The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie*
#1
*Ustaziya ko Yar'duniya?*


21

Da yamma misalin karfe biyar na yammacin ranar talata wani karamin yaro neya shigo gidan Malam liman inda yake shaidawa ana sallama da halima inji Ahmed, kassncewar  tasan da Zuwan bakon nata bata wani bata lokaci ba ta zurkuma zumbulelan hijab dinta sky blue Wanda ke Jan har kasa, fuskarta da kwalliya ba laifi, sanarda mama tayi zuwan bakon nata inda ta fita ta same shi jikin Wata katuwar bishiyar dake kofar gidan nasu,  ba laifi yana da kyau daidai misali saidai zata fishi tsawo da haske domin baki ne maidan jiki, hakan bai dami halima ba koda kuwa mummuna ne futuk ba matsala bane a wurinta, zaune yake akan Mashin dinshi Roba Roba  yayi wankan manyan kaya sai zuba kamshi yakeyi, nan taimishi sallama hadeda gaishe shi, batareda bata lokaci ba ya shaida mata kudirin Sa a akanta domin a shirye yake yagama komai, Ahmad ya kasance cikin soyyar ta tunda dadewa sanin dokar gidansu yarinya saita gama secondary ake mata Aure shiyasa yaita shirin shi a hankali kassncewar yanzu tana gafda gamawa yabashi karfin gwaiwar tunkararta da Maganar inda bawani kwana kwana ta Amince nan take, ba karamin dadi hakan yaimasa ba, cikin lokaci kadan suka fara soyya mai tsafta daban Sha'awa a kwana a tashi har iyaye suka shiga Maganar, kawayanta su meenah kuwa babu irin surutun da basuyi mata ba ko kadan bata Dace da Ahmad ba ai gara ta Auri daya daga cikin Alhazawan da suke holewa tare idan ma Auran takeso, mutum ya tashi a talauci ya koma talauci kai kenan Kullum babu wani cigaba, nanta warware musu kudirin ta gameda Auran nashi aiko abun yamusu dadi nan suka hau mata kirari, 'hoooo dakin hutu yar'gidan malamai muna yinki ilimin nan naki ba'a dakin hutu kawai ya tsaya ba eyehh kanki fa Naja kina wutaaaa diyar Malam, muma munbi ki munbi sahu irin naki zamuyi Alkur'an.
     Ansa bikin halima nanda Wata Uku masu zuwa, inda Ahmad mutum ne mai matukar ibada kullum cikin rokar Albarkan dake cikin Auran da zaiyi yakeyi baida aiki sai sadaka da istahara kullum akan Allah ya kauda fitina tareda basu kyakyawan zu'ria bakaramin San halima yakeyi ba itama ba laifi tana Dan jinshi sama sama koba komai yana bata kulawa na musamman Ga kyauta akai akai, hankalin mahuta ba karamin tashi yayi ba sanda yasamu labarin Auran halimar inda dakyar ta lallashe shi akan cewa Aure ne na lokaci kadan bawai Zama zataje tayi ba  babu yanda batayi ba akan ya fahimce ta ina Sam ya kasa kishi ya rufe masa ido, nan yadan Saki Ranshi kadan ganin kulawar da take bashi yamafi Nada tana matukar sakin mishi jiki tareda Alkawarin ko bayan Auran babu abunda zai Chanza.

Mahuta ne kwance a dakin shi inda kishi ya  turnuke shi bayajin zai iya barin wani ya lasar mishi zumar dashi kadai yafara lasa kuma yake kan lasa, inaaa bazai taba barin wani ya huta da kayan hutun shiba, wayar shiya dauko a gefen shi batareda bata lokaci ba ya shiga messages dinshi number Ahmed dayasa a nemo masa yaketa kallo nan ya yanke shawarar abunda zaiyi.

Ahmad ne zaune a cikin Abokanan shi suna fira shigowar messages yaji awayarsa nan ya dauko wayar tareda dubawa salati ya Saki kanshi har sarawa yakeyi.


*Ina tayaka murnar Auranda zakayi, Abun takaici a matsayin kana kimtsatse baka dace da mace irin halima ba, halima tamu ce ta irinmu ce masu gidan hutu, wlh wlh wlh Nina fara cin halima tun tana shekara sha Hudu tazama katifa ta kullum saina hau ruwan cikin ta inda sau biyu tana zubar da cikina.*


Tambayar da Abokanan shi ke masa neya sakashi tattaro natsuwar Sa, Lafiya maiya faru haka?
'Ba komai ba komai ina zuwa bari intafi gida sai munyi waya, Kassncewar a Mike yake tun sanda yaga sakon hakan yasashi tafiya gida kai tsaye ranar ko wurin halima bai jeba sai sake sake yakeyi daga karshe ya tattara komai ya watsar a cewarsa mace mai natsuwa irin halima dole tasamu masoya dayawa masu Sha'awar Mallakar ta, ya ajiye hakan akan wani kesan rabasu domin ya mallake ta.

Halima kuwa sai rawan kai akeyi tanata yad'awa zatayi Aure sai banke banke take bankawa babu Wanda Ahmad ya gayama abunda ke faruwa.

*Ina farin cikin gayyatar ku bikin kanwata wacce nake jida ita chan cikin zuciyata Husnah Wanda za'ayi a cikin satin nan insha Allah a garin Kano, muna bukatar Addu'ar ku akan Allah yabasu zaman lfy mai dorewa tareda zuri'a dayyiba??* Zaku iya jina a cikin satin nan amma banyi Alkawari ba sai yanda ta kasance idan nasamu lokaci toh Ga page har biyu namuku yau.


22


Wasa wasa fa Karamar magana tazama Babba mahuta baida aikinda ya wuce turama Ahmad texts din yanda yake holewa da halima tareda shaida masa akan ya bincika gaskiyar maganar, tun abun bai damun Ahmad har ya shaida ma Abokanan Sa inda nan suka kwantar masa da hankali akan kishi ke damun mahuta mace kamar halima mai ilimi da natsuwa diyar malamai jikan malamai sharrin mutane ne kawai,   nan ya yanke shawara akan zai gwada halimar inda idan suna waya jefi jefi zai dinga sako maganar batsa Wanda ada baya mata hakan kwata kwata, abun mamaki sai yaga bata damu da hakan ba ko kadan bata taba nuna masa rashin dacewar hakan ba, saima nunawa datayi tafisan irin firar akan kowace fira dayake mata, nan zaita gaya mata yanda zai mata idan sunyi Aure, haka zatai ta biye mishi babu kunya hankalin Ahmad yayi mutukar tashi ko a mafarki bai taba tunanin zata biye mai ba, nan yakara bullo mata dawani salo idan yazo tadi kafun yatafi saiya San yanda zaiyi ko hannun ta ya rike nan ma bata Hana shiba?, ana haka Wata rana mahuta ya turo masa dawani text dinda yakara birkita shi inda yake cemasa.

*Gskia ango Amaryar ka tabude dayawa nayi mamakin budewar ta dukda kasancewar nikadai ke shiga ramin nata, waiii zurkumi, wlh wlh jiya na durje ta tun safe muke Abu daya har yamma, hahahaa koda yake kafi kowa sanin bata gida jiya da yamma har zuwa Dare muna tare ka kirata da la'asar ina jin sanda take gaya ma kada kazo bata gida inda a wurina take yin haddar da aka turata a gidansu, na goge mata tsaf tareda dasa mata karatuna a kanta. Idan namata karya kada Allah yasa inga Annabi, Nina fara cin halima*


Bakaramin tashin hankali ya shiga ba ganin furucin da akai na karshe, wanene zai iyama kanshi wannan fatan? Wani riba mahuta zai samu idan yaimata karya  GA manya manyan  rantsuwar dayakeyi Anya babu Alamar gskia a lamarin nan kuwa?? Harda cewa kada Allah yasa yaga Annabi hmmm Da zazzabi ya kwana ranar nan ya yanke shawarar hakura da halima dukda ya dage dakaima Allah kukan Sa Ga sadaka dayake yi akai akai cikin lokaci kadan tafara sire masa, dukda haka ya kudiri aniyar kureta.

Ahmad da halima ne a waya inda yake kashe tada maganganun batsa hankalinta ba karamin tashi yayi ba Sha'awar shi takeyi sosai takosa taji yanda zumar shi yake, ganin yasamu yanda yakeso a wurinta hankalinta yayi sama, 'matata wlh ina tsananin bukatar ki har nakejin bazan iya jura sai an kawoki gidan muba lokacin yamun yawa bby ki taimake ni kidan fara Ragemun zafi kafun a kawoki mana, 'bakaramin murna tayi ba nanta amince mishi inda sukayi da ita akan zasu hadu zata bishi har gidansu cikin shigar tana hijab da nukab, nan yace mata gobe zaizo su Kara tsara yanda haduwar nasu zai kasance aikuwa washe gari batareda bata lokaci ba yakara tado mata da maganar, 'yanzu taya zaki shiga gidan mu kinsan fa layin akwai mutane dukda dakina yana ta waje ya za'ai?
    'Ai kawai barin dakinka zakayi a bude bayan sallar la'asar saika fita nikuma zansha hijab da nukab harda safa kafa da hannu sai in shiga bayan yan mintuna sai in kiraka a waya, mace ke fara shiga dakin namiji saboda gudun zargi, 'cikin matukar razana jikin shi har rawa yakeyi da amsar data bashi inda yakara tambayar ta, 'toh wurin fita fa?? 'Namiji ke fara fita daga baya sai macen ta fito.
    Hmmmmmm, ba komai hakan zaai sai mun hadu goben.

Washe gari leemah ta shirya batasha wahalar barin gida ba kamar kullum ta kira Ahmad Wanda yagama tsorata akan lamarin nata, 'gani a kofar gidanku ya kenan? Gaskiya kiyi hakuri mu hakura tsoro nakeji mubari ma chanza wurin haduwa gida babu tsaro, yana fadi ya kashe wayarshi aiko bakaramin bata mata rai yayi ba tariga tagama banke banken maganin mata haka takira wani Saurayin ta ya rage mata zafi a gidansu na  Isa kaita.


Mahuta Ahmed ya kira sau babu adadi inda cikin Sa'a ya dauki wayar Wanda ada baya dauka, nan yaima Ahmed bayanin komai bai boye masa ba, godema Allah Ahmad yaitayi ya tsallake rijiya dabaya inda yace shida halima har abada.

Ranar da daddare suna waya da halima bai nuna mana komai ba, cikin dabara tasako zancen, 'Kasan menene? 
A'a saikin fadi yabata Amsa, wlh Wata kawata ce wani Saurayin ta yaimata ciki abun mamaki ankusa bikin ta, 'tohfa yafadi shikuma Wanda zata Aura yasani? Yabata Amsa cikin jimami, 'hmmmm mu muka bata shawara akan ta gaya mishi idan zai iya Auranta a haka aikuwa yace ba matsala shi ita yakeso ba jikinta ba amma a zubar da cikin, aikuwa ana zubarwa ya Aure ta kuma xo kaga yanda yake Santa baitaba goranta mata ba.
     'Gskia ya matukar burgeni lallai ya cika namijin gaske haka akeso ba karamin lada zai samu ba, 'Allah masoyi na? Ta Tambaye shi cikin zumudi, 'wlh kuwa, 'kai zaka iya mun haka??  'Kwarai mai zai Hana? Tsakanina da Allah nake sanki a ba jikin kiba zan iya mana babu abunda zai hanani Auranki, ",ka tabbata tafadi har tana yar'dariyar murna, 'kwarai kuwa kina shakka ne??
   " hmmmmm a'a nasan kana matukar sona, "eh wlh babu abunda bazan iya miki ba insha Allah.
    "Aikuwa nimafa an taba, 'aka taba mai?? Ya bata Amsa.
    'Wlh wani yataba mun fyade munje bikin kawar mu wurin dinner ya yaudare ni har yaimun ciki??

  'Ciki? Amma wasa kikeyi koh? Cikin tashin hankali ya furta hakan, 'wlh wlh da gaske nakema.
   'Karki damu nariga nasan komai ai tun kafun ince zan Aure ki nasan koke wacece amma ke nakeso, nan yafara gaya mata wasu daga cikin sirrin ta Wanda mahuta ya gaya masa, nan taita mamaki bata iya karyata shiba aiko nanta bude baki taita bashi labarin Abubuwan dabai Sani ba cikin ikon Allah kamar wacce aka matsa ma baki, inda taimasa karya akan sau goma kawai muhuta yasanta a mace,  'kanshi kasa daukar zancen yayi nan yace mata zai kwanta yanajin bcci duk yanda yaso ya nuna mata babu komai kasawa yayi kashe wayar shi yayi tareda tausayin Rayuwar mu ayau, shin wacece macen Auran? Haka Zamani ya Zama? Da Addini suke fakewa suna ta'asa a doran kasa? Halima tagama rikita shi nan danan tausayin Malam liman ya rufe shi dattijon Arziki.

*A' gurguje.*


Shiru kwana biyu babu Ahamad ba dalilin shi Kota kirashi baya dagawa inda dakyar tasamu ya Amsa wayarta nanta fashe mishi da kuka akan yadaina naimanta, 'maganar gskia bazan taba Auran mazinaciya bari muyi gwari gwari niba Dan iska bane babu wani boye boye kin bani mamaki bazan Auri  mai fuska biyu ba kije ki aura mazinaci daidai ke Allah ya shirya ki yasa kigane ni kaina ba wayo na ko karfi na bane ya kubutar dani daga auranki illah Addu'ar da nakeyi da wacce iyaye kemun sai Ince Alhmdlh, 'babu irin magiya da Rokon dabata masa ba Sam yaki yarda ya shafama idonsa toka, 'Dan girman Allah ko Auran Dare daya muyi ko baka taba niba ka rufamin Asiri ka aureni koda baka sona, ko bakai mun komai ba, 'saboda me? Ya tambaye cikeda mamaki, "saboda in goge bakin fentin Dana kwasa zan biyaka konawa ne insha Allah ko Auran kwana daya ko biyu ne na yarda, 'kai tsaye ya gaya mata bazai iyaba.

" halima taci kuka badan tana San Ahmad ba saidan Auran shi rufin asirin tane mutane zasu shaida tataba Aure daga baya saita aura mijin da takeso mai kudin gaske inda zata huta ta kece Raini koya jita a bude ba matsala tunda yasan bazawara ya Aura, ko banda wannan ma kasuwar zaurawa tafi budewa manyan mutane sunfi San harka da bazawara sannan Abu na Uku dayasa takeso tayi Aure saboda ta tabbata Malam liman sai yamata Aure kwanan nan amma idan tazama bazawara zai sakar mata mara ta tsula tsiya a cewarsu tayi Aure tafito batayi dacen gidan miji ba jama'ar gari babu Wanda zai zarge tada wani Abu.


*Note:- labarin rayuwar halima Wanda nake badawa a yanzu wlh wlh yafaru da gaske babu abunda na rage bare in Kara*


*Godiya ta musamman Ga masoyan littafin nan Wanda na Sani dama Wanda ban Sani ba, da bazarku nake taka rawa masoyana na Facebook dukda ban sanku ba ina gaisuwa.??*


23

Babu yanda halima batayi ba Sam Ahmad bayako sauraran ta daga karshe ya tura iyayan shi amso kayan Auran da akakai gidan su, ba karamin tashin hankali iyayan su suka shiga ba babu irin tambayar da baayi masa akan dalilin yin hakan ba Sam yaki fadi a cewarsa zai rufa mata Asiri, nanfa iyayan shi suka hau fushi dashi harta kai saida kanin Malam liman ya tarke shi duk yanda yaso ya gujema abun ya gagara kowa shi ake bama laifi itako banda kukan munafunci babu abunda takeyi inda ta dage akan bata masa komai ba, dayaga ba sarki sai Allah hakanan ya warware ma kanin babanta duk abunda ke faruwa inda abun ya daure masa kai sosai koda aka gayama iyayan ta Sam kin yarda sukayi a cewarsu za'a bata Ma diyarsu suna dama ba Santa yakeyi ba yaxo ne ya tozarta su Mamarta rantsuwa tayi saitayi shari'a da Ahmad babu yanda Malam liman baiyi ba akan abar maganar ina ta shafa ma idonta toka saida takai Kara police station inda aka tasa keyar Ahmad nan aka fara sabon case Wanda koda halima taji yana maida jawabin abunda yafaru kallon shi taita yi batace komai ba dakyar kanan Malam liman ya roka aka rufe case din a cewarsa koda anje kotu tozarci zai Zama a wurin diyarsu ko itace da gskia za'a bata Mata suna ne inda Ahmad kuma yace sai anyi sha'riar da gaskiyar Sa, dakyar aka rufe maganar kowani sashi na zagin dayan sashin inda iyayan halima keta lallashin ta Malam liman harda mata rubutun dangana ganin yanda tasa abun a Ranta basusan kawai basaja take masu ba, mahuta kuwa yafi kowa farinciki da hakan inda yakara riketa gamgam.


Wasan bera da mage aka shiga yi Aisha da AK tunda ya ganta tana rawa take gujema duk hanyar dazai hadata dashi 
Tun rananda AK yaga Aisha cikin karamin 3quater da farar vest fa hankalin maza ya tashi, hmmm jiya ba yauba koba komai shekaru sunja duk yanda yaso yakice abun a Ranshi hakan ya faskara inda ko rufe idonshi yayi toh surar jikin Aisha kawai yake gani tana juya kugu tana rawa kamar zata karye Anya akwai mace mai irin zubin halittar Aisha kuwa? Idan ya tuno da shafaffan cikin ta da kirjin ta haka zaita juye juye akan gado tun yana daurewa har saida yayi jinya ciwon ciki mai matukar azaba ya turnike shi dakyar yasha saida yayi sati biyu tareda taimakon maganin da aka Dora shi akai inda likitan shi yabashi shawara akan yakusa halaka kanshi bakomai ke damun Shiva sai muguwar Sha'awa bakaramin takaicin likitan Yaji ba inda ya karyata hakan mai zaisa Yaji sha'awa? Toh Sha'awar wama zaiji? Cikeda mamaki likitan ke kallon shi, 'yallabai amma kanada iyali koh? Ya Tambaye shi, shiru ma Amsa ne yatashi ya cikama rigarsa iska.

Wasa wasa fa AK ya shiga tsaka mai wuya yarasa natsuwa inda kullum haushin Aisha yakeji a ganin shi mugunta ceta sata yin irin shigan nan a parlon banda mugunta menene amfanin bedroom dinta? Kai anya ma Aisha bata ciko? Kaiiii gskia tana ciko irin wannan hips haka kamar an zana, 'nazari ya shiga yi, idan kuwa tana ciko saina ci ubanta akan mai zata dinga mun ciko a gida? Hankalin wa takeso taja? Mikewa yayi tareda nufan dakinta kafarshi yasa ya hankade kofar tana kwance tayi rufda ciki akan gadon ta cikin Riga da Skart na Atamfa ta dame ta tsam Rabin kirjinta a waje, baisan sanda ya lashe bakinsa ba, keee, ya daka mata tsawa inda ta Mike jikinta na rawa, oya zonan, yafadi tareda juyawa ya koma parlor Zama yayi kan kujera kafa daya nakan daya sai girgima kafa yakeyi fuska a hade, 'tsugunnawa tayi Dan nesa dashi kanta na kallon kasa, 'wayace ki tsuguna?
Kayi hakuri ta furta tareda mikewa, 'saina daga murya? Yafadi yana banka mata muguwar harara, 'matsowa tayi kadan kusa dashi inda ya shagala wurin kallon hips dinta burinshi daya yataba Yaji yanda zai mishi a hannu yanaso ya cire zargin dayake yi yanaso yasan tana ciko ko batayi, idonshi tabi da kallo ko kyaftawa bayayi Wata irin kunya takama ta ganin inda yake kallo, charaf suka hada ido nan taji kamar ta nutse a kasa inda yakara hade ransa kamar hadari kamshin ta yana Kara rikita shi, 'uhmm yayi gyaran murya, 'menene a kasan kujeran nan? Kallon kujeran ta shiga yi,  'bakida baki?
Tsugunnawa tayi Sosai nan kirjinta ya bayyana sosai AK har tura kanshi yakeyi yana Kara leke ya gwale ido a kidime take dubawa batama San yana kallon taba, 'yaya wlh banga komai ba kayi hakuri, eyeah? Yafadi yana Kara kallon kirjin ta, duba duba dakyau, duk yanda taso ta hango wani Abu takasa tana dago da kanta karaff sukai karo dakan AK daya Kara tsawo dalilin kallon ta, Dan Allah kayi hakuri, ta furta hartana murza hannun ta tasan bakaramin azaba zata shaba, 'inda dakyar ya iya saita kanshi tareda gyara murya har yana share zufa, 'waige waige yafara shi bama takan karon da sukayi yake ba cikin Sa'a yayi ido biyu dawani karamin tsinke, uban menene wannan??
   'Saida ta kalla sosai tagane tsinke ne, 'Au wlh wurin shara ya makale.....mtsew kazamar banza common malama bace Munda gani, yafadi yana mamakin abunda ya hanashi mangare ta kamar yanda ya saba, mtsewee yaja tsaki, 'zonan tadawo yayinda yakasa dauke idonshi a jikin ta, uban wa yaimiki dinkin nan?baki a bude take kallon shi tana mamaki karo daya na rauwarsu daya taba tanka ma lamarin ta, 'Dan Allah kayi hakuri bari in chanza tafadi tareda saurin juyawa, 'mtseww mutum yawani guma manyan kaya a gida ko zafi baiji, mtsew please wuce kibani wuri ni mummuna dawani kugun ki a wurin, 'da hanzari tabar wurin inda ya shiga dakin shi hannu rike da Mara yana dingishi cikin shiya rike, 'misalin karfe takwas na Dare ya nufi kan dinning table kamar kullum abinci a jere gwanin ban Sha'awa sai hadiye miyau yakeyi yanaso yaci bayasan ta raina shi, 'Ina kike?? Yafadi chan kasan makoshi, shi kanshi yasan bazata jiba, Karo na biyu yadan Kara daga murya kadan, 'Black slave where d fuck r u before I lose my temper, a yanzu haushin kanshi yakeji yanda yakejin wani Abu a zuciyar shi tana hanashi dukan ta kamar Yanda yasaba, 'jiki na rawa tafito sanye da bakar doguwar Riga ta yane kanta da karamin mayafin rigar mamakin ganin zaici abinci yau takeyi, tsaki yaja tareda dauke kanshi bakaramin haushi tabashi ba ko ubanwa yace ta chanza kaya oho ko zafi bataji aiko AC gidan nan zan cire mutum sai Albazaranci, 'mtsew Dan mugunta omo ma sai ansa mutum yayi asara, yafadi dukda taji abunda yace amma takasa gane inda ya dosa, 'Ina kunun aya na? Ya tambaya dukda baisata yin kunun ayan ba cikin ikon Allah tayi nata nasha haka kurum taji tana marmarin sha, jiki na rawa ta shiga kitchen inda ta dauko katon glass jug cikeda kunun aya mai kauri yasha madara da kwakwa da madarar pick tareda dorawa akan faranti da glass cup mai kyau, ajiyewa tayi a gabanshi, 'gashi ta furta jiki na rawa ta juya tareda barin wurin, Toh maiyasa yanzu yake yawan San kallon ta? Girman hips dinta ke baka mamaki Yaji wani sashi na zuciyarsa na bashi Amsa, yesssss yesss shiyasa dakuma boobs dinta danake tunanin ciko take musu, oooh mata kenan komai sai anyi cuwa cuwa, mtsew mai zaisa in damu dawani kazamin jikinta? Bari kawai in cire zargin danake yi yafadi kai tsaye ya Mike bedroom dinshi ya shiga tareda jawo bedside drowa dinshi magungunan da aka bashi na ciwon cikin shi ya nemo inda ya dauko wani magani Kanana Kanana na bcci sanda yaima doctor din complain baya iya koda bcci saboda zafin ciwo shine doctor din ya bashi maganin da sharadin kwaya daya zai dinga sha kassncewar maganin Nada karfi sosai, komawa parlor yayi inda ya tsiyaya kunun ayan a Kofi fari tar gwanin Sha'awa nanya balle maganin har guda Uku ya watsa a ciki ya jujjuya murmushin mugunta yayi saida ya tabbata maganin ya narke kassncewar maganin baida daci salam yake baza'a taba gane ansa Abu a ciki ba, Aisha na zaune tana tunanin kallon da AK ke mata, toh kodai baida lafiya ne? Ta tambayi kanta a karo babu adadi dukda kwana biyu bata cika ganin shiba tama dauka yayi tafiya ne kassncewar ya rage tsangwaman ta........kiranta yayi da sunanda yasa mata inda a tsorace ta Mike tana gafda fita dakin tayi Addu'a, Yah Allah ka kareni daga wulakanci da   tozarcin farin mugu na, shawafa tayi ta nufe shi kai tsaye Addu'a dauke a bakinta, 'jijjiga kofun dake hannun shi yayi, 'menene wannan? Ya tambaya baiko kalle taba, 'kunun aya ne, 'ya akai naga yayi fari sosai? Uban mai kika saka mishi naji yana Dan daci daci, 'cikin mamaki ta kalle shi, daci kuma? Wlh bansa komai ba daga kwakwa sai madarar pick..... Oooh toh nazama makaryaci kenan koh? Mika mata kofun dake hannun shi yayi inda ya kafeta da ido, Amsa tayi tana kallon shi saboda batasan mai hakan ke nufin ba, saida sukayi minti biyu a haka dayaga batada niyyar sha ya waigo tareda watsa mata mugun kallo, dalla malama ki kwankwade kila barbade kika fara min saboda insoki waya Sani ban yarda dake ba maza shanye kibani kofin, Wlh wlh yaya AK ko gishiri ban taba sama ba a abinci da sunan ka soni, mtsew munafuka banasan surutun da ba'a tambaye kiba, 'kafa kai tayi ta shanye tsaf tareda ajiye kofin a gaban shi tana goge guntun kwalla, "saida safe ya furta baiko kalle taba, sanin abunda yake nufi wato ta bace masa daga gani shiyasa taja kafarta takoma dakinta cikeda sake sake, cikin yan mintuna taji wani azababben bcci ya tunkare ta yayinda taita zuba hamma babu adadi,  kasancewar bata Dade dayin wanka ba rigar bcci ta dauko yar Karama ko guiwa bata kaiba mai santsi shara shara red color gaban rigar net ne maiban Sha'awa a yanke ta feshe jikinta da turaren data saba shafawa nanta fada gadon ta dakyar ta iya jawo bargon ta ko wutan dakin bata kashe ba baki bude idonta ya rufe ko Addu'a takasa nan magani yafara aiki bcci takeyi batako San inda kanta yake ba, AK kuwa misalin karfe shadaya sanye da Riga da wando na bcci sky blue mai taushi sai kaiwa da kawowa yakeyi tsakanin dakinshi da kofar dakin Aisha inda yaita yunkurin shiga yakasa bayaso ya shiga bccin ta baiyi nauyi ba shahada yayi ya tura kofar dakin a hankali inda ya hangeta ta bararraje baki bude sai bcci take zubawa, kofar ya kulle a hankali ya shiga dakin cikin san'dah saikace tsohon  kwarto



24

Tafiya yakeyi sada'f sada'f inda ya tsaya chak cikeda wasi wasin abunda yake shirin yi a karo ba adadi yayi yunkurin komawa inaa zuciyarsa takasa barin shi, 'toh ai daddy na yabada kudin sadakin bazakici banza ba koba komai dukiyar daddy tawa ce kuma matata ce bawai laifi nayi ba kawai inaso in cire shakku ne, zuciyarsa ke Kara basa shawarar tunkarar ta tareda mishi surutai akan hakan kai tsaye ya doshe ta batareda bata lokaci ba ya yaye bargon data rufa dashi bakin shi yayi saurin toshewa kadan yarage bai Saki ihu ba ganin zubin Halittar da Allah yaima Aisha ba karamin rikita shi hakan yayi ba kwance take fuskarta na kallan sama kafa a ware santala santalan cinyoyinta na waje, haba dole dole ma yarinyar nan shaidanun maza su dinga wawar ta kotaki kotaso ya dauki akalla minti biyar yana Kure mata kallo  hannun shiya saka kan rigar bccin data gama bayyana surar jikinta inda yasamu kanshi yana shafata sama sama runtse idonshi yayi inda taiwani juyi ta mirgina jikinshi sosai kanta na wurin kugun shi yanajin numfashin ta a jikin nashi baisan sanda yasaki Ajiyar zuciya mai karfi ba numfashin shi nafita sauri sauri, hannu yakai yana shafa kugun ta dayake janshi zuwa gareta kamar Mayan karfe, yauwa koba komai ya cire zargin dayake yi maiya rage? Yanaso yatashi yatafi wani Abu na jawoshi zuwa gareta dukya gigice ya Dimauce zame rigarta yayi tasama nan halittar kirjin ta suka bayyana Tubarkallah hmmm AK yagama firgita hannun Sa  yadora duka biyun akai, subhanallah ya furta a razane wani shocking Yaji yana bin dukkan jikin shi da  sauri ya Mike har yana faduwa, Innalillahi wa inna ilaihir raji'un yaita furtawa da gudu gudu yabar dakin ta kamar Wanda yayi gamon Aljani jiki na rawa dama haka kirjin mace keda ban Sha'awa tabbas idan yakara mata kallo na biyu  babu abunda zai hanashi damkar ta Kota bala'e kitchen ya shiga ruwan sanyi ya dauko Roba daya yakafa kai yadinga sha saida yarage Dan kadan sannan ya watsa a saman kanshi dukda haka jikin shi zafi rau gawata jarabar Sha'awar da baitaba tunanin yanada ita ba, toh kodai likitan shi gskia yafadi dayace masa Sha'awa ke neman masa illah? Toh badai Sha'awar Aisha bace koh? Noooooo girkiza kanshi ya shiga yi hango yakin da hakan ke nufi a gare shi nan yakarasa bayin shi ko kaya bai cire ba tsakiyar shower dinda ke bayin ya tsaya tareda sakarma kanshi ruwan sanyi cikeda takaicin tozarcin dayake shirin jama kanshi, ranar ko barawon bcci baiyi nasarar sace AK ba yanda yaga Dare haka yaga rana inda ya yanke shawarar Samo ma kanshi mafita tun kafun yafara hauka, Aisha kuwa bcci tayi bana wasa ba inda ko sallar asuba bata samu daman tashi ba  ko motsi batayi saikace gawa dakyar ta iya bude idonta da sukai mata nauyi jikinta ya mutu sosai salati tasaki ganin karfe Tara na safe tana hamma da mika jinta takeyi zata Kara maimaita bccin datayi domin bai isheta ba, bayi ta shiga tana tangadin bcci Alwala ta daura nan danan tayi sallar asuba tana mai neman yafiyar Ubangi tareda mamakin bccin nata, kodata idar bayi ta shiga domin yin wanka a cewarta kila takara watsakewa tana shiga AK ya tura kofar dakin nata Wanda tunda gari ya waye yake lekota jefi jefi tana bcci, da cikin kwanakin baya ne ruwan sanyi zai watsa mata ya daka mata tsawa saiya samu kanshi dajin tausayin maganin daya bata har guda Uku masu karfi yananan tsaye inda sauri sauri ta watsa ruwan so takeyi taje tayi aikin data saba kafun farin mugun ya lallasa ta daure takeda farin towel a kirji tafito yayinda karamin towel ke hannun ta tana goge gashin kanta data wanke a bayin  dogayan santala santalan cinyoyinta sai daukan ido sukeyi gwanin ban Sha'awa hamma ta fito tanayi tareda mikan kasala, bakaramin tsoro taji ba ganin mutum tsaye a gefe yana Kare mata kallo bako kyafta ido, ihu tasaki tana shirin komawa bayi....Aaisha ya kira sunanta chan kasan makoshin Sa muryar shiko fita batayi sosai, chak ta tsaya karona farko tunda tayi wayau bata tabajin ya kira sunanta ba, kasa Juyowa tayi cikeda kunyar ganinta dayayi a haka, zo zauna muyi magana mai muhimmanci, jiki sanyaye ya zauna a gefen gadon ta inda itama takoma gefe a takure tana Addu'ar sauyin datake gani harga Allah tsoran shi yakara saka mata batasan sauyin nan bata saba dashi ba tafi sabawa da muguntar shi fiyeda komai, 'banasan karya tsakanin kida Allah yaushe rabon kida namiji? Ya Tambaye ta babu wasa a tareda shi yakasa dauke idonshi a kirjinta dakeda danshin ruwa, 'kamar ya yaushe rabonta da namiji? Maiya hadata da namiji? Mai maganarsa take nufi? Katse mata tunaninta yayi, look ba wasa nazo yiba kada ki bata mun lokaci ba tunani na Saki ba, kina Sha'awar namiji ne? 'Subhanallah yaya AK  wallahi bana Sha'awar kowama tafadi murya na rawa, 'wlh wlh karya kike munafuka, daga muryar shi yayi a wannan Karon, In banda ke munafuka ce uban mai zaisa ki dinga mika kina bankarewa kusan Wata Daya kenan nake kamaki kina bankare bankare da mika kinaso kiyi seducing dinane? Dafa kirjin ta tayi yayinda ta zaro manyan idanun ta, 'nooo wlh a'a bana Sha'awa jikina ke tsami shiyasa nake mika ni wlh yaya kayi hakuri, girgiza kai ta shiga yi tana Kwalla a ganinta sharri kawai yakeso yai mata yasamu dalilin jibgarta, 'masana halittar mace sun tabbatar da duk macen da take yawan mika da bankara tana bukatar da namiji idan ni nayi miki Karya suma karya sukayi kenan? Mikewa tsaye yayi, Look banasan dogon surutu ki shirya nanda minti goma ki sameni a mota ban yarda dake ba, fita yayi daga dakin inda tafara tausayin kanta sauri sauri ta shirya cikin doguwar rigar atamfar tareda simple kwalliya madaidaicin hijab ta saka ta fesa turare sama sama flat shoe tasaka tana tunanin inda zasu kodai gida zai maida ta yace tana Sha'awar mazan waje? Ooooh ni shatu naga ta kaina??‍♀ tawa ta sameni ya Allah ka fitar dani daga sharrin farin mugu Allah ka taimaki baiwarka wlh nagaji nagaji da Auran nan Anya zan iya kuwa? Hakurina yafara karewa gskia nagaji da sharri, tafadi tana girgiza kanta da Asalin gskiar ta Auran AK yafara cutar da ita, a  bakar motar shi ta same shi cikin shigan manyan kaya farin yadi mai shara shara yayi masifar kyau kanshi da bakin hula dukda bakaramin kyau yaimata ba amma samun kanta tayi takasa kallon shi kamar yanda ta saba, idonta ta kauda gefe, gaban motar ta bude korona farko dazasu fita tare karo na farko data shiga motar shida niyyan fita wani waje dukda tana shiga idan tana wanke mai amma wannan shigar ta babanta da sauran, dukda taji dadi amma tsoron abunda zai faru ya shafe jin dadin nata, baba mai gadi Baki yaki rufuwa ganin Abunda bai taba gani ba nanda nan yaita zuba musu Addu'a yana kirari yana wasa su sun burge shi ba kadan ba, get din ya wangale yana musu fatan dawowa lfy inda ko kallon Arziki bai samu ba yau a wurin maigidan nasa, tafiya sukayi maidan nisa tsit kakeji babu Wanda yakara kallon wani saida yayi tafiyar minti shabiyar sannan ya tsaya a wani dankareran asibiti inda kai tsaye ya daga wayarsa da Alama dawani likitan yake magana, Aisha kuwa cikeda damuwa take maiya kawosu Asibiti? Gaban tane ya fadi rass kodai Ramata ce ba lafiya? Innalillahi yah rabbi kasa ba haka bane tafadi a fili tunawa datayi Ramata kwana biyun nan cikin ciwo take Wanda take zuwa dubota a gida jefi jefi tareda kai musu kudin hidimar magani, kallon ta yayi ganin batada Niyyar fitowa, 'malama zan rufe motata ba gadi kikazo yiba inada abunyi, 'fitowa tayi jiki a sanyaye inda tabi bayanshi kai tsaye wani office suka dosa inda ya kwankwasa kofar wani katon likita baki ya fito yana washe hakora, 'mika ma AK hannu yayi suka gaisa inda yaimasa nunu da kujerar dake fuskantar Sa Aisha kuma ta zauna cikin kujerun dake katon office din duk a takure take, 'yauwaa yalla'bai itace mai aikin gidan mu wacce na baka labarin muna zargin tana biye biye, kokuma ince ni nasan tana biye biye shine nazo a gwada komai na jikinta a tabbata tsaftar jinin ta, kallon AK likitan yayi dukda baiji dadin cin fuskar da AK yaima mai aikin nasu ba akan idonta, 'ba matsala bare inkira a diba jininta yama wadatar nan za'a tantance komai, Mikewa Aisha tayi jikinta har rawa yakeyi tana girgiza kanta hawaye daya nabin daya mai take shirin ji? Badai itace yar'aikin ba?, 'nooo Doctor har kashin ta inaso a gwada, kashi da futsari idan da halima ku turata a Engine gaba daya nasan bazaku rasa ba aita aunata akan idona gskia inasan lafiyar jikina, 'dariya likitan yayi ganin AK daduk gskiar shi yake maganar, waya yadaga yakira Wata nurse nanda nan ta shigo inda likitan yadanyi kananan rubuce rubuce a takarda, Aisha kuwa tana tsaye tanaso taga ikon Allah, 'kutafi da ita lab a diba jininta gani nan zan biyoku, likitan yace......'nooo nurse hada kashin ta a gwada, dariya nurse din tayi yayinda ta rike hannun Aisha, zo muje madam, wani irin tsawa ta dakama nurse din, 'kada ki kuskura hannun kiya tabani, a tsorace AK ya kalle ta tunda suka shigo baibi takanta ba ganin tana mike a tsaye cikin mamakin Wanda taima ihu yake kallonta lallai Ashe itama batada kunya jinjina kai yakeyi tareda mikewa, 'meye haka? 'Look I have no time to West malama ki bita kafun raina ya baci, wani kallon banzan da batasan ta iyashi ba taimishi sama da kasa taja dogon tsaki tareda shirin fita office din, look Aisha, yafadi cikin hanzari ya damko hannun ta kamar yanda ya saba, karfin ta tasa gaba daya ta hankade shida hannu biyu saida yadafe table din kusa dashi kadan yarage yafadi dukda haka ya buge gefen hannun shi, 'wlh wlh muddun ka tabani ayau zakayi danasani Wanda harka mutu bazaka Kara kamarsa ba, mtsewee tafadi tareda fita BAMMM ta banko kofar office din yayinda ta bangaje nurse dinda ke kusa da ita, Kamar Wanda aka dasa haka ya sankare saida doctor dinya girgiza shi kusan sau biyu sannan ya maida kallon shi wurin doctor din, mukullin motan shida ke kan table din yaja baibi takan kowa ba yafita kamar zai tashi sama.




*"Zaiyi wuya kujini gobe da jibi shiyasa nai muku mai yawa, but idan nasamu sarari zaku iya jina."*


*Godiya Mara iyaka Ga duk Wanda ya halarci bikin sister na dama Wanda bai samu halarta ba mun gode da Addu'ar ku tareda soyyar ku a garemu??Allah ubangiji ya zaunar damu a gidajan mu lfy wadanda basu samu sun shiga ba Allah yaimusu zabin Alkairi.??*


*Dedicated to sister Husnah*



25




Tafiya yakeyi sauri sauri sai faman waige waige yakeyi waiko zai ganta amma ina babu Aisha babu Alamar ta Ranshi ya baci sosai yanda ta yarfa  shi lallai Ashe itama haka take Ashe? Fuska ne bata samu ba tabbas Aisha batada kunya nan gaba kadan ya rage sufara dambatawa ganin yanda ta naimi kaishi kasa dazu, tsaki yaja yana jijjiga hannun shida ke faman mai zugi tareda dosar motar shi yana jinjina lamarin kai tsaye gida ya wuce yasan zai taradda ita so yakeyi suyi wacce zasuyi a'yau toh karya yaimata? Shifa baiga abun fushi ba a maganar Sa tsakani da Allah yayi laifi daya kaita Asibiti domin Duba lafiyar ta? A'a ikon Allah shifa yanasan kanshi yasan maizai faru gaba yanda kullum take bankare bankare kila ta kawo mai hari shiyasa yaima kanshi gata tun yanzu kada ta shafa mai masifa, shi kadai yaita surutun shi harya isa gida baba mai gadi na bude masa gate ya sauke Window motarshi, Aisha ta dawo? 'Yalla'bai bata dawo ba tunda kuka fita tare, cikeda mamaki yakarasa parking din motarshi toh ina taje mishi da igiyar Auransa har guda Uku? Shifa bazai dauki iskanci ba da izinin ubanwa ta fita? Kasa sukuni yayi sai kaiwa da kawowa yakeyi, wayarsa ya dauka tareda shiga contact dinshi, 'mtsew Ashe ma banda number ta, oooh God tohko Mara kunyar kanwar ta zan kira inji ko tana gida? Yah rabbi banida number kowa nata why? Saboda irin haka yakamata insamu number wani nata, wayarsa ya dauka tareda kiran mamien Sa, suna gaisawa ta tambayi Aisha, Au Ashe bata karaso ba tun dazu tacemun zatazo muku wuni zata fara biyawa gidansu daganan zatazo nan wurinki, Au Allah sarki aiko bata karaso ba inajin saidan anjima zatazo, 'yauwa Mamie please a tura wani gidan nasu a gaya mata tagama duk abunda zatayi dawuri zanzo in dauketa karfe biyar na yamma insha Allah, 'a'a harsai an tura wani kabari idan tazo din basai a gaya mata ba, a'a Mamie adai tura, ikon Allah toh kai ka kirata a waya mana, 'nakira Mamie wayar bata shiga inaga matsalar network ne,
   Toh ba matsala zan aika yanzu, idan kazo inaso muyi magana ka sosamun inda kemun kaikayi Allah yasa ba abunda nake zargi kukeyi ba haba shiru shiru muma munaso muga yan dagwas gwas a gaban mu kodai planning kukeyi? Hmmmm bari kawai Mamie idan nazo mayi maganan nima abun na damuna, toh Allah Shi kyauta saikazo, a'haka sukai sallama, kaji tsofaffin nan su Sam basuda damuwa sun hadani da bala'e suta jikoki sukeyi ma duk nasan abunda zan muku bazaku kashe niba, yace a fili yana tunanin hukuncin da zaima Aisha.

   Kodata fito bata zame ko'ina ba inda kai tsaye bakin titi ta nufa cikin Sa'a tasamu keke napep empty Allah yasa tanada chanji a jikinta gidansu ta wuce kai tsaye inda tana shiga dakin nasu ta fashe da kuka nan hankalin Ramata da bilki yayi mugun tashi inda sukaita lallashin ta babu yanda basuyi akan ta gaya musu dalilin kukan nata Sam taki, nan Ramata a karona farko tace mata idan taga da cuta a zamanta da AK ta tattara ta dawo gida tabata goyan baya ganin Aishar bata taba yin hakan ba tunda tayi Aure kullum nuna musu take tanajin dadin zamada mijinta shiyasa ganinta yau ya tada hankalin Ramata bataso ta shiga hakkin yar'ta mai hakurin gske, cemusu tayi zata shiga makwabta nan Ramata ta fita tabarsu da bilki tayi hakan ne waiko kila zata gayama bilki matsalar ta tasan bilki zata bata shawara mai kyau tunda ita takasa gaya mata ba mamaki ta gayama yar'uwarta, aiko bilki tasata a gaba saida ta gaya mata wasu Abubuwa nan bilki taita masifa tana zagin AK, kuka take taya yar'uwarta sosai inda tabata shawara akan bata yarda ta rabuda AK ba harsai ta gasa masa aya a tafin hannun Sa a cewarta idan ta barshi yanzu yaci bulus duk wahalar daya gana mata yatafi a banza, haba Anty wlh kina bani haushi bubeki Dan Allah mace har mace ni kaina zubin halittar ki burge ni takeyi wlh kowace mace saita kyasa ki bare namij, haba inada irin surar nan taki Malam mai akai da maza? Nan bilki ta cire kunya taita kintsa ma Aisha hanyar daukan fansa wuni sukayi cur tana tsara mata yanda zatayi Aishar kuma ta dauki darasin sosai kuma taji dadin hakan a cewarta itama mutum ce kuma tanada zuciya ta kudiri sai AK yazo ya tsuguna ya bata hakuri sannan yabata takardar ta tagaji, ana haka ne mai aikin Mamie Wata yar'budurwa taxo tareda basu sakon AK tana fita Aisha ta kalli bilki, sis kinji koh? Wlh baisan nan zanzo ba kinga daya daga cikin sharrin nasa koh, dariya bilki tasaki tana salati harda tafa hannu, oooh Allah ni Bilkisu namiji da makirci Lallai mijin nan naki saike wlh wuri yasamu nuna mishi zakiyi kin fishi iyawa keda kike mace har za'a gayama makirci? Nan bilki takara zugata tareda Dora mata sababbin karatun da suka zauna sosai a kanta inda Aishar taita dariyar mugunta harta kosa ta koma gida tareda Alkawarin ta daina bari hannun shi yana sauka a jikinta ita ba jaka bace takuma daina aikin bauta.

    Misalin karfe hudu bayan la'asar Bilki ta Rakata har gidan Mamie inda suka tadda ta a kitchen nan suka hau tayata aiki cikin sakewar fuska ta tarbe su harda rungumar Aisha sam Mamie ta watsar da komai inda ta rike Aisha da hannu biyu biyu ganin hidimar da Aisha take musu muddun zataso saita kawo musu girke girke masu mutukar dadi ta dauke su tamkar sune suka haife ta hakan yasa suke matukar kaunar ta, wurin shida saura suka gama taya Mamie aiki inda  nan bilki taja Aisha bedroom din Mamie a cewarsu bayi zasu shiga, kwalliya taima Aishar mai kyau sai zuba kamshi takeyi nan suka fito bilki tanama Mamie dake zaune a parlor sallama ya shigo cikin shigar kananan kaya hannun shi rikeda katuwar Leda da Alama siyya yaima iyayan nashi, mintsinin Aisha bilki tayi tana mata nunu da ido Wanda Aishar ta fahimce abunda take nufi darasin da sukayi yau takeso yafara aiki tun yanzu, 'mai sona, Aisha ta furta hadeda kashe masa ido daya Wanda chak ya tsaya kamar Wanda akaima umarni kodai kunnan shi ke jiyo mishi gaibu? inda takarasa wurinshi cikin natsuwa tareda amsar ledar hannun shi, 'sannu da zuwa Ur Excellency, ta furta cikin yalwatatciyar murmushi harda dan riko hannun shi inda ya bita zagwai zagwai kamar rakumi tagama kashe shida mamaki, Anya Aisha Nada hankali kuwa? Meye haka kuma? Mamie kuwa sun gama burgeta kana ganinsu kaga masoyan da suka jike a soyya hakan yasa taita zuba murmushi tareda Kara godema Allah daya Kara hade kansu, oooh namiji munafuki ji yanda ya bita saikace bashi bane yayi gudun hijira ranar da aka daura musu Aure,oooh yaran yanzu saisu, Mamie take zancen zuci inda takosa daddy yadawo taimasa Albishir, Bilki kuwa Dan dukawa tayi ta gaishe da AK, ina wuni yaya, kallon ta yayi ganin ko kallon Arziki bata masa tun daga Randa ta same shi yana dukan Aisha ko sallama batayi idan tazo gidan, bata jira amsar shiba nanta waiga ta kalli Aisha, oooh sister saboda yaya AK yazo shiyasa aka Fasa rakani bakomai Mamie kinga tun yanzu anfara min hannunka mai sanda koh idan naji haushi nima inyi Aure, 'da gskiar su takwara ta kema kiyi Aure ki kyale mun yara na banasan Sa ido, yauwa Mamie gaya mata, inji Aisha tafadi tana tunkarar dinning dinda suka gama jera abinci akai, 'bari ma kigani mijina zan sama abinci nasan baici komai ba tunda yau ban wuni a gida ba shikuma ba abincin waje yake ciba, 'aiko dai ya gado daddyn kune daughter shima haka yakeyi baicin abincin kowa inba nawa ba, Wucewa bilki tayi renta yayi fari fes ganin tunda AK ya shigo da sallama yana zaune kamar Wanda aka dasa shiko gogan sai bin kowa dai'dai yakeyi da ido yana ganin Dan karamin dramar da ake tsarawa a parlon nasu, shirya abincin tayi a gabansa inda shima ya kalleta, wato dashi zata buga game kenan ohk let's c who will succeed, yafadi murmushi a fuskarsa, 'Amma kinsan bani kadai nake cin abinci bako? Mamie kinga saboda gulmar ganinki yau takicin abinci dani ya fadi da iyakar gaskiyar Sa yayinda ya Mike harda rikoma Aisha Hannu zaunarda ita yayi a kasan  carpet din shima ya sauka, bari in dauko extra spoon tafadi tana shirin mikewa, 'nooo honey bunch ban yarda ba yanda mukeyi a gida zamuyi da spoon daya zamuci, yafadi yana mata kallon let's keep playing the game, 'ooooh ni Bilkisu naga abunda yafara fin karfina haka soyyar ta maidaku? Babu ko kunya AK kuyi abunku lokacin kune nima bari in lalubo tsohon mijina inji inda yake tafadi tareda dosar dakinta dauko waya ta kira daddy a cewarta itama tanada mijin kuma ta iya soyyar, tana wucewa ya dauko full spoon dinda ya cika tafda shinkafa da miya bakin Aisha ya dosa murmushin mugunta kwance a fuskarsa saida yazo saitin bakinta ya Saki spoon din nan abincin ya zube a jikinta harda chokalin, Oooops am sooo sorry darling wiffy yafadi yanasa hannu da niyyar kakkabe mata da gayyah yake dukanta inda cikin ikon Allah gaba daya ta naimi tsoran AK a Ranta ta rasa, Worry not hubby karka damu Anything for you my luv, tafadi tareda shafa gefen bakinsa, 'Anya Aisha ba gamo tayi ba?wasa wasa fa yaga kamar ba Aishar saba har cikin idonshi take kallo yanzu batako kyaftawa a'a kodai a Asibiti tayi gamo da Aljanar rashin kunya ne? Idan zai tuna da safe har kuka saida taimasa tana durkushe a gabansa, Mamie ceta katse su inda take shaida musu daddy nakan hanya, 'yauwa dama magana nakeso inyi daxu dukanku, tattara kwanukan dake wurin Aisha tayi Wanda itace ta cinye kusan abincin dake ciki, saida ta gyara gun sannan tadawo ta zauna tareda fuskantar Mamie, banaso ku fassara maganata nasan komai nufi ne daga Allah babu mai badawa kuma mai hanawa sai shi, tafadi ko kadan Aisha banaso ki fassara magana ta dawata fuka sanin kanki ne bakida banbanci da diyarda na Haifa a cikina harga Allah ina jinki sosai a Raina, abun na damuna Aisha nakosa inga jikokina nida daddyn ku a karo da dama munso muyi muku Maganar amma bamusan ta inda zamu fara ba idan wani Abu ne na daban sai a nema taimako idan likita zaku gani gara asan abunyi amma Abu shekara Uku shiru kodai kun tsaya sisi ne? Tafadi tareda kafe Aishar da ido, yauwa Mamie AK ya furta Ranshi fal farincikin yanda zai gumama Aisha, Wlh Mamie maganarki haka take, ya furta tareda mikewa ya koma kujeran Mamie, kwalla ne suka fara ambaliya a fuskar Aisha dake Duke a kasa ganin yanda AK ya Mike tasan wani bomb din zai Dana mata, "have confidence wani sashi na zuciyarta kece mata, dnt let him see ur weaknesses again u r far more beyond that Aisha.
, subhanallah Daughter maiya faru kuka kuma? Idan maganata yamiki zafi kiyi hakuri daughter......ko kadan Mamie kin Sosa mun abunda ke damuna wlh babu yanda zanyi ne Allah ne shaida ta shike bani maganin Hana daukar ciki a cewarsa bayaso jikina ya baci ina haihuwa zan Zama mama kuma bai shirya Zama baba ba Wanda shine da naki amincewa munsamu sabani akan hakan yafita harkata haka nan na Amince amma wlh raina baiso ba amincewata shine sanadiyyan shiryawan da mukayi yanzu tareda Soyyah da farinciki a gidanmu.....Ashe kai mutumin banza ne Abdulkareem? Innalillahi mai nake shirin ji ni bilki? Whatttttttt sukaji an furta  da karfi yayinda kallon su yakoma kan Daddy da shigowar shi yayi daidai da bayanin da Aishar keyi, mikewa AK yayi jikinshi na digarda zufa kallon Aishar yayi charaf suka hada ido nanta kashe mishi ido daya harda gwalo fuskarta taf da ruwan hawaye.




*Dedicated to sister Husnah*



26





Daddy wlh ba haka bane, Daddy.....'Bani kaima ba Abdulkareem kanka ka cuta bakowa ba Kekuma Allah ya saka miki cutar dake dayake yi, wlh kaji na rantse nakusa sallama ka cikin yarana AK, daddy yafadi da iyakar gskiar Sa, akan yarinyar nan zan dauki mummunan hukunci fiyeda tunanin ka mutum banza kawai Wanda baisan ciwon kansa ba, wucewa dakinsa daddy yayi cikeda takaici, "Ai Alhaji kai naka kadan ne Abdulkareem muddin ka  Kara musgunama yarinyar nan ban yafe maka ba, kekuma daga yau sai yau idan yakara baki magani kikasha kema ban yafe miki ba menene Amfanin iyaye? Kema Aisha Ashe wawiya ce ina miki kallon mai hankali maiyasa tuntuni baki sanar damu ba? Idan ya lalata miki mahaifa wa keda asara? Ke kikeda asara shi namiji ne zai iya nemo Wata ta Haifa masa kefa? Yagama da rayuwar ki idan maganin yakeso shi maiyasa bai Shaba? Yi shiru share hawayen ki kikuma kwantar da hankalinki insha Allah zan dinga zuwa gidan naku akai akai inga yanda zaman naku yake muddun naga sabani daga gareka zakasha mamaki na kuwa, 'rungume Aisha Mamie tayi tana Kara lallashin ta tareda goge mata hawaye, 'maza ku wuce kubar mana gida, Mamie tafadi tana banka mishi harara, diyata zamu karasa magana a waya saida safe, shigewa daki Mamie tayi bata Kara waiwayowa ba,    hijab dinta ta dauko tareda sakawa inda yake binta dawani mugun kallo yama rasa mai zai Mata ko kadan taki bari su hada ido dukda tasan kallon ta yakeyi, saida ta shirya tsaf ta wuce ta gefen shi kamar batasan da mutum a gurin ba kai tsaye tabar gidan domin neman Abun hawa a cewarta tunda ba tare sukazo ba bataga dalilin da zaisa su koma tare ba ta tabbata bazai taba daukar ta a motarsa ba, tana tsaye baki titi tana neman Abun hawa ya wuce ta gabanta da gudu kamar zai tashi sama harda badeta da kura, nan jama'a akaita magana akan irinsu masu banke yaran mutane saikace sunfi kowa uziri, mtsew aikin banza koka tsaya ba shiga motarka zanyi ba, kodata koma gida kai tsaye dakinta ta shiga tareda yin sallar magrib bata nema komai ba kasancewar cikinta a cike yake hakan yasa ta dauki wanka tareda tsara kwalliya mai burgewa yar Karamar matsatsiyar rigarda bai gama rufe mata cinya tasaka maroon color mai santi yanada siririyar hannu Rabin kirjinta a waje ita kanta saida taji kunyar kanta amma tariga ta kudiri daga rana irinta yau zaman Yar'duniya zata dinga yi a cikin gidannan gara tazama yar'duniyar da yake mata fatan Zama kullum gashin kanta ta Kara gyarawa tareda tufke shida ribom din kayan tayi matukar kyau ita kanta tasan tayi kyau ba karya, turaruka masu sanyin kamshi ta fesa a kowace ga'ba na jikinta inda daga karshe ta shafe jikinta dawata fitinanniyar humran matan Aure Wanda wani zuwa datayi Mamie tabata harda mata bayanin amfanin shi wato ba'a sashi sai an shirya??, parlor ta koma tana tafiya tana yauki kamar karkashi inda ta jona bornar na turaran wuta nan kamshi ya mamaye kowani lungu na gidan ta kunna TV tareda kure volum tashar waka ta kama bakinta na taunar cingum strawberry na Orbit ji kake karararassss rasss Ras cikin kwarewa kallo daya zakai mata kasan Aisha ta rikide tadawo Yar'duniya a hankali ta Mike tsaye tana taka rawa cikin kwarewa da nishadi bata damuda volum dinda ta kure ba dama haka takeso tanaso a yau basai gobe ba ta kararma farin mugu da ruwan kanshi itama ta cike katin zaman cikakkiyar bakar muguwa daga rana tayau, 'kwance yake rufda ciki abun duniya dukya dameshi akan Bakar yarinyar nan iyayan shi ke neman yimai baki, idan baiyi wasa fa tabbas Dan hakkin daya raina zai kwakule masa ido bawai tsolewa ba, sauti yafara ji sama sama tun yanaji kadan kadan harya fara jin abun yawuce hankali saikace club an kure volume ga tashin speaker's ta ko'ina tsaki yaja tabbatar da cewa a cikin gidan shi karan ke fitowa, belt din wandon shi ya zaro sanye da farar singlate da blue dogon wando a jikinsa,  bude kofar dakin yayi mai zai gani? Wata ce sanye da Killer dressing kallo daya zakai mata kasan babbar mace ce babu Raini duk inda ake neman classy beb takai, baki bude yake gwale ido ganin yanda take rawar cikin kwarewa tana kasa da sama sai bankarewa takeyi kamar kifin tarwa'dah, tunda ya shigo Taga shigowar shi hakan yasa takara bada himma cikin ikon Allah ko kadan neman kunyarta tayi ta rasa cike takeda nishadi, yayinda AK ya karaso sosai dafda ita......AAAAA'EEEEEESHAAAA Ya fadi cikin rawar murya inda dakyar ya motsa hannun Wanda ke rikeda belt da niyyar zuba mata amma belt din yakasa sauka jikinta ganin yanda Tai masifar tafiya da tunanin shi ga jarababben kamshin ta Wanda ke kashe mishi jiki, wai dama haka matarshi keda kyau? Amma yau tadawo mishi yar duniya zalla, kafun ya Ankara ta fada jikinsa inda cikin salon rawarta mai motsa Sha'awar duk wani namiji mai jini a jiki kuma mai cikakkiyar lfy tafara shafa jikinshi da mazaunan ta tana sama da kasa, mai zan gani ni Mamie??? AK nagani ya Saki belt dinshi a kasa jiki na rawa gashin jikinsa dukya gama mikewa.........dinshi ta Mike kem kamar zata Fasa wandon shi? saitin kunnan shi takoma inda tafara taunar cingum dinta Kararassssass rass harshe ta fito dashi kumatun shi take lasa a hankali harta kai gefen kunnan shi murya chan kasa kasa cikin kasala tace, "how did u lyk the new me? Congratulations daga yau zaka fara Rayuwa da tantiriyar yar'duniya Original mai kwalin karatun duniyanci ta kowani fanni na Dade da zuwa bautar kasa ai hakan yasa har Award gwamnatin tarayyah tabani a fanin duniyanci yanzu nafara daukar hanyar Zama international Yar'duniya tareda taimako da hadin kanka, kanshi ta juyo saitin fuskarta numfashin su na haduwa idonshi sun kankance sunyi jajir, 'my love tace mishi tareda sakin makirin murmushi, sakinsa tayi batayi taku biyu ba taji ya finciko ta ba tareda bata lokaci ba ya hada bakinsu wuri daya kamar mayunwacin zaki ture shi takeyi hade hannuwan ta yayi duka biyun da hannun shi daya inda yasa dayan hannun da karfi ya janye rigar jikinta wacce yafara barkawa,  azaba ya ishe Aisha jin lips dinta takeyi kamar ana cire su ta tabbata Yaji mata ciwo, kasan carpet ya kwantar da ita tareda danneta da kafafun shi farar singlate dinshi yahau zamewa, 'bake yar'duniya ba abunda kika Dade kinaso zan baki harda kaima iyayena karata karki damu bazan baki maganin Hana daukan ciki yauba, ranarki ce kin sameni a bonanza game koh? Let's c Wanda zaiyi nasara tsakanin mu, ihu takeyi iya karfin ta inda take dukanshi da hannuwa duka biyun ko kadan ta tsani AK bazata taba bashi budurcin taba ALKAWARI ne ta gwammace ta rabama Gayu a titi, budurcin datasha gwagwarmaya ta dalilin karewa budurcin da jama'ar gari dashi kansa ke zaginta akan tagama zubarwa akan mai zata bashi Dare daya? Daga sama nooo bai chanchanci samun Wannan budurcin ba insha Allah inda akasan darajar shi anan zata bada.......... wani gigitaccen Kara tasaka jin yakara keta rigarta daga sama har kasa inda komai na jikinta ya bayyana gashi dama ko bra batasa ba falon nan nasu tar da hasken lantarki kafun ta Ankara taji bakin shi akan kirjinta nan ya shiga sarrafata yana sude ta tas kamar yasamu swt inda tuni ya Dade da hadiye cingum din bakinta ta yagama lulawa duniyar sama.


*Ooopppss kuyi hakuri salon labarin ne yazo da hakan babu yanda na iya???‍♀.*


*Masu neman littafi daga farko ta private kuyi hakuri bazan iya turama kowa ba, amfanin groups Dina kenan wasu suna group din but saisun biyoni private bayan kullum cikin turowa akeyi a group din babu fashi koka tambaya ko baka tambaya ba sai an turo Ustaziya fans??1and 2 ina godiya??i luv ur comments and encouragements especially ur Du'a a gareni Anty Mamie's Novel Groups kuma ina yunku???❤wlh inajin dadin comments dinku ko banyi niyyar typing ba sai nayi.*

27


Ba karamin yamutsa ta yakeyi ba inda taci kuka harta gode Allah babu yanda batayi kokari tureshi ba inaa hakan ya faskara lokaci mai tsawo ya dauka yana Abu daya, kokarin shigarta yakeyi karfi da Yaji inda ruwan kanshi yagama kwancewa yama rasa yanda zaiyi yarasa ta inda zai fara, ganin ta'asar da yake shirin mata daduk gskiar Sa  yasa tafara neman ma kanta mafita ko kashe ta zaiyi bazata bashi kanta ba dabara ceta zo mata nanda nan tafara biye masa tana maida martanin duk abunda yake mata saida yagama sakin jiki sosai harya Mike daga kanta tareda jin dadin duk abunda take masa asan Ranshi sukoma bedroom dinshi inda Aisha takara lulawa dashi sabuwar Rayuwa, ganin yanda jikinshi yasaki numfashi sama sama yakeyi da karfin gaske ta Mike tareda hankade shi daga jikinta remote din TV Wanda ke kusa da ita ta dauka da iya karfin ta ta kwala masa akai, jiki a mace yake shirin rarumo ta inda taja baya da gudu tana Ajiyar zuciya Kare kirjinta tashiga yi ba halin daukan yagaggiyar rigarta, 'inaaa Dan samari yanzu Aisha tawuce ma tunanin ka kaga wannan jikin da kake gani wlh wlh haramiyar ka sai gani sai kallo sai hadiye miyau ka dauki Abunda yafaru ayau a matsayin Alakoro ne nabaka bawai danka chanchanta ba, Ashe kaima ba daga baya ba kaima dan'iskan kanka ne mugu har kakeda bakin kiran wani Dan iska? Daidai nake dakai wlh duk abunda zai faru a gidannan yadade bai faru ba duk Randa kakara gigin  yimun fyade saina maka mugun I'lla, garani kwartaye na kaimusu kaina nakeyi kaifa? Kirikiri kake shirin mun fyade da tun farko kayi biyyah Dana Dan lasa maka koda kadan ne Malam ka sauke girman kai bawai ka nema da karfi ba, da gudu ta shiga dakinta tareda Danna key ganin yanda ya zaburo da karfin gske ya  tinkaro ta inda yaita buga kofar kamar zai ballata Aisha kuwa kirjinta kamar zai fadi kasa bakaramin kokari tayi ba wurin mishi tsiwa nan tsoronsa ya darzu a zuciyarta jin kalaman da yakeyi, 'ki tsaya mana Dana nuna miki banbanci na da sauran kwartayan ki Karamar Mara kunya karyan cika baki kikeyi, buga kofar yakeyi sosai, bazaki bude ba? Malama dalla ki bude kofar tunda ba taki bace nayi miki Alkawarin muddin na shigo dakin nan saina yagalgala ki yanda ko likitoci bazasu samu nasaran hadaki ba, tanajin furucin dayayi tayi maza ta daura towel tareda zumbula katon hijab har kasa bayinta ta shiga takara Danna key jiki na rawa tana kuka, 'na shiga Uku na Wlh idan wani Abu ya sameni bilki sainaci ubanki kin ballo mun ruwan dayafi karfi na ni Aisha Naga ta kaina, Daki yakoma yafara lalubo mukulan gidan aiko cikin nasara yaci karo dasu nan yadawo yafara gwadawa daya bayan daya amma inaa ba nasara kasancewar tabar mukuli a ciki bata zare ba, ihu yakeyi kamar mayunwacin zaki inda Aisha tagama kule shi gawata jarabar data dame shi shiba manemin mata ba dayau babu abunda zai hanashi kwana da Yammata biyu amma yana mutukar kyamar zina insha Allah da matar sunnah zai fara sanin mace, 'Allah ya isa muguwa wlh ki rubuta ki ajiye zamu hadu kuma duk Randa muka hadu zakisan wanene AK, wucewa yayi tareda maida kayan jikinsa inda ya tsuguna a wurinda abun yafaru kwalla Yaji yana diga a kumatun shi, Yah Allah kada ka jarabceni da sha'awar yarinyar nan wlh zai nakasa ni zaimun illah wyyooo marana, dama akwai ranarda zanyi Sha'awar Aisha haka? Sha'awar kuma mahaukaciya? kwanciya yayi a wurin hannun shi kan cikinshi inda abunda yafaru yaita dawo mishi one by one, Bakar muguwa muguwa muguwa kin gama dani, dama haka ma'aurata keji? Hmmmm a haka ma dukya rikice inaga ya biya bukatarsa? Kila saiya suma, wani sashi na zuciyarsa ke bashi Amsa, kaga yarinya sai laushin jikin tsiya  wlh wlh Aure zanyi  Danni ba dotse bane bazan shiga halaka ba duk inda zan nemo mata insha Allah cikin satin nan zan Auri natsatsiyar mace kamila budurwa dal a Leda swt 18 insha Allah saina kunsa miki bakin ciki fiyeda Wanda kika Sani a ciki karyar iskanci kikeyi saina Rama abunda kikai mun yau saikin kawo mun kanki da kanki I promise you saikin nemeni akan in taba jikinki saboda bakar Sha'awar dazamu dinga cusa miki nida Swt 18 kuma bazaki Kara fita gidannan ba daga yau sai yau, da karfi yake fada da Alama dai AK ya zare a daran yau, mikewa yayi hannu akan Mara dakyar ya karasa kitchen inda yahada ruwan Lipton baki wuluk da lemun tsami mai yawa, daki yakoma yana ma Aisha Allah ya'isa yana sha wato saida tasamu nasarar seducing dinshi hankalinta ya kwanta baisan waya koya mata mugunta ba yarinya yau kawai dukta birkice ta chanza daga safe zuwan Dare tazama muguwa, jinshi yakeyi kamar zai mutu saboda ciwon Mara, 'batace idan ka roketa zata baka ba? Why not tadan baka koda nayau ne karage zafi kodan kadan basai da yawaba, 'what ni? In roketa? Allah shi kyauta in roki Yar'duniyar nan jikinta Allah ya kiyaye nida nake shirin Auran Yar'shila in bude abuna inkuma mata irin rainon da nakeso, Shi kadai yaketa zancen shi kamar Mara hankali yanda yaga rana haka yaga Dare Aisha ma hakane a wurinta inda bakinta saida ya kumbura gasa jikinta tayi a bayin tareda godema Allah daya kubutar da ita a hannun farin mugu tabbas babu abunda zai Hana bai mata illah ba, ko'a haka ya barta tasha azaba jikinta Radadin azaba kawai yake musamman kirjinta dayasha matsa.

Washe gari baba mai gadi yasamu tareda mashi warning kada ya kuskura yabar Aisha takara fita gidan nan daga rana tayau, idan ba haka ba kuwa a bakin aikinsa, kai koni nace kabarta ta fita kada kabari, yafadi tareda wucewa Asibiti yakeso yaje akara hadamai magani Susan yanda zasuyi dashi, wlh Aure nidake yanzu muka fara mutu ka raba, 'ya furta yayinda ya shiga motarsa yanata ruwan masifa, 'anya maigida lafiya lau yake kuwa? Inji baba mai gadi ganin yanda AK ke magana da masifa shi kadai dukda jiya yanadan jiyo ihu ihu a cikin gidan nasu, Ooooh Allah ka daidaita tsakanin ma'auratan nan gida saikace barikin sojoji kulum cikin tashin hankali.

Aisha najin fitarshi misalin takwas din safe tafito sauri sauri gudu gudu ta shiga kitchen kayan shayi ta kwasa sosai da cornflakes tareda Golden moon duk wani abun da zata bukata na kwana biyu ta diba, inda ta maida komai dakinta, batada matsalar ruwan zafi kassncewar tanada shi a toilet, sauri sauri ta dafa indomie tareda soya kwai guda biyu inda tashiga dakinta tana dariyar diramar abunda ya faru jiya, Ooooh ran maza ya baci dole inyi Yaji a dakina sai an kwana biyu, tafadi tareda dariyar mugunta.


*A gurguje.*


AK yana daya daga cikin malaman da Malam liman kema karatu bayan sallar Isha'e na kowace ranar daran juma'a inda yawanci manya manyan masu kudi ne da Yan'kasuwa masu bukatar karo ilimi hakan yasa jefi jefi yanama Malam liman Alheri yakai mishi har gida inda wani zubin kayan Abinci yake cikawa tafda motarshi yasa yara suyita shigarwa ciki, ba AK kawai ba yawancin daliban Malam liman haka suke masa Alheri tunda karatun da yake musu bana kudi bane hakan kesasu jin dadi suma suke kyautata mishi matuka, 'Ranar juma'a bayan an sauko masallaci kamar yanda Ak yasaba jefi jefi, makullin motarshi yaba yaron office dinshi tareda bashi kudi masu yawa akan yasiyo mishi duk wani abunda ake bukata na abinci yakawo mishi, cikin minti talatin yadawo da uban kaya shake a cikin booth din mota inda AK dake sanye da coffie brown shaddar gezner tasha aiki sai kyalli yakeyi yayinda ya murza hula masha Allah daka ganshi kaga kyakyawan matashin da kudi suka zauna daram da duwawun su burin kowace mace, kai tsaye ya tunkari unguwar sabon garin Kaduna yana tafiya tareda jin tafsir a motarshi harya isa kofar gidan sanannan malamin, inda batareda bata lokaci ba yasamu yara suka fara shigada kayan ciki inda ya raba musu dari biyu biyu nan danan yara suka cika wurin har rige rigen dauka akeyi, Sanye takeda bakin hijab dogo har kasa kamar koda yaushe fuskarta da kwalliya Mara hayaniya inda Tafito domin zuwa shagon dake kusada su mama ta aiketa, charaf suka hada idanu, Alhamdullah mashe Allah da wannan kyakyawar halittar leemah ta furta a zuciyarta inda tagaza dauke idonta a kanshi ba karamin rikita ta kyaunshi yayi ba, Ga uwa uba kallo daya zakai masa kasan farare sun zauna daram da duwawun su, kallon ta yakeyi ganin yanda takOooooooe tafiya natsuwar ta tamishi inda sallamar Malam liman ne ya katse musu kallon kallon da sukeyi.


*Gobe bazan samu daman typing ba saboda wani babban uzirin dake gaba
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 25,099 12-17-2018, 03:07 PM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 17,920 11-28-2018, 09:33 AM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 18,262 11-26-2018, 11:44 AM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 54,886 11-26-2018, 11:37 AM
Last Post: Gimbiya
  ABUBUWA 17 MAFI BAN DARIYA A DUNIYA Gimbiya 0 3,433 11-13-2017, 04:04 PM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 3,291 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 4,115 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 3,475 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)