christ....." Dakatar da ita yyi yace "Yeah yeah... jump all this...." Cikin sanyin murya tace "Allah ya ba ma Christ baiwa da dama yana kuma da disciples 12 wato mabiya har sha biyu, first miracle din da jesus yayi on earth shine na tada matattace, Lazarus ya mutu yan uwansa na ta koke koke Jesus ya je tomb dinsa ya tado sa ya fara rayuwa kuma, ya warkar da mutane dayawa don ya kasance mutum me tausayi, akwai wani biki da suka je da mahaifiyarsa Mary, wine ya kare gun bikin, nan Mary ta nemosa tana tambayarsa ya xa ayi, nan yasa aka ciccika masa ruwa a pots ya maida su wine gaba daya, shine kadai mutum da ya taba tafiya a kan ruwa da kafafuwansa, ya taba ciyar da dubban mutane da bread guda biyar da kifi biyar yayi miracle suka cika baskets fiye da dari.... John the Baptist shi yyi baptizing Jesus....." Jin ana kiran sllh la'asar ya dakatar da ita yace "Alryt xan je sllh idan na dawo sae ki karasa, nima kuma sai in baki nawa tarihin islamically then you compare and contrast" a hankali tace "Ohk...." Rufe sauran abincin da ya rage yayi, tace "Ka koshi?" Bai tanka ta ba bai kuma kalleta ba, bayan yan mintuna ta mike xata wuce ya mayar da ita ya zaunar, hade rai tayi tace "Wucewa xan yi" bai ce komai ba kuma bai saketa ba, bayan wasu minutes din ya saketa yana kallonta yace "Idan ana kiran sllh ba a magana" buda ido tayi tace "da gaske?" Mikewa yayi yace "Yesss" mikewa tayi ita ma yace "Baxa ki jira in dawo ba kuma?" Hade rai tayi tace "Kai xaka sllh, ni kuma baxan je church ba, me yasa kai ma baka fasa xuwa sllhn ba" kallonta kawai yake, can ya juya yayi ficewarsa, kamar xata yi kuka ta bi sa da kallo, samun kanta tayi da kasa fita, a hankali ta koma ta xauna. Sosai yayi mamakin ganinta da ya dawo daga masallaci amma bai nuna ba, ya xauna kusa da ita yace "Oya karasa in fara nawa!" Ta sauke idonta ta ci gaba da basa tarihin, tun daga kalubalen da jesus ya fara samu gun nonbelievers, da encounter dinsa da paul the apostle, da yanda paul ya dawo Christianity, irin sharrin da nonbelievers suka yi masa, da last dinner dinsa da disciples dinsa, da yanda soldiers suka xo suka yi arresting dinsa, aka saka masa crown din k'aya a kai, aka ja sa tare da cross dinsa xuwa Golgotha ana cin xarafinsa, da yanda aka saka shi tsakanin barayi biyu, yanda aka daura sa cross din aka buga masa kutsoshi a hannu kallonta Abuturrab yake da mamaki ganin hawaye idonta, ya danne dariyarsa yana kallonta da tausayin rashin sani wanda aka ce ya fi dare duhu, cikin sanyin murya tace "Jesus Wept!!! And his last words where; Ohh father, forgive them because they don't know what they are doing!" and that was how jesus Christ died for our sins, he was crucified on the cross in Calvary, he was slain" ta karashe tana goge hawayen idonta, yana mata wani kallo yace "Ohh da gaske ya mutu ashe? Kuma sbda xunuban mu? he died on the cross for all our sins?" Ta kallesa tace "Yess! But he rose up after 3 dayz and his father took him to heaven...." Da mamaki yace "But.... But Why then do we still have to go to hell and pay for them again, don me wasun mu xa su je wuta bayan sbda xunuban mu ya mutu? Wato sau biyu kenan xa ayi judge dinmu.... Toh sacrifice din da jesus yayi sbda xunuban mu bai isa ba knn har sae an sake mana hukunci? Ina ce don xunuban mu ya yarda ya mutu, to in haka ne kenan he did not die for our sins tunda har hukunci pa na jiranmu ranan gobe kiyama, idan kuma ba haka ba ki fahimtar da ni yanda xan gane, kuma ni dai nasan it wasn't Jesus Pbuh that was Crucified or slain.... Another error from your Bible" yana kai wa nan ya wani hade rai wanda hakan yasa ta kasa cewa komai tana kallonsa ko kiftawa bbu, ya wara ido yace "Kinyi shiru?" Ta dauke kanta, ya kamo hannunta yace "Ki ganar da ni mana Samha" ta xame hannunta a hankali tace "I don't know too, all my Bible told me was that he died on the cross and rose from his tomb after 3 dayz and was taken to heaven bayan wannan ban san komai ba" innocently tayi maganan, murmushi yayi yace "Toh shknn, are you ready in fara baki nawa tarihin?" Bata ce komai ba ta sauke idonta kasa, ya lumshe ido yace "Alryt, His mother is Maryam Bint Imran, the daughter of Hannah......" Shiru yayi yana kallonta, ta d'ago a hankali jin shirun, murya can kasa tace "Ci gaba" yayi murmushi yace "Ohk...."

*Haske Writers asso*?✍?

Astaghfirullaahal Adheemal lathee la ilaaha illaa huwal hayyul qayyumu, wa atoobu ilayhi!! Allah knows best.

? *Noorul Huda*?

17.....

Maryam bint Imran shi ne sunanta, mahaifiyarta kuma Hannah, an san Maryam a mace mai son ibada da tsoron Allah a Jerusalem, Mala'ika Jibril shi ya xo mata da wahayin haihuwar Isa Pbuh, da farko taji tsoron ganinsa ta kuma  nemi tsarin Allah daga gare shi, and he told her he was only a messenger from Allah, yana kuma yi mata albishir da kyautar A righteous son from Allah, Maryam tayi mamaki da jin hakan don tasan bata da aure kuma ita budurwa ce, a nan tace "Amma taya hakan xae yiwu..." Nan mala'ika jibril yace mata hakan xa'ayi domin Allah yana halittan abinda yaga dama, when he decrees a matter he only says to it 'Be' and it is. (Qur'an 3:47) and that was how Maryam (As) submitted to the will of Allah SWT and secluded her self from society and gave birth to Isa (AS) right under a Date palm tree (Bishiyar dabino) which serve as her source of Nourishment during labour not in a manger as said in your Bible." Murmushi Samantha tayi bata ce komai ba, Yayi murmushin shi ma ya ci gaba, "Maryam ta koma gun 'yan uwanta da Isa pbuh a hannunta, wanda hakan yasa aka fara condemning nata a garin a cewarsu ta aikata sa6o, ko kadan Maryam bata girgixa da surutansu ba tana rike da Annabi isa a cot dinsa, Allah SWT bai barta a haka ba don a nan take isa AS ya bude baki yace "Lallai ni bawan Allah ne...." Shiru yayi ganin yanda ta bude idanuwa tana kallonsa, yace "Ya?" A hankali tace "Uhm ci gaba..." Murmushi yayi ya langwabar da kai yace "He continued saying, Allah has made him blessed wheresoever he be, he has enjoined on him prayer and alms as long as he live, and to be dutiful to his mother, and Allah has made him not arrogant, unblest, and peace be upon him the day he was born, and the day he will die, and the day he shall be raised.... Qur'an 19:30-34."  A tare suka kalli kofa da sauri jin an bude,  Ilham tayi tsaye bakin kofar tana kallonsu, mikewa yayi fuska daure yace "You re very stupid, baki da hankali xa ki shigo min parlor haka??" Fita tayi kamar xata yi kuka tace "Kayi hakuri yaya Mami ce tace in kira ka..." Yace "Get out!" Rufe kofar tayi ta wuce, Samantha da duk jikinta yayi sanyi ta kallesa tace "Saboda ni kayi mata haka?" Xaunawa yayi kan kujera fuska daure yace "No" ta mike cikin sanyin murya tace "Ohk xan tafi" tashi yayi da sauri yace "No but ae ba mu gama ba Samha" tace "Xa mu ci gaba next time, kaga ur mum is calling" d'an murmushi yayi yace "Alryt... Thanks for the food dear" murmushin ta mayar masa ta nufi kofa ya bi ta da kallo har ta fita, komawa yayi ya xauna ya jinginar da kansa jikin kujera hade da lumshe ido, yafi minti goma a haka can ya mike jiki a sanyaye ya fita xuwa main house, sosai gabansa ya fadi ganin yakumbo, sae dae ya fuske ya xauna ya gaisheta tace "Sae yanxu ka ga dama kenan" ya shafa kai yace "A'a" Mami dae sae kallonsa take, Yakumbo tace "Toh ya maganar mu ta ranan, kasan dae kai ake jira ko?" Ta gefen ido ya kalleta yace "Ni ake jira kuma?" Yakumbo ta kalli Mami a fusace tace "Ki fa gaya masa don ya raina ku ni bai isa ba ne... Ni xae dinga ma tambayar walakanci?" Abuturrab yace "No ban gane xancen bane yakumbo." Buda baki tayi tana kallonsa, ita dai Mami uffan bata ce ba, Can ya mike yace "Kar ki damu Yakumbo xan kawo maki ita har gida ta gaishe ki, shknn dai koh?" 
Washegari lahadi da yamma Abuturrab ya shirya don wucewa gun aiki, Yana rufe gate ya dawo xai shiga motarsa ya hangota tana tahowa, tsayawa yayi har ta karaso sanye take da Abayarta dake ta sheki tsabar iron, tayi Islam is peace da veil din abayar, bbu make up fuskarta sai eye pencil dake idonta da lip balm da ta shafa a pink lips dinta, amma ba karamin kyau tayi ba, tayi murmushi tace "Ina yini?" Yana kallonta yace "Lafiya! Ina xa ki?" Tace "Catechism yau Sunday!" Yace "Ohk shigo in yi dropping din ki" tace "Thought clinic xaka?" Yace "Yeah" ta langwabar da kai tace "Toh ae ba hanyar bane" yace "Idan xa ki shigo malama ki shigo" a hankali ta karasa ta bude motar ta shiga, shi ma ya shiga ya ja motar suka dau hanyar titi, ganin hanyar da ya dauka ta kallesa sai dai bata ce komai ba, tafiyar kusan minti ashirin suka yi ganin har sun wuce hanyar asibitin ta kallesa tace "Ina xaka kai ni Doctor?" Ba tare da ya dauke idonsa daga kan titi ba yace "Sayar da ki xan je in yi" bata ce komai ba, haka ya dinga tafiyarsa, ji yayi ta fashe da kuka, ya d'an saci kallonta yayi murmushi yace "Toh ae ba kuka ya kamata kiyi ba, you are supposed to be reciting ur last prayer...." Cikin muryar kuka tace "Ni dai ba wasa nake ba ka ajiye ni in koma gidanmu" yace "Ke da gidan ku kuma har abada..." Ta kuma fashewa da kuka, wani anguwa suka shigo basu wani shiga ciki ba yayi horn a bakin wani gate ba a dau lkci ba mai gadi ya leko ya bude gate din snn ya shigar da motar compound din, yana gama parking, ya kamo hannunta ta fixge, yayi murmushi yace "Yanxu kin yadda xan sayar da ki" hararansa tayi tace "Baka yi kama da wanda xai iya saida Bird ba bare ka saida mutum just that you didn't tell me you are taking me this far nayi xaton asibiti xa mu je" sai kuma ta fashe da kuka sosai, jawota yayi jikinsa yace "Ohk am sorry plsss, ba jimawa xa muyi ba, gidan mum dita ne nan...." Turasa tayi da mamaki tana kallonsa tace "Mum?" Yace "Yeah, my mum sister" ta fashe da wani sabon kukan tace "Ni dai ba ruwana ka kai ni titi in hau tricycle in koma gida" yace "Ohh she's nyc, and she will love seeing you, bata da matsala" bai jira cewarta ba ya ciro handki ya fara share mata hawayen idonta, daga haka ya bude motar ya fita ya xaga ya bude mata kofar ya fito da ita. Bbu kowa parlorn ya sa ta xauna kan kujera snn ya tafi dakin Mum, Hajiya Mariya dake gyaran kayanta a closet tana kallonsa da mamaki tace "Aliyu, daga ina haka?" Yace "Gida Mum" tace "Ikon Allah, sannu da xuwa ya hanya?" Yace "Alhmdllh, da bakuwa muke" bai jira cewarta ba ya fita, sai ga ta ta biyosa, tun bata iso parlon ba take kallon Samantha har ta iso, Samantha ta sunkuyar da kanta gabanta na faduwa, Murmushi dauke fuskar Hajiya Mariya tace "Sannu da xuwa bakuwa" Samantha bata iya ta kalleta ba ta xamo kasa a hankali tace "Ina yini Mumy" Hajiya Mariya tace "Lafiya lau, ya hanya?" Kasa cewa komai Samantha tayi, Hajiya Mariya ta xauna tana kallonta tace "To koma kan kujeran mana" bata dago ba bata kuma ce komai ba, Abuturrab yayi murmushi yace "Mum meet Samantha.... But I do call her Samha.." Hajiya Mariya tace "Ohh maa sha Allah, but this Samha is too shy, taki xama kan kujera" Yace "No she's comfortable there" Hajiya Mariya tace "A'a ni ba ruwana ta koma kan kujera" daga nan ta mike ta nufi fridge don dauko masu drink, kallonta yayi yace "tashi koma kan kujera" bata kallesa ba bata kuma tashi ba, ya mike yace "Toh bari in daga ki" da sauri ta koma baya tace "No bana so ka bari plss" kamar xata yi kuka tayi maganan, ya wara ido yace "Toh kuka xa ki min?" Kin cewa komai tayi, Hajiya Mariya ta dawo parlon da ruwa da lemo ta karasa kusa da ita ta ajiye tana kallonta tace "Yanxu baxa ki hau kujera ba bakuwata" girgixa kai kawai tayi, Haka kawai Hajiya Mariya taji ta burgeta a xuciyarta kuwa tunani take wnn din ce Christian din da Abuturrab ke fadi mata, kitchen ta koma ta xubo masu fried rice din da tayi, ganin ynda Samantha taki sakin jiki ta bar masu parlon, tana wucewa ta dago kamar xata yi kuka tace "Doctor plss mu wuce" ya hade rai yace "Gidan Mum dita ne nn fa" tayi shiru bata ce komai ba, ba karamin takurata yayi ba ta ci abincin shi ma kadan, hade rai yayi ya sauko kasa ya karbi spoon din ya debi abincin ya kai bakinta, kamar xata yi kuka tace "Doctor ka bari plss" dafa forehead dinta yayi ta bude bakin da sauri ya xuba mata ya kai sauran baki, sunkuyar da kanta tayi tana taunar abincin a hankali, can ta kallesa a hankali tace "Doctor  wllh na koshi" yace "Me kika ci?" Tace "Pounded yam and vegetable" yace "Shine baki kawo min ba?" Ta wara ido tace "Kana so?" Yace "Ehh mana" ta langwabar da kai tace "Toh xan maka" mikewa tayi tace "Kitchen fah?" Ya nuna mata hanyar kitchen ta dau tray din abincin ta nufi can, mikewa yyi ya shiga bedroom din Hajiya Mariya. Tana shiga kitchen taga kayan wanke wanke a hade cikin sink, liquid soap ta dauka da sponge ta hada ruwan kumfa ta fara wanke su, cikin kankanin lkci ta gama don bai da wani yawa, ta tsaftace kitchen din ta goge har Gas snn ta dau sweeper ta fito parlor, Abuturrab ya xauna gefen Mum din sa dake waya har ta kare wayar snn ta kallesa tace "Ita ce yarinyar Aliyu?" Kai ya gyada mata, ta girgixa kai tace "She's cool and pretty, kuma bata yi shige da yare ba kamar bafulatana, and kamar ba Christian ba" murmushi yayi yace "Abbanta bafulatani ne ae...." Shiru Hajiya Mariya tayi, can tace "Allah sarki.... Toh yanxu ta yarda xata yi converting din ne?" Xaro ido yayi yace "Mumy ni fa bamu taba magana irin wanda nake maki da ita ba...." Da mamaki tace "Kana nufin bata san kana sonta ba?" Shiru yyi sai kuma ya girgixa kai a hankali yace "Ko ma ta sani bata taba nuna ta sani ba" Hajiya Mariya tace "Toh fah, then it's better ka fadi mata soon as possible kaji ra'ayinta" ya lumshe ido yace "Ohk mum" 'yan shawarwari ta basa sannan tace ya tafi parlor ya bar ta ita kadai, mikewa yayi ya fita, xaune ya sameta idonta na kan tv, ya karaso ya xauna kusa da ita yana kallonta yace "Sae bayan magrib xa mu tafi koh?" Ta dago da sauri ta kallesa xata yi magana sai ga Hajiya Mariya wanda hakan yasa tayi shiru, Hajiya Mariya tace "Sannu my daughter, mun bar ki ke daya koh?" Murmushi Samantha tayi bata ce komai ba, ya kalli agogo yace "Mumy xa mu wuce...." Tace "So early?" Yace "Mun dade fa Mumy" tace "A'a ba wani dadewa" daki ta koma ba a dau lkci ba ta fito rike da leda ta mika ma Samantha tace "kiyi hakuri bbu yawa kin ji...." Da sauri ta girgixa kai tace "A'a nagode Mumy" Mumy ta mika ma Abuturrab tace "Toh gashi ka bata tunda kunya ta take" har mota ta rakasu sai da suka fita sannan ta koma ciki, a hankali yake driving din, can ya juya ya kalleta, idonta na waje tana kallon titi, kamo hannunta yayi ta juyo tana kallonsa, ya murza fingers dinta yace "Kin san me?" Janye hannunta take son yi ya ki saketa, murya can kasa  yace "My mum.... Kinsan me tace?" Kallonsa ta sake yi snn tace "A'a" murmushi yayi murya can kasa tace "Wai tana son ki, she likes you, how she wish you were a Muslim sai ki xama in-law dinta" murmushi tayi ta kwace hannunta bata ce komai ba, yace "Kin yi shiru" wara ido tayi tace "Uhm and unfortunately am not a Muslim"
 
*Haske Writers Asso*?✍?  sorry for the delay!

? *Noorul Huda*?

18.....

Murya can kasa yace "And you can't become one koh?" Wani kallo tayi masa ta gefen ido tace "as in?" Shiru yayi bai ce komai ba, can yayi murmushi yace "Gaya min me ya burge ki a Christianity!" Ta girgixa kai tace "I don't want to talk about that now!" Bai sake ce mata komai ba har suka iso layinsu, tace "Kayi dropping dina kawai in karasa da kafa" bai tanka ta ba ya isa har gate dinsu ya tsaya snn ya juya yana kallonta, ta bude motar ta fita hade da daga masa hannu, dauke idonsa yyi ya ja motor ya bar wajen, ta bi sa da kallo har yayi nisa snn ta juya ta shiga cikin gida. Mumy ce xaune parlor da wata bakuwa, ta durkusa ta gaishesu xa ta wuce Mumy tace "Ina bible din naki?" Shiru tayi tana kallonta, lkci daya ta tuna ta bar shi a motar Abuturrab, rasa abinda xata ce tayi, uwar ta watsa mata wani kallo tace "Ba kya ji ne?" Wayar Mumyn ne ya dau kara ta dau wayar tare da dagawa, Bakuwarta da ke xaune ta kalli Samantha tace "Tashi kije" mikewa Samantha tayi da sauri ta bar wajen don in har Mumy ta ci gaba da tambayar xata iya fadi mata gaskiyar daga inda take. Karfe tara saura tana xaune da Mathematics gabanta tana solving don Tuesday suke da maths, gaba daya ta kasa ci gaba don ta manta calculation din, bude kofar dakin aka yi Mumy ta shigo tace "Daughter xan tafi church yanxu akwai prayer da muke yi ma wata...." Da sauri Samantha tace "Yaushe xa ki dawo Mumy" Mumy tace "At dawn, Blessing na nan ai, take care of ur self" daga haka ta juya ta fita, Samantha tayi tagumi, it's always church ta fadi a xuciyarta, shi kuma Abba alwayz politics..... Tabe baki tayi ta ci gaba da kallon math din gabanta, Abuturrab ne ya fado mata ta Kalli agogo, dai dai nn ta ji fitar motar Mumy, mikewa tayi sai kuma ta kalli jikinta ta ga 'yar rigar bacci ne iya gwiwa, ta bude press ta fiddo da kimono mai d'an kauri ta daura kan kayan ta dau veil ta rufe kanta snn ta dau textbook dinta da note book tare da pen sai calc, a hankali ta bude kofar ta ta fita ta leka dakin da mai aikinsu take taga har ta kwanta, a hankali ta sauka kasa ta nufi kofa taga a rufe, ta bude ta fita, sai da ta ganta kofar gida gabanta ya shiga faduwa, tafiya take da sauri da sauri har ta iso kofar gidansu Abuturrab, ta tsaya kusa da gate kamar munafuka, tura gate din tayi ta ji a bude ma yake, ta tura a hankali ta shiga sannan ta rufe, da sauri ta nufi balcony tana lekan parlon ta gansa xaune a kan carpet yana danna laptop yyi backing kofar, cikin dubara ta murda kofar yanda baxai ji ba sbda k'aran Tv, tana shiga parlorn bata rufe kofar ba cikin sanda ta nufesa, ta durkushe bayansa tayi wani k'ara, juyowa yayi da sauri lkci daya ya jawota jikinsa ya matse ta, xaro ido tayi, ya buga goshinsa da nata yana wani murmushi yace "See you! Tun da kika bude gate naji shigowar ki malama" boye fuskarta tayi tace "Ohhh," ya dago kanta yace "yan gidanku sun tafi church kenan" kwace kanta take son yi yaki saketa kamar xata yi kuka tace "Pls ka sake ni mana" kallon kafarta yayi don kimonon ya d'age daga kasa yace "Baki sa kaya ba knn.." Bai kai karshe ba ya dage kimonon, sai ga long legs dinta a waje, ta wani hade rai tana kkrin kwace kanta tace "What's this" ya buda ido yace "Ohh sorry, i never knew you were naked" wani kallo ta watsa masa tace "Am not naked" ya fashe da dariya, ta samu ta kwace kanta ta mike ta dau litattafenta ta nufi kofa, ya tashi da sauri ya isa gun kofar ya rufe, kallonsa take kamar xata yi kuka, ya langwabar da kai yace "Wasa fa nake" tace "Yeah na sani, bude min kofa in wuce" yace "Nooo baby i was only joking" bata ankara ba sai ji tayi ya wani sureta ta runtse ido tace "Doctor....." Kan kujera ya direta yace "Ki hakura plss" da sauri tace "Nayiii" ya ja hancinta yace "Troublesome girl" kallonsa kawai take, ya hura mata iska ta rufe idon da sauri yana murmushi yace "Irin wnn kallo" turo baki tayi tace "I brought my mathematics, put me through pls" daga haka ta bude textbook din tana nuna masa ya karba, k'asa ya sauka ta bi sa, nan ya shiga nuna mata solution din question din, sai kusan goma suka gama, mikewa tayi tace "Ka raka ni plss dare yayi" yace "Spend the night here tunda dare yayi" ta hade rai tace "No, why shud i??" kamo hannunta yayi ya tsare ta da ido yace "Cinye ki xan yi idan kin kwana?" Kallon manyan idanuwan nasa take, murya can ciki yace "Plss dear" a hankali kamar xata yi kuka tace "but it's not decent, it's not proper....." Da sauri yace "Naga dare yayi ne fa..." Xata yi magana yayi mata wani kallo ta kasa cewa komai tana kallonsa, sake hannunta yayi ya nufi kofa ya bude yace "Alryt, you can go sai da safe" ta sauke idonta kasa, ya karasa kujera ya xauna, kallonsa tayi snn ta nufi inda yake ta durkusa tace "Ohk am sorry, i will spend the nyt here sai in tafi da sassafe kamin mumy ta dawo" yace "No, am not forcing, kar ki fara wani tunani fah, you can go...." Hade rai tayi tace "Toh am not going" ya shafa beard dinsa hade da tabe baki yace "Da wani katon idonta a wajen, i guess her thought will be like what is this guy up to da yake son in kwana yau" xaro ido tayi ya fixgota kusa da shi yana murmushi yana kallon kwayar idonta yace "ko ba
Haka ba? Babu abinda xan maki har sai ran da Allah ya mallaka min ke a matsayin matata" buda ido tayi tana kallonsa tace "Matar ka kuma" ya kai fuskarsa dab da nata yace "Ko baxa ki iya aurena ba" xaro ido tayi da mamaki xata yi magana ya rufe bakinta yana murmushi yace "Yesss" daga haka ya mike ya fita ya rufe gate snn ya dawo ciki ya rufe kofa ta bi sa da kallo har ya xauna yace "Za kiyi wanka?" Ta girgixa kai yace "Alryt shiga ki gyara inda xa ki kwana ni parlor xan kwanta before then bari inyi wanka" binsa tayi da ido har ya shiga dakin sai kuma ta bi bayansa, taga har ya shige bathroom, kallon gadon tayi taga it's tidy except from the bedsheet wanda hakan ya nuna alaman yayi bacci a kai, ta karasa ta shiga gyarawa tana gamawa ta dau wayarsa dake gaban mirror ta fara game, har ya fito bata sani ba, sai jin kamshi me dadi hade da ruwa da ya diga a jikinta, da sauri ta dago suka ci karo, ta mike tace "Ohhh sorry" yace "Uhm ohk" sauke idonta tayi ta mayar ga wayar ya nufi gaban mirror, har ya gama shiryawa bata kalli inda yake ba, sai bayan da ya gama ya dawo ya xauna kusa da ita yace "Kina da paper gobe?" Ta girgixa kai tace "Sae Tuesday" kallon game din da take yayi tayi, can ta mika masa wayar tace "Za kayi amfani da shi?" Ya girgixa kai yace "No, i just want you to tell me a story, may be a bible story, i like them, No! Ko kuma mu ci gaba da wanda nake baki ranan" ta kallesa tace "Toh barin in fara baka sae ka ci mim gaba, wani iri kake so?" yace "ko wanne" ta langwabar da kai tace "Ohk let me tell you the story of Joseph you will like it" yace "Tohm" hawa gadon yayi ya nuna mata kusa da shi ta turo baki tace "Nan ma yayi" yayi murmushi yace "Ohk" shiru tayi sai kuma a hankali ta hau ta dawo kusa da shi, nan ta fara basa story din Joseph according to the new testament of their Holy Bible, jin shirun yayi yawa ta dago tana kallonsa taga idonsa lumshe, murya can kasa tace "Doctor..." taji shiru, tsura ma long lashes dinsa ido tayi snn ta sauke idonta kan cute lips dinsa, bacci yake hankalinsa kwance, murmushi tayi ta gyara masa kansa a hankali snn ta koma can karshen gadon ta kwanta ta juya masa baya, nan da nan ita ma bacci ya dauke ta, can cikin dare ya farka ya mike xaune da sauri ta dalilin hasken dakin don wuta a kunne yake har lkcn kuma dama shi bai saba kwana da wuta ba, ya juya ya kalleta yaga ta dukunkune gu daya tana bacci don sanyi ne sosai a dakin ta dalilin ac da ya kure, sauka yyi daga kan gadon ya shiga toilet ya fito snn ya dauko duvet ya dawo kusa da ita ya lullubata da shi ya durkusa kusa da ita yana kallon kyakkyawan fuskarta, lumshe ido yayi ya kai lips dinsa goshinta snn ya mike ya kashe wutan dakin ya koma inda yake ya kwanta. Da asuba a gefensa ya ganta, ya mike zaune bayan ya karanto addu'ar tashi a bacci, ya kusa minti biyar xaune kafin ya mike ya shiga bayi don yin alwala ya wuce masallaci. Ko da ya dawo daga masallaci bata tashi ba, ya cire bargon jikinta ya ja hancinta, mikewa xaune tayi ya wara mata ido yace "Come and start going kar mumy ta dawo" kallon agogo tayi da sauri ta xaro ido, sai kuma ta mike tsaye ta cire kimonon jikinta ya rage daga ita sai half nighty ta shiga bayi, wanke fuskarta tayi ta wanke bakinta da freshener snn ta fito, xaune ta gansa kan darduma da Al-quran a gabansa, dago kai yayi yana kallonta ta karaso ta duka d'an nesa da shi tace "Good morning" ya wara mata manyan idonsa yace "Good morning Baby, kin tashi lafiya" xaro ido tayi tace "Ni kuma?" mikewa tayi tana murmushi ta dau kimononta ta saka ta tattara books dinta tace "Xan tafi" yace "Toh bari in raka ki" da sauri tace "No thank you" daga haka ta d'aga masa hannu ta nufi kofa ya bi ta da ido har ta fita. Karfe hudu da kusan rabi Abuturrab ya dawo daga gun aiki, wanka yayi ya shirya cikin kananun kaya ya fito, kallo daya yayi ma abincinsa da ke ajiye parlor ya fita, main house ya nufa, ya tadda Mami xaune parlor mai aiki na yi mata gyaran gashi, ya xauna ya gaisheta ta amsa tace "Har ka dawo?" Ya jinginar da kansa jikin kujera yace "Na dawo Mami" tace "Toh ka ci abinci?" Girgixa mata kai yayi yace "Ban ci ba tukun" tace "an kai maka can ai" yace "Na gani!" Mikewa yayi ya wuce sama. Yana dakinsu Ramla ta shigo, ta karaso tana kallonsa ganin ba yanda ta saba ganinsa ba ta xauna gefensa tace "What's wrong with you Aliyu?" Kallonta yayi yace "Nothing Mami" tace "ko dai kana son dawowa nan ne?" Murmushi yayi yace "Not at all" ta tabe baki tace "Toh kai ka sani" Shafa kansa yayi yace "Mami a kan maganan da Yakumbo ta min ranan" shiru tayi tana kallonsa sai kuma tace "Toh ya aka yi" ya langwabar da kai yace "I don't know what to do mum" ta tabe baki tace "yanxu duk yan matan da kake bani mu gaisa a waya ina suke?" Dariya yayi yace "Ohhh Mami na fa ce maki they are my frnds!" Tace "Toh, kana son in maka zabi?" Kallonta yayi da sauri yace "No Mami ni fa ina da warce nake so" tace "Toh kuma shine xa ka taho nan kana damuna" ya marairaice yace "Shawara fa na xo nema Mami" Mami tace "Toh ina jin ka, yar ina ce?" Shiru yayi yana kallonta, tace "Kayi shiru!" Xai yi magana aka bude kofar dakin, Khaleesat da Ilham suka shigo da alamar daga boko suke, mikewa yayi yace "Xa muyi magana anjima Mami" bin sa da kallo tayi, Su ilham suka gaishesa a tare, bai ko kallesu ba ya fice, khaleesat ta tabe baki, Ilham tace "Mami kin ga ya daina amsa gaisuwar mu koh?" Mami tace "ku kuka san me ya hada ku da shi ba ruwana" juyawa khaleesat tayi ta fice ilham ta bi bayanta, suna shiga dakinsu Ilham tace "You know what leesat, mu je mu basa hakuri, he's ignoring us" kamar xata yi kuka ta kare maganar, khaleesat na kokarin cire kayan jikinta tace "Am going no where" Ilham tace "Why?" Wani kallo Khaleesat tayi mata tace "Don ma ba mu gaya ma Mami abinda muka gani ba" ilham tayi shiru tana kallonta. Abuturrab na xaune parlornsa yana kallo a laptop misalin shidda da yan mintuna yaji an bude gate, kallon kofa yayi da sauri, aka turo kofar a hankali ta shigo rike da basket dauke da abinci, sosai abayar jikinta yayi mata kyau, ta karaso parlon ba tare da ta bari sun hada ido ba ganin kallon da yake mata, d'an nesa da shi ta xauna tace "Good evening, i brought you food" wara ido yayi ya mike tana ganin haka ita ma ta mike da sauri tayi hanyar kofa, suka ji an kwankwasa kofar, still tayi tana kallon kofar, kawai gani yayi ta juya da sauri tayi hanyar bedroom, aka bude kofar, ilham ce ta shigo ta tsaya daga bakin kofa tana kallonsa kamar xata yi kuka tace "Ya Abu ni dai kayi hakuri....." Ya hade rai yace "Me ya faru da xan yi hakuri, fitan min a parlor" tace "Plsss am sorry sweet bro" xai yi magana ta karaso ta rungumesa tace "Yayana plss mana" shiru yayi bai ce komai ba, a hankali tace "Kaji" janyeta yyi jikinsa yace "Toh tafi daki ki ba ta hakuri right away" dago kai tayi ta kallesa, sai kuma ta kalli hanyar dakin snn ta tafi, tsaye ta ganta ta juya baya, da sauri ta juyo tana kallon Ilham, Ilham ta karasa kusa da ita tana turo baki tace "Kiyi hakuri, we are sorry for everything...." Shiru samantha tayi tana kallonta ko kiftawa bbu.

*Haske writers asso*?✍?

? *Noorul Huda*?

19.....??

Ilham ta juya ta fita xuwa parlor tana kallonsa tace "Ya Abuu na bata hakurin" yace "And promise you two will be frnds daga yanxu" ta langwabar da kai tace "that's a promise, we re frnds now" yace "Good!" Murmushi tayi tace "Bye xamu tafi islamiyya" daga haka ta juya ta fita, bedroom ya shiga ya sameta tsaye har lkcn, ya rungume hannayensa yana kallonta, sunkuyar da kai tayi xata fita ya jawo ta yace "Ina xa ki?" Ba tare da ta kallesa ba tace "Gida xan koma" kallonta yayi daga sama har kasa murya can ciki yace "I love ur dressing...." Kwace kanta tayi ta fita da sauri, ya bi ta da ido, sai da ya ji fitar ta sannan ya fito parlor ya xauna ya bude abincin da ta kawo masa, pounded yam ya gani da vegetable soup yayi murmushi ya rufe warmer din hade da lumshe ido. Bayan kwana biyu yana xaune gaban gate da yamma yana danna waya sai dai da biyu yake xaune gun don for the past 3 dayz bai ga Samantha ba, duk ya koma kamar mara lafiya sai dai har kusan magrib bbu alamar ta. Washegari friday yana xaune office yana danne dannen laptop, tun xuwan sa hospital bbu patient din da yayi attending ma, aka kwankwasa kofarsa  ya bada izinin shigowa wata nurse ta shigo rike da file ta ajiye gabansa tace "Xaka duba patient sir" yace "Ohk" ba tare da ya dago ba, ta juya ta fita ba a dau lkci ba ta dawo tare da wani mutumi da baxai wuce shekaru arba'in da bakwai ba, fari ne dogo da ganinsa ka ga bafulatani sbda kyansa, kallon mutumin Abuturrab yake har ya karaso ya xauna, suka gaisa Abuturrab ya bude file dinsa ya duba sunansa ya ga Mr David, kallonsa ya kuma yi sannan ya fara masa tambayoyi yana rubuce rubuce a white sheet dake cikin file din, sai da ya gama yayi gwaje gwajensa sannan ya koma ya zauna yace "Sir kana bukatan hutu sosai sbda bp dinka...." Mutumin yace "Toh xa a kiyaye, magunguna kawai nake so doctor" Abuturrab yayi murmushi yace "Da dai ka bari a hada da allura...." mutumin yace "No xan yi tafiya ne in 3 dayz" Abuturrab yace "Why not ka bari sai ka gama karban medication dinka, u need rest sir" mutumin ya girgixa kai yace "Tafiyar is urgent" Abutuurab yace "Ohk ba Abuja kake ba?" Mutumin yace "Nan nake" Abuturrab na son tambayarsa anguwar da yake amma ya rasa ta ya, bell ya danna don alerting din nurse, Mutumin yace "yanxun ma don family doc dina bai garin ne shi yasa na taho asibiti" Abuturrab ya dake yace "Ohk, wani anguwar kake?" Mutumin ya kallesa ya fada masa, Abuturrab yace "Ohk, nima anguwar nake kuwa, if you don't mind idan na dawo ltr sai in karasa in baka injections din, xan ma iya dinga xuwa can gidan ina baka medication din har ya kare, but that is if you are okay by that" mutumin yace "Alryt, am greatful Dr, ga digit dina sai ka kira ni" karban complimentary card dinsa yayi, ya kalli nurse din dake tsaye ya mika mata file din yace "Drugs only" daga haka Mr David ya mike yayi masa godiya ya fita, Abuturrab ya lumshe ido hade da murmushi murya can kasa yace "Samha's father!" 
Abuturrab na dawowa daga mosque da magrib ya dau mota ya tafi pharmacy ya siya drugs da allurai, ya jima xaune a motarsa bayan yayi parking a kofar gidansu Samantha, can ya dau wayarsa ya ciro complimentary card din da Mr David ya basa ya kwashe numbers din yayi dialing, sai da ya kusa katsewa ya dauka, mancewa Abuturrab yayi yace "Assalamu alaikum" daga daya bangaren Mr David yace "Yes, who's on the line?" Abuturrab ya ce "Ohh sorry, it's Doctor Aliyu... You remember?" Mr david yayi shiru, can yace "Ohh Doctor how you?" Abutturab yace "Am fine, am at ur premises, at the gate" Mr David yace "Ohk, you can come in...." Abuturrab yace "Alryt!" Daga haka ya katse wayar ya bude motar ya fito ya nufi gate ya bude ya shiga, gaisawa suka yi da mai gadi, mai gadin ya tambayesa wanda yake nema yace mai gidan ya kuma sanar da shi he's a doctor, har kofar da xai sada shi da main parlor din gidan ma
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  ⚡Heedayah⚡By Khaleesat Haiydar Gimbiya 0 14,580 07-08-2021, 05:08 PM
Last Post: Gimbiya
  *Noorul Huda* by Khaleesat Haiydar* Gimbiya 1 29,503 09-10-2018, 08:20 PM
Last Post: Gimbiya
  *Noorul Huda* by Khaleesat Haiydar* Gimbiya 0 11,459 08-18-2018, 01:15 PM
Last Post: Gimbiya
  *Noorul Huda* by Khaleesat Haiydar* Gimbiya 1 24,858 08-10-2018, 01:18 PM
Last Post: Gimbiya
  *Noorul Huda* by Khaleesat Haiydar Gimbiya 0 24,871 08-05-2018, 11:27 AM
Last Post: Gimbiya
  *Noorul Huda* by Khaleesat haiydar Gimbiya 0 53,300 08-03-2018, 05:26 AM
Last Post: Gimbiya
  *CAPTAIN_AHMAD JUNAID* By Khaleesat Haiydar_ ✍? Gimbiya 0 40,819 11-16-2017, 12:51 PM
Last Post: Gimbiya



Users browsing this thread: 1 Guest(s)