The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
LABARI NA *TRUE LIFE STORY*
#1
TRUE LIFE STORY

Allah ya shiryi maza masu amfani da sunan mata a group saboda groups yajamin. Masifa da har na koma ga Allah bazan mantaba akwai wani group na hausa novel dana shiga duk novel din da ka tambaya za a turo ma ,to wata ran sai na tambayi novel nace meshi ya turamin ta private to ashe na 
dauko wa kaina masifa, sai wata taturomin ashe namiji ne, nai mata godiya daga nan kullum sai naga taturomin da gaisuwar ta ,ban taba kawo komai ba .ta tambayeni a lna nake nace a Kano nake lna da aure da yara na 6 ,sai tace ashe garin mu daya nace ALLAH ko ,taimi kwatance unguwar su naimata kwatance nawa, wai yaran ta 2 amma zata sa Mijin ta yakawota gurina. Nace ba matsala amma ni mijina matafiyi ne yana wata biyu kan ya dawo tace ba komai ln tazo nazo daga baya nace to daga haka dai muna gaisawa ta chart kullum sai ta tambayi yarana kamar lta ta haifamin afadarta* *wai sun shiga rantane harso take ta gansu, rannan da yamma ta taturomin ta taho nidama kwatance na bame wahala bane daga bakin titi kika fadi sunan mijina za a kaika har ciki gida, niko daga jin haka natsiri naima abin da zan sauke su dashi (ance bakon ka annabi ka)lna zaune lna jiran bakuwa da lyalan ta sai ji nai namiji na sallama akofar falo nasa hijab na futo nasame shi muka gaisa nace aikoka akai ko wani abun kake nema ?a a saina ga mutum sai kare min kallo yake nace mallam magana nake sai naga yayi murmushi yace ai nine Wanda muke chart dake nace mallam ka dubi girma ALLAH da annabi DAKUMA darajar aure kafita min a gida tun kafin na tarama mutane, dan lska sai cewa yayi kanki zaki tarawa dan cewa zan kekace nazo nariga dabe miki kewa Mijin ki kuma ba yau na fara zuwa ba mun Dade tare muna masha a. ai saina hau zaginsa bawan ALLAH nan kamar ma bai San lna yiba danaga wanan bazata fitar dani ba, sai nazube kan gwiwata nahau bashi hakuri yayi banza Dani aranar nayi nadama yafi alrga ga yarana sun tafi lsilamiyya daga ni sai shi,,, ni bansan lrin tunanin da zanba nakubuta lna wannan tunanin naji yace jibe wazaice kina da yara saboda kin raina min hankali kinga ni taimako ki zan bai kamata ace kin zauna Mijin ki bayanan ba aima gurin savice kin zauna kina batama kanki lokaci da yanzu nayi abin da yakawoni natafi*

*Kubini bashi zan karasa muku marubutan novel na Sara muku da kokorin typing*
*CIGABAN LABARI NA*

*Tun da naji haka nasan yau kashi na ya bushe aranar ai sai namike nafara baya dan natserar da kaina lnajin nakai tsakiyar falo na sai na diba dagudu*
*Nasawa kofar key lnajin yana bugu kofar yana, zagina lna zagin sa shege cewa yake ldan nakama ki sai nai miki kaca kaca, kai ranar naga tashi hankali*

*Wato ba abu da ya fadomin sai mijina bani da lkon nakira shi tun da baya garin an Dade* *ananuna illar zamana ni kadai a lrin wanan gidan ba namiji*
*A baya lna tare da mijina har na haifi yarana duka muna tare to yanayin rayuwa a kasar da ba musulmai ba yasa nafara tunanin yakamata nakoma gida saboda yarana su fahimci ya* *rayuwa kasar take da kuma al adummu da kuma karatun addini*
*Dawanan tunanin na matsa sai mun taho to hakan dai ya hakura muka zo muka tare agidan dayagama ginawa* *gidan sama da kasa ne da boys quarters*
*To haka mijina yagama kwanakin sa ya tafi yarage daga ni sai yara to guda biyu sun gama primary school sai aka nemi* *makaranta kwana akasa su gida yarage sai yara hudu*
*Uku aka nemi makaranta akasa su da yamma kuma sutafi lsilamiyya shikuma karami muna tare, tun da na ga nayi solve din problems dina sai hankali na ya* *kwanta da safe lna sallami yara sai nima na tafi lsilamiyya, 12 nayi mun tashi zanyi abubuwa dazan kan yara su dawo, saida dama mutane suna nuna min illar zamana ni kadai acikin gidan amma ban taba dauka abun da mahimmaci ba sai yanzu dana fada mugun hannu*
*Aranar nayi dana sanin zuwa na shiko dan lska buga kofar ke ln bude mai naki ALLAH yasa lron* *door ne gashi duk abin nan ba Wanda yaji balle akawo min dauki muna hakan sai ga yara sun dawo daga* *lsilamiyya suna kirana mom mun taso ai sai naji sanyi arai, ai saina na hau kiran su suna zuwa su kaga mutum* *abaki kofar atsaye. Sukace mom kifito kinyi bako ai sai nakira babba cikin su nace maza ta* *kira kawun su tace mahaukaci yashigo mana gida aikoma wa sukai da gudu jin nace mahaukaci ne da ma gashi yayi* *yarkace yarkace saboda kokorin bude kofar sai kace gidan Uban sa*
*Ai yana ganin sun fita yace yau dai kin sha amma duk ranar dana dawo sai kin raina kanki dan ba kyaleki zan*
*Daga haka yafita a gidan ,,ni dai bani na bude kai naba sai danaji yara sun da kawun su da wasu wai anzo fita dashi suka gama duba gida basu ga kowa sannan suka ce nabude kofar lna futowa suka hau tambayata nace* *nima haka kawai naga mutum ya fadomin gida shine na gudu haka sukai min jaje suka tafi*
*Ai suna fita na kulle gidan,,haka dai har dare narasa wa zan tunkara da matsala ta wayar ma bansan lnda nasa taba ni dai ranar bacci ma kasawa nai*
*A haka na kwana abun nacina arai, gari na wayewa na sallami yara suka tafi makaranta nima na shirya na tafi lsilamiyya haka dai nai karatun jiki ba kwari kowa tambaya ta suke ko bani da lfy nace lfy kalau saboda ni nasan masifa da najefa kai na,, naje nasamu malami mu nace lnada tambaya amma sai antashi yace to. Ai ko muna tashi nafada mai komai tun daga farko har karshe yayi fada sosai sannan yace nabashi number mutumin nabashi yace zai kirashi ni kuma naje ln ALLAH ya yarda babu abu da zai faru*

*KUBINI BASHI ZAN BAKU SAURAN
NASO NABA MARUBUTAN NOVEL WANNAN LABARI DAN SU TSARA SHI YADDA ZAI KAYATAR AMMA BANSAMU WANDA ZANBAWA BA SURBAJO CE KAWAI TACE NA AJIYE ZATA NAMAN TO KUMA TACE TA GAMA DAGA WADANDA TAKE, KE KUMA SIS RAHAMA KINA da BASHI DAYAWA AKANKI
*KARSHE LABARI NA*
*haka natafi gida lna tunanin matakin da malami mu zai* *dauka to ashe kiran sa yayi yace yazo office din hizba ana nema sa yace menayi sai malami mu yace mekayi kake tambaya* *bayan matata daka bi har gida kanaso kaketa mata haddi tagami komai babun zakace min kawai kazo kakawo kanka tun kafin muzo mutafi da kai ,,sai cewa yake ayi hakuri shi abun yawuce agurin sa shima sai daga baya yagane* *kuskure da yayi amma kuma aini nakira shi har gidan. Malami yace babu abun da ta boyemi dan haka ka shiga hankali ka tun kafin lnsa akamo min kai .sosai ya tsorata dashi amma dan lskan ashe tuban muzuru yayi nidai tun da malami mu yamin bayani* *hankali na yadan kwanta sai dai zaman gida na yanemi fin karfi na dana gama aiki na zan kulle gidan natafi makota* *nazauna saboda basan ta lnda zai bullo min ba tun da ka lokacin nai block din number sa* *group din ma nafita daga nan sai na rika tsintar kaina a groups ldan nafita amai dani ga kira koyaushe da bakuwar number* *kuma nasan shine ba hakura yayi ba,rayuwata tashiga kunci kullum tambaya mijina nake yaushe zai zo nagaji yazo yatafi damu yayi tambaya duniya nafada masa nace ni dai nagaji yace to dama* *kekika sa kanki tun da kin gaji sai ki bari lna zo sai mutafi tare sannan hankali na yadan kwanta amma kullum tunani na bai wuce ln dan lska nan yamani bayan keta min haddi dazai ma saiya kashe ni saboda wahalar dashi da nai, gashi ban San sunan Sa ba basan daga lna yake ba bani da wata hujja dazan rika ldan ya cutar dani*
*Haka nai ta lallaba rayuwata har mijina yazo muka tafi sannan na canja layi,, yarana dasuke makaranta kwana kwai nabari ayanzu sai dai muzo damijina mukoma dan bazan kara wannan gaggacin ba to kinji karshe wannan to sai ciki wanan watan wata zainab a group din Nana Asiya ta turan gashi takama* *sunana sai nai tunanin ko a family ko friend na tambaye ta lna kika sanni tace a group din nace meyasa kika zabe ni cikin daruruwan mutane kice sai ni,, shiru ba amsa dandanan Nagano ba mace bace nazage shi tas, nai block din number to kunsan mu mata sai ahankali,,ranan wata tai tallan maganin gyaran nono ai kamar jira suke ko wacce tasaki baki da zancan yakamata dawanda bai kamata ba akai tayi saina ga ldan zancan yawuce sai* *a dawo da shi abun yaban haushi saboda kwana daya da yini ana magana guda daya sai nadau number zainab din danai block natura group din nace kuyi anhankali da MAZA* *Basai kowa kiji yace shima ankirashi da number tuni, alokacin akacire shi to lrin wadan nan MAZA suna DAYAWA kuma baka ganesu, ni yanzu duk number da akakirani sai nasa a ture caller dan gane mutum*
*Bantaba sanin wayar ka zata jayoma masifa har dakin kwanan kaba sai a wannan zamanin damuke*
Reply




Users browsing this thread: 1 Guest(s)