The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam)
#1
*BARIKI NA FITO*


           *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*


*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*


*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam*


*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*


*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*



                     *PAGE 7*


*wai Mai yasa wasu mutanan basu da adalci ne? Jiya nayi posting din page 6 amma har wasu sun Fara korafi, tun Farko saida nace ban son yawan complain nace in Littafin baima mutum ba yabar min kayana bance dole mutum ya karanta ba, sannan duk Wanda yaji Sunan novel dinnan yasan akwai wani sa'kon da  nake son isarwa, wlh Wlh zagin wata bazai sa in daina rubuta abunda nayi niya ba, in bai miki ba saiki barmin kayana wasu yayi musu, masu cewa yara zasu lalace waya mutu waya tashi, ai wani baya lalata wani sai dai dama can a bace yake, marubuci bamai bata tarbiya bane, sai dai yayi kokarin gyarawa tare da fadakarwa ta hanyoyi da dama, na fad'a zan kara fad'a duk wata mai Ji da tashan balaga ni zata nema gaba da gaba ta fad'i abunda ke ranta bawai a group ba, wlh zagi da cin mutunci bazai ma maryam komai ba dan ko a jiki na, novel dai nawa ne bana wata ba, so In bazaki karanta ba barshi inda kika ganshi dan Wlh bazan d'auki rainin mata ko yarinya ba, dan badan ku nake rubutawa ba dan Masoyana ne, so ina jiran duk wacce take ganin ta isa ta sameni gaba da gaba, In baki da number na ki tambaya a baki, wlh duk wacce ta kara karanta novel dina ta zageni Allah ya isa tunda bance mutum ya karanta ba ehem*







Haulat abinci taci ta koshi, ga nama nan Kala Kala, jin cikinta ya cika yasa ta tashi tai d'akin Hjy habiba, koda ta shiga tsirara ta ganta ta wani tale kafa alaman tana jira, Haulat murmushi tayi tare da fad'in Hjy baki kashe wuta ba? Hjy habiba tace dan Allah zo muyi abunda za muyi Ina matukar bukata, Haulat hawa gadon tayi, tun Kafin ta karasa hawa Hjy habiba ta janyota jikinta, tare da kokarin cire mata rigan bacci, bayan ta cire mata rigan baccin idonta ya sauka akan kirjin Haulat wanda babu laifi tana da nono amma ba wani Sosai ba, bakinta takai kan nonon ta Fara sha, tare da lumshe ido, harshenta take sawa tana wasa da nonon tun Haulat nadan basarwa harta Fara biye mata domin itama ta Fara kamuwa, Haulat hannu tasa ma Hjy habiba a gabanta Tana sawa Tana turawa baka jin karan komai sai nishin Hjy Habiba, lokaci d'aya ta d'an janye Haulat tare da kwanciya ta d'aga kafa sama, alaman tana son Haulat tayi sucking dinta, ganin hakan yasa Haulat ta gane abunda take nufi, dai dai saitin pin dinta wato d'an tsaka Haulat tasa bakinta ta Fara tsotsa Hjy habiba bata komai sai nishi tare da gurnani kaman wata zaki, hannunta nakan Haulat tana ri'ke da gashin Haulat din, Haulat tayi a kalla 20mnt Tana tsotsan mata pin dinta,  lokaci d'aya Hjy habiba ta saki ihu Mai sauti tare da mikar da kafafuwa tayi saurin cire bakin Haulat daka gabanta, zufa ne yake ta keto mata alaman tayi realise, nishi Hjy habiba ta dinga saki kaman wata mara lafiya, tayi wajan minti biyar Kafin nishin nata ya tsaya, ganin haka Haulat yasa ta saka hannunta a gaban Hjy habiba Tana mata wasa dashi, Sun d'auki lokaci Mai tsawo Kafin Hjy habiba ta cire hannun Haulat a gabanta Tana fad'in Kai ashe haka abun yake, kai Hjy Umaima tayi gaskiya, janyo Haulat tayi tace naji dad'in yau, dan Allah ki ri'ke Amana Kinji? Murmushi Haulat tayi alaman Toh, dukansu bacci ne ya daukesu. 

Bariki sun shigo garin abuja, Sun sauka a hotel, alh madu duk yanda yaso yayi wani abu da bariki taki yarda haka ya hakura ya barta badan yaso ba, Washe gari jirgin karfe Goma suka bi, dan zuwa kasar London.

Washe gari Yarima Aliyu tunda yayi sallah asuba, bai koma bacci ba, karfe 8 ya shirya cikin manyan kaya Wanda yake kara mai kyau, fita yayi fadawa suka bishi, suna Mai kirari direct wajan mahaifinshi ya nufa, yana shiga zama yayi a kasa kaman yanda ya saba, gaida mahaifin nashi yayi cikin girmamawa, amsawa mai martaba yayi cikin murmushi tare da fad'in ya gajiyan hanya? Yace Alhmdlh Abba, d'an shuru sukayi su duka can Mai martaba ya kira sunanshi da Aliyu, amsawa yayi tare da fad'in Allah ya taimakeka, mai martaba yace Aliyu zaka tafi garin katsina zakai sati d'aya a can danka saba da matarka da zaka aura,kaman yanda al'adan masarautar can take, sannan gobe nake son kayi tafiyar, Aliyu ranshi yaji ya baci amma babu yanda ya iya tunda umarnin Mai martaba ne bawai shawara ba, amma duk da haka saida yayi karfin halin fad'in Abba mu irin namu al'adan naga bama haka, mai martaba yace eh hakane amma su irin tasu al'adan kenan dole kuma mubi, Aliyu yace hakane Abba amma da naso in bud'e asibiti na a cikin satin nan, mai martaba yace maganan bud'e asibitin nan ka Bari sai Bayan aurenka, yace Toh Abba tashi yayi tare da fad'in Allah ya kara maka lafiya, amsawa da Ameen Mai martaba yayi sannan Yarima Aliyu ya fita ranshi a jagule, koda ya fita gefenshi ya shiga inda yaga an jera Mai breakfast a dinning zama yayi kuyangi sukayi saving dinshi, tea ne da chips nd egg sai sandwich da meat ball, dasu pepper soup din kayan ciki, tea din kawai yasha sau d'aya ya ajiye cup din tare da tashi yayi cikin bedroom dinshi, koda ya shiga kayan jikinsa ya canza zuwa Kananan kaya, wajan hotan bariki yaje daya zana, ya kafa Mata ido, jin son yarinyar yake har cikin ranshi, d'aukan wayanshi yayi ya d'auki hotan zanan, fita yayi yana fita fadawa suka bishi dakatar dasu yayi tare da fad'in ku tsaya a nan ban son ku bini, key din mota ya amsa ya shiga gaba wajan mazaunin driver yaja motar ya fita, tuki yake yana sharara gudu akan titi, cikin minti 30 ya Iso inda yake son isa, a dai dai wajan da yaga bariki ya tsaya, kallon mutane masu shiga da fita daka anguwar ya dingayi, shiga cikin anguwar yayi wanda farkon Layin da yabi tanan ne gidan dasu bariki suke gidan magajiya jummai, ganin mata marasa kamun kai suna shiga da fita daka gidan da yake hangowa yasa ya tsaida motarshi, matan ganin mota kiran Prado yasa suka fara sintiri dan suna ganin ko Waye yazo d'aukan mace ne, yana nan cikin mota abun yana bashi mamaki irin wa Innan matan marasa tarbiya, hango habib yayi yana shiga keke napep Yarima tunanin inda yasan yaron yake, lokaci d'aya ya tuna ai ranan da yaga yarinyar da yake tunanin gizau ce ya ganshi a gefenta, tada motarshi yayi dan ya tsayar da habib din amma su habib sun bace Mai dan bai San ko wace mota ya shiga ba tunda akwai masu keke napep da yawa a wajan, ganin Sun bace Mai yasa Yarima Aliyu bugun sitiyarin motar tare da fad'in shet, y'a dad'e a wajan lokaci d'aya kuma ya fara tunani toh tunda na ganta tare da wannan yaron kuma kalli daka gidan daya fito Anya babu wani abu kuwa?  Kai ya girgiza tare da fad'in Kai no Nasan ba haka take ba, ko daka yanayin shigarta zai nuna maka yarinyar Kamila ce May be tazo gidan y'an uwanta ne koma a nan gidansu yake dan yaga akwai gidan mutane Sosai a anguwan, tada motar yayi ya kama hanyar gida tunanin inda zaiga yarinyar yai tayi domin gaba d'aya bashi da wani burin daya wuce yau ace ya ganta sunyi magana, bayan ya shiga gida direct wajan limam yaje dan suyi magana, bayan yaje wajan limam sun gaisa yace Allah gafarta Malam akwai wani abu da yake damuna, nan Mlm yace name fah Yarima?  Nan Yarima ya fara bashi Labarin abunda yake faruwa dashi da irin mafarkin da yakeyi tare da fad'a ma Mlm tunda yaga yarinyar a zahiri bai kara mafarkin ba tun daka jiya amma koda baccin minti biyu zanyi saina ganta amma daka jiya ban kara ganinta ba, Mlm yace shikenan kaje zan nemeka, tashi Yarima yayi tare da fad'in ngd Malam.


Washe gari Yarima ne cikin shiri, dan tafiya garin katsina, kallo d'aya zaka mishi ka gane yana fushi Sosai, fuskanshi a d'aure ya fito, karo yaci da Hafsat tace yauwa bros wajanka dama Zanzo naji ance yau zaka tafi katsina? Yace eh ya akayi? Ganin yanda ya Mata maganan tasan ranshi a bace yake, tace haba my bros zuwanka katsina bashi bane an d'aura auren ba, sannan Idan kayi auren bashi bane zaisa ace ba zaka kara aure ba, yace hakane lil sis, muje inma Abba sallama da mum, direct gefen iyayen nashi suka nufa inda ya gaidasu cikin girmamawa, nan sukai tasa Mai albarka, mai martaba yace tashi kuje ban son rana ya fito baku tafi ba, tashi Aliyu yayi shida Hafsat suka fita, Hafsat itama sallama tamai sannan Aliyu ya wuce.

Bariki ce zaune a wani dangareren falo Wanda fad'an tsaruwan falon bata lokaci ne, tasa wani 3quater tare da wata top Shara Shara duk ana ganin jikinta tare da Kalan bra din da tasa, idonta a lumshe daka gani tana tunani ne, jin an tabata yasa ta bud'e ido, ganin alh madu tayi da ayabar roba wajan Kala hudu, da Doguwa siririya da Doguwa Mai kauri, sai y'an kanana guda biyu, amsa tayi tana dariya tare da fad'in wow, tashi tayi da sauri tayi cikin d'aki, tana shiga ta Fara cire kayanta Tana cikin cire kayan saiga Alh madu ya shigo yana murmushi yace Bari in farayi sai kiyi naki, d'an daure fuska tayi dan haushin ayaban alh madu takeji, ganin yanda tayi kicin kicin yasa yace haba bariki gafa ayabar roba na baki kince saina sai miki za muyi wani abu, tsaki tayi tare da karasa cire kayanta tahau kan gadon d'akin tace sai kazo kaci ai, da sauri ya tube kayan jikinshi yahau gadon kamo y'ar karamar cillanshi yayi yana kokarin sa mata, tace dakata alh madu Wai kai baka san kayi romancing mace bane haba dan Allah, yace haba bariki Wlh ni duk ban iya wannan abun ba, bata lokaci ne bawai, dan Allah barni in shiga marana ya fara murd'awa, bata kara magana ba sai fuska data tamke, haka yayi abunda zaiyi ya gama ko minti hudu baiyi ba Ya fara sakin nishi, bariki kam saboda takaici ko ayabar roban batai amfani dashi ba, bayan ya gama tayi tsaki ta shiga toilet tayi wanka ta koma falo tana fad'in Wlh ita dole ma su rabu da wannan tsohon banzan dabai iya komai ba, kwata kwata abu kaman nasa yatsa na a ciki wlh na gaji, koya matanshi suke dashi oho, Suma Nasan shegun bawai jin dad'in Abun nashi suke ba, kawai kwadayin dukiyarsa yasa suke zama Wlh domin babu macen da zata ga ayabar alh madu ta zauna dashi Indai lafiyayyar mace ce, tsaki ta saki jin muryan alh madu tayi yana fad'in haba bariki wannan tsakin haka? Hararanshi tayi tare da fad'in gaskiya alh madu Wlh na gaji kai ayabarka karama gashi baka wasa da mace sai dai kasa ayaba kawai, nifa gskiya mutum ce ba dutse ba, inaga gwara mu hakura mu rabu kawai, murmushi yayi tare da fad'in bariki kenan Aida zan iya rabuwa dake da tuni nayi kodan cimin mutunci da kikeyi kina kiran ayabata karama, ke kina tunanin zan iya barinki ai cikin biyu za'ayi d'aya koki aureni ko in kinyi aure muci gaba da abunda muke, kuma wlh dole ki zabi d'aya, tashi tayi tana kallonshi........ 


~MARYAM OBAM~
[7/24, 09:01] +234 806 604 6091: *BARIKI NA FITO*


                *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*


*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*


*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam*


*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*




*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*


                     *PAGE 8*


Murmushi tayi tare da ri'ke kugu, tace dole kace fah? Bari kaji ni bariki ba irin matan da ake tursasa su bane, wlh Idan banso ka ganni ba duk yanda kaso daka ganni bazaka ganni ba, in banda abunka taya zan aureka kai ba babban banana ba, inda kana da banana babba dasai in yarda in aureka, gashi Kai inka tashi baka wasa sai dai ka shige kaman ka sami jaka, sannan kace in aureka, haba wannan maganan wasa kake, sannan Allan musali koda nayi aure toh Wlh nabar ka kenan, kaga cikin zabin ka babu wanda na d'auka, Alh madu dariya yayi yace yaro man kaza, wlh bariki bazan barki ba, miye bana miki? Mai kika ce in miki na kasa? Ko kin tab....  Tace ya isa haka dakata, taci gaba da fad'in duk abunda ka bani cina da kakeyi shine ka biya ni, sannan kuma ban taba ro'kan ka wani abuba, so dan haka baka da daman fad'amin magana, sannan ina so ka sani daka yau na barka har abada, dama bason mu'amalan mu nake ba, kaiba gamsar da mutum ba sai jaraba kabar mutum yaita fama da sha'awa in banda bala'i irin naka kasan abunka karami ne Aida ma sexy doll ka siya sai kayi ta cinta Ina ga da yafi mak......  Tas taji saukan Mari ya wanketa da Mari da sauri ta ri'ke wajan tare da fad'in nika mara? Kara mata wani Marin yayi tare da fad'in kisan da wanda kike magana, kodan Kinga ina sakar miki kike neman cimin mutunci sai insa a kawar dake, murmushi tayi tare da fad'in mutunci baka dashi a wajena tunda ka tube tsirara na ganka tumbur kaga kuwa babu maganan inga mutuncinka har abada, yace dama haka halin karuwa yake so ba'a bun mamaki ne dan kince haka amma zan nuna miki Waye alh madu, dariya tayi tare da tafa hannu tace babu abunda zan gani bariki sunana fah, ko ka manta ne? Dama kace zaka sa a kawar dani Toh Ina jira tana fad'in haka tayi d'aki, Jim kad'an sai gata da akwatin ta tana ja, tsayawa tayi tace sai kasan bariki ka mara ai Kai dan siyasa ne nida kai mu zuba mai karamin ayaba kawai tana fad'in haka ta fice, koda ta fita tsaki tayi tare da fad'in gashi visa din sati d'aya Allah yasa ATM dinta master card ne ciran kud'i tayi haka ta dinga yawo inda taga wani hotel ta shiga ta biya kud'i ta kama d'aki na dai dai kwanakin da zatayi, koda ta shiga d'akin kwanciya tayi akan gadon d'akin Mai shegen kyau, ido ta lumshe tana mai jin tsanar alh madu tare da fad'in dan iska mutum ya kusa mutuwa amma yana neman mata tsohon banza mara mutunci sai Nayi maganinsa wlh, sai na yanke masa wannan Shegiyar karamar ayabarsa dinnan kowa ya huta munafuki, duk wannan surutan bariki ita d'aya take yinsa, kana kallonta kasan ranta a bace yake domin ba karamin haushin Marin da alh madu yayi mata taji ba, tsaki ta saki tare da fad'in Wlh saina wulakanta ka dan iska kawai, saboda takaici ko abinci ta kasa ci. Shiko alh madu ya shiga Tashin hankali da yaga ta tafi dagaske domin bai San mai yasa ba, Allah ya saka mishi son bariki yana son yarinyar Sosai sannan zai iyayin komai danya mallaketa, fita yayi ya dinga nemanta amma babu ita babu Mai kama da ita, haka ya dawo cikin kunci, gashi bai riga dama ya sai Mata sim din kasar ba daya kirata.





Yarima Aliyu sun isa masarautar katsina wajan karfe 3 dan saida yasa suka biya maraban jos ko zaiga yarinyar da yake burin gani amma baiga koda Mai kama da itaba ba, gashi yau baiga habib ba, haka suka 'kara juyawa don tafiya katsina, bayan sun isa an tarbi Yarima Aliyu cikin mutuntawa, yaso yaje hotel ya dinga kwana Wanda mum dinshi tace karya Fara dan irin al'adan masarautar katsina ne, Indai zaka auri y'arsu sai kayi sati d'aya a masarautar su dan ku saba da matar da zata aura, Yarima Aliyu bai so hakan ba amma babu yanda ya iya, tunda an tursasa shine, kuma bazai iya yima iyayensa musu ba, Yarima Aliyu na zaune akan kujera a cikin bedroom din d'akin da aka daukeshi ba komai yake tunani ba sai yanda zaiyi rayuwan aure da Gimbiya zinatu shidai yasan ba Sonta yake ba, gashi yana yinta da irin maganan ta ya nuna mishi ko ita wacece, inda Tana da kamun kai abunda tayi tun ranan Farko da suka had'u da batayi ba, wai a hakan ma dan akwai jinin sarauta a jikinta, yana cikin wannan tunanin yaji an bud'e kofar d'akin an shigo, d'ago dakai yayi Gimbiya zinatu ce ita da kuyanginta kuyangin sun ri'ke tray da kayan fruit ajiyewa sukayi akan center table sannan suka fita, Gimbiya zinatu zama tayi a kujeran da Yarima Aliyu yake, kallonshi tayi tare dayin murmushi tace ina maka Barka da zuwa masarautar mu,  baiko kalleta ba balle ya amsa, taci gaba da fad'in ina son ka sani Gimbiya zinatu bata magana aki bata amsa, amma tunda ina Sonka kuma naga sarautar taka ita ke hanaka magana, muyi wani abu mana, ni in Ina gabanka mantawa nake dako ni wacece, kaima kayi haka, kallonta yayi sannan yace baki da wannan matsayin, na farko keba kyau ba balle ace don kyanki mutum ya manta dako shi Waye, banga abunda kike dashi ba Wanda zaisa ni Yarima Aliyu in manta dakai na in Ina gabanki, sannan ina so ki sani wannan auren tursasa ni akayi bada son raina bane, so ina son kisa wannan abun a ranki, ina fatan kin fahimta? Shuru tayi ba tare da tace komai ba ganin haka yasa ya tashi daka kan kujeran da take ya koma kan gadon d'akin, tashi tayi tazo har inda yake ta zauna gab dashi tace Yarima  naji baka sona an tursasa Kane ka aureni, amma ina son ka sani baka da wani zabi face kasa ma ranka so na tunda ni zaka aura, kuma karka manta gidan sarauta ba'a saki sai an kama mutum da laifi babba na kisan Kai ko zina.... Murmushi tayi sannan tace Kaga kuwa dole ka soni ba..... Yace really? Kai ta d'aga alaman eh hakane, murmushi yayi tare da fad'in gidan sarauta ba'a saki amma ina da ikon in auro wacce nake so, ke kuma saiki zauna cikin kunci tunda baki da soyayyan miji, hawaye ne ya fara zubar Mata a ido tace Yarima Ina Sonka karka manta da matsayina ni Gimbiya ce inada jinin sarauta amma duk na ajiye nake fad'a maka irin soyayyan da nake maka, dan Allah Yarima karka sa wata mace a ranka sai ni, Wlh bazan iya juran ganin wata tare dakai ba, tana maganan tana kuka, jin kukan nata yayi yawa yasa zuciyarshi ta karaya, gashi baya son sautin kukan nata, yace look zinatu bazan miki karya ba ko in yaudareki bani da burin tara Mata, ni tsari na shine in zauna da mace d'aya, toh amma yanzu what will I do?  Iyayena sun bani ke, and ni kuma bana son wannan auren but tunda Abun yazo da haka dole Nayi accepting sai dai karki sama ranki bazan kara aure ba, domin ke zabin iyayena ce, nima nan gaba kad'an zan aura zabina insha Allah, jin maganan nashi take kaman ana buga mata Rodi akai, wai yau itace namiji yake fad'ama wannan maganan ita da maza da dama sunzo neman auranta taki yarda Yarima Aliyu ne kawai taji tana so, amma kuma sai akai rashin Sa'a shiba ta ita yake ba, kallonshi tayi tace Yarima zan yarda in zama baiwarka har karshen rayuwa na, amma dan Allah ka daina tunanin Karin aure ni Gimbiya zinatu bazan iya had'a kishi dako wace mace ba, ina nufin ko wace mace, Yarima Kai ya girgiza dan yaga alaman tayi nisa, sannan komai zai fad'a mata bazata gane ba yanzu sai yasa yace Mata Ina bukatar hutu zaki iya tafiya, kallon shi tayi tace zan tafi yanzu amma ina son ka sani ni d'aya ce matarka har abada tana fad'in haka ta fita daka d'akin cikin fushi, shiko dariya ma maganan nata ya bashi yace mad girl. Gimbiya zinatu na shiga d'akinta ta Fara fashe fashe tana jifa da kayan d'akin tana kuka, mai yasa na Fara son wanda baya sona? Miye banda shi? Maina rasa? Kuka take Sosai duk ta fashe kayan glass din d'akin gaba d'aya, idonta yayi ja, tace zan iya juran duk abunda Yarima zai min bayan munyi aure amma bazan jura yace zai kara aure ba, inko Yarima dagaske yake zai kara aure inya aureni Wlh sai dai nida shi da amaryan mu mutu, bazan jura ba bazan jura ba, duk wannan abunda take kuyanginta suna kofar d'akin suna jinta, jin tayi shuru yasa sukai tunanin shiga cikin d'akin suga ko lafiya, suna shiga sukaga komai ta fasa ita kuma tana zaune a kasa tana hawaye, cikin sauri suka fara kwashe kayan daya fashe bayan sun gama suka nufi wajan mahaifiyarta suka fad'a mata halin da gimbiyar ke ciki, bayan mum dinta tazo cikin Tashin hankali ta kalli y'ar tata Wanda hannunta duk taji ciwo, mamanta tace zinatu lafiya maiya sameki? Rungume mamanta tayi tana kuka tace mum Ina son Yarima Aliyu Ina sonshi bazan iya juran in ganshi da wata mace ba, maman tace kaman ya? Tace mum cewa yayi In munyi aure zai kara auran wata, maman tsaki tayi tare da fad'in Toh sai me? Danya kara aure laifi ne? Dama akan wannan abun kikai wannan haukan? Wlh ban taba sanin baki da hankali ba sai yau ke matan babanki nawa, kin taso Kinga mu biyu ne, danme zaki ce mijinki bazai kara aure ba inya aureki, wlh ki shiga tai tayinki tun wuri karma ki bari Mai martaba yaji wannan zancen dan Wlh sai yayi mugun saba miki, maza ki tashi ki bada umarni a kawo miki wasu kayan tunda kin fashe wannan mara tunani kawai, fita maman tayi cikin takaicin y'ar tata, Gimbiya zinatu tashi tayi ta koma wani falo bayan ta bada umarnin a kawo mata wasu kayan, zama tayi tana tunanin yanda zata bullowa Abun.

Washe gari Bayan su Hjy habiba da Haulat sun tashi daka bacci, bayan sun kimtsa, Haulat tana manne a jikin Hjy habiba tace amma wannan ne yin lesbians dinki na farko koh?  Hjy habiba tace mai kika gani? Haulat tace akwai abubuwa da yawa wanda baki min ba nima ban miki ba, Hjy Habiba tayi murmushi tace kaman me fah? Haulat dariya tayi tace naga baki bari nahau ki ba, Hjy habiba tayi murmushi tace gaskiya na yarda kin dad'e kina wannan Abun Toh amma ni maganan gaskiya jiya na farayi ban taba yiba, sai dai Inbi maza, ganin in naci gaba dabin maza Asirina zai iya taunuwa ga mijina sanannan mutum, sai yasa kawata taban shawara akan in daina neman maza gara Mata domin duk Wanda ya ganki bazai kawo komai a ranshi ba, mijina minister of finance ne yana da mahaukatan kud'i, komai nake so ina samu amma bashi da lokaci na, inya ya sami lokaci na toh baya gamsar dani, ni kuma bazan iya rabuwa dashi ba sai yasa na fad'a wannan harkan, kawaye na duk suna lesbians domin duk matsalan mu d'aya mazajanmu suna da kud'i amma basu da lokacin mu, ina da yaro d'aya yana kasar Canada yana karatu, sai inyi wata wani zubin banga mijina ba, Kinga ai ni mutum ce ba dutse ba, Haulat tace hakane Hjy, Hjy habiba tace daka yau Momy zaki dinga kirana Kinji? Haulat tace eh mumy, murmushi Hjy habiba tayi tare da fad'in kinsa naji dad'i dama Hjy Umaima tasha fad'a min love da mace akwai dad'i ni Wlh kinfi min duk mazan da Nayi hulda dasu, Haulat dariya tayi tace damma ban hauki ba Aida kinfi jin dad'in abun, Hjy habiba tace toh muyi na safe mana tare da kashe ma Haulat ido, Haulat tace Momy muje muci abinci tukun na mana, dakyar Hjy habiba ta yarda sukaje sukai breakfast, tun a wajan cin abincin take ta wani shafa Haulat tana romancing dinta, bayan sun kammala sukai ciki inda aka fara wani sabon Abu. Kwanan Haulat biyar a Abuja tace ma Hjy habiba zata dawo kaduna, Hjy habiba tace ta Bari ta kara mata kwana biyu mana, Haulat tace zata dawo amma tana son tafiya yau akwai abunda za tayi, badan Hjy habiba taso ba ta sallami Haulat tare da bata kud'i masu yawa tasa driver ya tafi da ita har kaduna din. Lokacin dasu Haulat suka karasa maraban jos tana fita direct d'akin magajiya ta nufa inda taga magajiya tana waya ko bata tambaya ba tasan ita da Hjy habiba ne dan sanda ta shigo taji magajiya na fad'in Kinga y'ar halak din har sun Iso, bayan magajiya ta gama wayan cikin dariya tace kinja kaya koh? Haulat tace naja kaya kuma nasha wuya Wlh magajiya wannan matar jarabbiya ce mata koda yaushe tace Ayi love kai Wlh duk ta tsotse ni, magajiya dariya tayi tace hakuri za kiyi da ita dan Wlh matar akwai kud'i gashi bata da rowa Kinga in kina Mata abunda take so zaki ja kud'i Sosai, Haulat tace haka zanyi ta hakuri, amma fah akwai jaraba Kut gata babbace amma tana son harka, bari kiga inje d'akina in huta, magajiya tace toh ki kunna wayarki dan tace ta kira a kashe, tace toh, aiko tana kunna wayar saiga kiran Hjy habiba d'auka tayi tare da barin d'akin magajiya, Hjy habiba tace daughter kin koma lafiya? Tace lafiya kalau Momy, Hjy habiba tace Wlh Nayi missing dinki Sosai ji nake kaman ki dawo wlh, dan Allah ki tawo gobe mana, Haulat tace Momy Ina zuwa zan kiraki, kashe wayan tayi tare da fad'in Kut wannan matar harija ce Wlh karo sukaci ita da Hjy babba, yace na shiga uku miye haka? Ganin Haulat ce yasa yace oh ke kuma daka ina? Nasha ko wani gardin ne ya bigeni Ashe yar uwata ce mace wai ina kika je kwana biyu? Tace Hmmm Hjy babba Abuja Naje Hjy babba yace kice kin ja kaya, tace naja kaya nasha wuya kuma ba, tabe baki yayi tare da fad'in kodai kin samu Mai plantain ne? Tace ai in big banana ne Aida sauki, wajan wata tsohuwar kilaki Naje duk ta tsotse ni, Hjy babba yace oh sai yasa naga duk kin fige kin rame Ashe kin had'u da jarabbiya tace Kedai bari Hjy babba, tace bariki fah? Yace bata nan amma Nasan zuwa jibi zata dawo itama inji inda taje take boyemin zata Mai dani karamar karuwa, gaba yayi yana wani tale kafa tare da turo duwawu baya Wai shi a dan dole mace ..... 


~MARYAM OBAM~
[7/24, 09:01] +234 806 604 6091: *BARIKI NA FITO*


                *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*


*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*


*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam*

*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*


*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*BARIKI NA FITO FANS 1 GROUP*
*AND*
*BARIKI NA FITO FANS 2 GROUP*
~ina matukar jin dad'in comments dinku tare da addu'an da kuke min Ina yinku irin Sosai da Sosai din nan one love~


                     *PAGE 9*



*NOT EDITED*
*plz kuyi hakuri da typing error banda lokacin editing*


Bariki ce cikin shiri tasa riga da wando Sun kamata ta saki gashin kanta fuskanta na d'auke da glass ba karamin kyau tayi ba, d'an karamin akwatinta ta d'auko ta Fara ja domin zuwa airport, tana fita tahau taxi don a kaita airport, lokacin data shiga har an fara shiga itama shiga tayi sanda ta shiga ta hango alh madu tayi sauri ta zauna dan karya ganta, tace tsinanne da wani katon tumbinsa, jirgi d'agawa yayi bayan an gama jawabi akan kowa ya kashe waya tare da fad'in Koda jirgi zaiyi hatsari ga yanda za suyi, dai dai karfe 2 a kasar Nigeria suka sauka domin lokacin mu da nasu ba d'aya bane, bayan jirgi ya tsaya aka fara fita, bariki ce a gaban alh madu bai samu ya ganta ba, koda ta fita taxi tahau tace ya kaita garage, direct gareji aka kaita, inda tadau tashar mota golf dan a kaita kaduna.


Yarima Aliyu ne cikin shiri dan zuwa gaida sirikin sa wato sarkin katsina, fita yayi inda fadawanshi suka bishi direct inda sarki yake yaje a kasa ya zauna ya gaida Mai martaba, sarki amsawa yayi cikin sakin fuska a kullum yana kara son Aliyu saboda tarbiyanshi, Mai martaba yana ta dan jan Aliyu da surutu, ya d'auki lokaci Mai tsawo inda yayi ma Sarki sallama tare da fad'in gobe zai koma tafiyan safe zaiyi hala ba zasu had'u ba, nan sarki yaita sa mishi albarka, direct d'akin da aka saukeshi ya nufa, bai dad'e da shiga ba sai ga Gimbiya Wanda tunda abunda ya faru ta daina zuwa wajanshi sai dai Inya fito zashi wajan mahaifinta su had'u kuma taga yanda yake d'aure Mata baya bata fuska yanzu, zama tayi kusa dashi tare da fad'in Barka da Safiya, bai kulata ba tace Yarima nazo in baka hakuri akan abunda ya faru, wlh Sonka yasa nayi hakan, sai Bayan nayi kuma nayi dana sani dan Allah kayi hakuri, murmushi yayi tare da fad'in babu komai ina son mutum Wanda in yayi laifi ya bada hakuri, murmushi tayi tare da fad'in ngd Sosai daka hakura, tace ya kamata mudan zagaya tare kaga gidan koh? Bai musa Mata ba yace ok tashi muje, ganin haka yasa Gimbiya taji dad'i Sosai, fita sukayi suka fara zagaya gidan fadawa na binsu a baya, Yarima Aliyu binta kawai yake amma shi matsalanshi tafi karfinshi dan baida wani buri Illa gobe ya ganshi a kaduna dan a goben yake son zuwa maraban jos ko Allah zaisa yaga yarinyar da yake nema, ita kam Gimbiya idonta nakan Yarima tana kallonshi tana murmushi cikin jin dad'i ta rasa mai yasa take son Yarima Aliyu Sosai, bata kallon gabanta sai Yarima tun tube taci zata fad'i tayi dan kara da sauri Yarima Aliyu ya rukota, tare da d'agota ganin haka yasa ta wani kankame shi, tana sauke ajiyan zuciya, d'an janta yayi daka jikinshi tare da fad'in ki dinga kallon gabanki, kai ta d'aga alaman toh, yace zan koma ciki Inci gaba da shiri gobe da safe zan koma, yana fad'in haka yayi gaba, binshi tayi har d'akinshi din tace haba taya zan bar Yarima da kanshi yayi aiki, wannan ba aikin kowa bane sai nawa, bai ce mata komai ba, ta bud'e wardrobe din d'akin ta Fara zuba mishi kayanshi cikin akwati, tanayi tana kallonshi tace zanyi missing dinka Sosai ji nake kaman in bika, ya rasa mai yasa kwata kwata Gimbiya zinatu bata kama bakinta ta cika surutu, ido ya lumshe domin jin haushin maganan ta yake, sai dai wani lokacin takan dan bashi tausayi, jin bai bata amsa ba yasa tace kayi hakuri na cika ka da surutu koh? Ido ya bud'e tare da fad'in a'a kawai Ina bukatar hutu ne, shuru tayi Kafin tace ok nama gama had'a maka kayan, saida safe, har zata fita ya kira sunanta, waigowa tayi tare da fad'in na'am, yace zoki zauna muyi magana, zama tayi kusa dashi, yana takaicin irin halinta domin yaga kwata kwata bata kunyan son zama gab dashi, yace zinatu Ina son ki sani in kara fad'a miki wannan auran bada son raina bane, amma nayi accepting dinshi lokaci kad'an zaki zama matata in Allah ya yarda, but akwai abubuwan da kike yi Wanda ya dace in fad'a miki ni Yarima Aliyu daka ranan da aka d'aura mana aure zaki fara saka hijab zaki daina sa duk wannan kayan masu fito miki da tsiraici kina ketawa cikin maza, koda bana son aurenki dole In kara mutuncin iyalina da kaina, Gimbiya zinatu tace insha Allah zan daina daka yanzu Indai hakan zai faranta maka, kai ya d'aga alaman yaji dad'in maganan ta, yace zaki iya tafiya gobe tafiyan safe zanyi ba lallai mu had'u ba, tace dan Allah Yarima karka tafi sai munyi sallama dan Allah, yace OK in zaki iya tashi 7 dan lokacin zan wuce, tace insha Allah tare da fita, koda ta fita dariya ta saki tare da fad'in muje zuwa da haka zan mallake zuciyar ka, sai dai irin kayan da nake sawa bana tunanin zan daina amma zan gwada inna mallaki zuciyarki sai yanda nayi dakai, ranan kwanciya tayi cikin nishad'i domin Yarima yayi dogon magana da ita, ta gefen Yarima kam yaji dad'in yanda Gimbiya zinatu bata da girman kai sai dai bata da kame bakinta amma a hankali zai seta ta.

Habib ne da Hjy babba tsaye a kofar gida suna tattaunawa, Hjy babba ya hango bariki tana fitowa daka mota da sauri ya nufeta tare da fad'in ah ikon Allah, yana ganki a golf Ina jeep din? Tace hjyta dan Allah ki barni a gajiye nake, Hjy babba tabe baki yayi tare da fad'in ai dole ki gaji tunda kin tafi daka ke sai shi cin safe daban na rana daban na maraici ma daban, habib shima karasowa yayi yana fad'in ah oyoyo oyoyo tauraruwan gidan ta dawo, yana maganan ne yana bangare kirji, bariki shuru tayi bata ce musu komai ba, habib yace yau naga sabon iskanci ke bariki ana magana kinyi shuru, sai kace wani ne ya danneki, Hjy babba tace gane min hanya y'ar uwa, bariki tace Hmmm in kuna son jin matsalan muje amma ba'a nan ba, binta suka farayi suna rangwada har d'akinta zama tayi katifarta su kuma suka zauna akan carpet, Hjy babba yace wai bariki da wani sabon iskanci kika dawo ana magana kina wani tamke fuska kaman ba'kin hadari, filo ta jefa ma Hjy babba tare da fad'in ai duk kai kaja min ka had'ani da dan iskan mutum, Hjy babba ya fara salati tare da fad'in na shiga uku an fasa aurena, wa kike nufi? Tace Mai ayabar yara mana, habib yace oh ni habiba karku lalatani, bariki ta wurga Mai harara, Hjy babba tace maiya miki haka? Tace ni ya Mara Wlh saina nuna mishi ni y'ar iskance ta gaske, Hjy babba yace Mari? Oh ni Wai Mai yasa mazan nan basu da tausayi ne su kama mata suyi ta duka, habib yace ai maza basu da mutunci Sun Mai damu kaman bayinsu, in sun tashi biyan bukatarsu sai Kaga y'an banzan sun zo, Hjy babba yace Aini sai yasa Wlh nida maza sai nesa nesa tunda basa tausaya mana kuma sun San mu Mata rauni garemu, wayar bariki ne yayi kara dan dama bata canza sim ba, bud'e jakarta tayi taga alh madu, kin d'auka tayi tare da sakin tsaki, har wayan ya tsinke ya kara kira, ganin zai dameta yasa ta saka wayan a silent, Hjy babba tace uhm Kaga Abu Kala Kala tabe baki yayi tare da fad'in ki d'auki wayan mana, tace bazan d'auka ba dan Wlh sai n.....  Shigowan Haulat yasa bata karasa abunda tayi niya ba, Haulat rungume bariki tayi tana fad'in bariki Ina kika jene? Bariki tace nayi tafiya ne, bariki ta kalli Haulat tace gobe sati koh akwai rawan gwatso Haulat ta tashi ta Fara kad'a duwawu, habib yace dad'in Abun Muma muna dashi, Haulat ta saki dariya tare da tura duwawunta dai dai wajan fuskan habib ta girgiza sannan tace amma ba irin wannan ba jin karan ihu kaman ana fad'a yasa suka fita su duka da gudu, dan suga maike faruwa, wata karuwa ce ita da saurayinta suke fad'a sai jibganta yake yana fadin dan ubanki Mai kika nema kika rasa? Yar iska kawai harta d'akin da kike zama ni nake biya abincin da kike ci ni nake baki amma sai kije kina kula wasu maza zabga Mata Mari ya kuma yi yana fad'in karuwar banza karuwar hofi ni nafi karfin wulakanci, bariki ce ta nufeshi tare da ture  shi ta d'aga yarinyar wacce ya mata jina jina amma duk da haka bakinta bai mutu ba sai fad'i take aurena kayi dan iska aiba sadaki na ka biya ba, balle ka hanani hulda da wasu mazan shege karamin dan iska sai naci Uwar babanka, zabura yayi zai kuma cafko ta bariki ta tareshi tare da fad'in haba mlm ai wannan ba girmanka bane kaita dukan mace, Hjy babba tazo tana fad'in na shiga uku an fasa aurena Wai y'an mazan nan Mai yasa kuke mana hakane ku kamamu kuyi ta jibga kalli yanda ka fasa mata baki ni Wlh Ina takaicin halin maza, jamil da habib suma suka karaso suna fad'in oh sai kace ana ya'kin duniya, habib yace gaskiya Malam baka kyauta ba ka kama y'ar uwarmu mace kaita jibga sai kace ka sami gardin namiji irinka gaskiya mazan nan bakwa mana adalci, jamil ya tabe baki  tare da fad'in ai wannan wulakanci ne wlh maza kuna cin zarafin mu haba dan Allah mutumin ganin Sun mishi ca yasa ya fita tare da kallon yarinyar yace zan kamaki yar iska mayaudariya, tace kaine dan iska shege dan zina, Hjy babba tace la na bani daman dan zina ne oh Kaga Abu in baka mutu ba, shewa suka saki tare da fad'in sawa suka had'a duwawu suka buga, bariki ta kalli yarinyar tace haba khairat mai yasa zaki biye mishi harki Bari ya duke ki? Khairat tace haba bariki Dan kawai yaga wani yana cina sai ya fara duka na sai  kace mijina Aiba aurena yayi ba ina da ikon duk Wanda naga daman ya cini in yarda, bariki tace hakane khairat amma da baki biye mishi ba jiba yanda ya ji miki ciwo, khairat tace ai Wlh shi zai biya kud'in magani, habib yace oh kunji bariki ya jibgeki sannan kice ya biya kud'in magani? Wucewa khairat tayi tana fad'in ai dole ya biya dan uwarshi, Haulat data gama waya tazo tace kuban labari maiya had'asu? Hjy babba yace sai  kije gidan radio a baki labari, Haulat tace Kai dai ka sani, yace dakata Waye Kai? Haulat tace wanda ya tsargu, Hjy babba yace caf durun uwa Wlh zan miki rashin mutunci, Haulat tace kaima kanka dai Hjy babba yace Wlh Haulat kinfi kowa sanin halina nafi y'ar iska iya iskanci ganin Hjy babba tayi zafi yasa Haulat tace haba kawata wasa fa  nake miki  Hjy babba tace banso gskya banso taya zaki dinga kaini jinsin daba nawa ba, Haulat tace bazan kara ba Hjy babba gaba yayi yana fad'in iskancin banza Mai za'a nuna min, Haulat jan hannun bariki tayi sukai gaba tace muje inada magana dake.

Washe gari Yarima Aliyu ne cikin shiri mota ya shiga dan dawowa garin kaduna, fita sukai daka cikin masarautar suna fita saiga Gimbiya zinatu ta kirashi d'auka yayi yace hello, tace Yarima Ina hangoku kuka fita dan Allah ka tsaya muyi sallama, yace kiyi hakuri in muka karasa za muyi waya, inna fito bana komawa, babu yanda ta iya dole hakura tayi, Yarima Aliyu sun Kai garin kaduna wajan karfe 11 da wani abu na safe, direct maraban jos suka nufa inda suka shiga cikin anguwar basu karasa gidan ba Yarima yaga habib yana tafiya yana rangwada, yarima yace ma driver dinshi tsaya da  motar, bayan driver din Yarima ya tsaya yasa sauran motocin suka tsaya tunda suka shigo anguwar idon mutane ke kansu, yarima ya nuna ma driver dinshi habib yace ka kira min shi, driver din ya fita tare da fad'in angama ranka ya dad'e......  Muje zuwa 

~MARYAM OBAM~
[7/24, 09:01] +234 806 604 6091: *BARIKI NA FITO*

                *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*


*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*


*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam


*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*




*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*



                     *PAGE 10



Driver din direct wajan habib ya nufa yace bawan Allah Yarima na son ganinka.


Habib waige ya farayi yaga dawa mutumin yake magana dan yaji yace Kai ba ke ba, habib yace dawa kake? 

Mutumin yace dakai mana, yarima ke magana, 

Habib yace dakata Aiba namiji ka gani a gabanka ba, mace ce a gabanka kalleni dakyau ko Kaga na maka kama da namiji? 

Driver din Yarima yace ikon Allah, kai yanzu kana gansamemen kato ka dinga kiran kanka da mace? 

Habib yace dalla Mlm dakata Wlh sai in rufe idona in sharta maka rashin mutunci. 

Ganin haka driver din yace a'ah Allah ya baki hakuri Hjy, yarima na son ganinki, 

Shuru habib yayi yace wani yarima? 

Nuna Mai motar driver din yayi tare da fad'in yana cikin mota. 

Habib yace oh dama tare kuke Aida kamin bayani tun Farko muje. 

Yarima duk wannan abunda suke yana kallonsu amma baya jin abunda suke fad'a, danko bai tambaya ba yasan habib dan daudu ne domin yanda yaga yana abu, sannan kan Yarima ya fara kullewa domin ganin irin mutanan dake sintiri a wajan.,

Toh miye tsakanin yarinyar daya gani da wannan dan daudu din? 

Jin bud'e motar yasa Yarima ya dawo daka duniyar tunanin daya Fara. 

Habib ne ya shigo motar sanyin AC ya dukeshi ga kamshi na tashi, yace oh aljannar duniya Mai kud'i bai kwana da haushin kowa ba. 

Kallon Yarima yayi wanda yaga ya mishi kwarjini, yace ranka ya dad'e barka da zuwa, ina fatan dai lafiya? 

Yarima Aliyu yace lafiya, ina da tambayan da nake son maka ne. 

Habib kasa cewa komai yayi duk da yarima yace mishi Kai ba ke ba, sai fad'i yayi Ina ji. 

Yarima Aliyu yace kwanakin baya nazo wucewa na ganka tsaye kaida wata yarinya tasa hijab a bakin titi....

Tun Kafin Yarima ya karasa magana habib yace bariki kake nufi? 

Yarima yace what bariki kaman ya? 

Ganin yanda Yarima ya shiga da yaji yace bariki yasa ya gane badan hannu bane, saiya wayince yace Ina nufin gidan duniya kaman bariki ne zaka ga mutane da yawa sai yasa nace bariki kake nufi ina nufin ni inada mutane Kala Kala.

Jin haka yasa Yarima hankalinshi ya kwanta dan da har yaji kirjinshi ya fara bugawa da karfi

Yace baiyi sati biyu ba na ganka kaida wata tasa hijab ta ri'ke akwati daka gani bakuwa ce.

Habib yace au kodai Zainab kake nufi? Tasa hijab blue koh? 

Yarima yace eh itace 

Habib yace Zainab baiwar Allah Aiba a nan take ba, gidansu yana cikin gari, tana zuwa wajan y'an uwanta ne a nan. 

Yarima yace ko zaka iya kaimu gidansu? 

Habib yace Kai Anya zata kulaka kuwa? 

Inaga ka bani number dinka inna mata magana sai in tura maka number dinta, sai ku Fara magana koh? 

Yarima yace hakan yayi bashi card dinshi yayi tare da dauko kud'i bandir d'aya y'an dubu d'aya d'aya ya bashi dubu d'ari kenan.

Habib amsa yayi tare da zabga Mai godiya yace saika jini ranka ya dad'e. 

Kai yarima ya d'aga tare da fad'in ka tsaya a baka babban riga, inka fita kama driver dina magana. 

Habib sai murna yake tare da godiya.

Habib fita yayi ya Kalli driver din Yarima, tare da Galla Mai harara yace ana magana dakai. 

Driver din bud'e motar yayi 

Ban San mai yarima yace Mai ba sai gashi ya rufe motar tare da bud'e booth din motar da wasu fadawa ke ciki ya d'auko kaya a Leda ya mi'ka ma habib tare da fad'in gashi Hjy. 

Habib amsa yayi tare da fad'in dan rainin wayau. 

Murmushi driver din yayi tare da fad'in Allah ya shirya, mota ya shiga suka wuce. 

Shiko habib gidan ya koma, cikin murna, direct d'akin bariki ya nufa.

Nocking yayi tace Waye? 

Yace bud'e mana. 

Jin muryan habib yasa ta bud'e kofar. 

Shiga yayi yana fad'in bariki bariki gskya inda ban sanki ba, da Nayi Asara. 

Kallonshi tayi tace maiya faru haka? Wannan ledan fah? 

Dariya yayi tare da fad'in kyauta aka ban duk saboda ke.

Tace ni? Waya baka? 

Zama yayi tare da ajiye ledar yace d'an Sarkin Zazzau Yarima, shida kanshi yazo nemanki. 

Tace kaman ya? 

Labarin abunda ya faru ya bata, tare da fad'in Kinga kyautar da yamin ya nuna mata kud'in da Yarima ya bashi, tare da bud'e ledar shadda ce dinkakku har Kala biyu kuma duka gezna, habib yace oh Kinga Abun arziki, ni Ina mace anban kayan y'an maza.

Bariki dariya tayi tare da fad'in wato shi ustaziya yake so? Dariya ta kuma saki oh hijab ya gani shi'a dole yaga Kamila matar aure, dariya take Sosai harda hawaye lallai sai yanzu na gane  maganan nan da ake cewa karka taba shaidan mutum domin baka san maike zuciyarsa ba, lallai inda yasan wacece ni da bai kawo kanshi ba. 

Habib yace Kedai kina da matsala kin ganshi ne? Wlh ya had'u na tabbata irin mijin da zaki burin aure bee, sai dai gskya ina tsoran Idan yasan koke wacece ban tunanin zai aureki. 

Bariki dan shuru tayi can tace, toh ai nima ba aure nace ina so ba, bariki na fito, .

Habib yace oh ni habiba rabo na kiran mutum yana gudu, wlh zaki ci dukiya iya dukiya ga sarauta, ga guy din ya had'u, amma naga akwai miskilanci. 

Bariki tabe baki tayi, tace habib kasan n........ 

Dakata Mlm habib ya Katseta, wlh zan miki bura uba, wai mai yasa kike min haka y'ar A dince kike kyashin karasawa, gaskiya banso yana maganan yana wani daure fuska tare da hararan bariki shi'a dole ranshi ya baci.

Bariki tace yakuri kawata

Tabe baki yayi tare da fad'in hakuri kaya ne. 

Bariki tace kawata babu abunda na tsana kaman in yaudari mutanan kirki, kince wannan badan hannu bane, aurena yake son yi? 

Habib yace kwarai dagaske. 

Bariki tace bazan iya soyayya dashi ba, yafi karfina. 

Habib ya tabe baki, tare da fad'in kaman ya yafi karfin ki? Haba bariki ai babu namijin da yafi karfin ki, kalli madubi ki gani mana kina da kyau na bugawa a jarida. 

Bariki tace hakane, niba mutuniyar kirki bace, bazan yaudari mutanan kirki ba, hawaye ne ya zubo mata a ido, da sauri ta goge dan Kar habib ya gani, but is too late dan ya riga da ya gani. 

Yace Mai zan gani haka? Bariki Kece kike hawaye? Babban magana, toh amma miye dalilin ki na cewa ba zaki yaudari mutanan kirki ba, aiba ke kika ce kina sonshi ba. 

Bariki tace kawata mutanan kirki suna da kyakyawan zuciya, suna saurin yarda da Abu, in zaki fad'i gskya kawata keda kanki kin San mutumin kirki kamili bai dace dani ba.

Habib yace a'ah Wlh. 

Bariki tace nidai yanzu bazan ganshi ba dan ban shirya aure ba. 

Habib yace ban son bariki Mlm, Kar kisa ya maidani karamar mace, mai magana biyu, dan kawai nace miki kamili ne, Aiba daka nan yake ba, ki bari ki had'u dashi sai ki gane ko Waye shi. 

Bariki shuru tayi tana nazari, can tace hakane zan had'u dashi, ka bashi number dina zan gane koshi Waye.

Habib yace yanzu naji Batu. 

Bariki tace yau wani mai kid'a ne zaiyi wasa? 

Yace masu kid'an kwarya yau muka gayyato.

Bariki tace Kai yau zamu ra'kashe.


*************
Yarima ya koma Gida, koda ya isa gefenshi ya shiga domin yayi matukar gajiya, yana shiga bedroom dinshi kwanciya yayi akan gadon d'akin tare da lumshe ido, yau yana cikin farin ciki domin nan bada dad'ewa ba zaiga yarinyar da yake burin gani wajan shekara da shekaru.

Ya dad'e yana kwance yana tunanin bariki, son yarinyar yana kara shiganshi koda yaushe, d'auko drawing dinshi yayi yana ta kallon fuskanta yanda take murmushi saiya kara mata kyau, jin karan wayanshi yasa ya ajiye hotan tare da d'aukan wayan, limam ya gani da sauri ya danna tare da d'auka, ban San mai limam yace mishi ba naji yace OK gani nan zuwa, tashi yayi tare da shiga toilet yayi wanka Jim kad'an sai gashi ya fito, shiryawa yayi cikin wata shadda Mai ruwan sky blue ba karamin kyau yayi yasa hula ya fita domin gidan sarauta Indai zaka wajan Mai martaba ko Yarima dondole sai mutum yasa hula, fita yayi dan zuwa wajan limam. 

Koda Yarima ya karasa suka gaisa da limam cikin girmamawa. 

Limam gyaran murya yayi tare da fad'in Nakira ka kaman yanda nace zan nemeka. 

Yarima yace hakane Allah gafarta Malam. 

Limam yace akan maganan da mukayi dakai kwanaki akan yarinyar daka fad'amin, Nayi istahara naga akwai alherai da dama a tare da ita, sai dai abunda ban gane ba shine akwai wani boyayyan abu a tare da ita wanda in ba'ai wasa ba zai iya hana ka samunta, inaso ka dage da addu'a akan zabi mafi alkhairi. 

Yarima shuru yayi yana nazari, can yace nagode Mlm tare da tashi yabar wajan.

Direct gefen mum dinshi ya nufa inda ya sami Mai martaba yana nan, zama yayi sannan ya gaida iyayen nashi, 

mai martaba yace ya hanya?

  Yace lafiya kalau Abba 

Mum tace ansha hanya ya sirikar tawa? 

Kai ya dan Sosa cikin jin kunya yace tana lafiya. 

Tambayan mum yayi tare da fad'in ina Hafsat? 

Mum tace Tana d'akinta.

Tashi yayi ya fita, d'akin lil sis din nashi ya shiga inda ya ganta tana karanta wani novel, fisgewa yayi da sauri ta d'ago ganin dan uwan nata yasa ta saki kara tare dayin hugging dinshi

Tace saukan yaushe? 

Yace ban dad'e da dawowa ba, inata magana kinyi shuru kinyi nisa wajan karanta littafi.

Tace bros Littafin ne akwai dad'i.

Murmushi yayi tare da zama inda suka fara fira cikin so da kauna. 

Hafsat tace ya sister dina hope Tana lafiya? 

Jan Hancin Hafsat yayi tare da fad'in kije katsina saiki tambaye ta. 

Dariya Hafsat tayi Sosai sannan tace bros sai dai muje tare kafata kafar ka. 

Tashi yayi tare da fad'in inna zauna dake saiki samin ciwon kai bye. 

Dariya tayi shiko fita yayi ya nufi gefenshi koda ya shiga sintiri ya dingayi a d'aki yana tuna abunda limam yace, toh miye boyayyan abun? Ya kamata in sani, tunawa yayi da gidan da yaga habib ya fito ko bai tambaya ba yasan gidan karuwai ne, Toh miye dangartakar yarinyar da wannan dan daudu din? Kai something is fishy I have to find out. Wata zuciyar tace karka manta ance gidan y'an uwanta tazo Kar kayi Mata mummunan zato, ka had'u da yarinyar farko Kaga yana yinta Kafin ka zurfafa tunani, wannan tunanin da yayi shine yasa yaji duk wani tantama da yakeyi ya kawar, yace bana tunanin zaki Aikata hakan domin Fuskanki ta mutanan kirki ce.


********
Bariki ce cikin wani crazy jeans da wata Shegiyar top Wanda saman ya kama kasan kuma ya bude, gaba d'aya duk wata sura dake jikinta kayan Ya bayyana su, tayi mugun kyau duk da batai makeup ba, kanta ko d'ankwali babu, fita tayi zuwa wajan da ake kid'a karuwan gidan suna ta rawa, ita kam tsayawa tayi tana kallo, habib ne yazo inda take tare da fad'in bariki ya naga baki shiga cikin rawan ba? 

Bariki tace kid'an ne bai tsuma ni ba. Suna tsaye suka hango khairat ita da mutumin da suka gama fad'a jiya sukai ma juna zagin kare dangi sai gasu yanzu suna tare suna ta dariya. 

Habib yace oh in kana bariki zaka ga Abu iri iri Kinga y'an iska jiya Sun gama kwasan y'an kallo yau kuma gasu can suna soyewa oh ni habiba. 

Bariki tace toh yana zuwa ana bashi gindi yana ci ai dole ya manne Mata. 

Habib yace ah naga alama hala ta wanke mai ne yasha wannan rashin mutunci da suka tsunduma jiya amma har ya dawo yau, yana maganan ne yana kama kugu.

Ya kalli bariki yace na turama Yarima number dinki dazu, Nasan koda yaushe zai iya kiranki inya kira saiki nuna mishi keta Allah ce, mi'ka mata card din Yarima yayi yace ga Katin shi numbers dinshi suna ciki duka, dan karya kiraki ki d'auka ki kwafsa, amsan card din tayi Mai kyau taga an rubuta Yarima Aliyu ga tambarin sarauta ansa a card din ga numbers dinshi guda uku da email dinshi a jiki, murmushi ta saki tare da tsintar kanta da son ganin wannan Yarima din, taga Ya yake domin yanda habib yake kozan tashi abun yayi yawa, suna nan tsaye saiga Hjy babba shida Haulat Sun zo. Hjy babba yace wace wainar kuke toyawa ne? 

Haulat tace tambayesu dai, ni naga kwana biyu suna makale ita da habiba, 

Hjy babba ya tabe baki tare da kallon habib yace wani dadiron kika had'a mata da taji dadinsa yasa ta manne miki ? 

Habib yace ah yau naga idi zindir, wannan tambaya sai kace ina zaune gidan Radio ana interview dani, gaskiya bana so ance damai dami tayi sata. 

Haulat tace in tayi wari maji ai. 

Habib yace Toh Uwar kini bibi aiko fasa gurbi yayi baki ji.

Bariki tace kanku ake ji shiga filin rawa tayi ta Fara kad'a duwawu Tana juyashi ganin haka yasa Haulat itama ta shiga nan Suka fara li'ka ma masu kid'an kud'i Anata ma bariki kirari, bariki na rawa Hjy babba yazo yaja hannunta tare da fad'in tawo akwai magana, bayan sunje wajan da babu hayaniya ya kalleta tare da fad'in alh madu yanzu Ya kirani yace in fad'a miki ki d'auki wayarsa yana son magana dake. 

Bariki tace in dauka inyi mishi Uwar me?  Wlh Hjy babba kibar wannan dan iskan mutumin babu ni babu shi kuma Wlh saina rama abunda yayi min, shi ayabarsa karama ba dadinta nake jiba, gashi babu y'an wasanni balle in rage zafi sai dai kawai ya saka maka ayaba cikin gindi yanda kasan ana Wasan yara, ni Wlh babu abunda zai kara had'ani dashi tsohon banza yana gaf da rami amma yana bin jikokin sa, matsiyaci. 

Hjy babba yace ah Abun har yakai haka? Toh fah Tashin hankali, nidai ki dubi mutunci na kiyi hakuri Wlh mutumin nan sonki yake duk yabi ya damu. 

Bariki tace yana dai son kayan dad'i 

Hjy babba shewa ya saki tare da fad'in kaji tsohon banza har yasan dad'i, au Ashe sulhu nake, nidai bariki kiyi hakuri yace ran Friday zai shigo kaduna kuma danke zai zo, ki daure ki d'auki wayarsa. 

Bariki tace shikenan zan d'auka tunda kince amma fah saina rama abunda yamin dan sai na nuna mishi niba Kalan karuwan da ake duka bane inyi shuru.

Hjy babba yace oh waike bariki Abu bai wuce wane a Wajanki ,ki duba fah kiga wannan mutumin da girmansa yake lallabaki aiko darajan girman nashi kya hakura.

Tace wani girma? Ai tunda ya tube tsirara a gabana naga komai kallonshi nake kaman Sa'a na, ni a wajena bashi da girma dan ya zubar dashi. 

Hjy babba yasa hannu a baki tare da fad'in ah yau Ina ganin sabon salo, nima kam bari in fara rufe nawa jikin Kafin ki gane min komai.

Dariya bariki tayi tare da fad'in hjyta Aini dake duk abu d'aya garemu inna gani ma ai babu damuwa. 

Hjy babba yayi gaba yana botsare duwawu tare da fad'in karki lalata ni. 

Tana tsaye tana dariya taga ansa Mata wani abu a hanci tun daka lokacin bata san inda kanta yake ba. 

Koda ta farka ta ganta cikin wani d'aki Mai datti duk yayi kura waige waige ta farayi tare da fad'in inane nan? Jin karan kaman za'a bude kofar yasa ta tashi mai kid'an nan taga ya shigo, tace dama kaine ka kawo ni nan?

Yace kwarai kuwa, dama na fad'a miki, Kinga nan babu kowa, zanyi abunda nake so inyi dake kuma Bari kiji bazanyi amfani dake da condom ba saboda ina son in saka miki cutar dake jikina wato HIV. 

Bariki tace karka fara yin wannan kuskuren, kai baka isa ka taba koda yatsa na bane balle gindina. 

Dariya yayi tare da fad'in bari in nuna miki, matsowa kusa da ita yayi tare da cafko ta, yace gashi na taba ki, tureshi ta farayi amma ina taga ya Mata ri'kon gaske, kokarin cire mata riganta yake yana fad'in ai koda mutuwa za kiyi yau sai naji irin naki zumar Wlh tunda na ganki na mutu da sha'awar ki, cire mata rigan yayi daka ita sai brezia da jeans din dake jikinta yace Kai kalli nono masu kyau yau zansha dad'i bariki tace kana aikata kuskure wani Wawan Mari ya sakar mata Wanda saida taga stars yace kuskuren uwarki ai Wlh yau saina ciki tunda na kawo ki nan gwara ma ki bani hadin kai tun Kafin in illataki...... 


~MARYAM OBAM~
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 5 116,945 09-09-2019, 12:38 PM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 3 172,167 09-09-2019, 12:10 PM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 8,334 07-24-2019, 10:08 AM
Last Post: Gimbiya
  Yadda na taba yin soyayya da kanwata Maryam a fim Gimbiya 0 2,741 11-16-2017, 10:24 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 3,823 Less than 1 minute ago
Last Post:
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 2,047 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)