The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie*
#1
*Ustaziya ko Yar'duniya???‍♀??‍♀??‍♀*

18

Babu abunda zai hanani sakinta yanzun nan kuwa, juyawa yayi yayinda sukayi ido Biyu da Alhaji muktar Wanda hayaniyar su yafito dashi daga daki duk abunda suka tattauna akan kunnan shi, AK na shirin Gilmawa Yaji daddy na fadin, 'bazan hanaka sakinta ba kamar yanda ban naimi shawarar Aura maka ita wurin kowa ba haka bazan tilasta maka Zama da ita ba tunda ka nuna ban isa dakai ba shikenan nikuma zan nuna isata a inda na isa, kallon Mamie yayi ita mai zugakan tareda Aisha zasuyi zawarcin kasan da sanin datse igiyoyin Auran Aisha daidai yakeda mutuwar Auran Bilkisu mamarka, a razane Mamie ta kalla daddy yayinda takarasa wurinsa, wai wace bilkin kake magana Alhaji? Ban gane ba badai ni Bilkisu ba? menene hadin Aurena Dana AK? Jama'a aimun Adalici mana Lallai Alhaji kamar bakai ba nice fa bilkin ka yar'fulanin ka shakara kusan Arba'in muna tare ko daga mun murya baka taba yibafa, tafadi jikinta na rawa yayinda hawaye daya nabin daya a idonta....'yauwa sannan kana sakin Aishar ni zanyi sadakatul jari'ar da ita insha Allah bazaku maidani karamin mutumin banza ba dattijon banza Wanda bai isada gidanshi ba kunji na rantse muku, AK kuwa mutuwar tsaye yayi cikeda takaicin Daddy Anya daddy ne kuwa? Idan shine kuma maiya same daddy a'yau? Daddy na shirin barin wurin mamie ta fada a kirjin shi tareda sakin kuka mai cin rai, Ashe zaka iya Rayuwa batare dani ba? Ashe akwai Ranarda ko'a mafarki Zaka iya dangantani da kishiya? Wlh ban zuga AK ba harga Allah mijina babu abunda yarinyar nan ta taba mun Allah yabasu zaman lfy tunda abun yazama haka wlh kowa ya gyara Auran shi bazan bari Aurena ya mutu ba saboda na wani, 'dariya taso taba daddy dakyar ya iya gimtse dariyar Sa, 'haba mamie wlh an cutar dani kada kimun haka, inji AK dayake tunkaran iyayan nashi, 'wlh Abdulkareem kowa yaje ya gyara Auran shi bazan koma gida yin zawarci da tsufa naba bayan haka inasan tsohon mijina ban hadashi da komai ba a duniya dukda ina sanku banda kamarku amma sanku bai isa ya kashe mun Aure naba tareda rugujemun soyyar shekara Arba'en danayi ba, Kara Rungume ta Daddy yayi a jikin Sa cikeda kaunar matar tashi, Yauwa yanzu ne bilkin shi tadawo bilki amma da dukta rikice an birkita mishi mata, Sakinta yayi yayinda ya tunkari dakinsa, 'Dadyn su Abdul na tuba Dan Allah kayi hakuri mai gidana, tafadi harda daga muryar ta, baiko waiwayo ba bayaso ya nuna mata ya sauko dawuri saiya Dan Kara gasata nan gaba bazata Kara jayayya da hukuncin saba, 'AK barin wurin yayi yayinda ya  shiga dakinsa da hanzari ko ganin Gabansa baiyi sosai cikin minti Uku yafito da karamar jakar kaya a hannun Sa, 'Yau saika haifi da'mai bakin ciki? Inji Mamie tana kallon AK na saukowa daga steps, 'ina Zaka? Muddun ka dauki hukunci akan Yarinyar nan bazan taba yafe maka ba Abdulkareem kaji na gayama wlh Aure da ita kasama ranka kamar kafara ne mutu ka raba kaida ita muddun ina numfashi idan ba haka ba kuwa bazan yafe maka ba, Aure baifi Aure ba, 'tuni AK yabar gidan cikin motarsa kamar zai tashi sama kanshi kuwa kamar zai fashe tuni zazzabi da ciwon kai mai zafi ya rufe shi dakyar ya iya karasawa 17th hotel tareda kama daki na kwana uku, cikin rawan sanyi ya zube akan gadon dakin kuka ya fashe da karfi kamar mace yana dukan gadon a hankali, 'why Aisha? Why cikin mata maiyasa saike? Maiyasa kika koya mun muguwar tsanarki? Maiyasa? Dukda na guji rayuwarki maiyasa kika sake shiga duniyata tareda zaban Rayuwa dani? Kin cutar dani Aisha wlh bazan yafe miki ba bani kadai zan rayu da bakin ciki ba dukanmu mun rasa abunda mukeso daga rana tayau dukanmu zamu rayu cikin kunci wlh zan dandana Miki kunci kwatankwacin Wanda kika Sani a ciki, maiyasa zanga Aibun ki? 'Yah Rabbi ka sassauta min Aisha a cikin zuciyata, ka rage mun ita ta dameni, kuka yakeyi yana rawan sanyi jikin shi kuwa kamar garwashin wuta saboda zafin zazzabi.

Mamie kuwa wanka ta dauka tareda tsara girki mai matukar dadi cikin gaggawa ada ta kudiri niyyar babu Wanda zaici abincin Dare a gidan saboda Auran AK harsai an mata abunda takeso shiyasa tun kafun daddy ya farga batayi girki ranar ba ta shiga cikin hanzari tayi, Abdulhakeem kuwa yana makaranta achan Egypt gidan babu kowa sai masu aiki da Mijinta hakan yasa ta tunkari dakin shi domin Kara lallashin Sa sai kamshi take zubawa mai tsayawa arai.


Washe gari kuwa karfe goman safe ta shirya cikin shiga ta Alfarma yayinda itada masu aikinta dake dauke da manya manyan kuloli shake da Abincin sadaka Wanda tun daran jiya tasasu dafawa da asuban farin yau, Abinci ne mai rai da lafiya haka aka daddauki kulolin da kwalayan lemuna da ruwan gora katon katon kai tsaye gidan Rasuwa suka nufa hakan datayi ba karamin Kara soyyar ta yayi a zuciyar Alhaji muktar nanda nan tausayin matarshi ya shige shi ganin yanda take matukar tsoran rabuwa dashi, 'Cikeda mamaki Ramata ta tarbe su hannu biyu biyu a kasan Ranta kuwa taji dadi sosai sai a lokacin hankalinta yadan kwanta kwana tayi da tunanin yanda Rayuwar marainiyar yar'ta zai kasance a gidan Alhaji muktar tareda kallan da Mamie zatai musu, samun kanta tayi da washe baki hadeda godema Allah a fili, mikewa Aisha tayi tana gaishe da mamie har kasa ta tsuguna cikeda kunya zata bar dakin Mamie ta rike hannun ta tareda zaunar da ita kusa da inda take, 'gaisuwa Tai musu na rashin da sukayi sosai itada ja'maar gidan ta sannan tace musu Alhaji muktar yace akara musu gaisuwa mika ma Ramata Envelope tayi cikeda kudi a cewarta Alhaji muktar neyace abata, kememe Ramata taki Amsa da ada ne Amsa zatayi amma yanzu bataso suga kwadayin su tunda anzama sirikai kada ace sun siyarda yar'su, dakyar da sudin goshi aka samu Ramata ta Amsa harsaida mutane sukasa baki a cewarsu ta Amsa  a matsayin sadaka ba'a maida kyauta, nan yan'unguwa akaita shigowa kwasar abinci mai raida lafiya tunda sukaga shigan kayatattun kulolin Abinci da Hajiya bilki nan akaita shigowa har babu wurin Zama kamar an bada sanarwan jama'a,  Mamie tayi minti ashirin a gidan yayinda ta Mike zata tafi, riko hannun Aisha tayi tace ta biyo ta zasuyi magana, kiran Ramatan tayi har waje suka shiga bayan motan ta saboda jama'a dake wucewa, 'Aisha kokuma ince diyata tunda yanzu anzama daya, Dan Allah ki gani kiki gani, duk abunda zai shiga tsakanin kida AK kiyi hakuri kada ki biye mishi ki daure kuba Mara da' kunya Yanzu kowa jira yake aga yanda zakuyi kada ki biye mishi duk abunda zai miki kiyi hakuri kodan saboda ni kinji diyata? Harda rikema Aisha Hannu wacce kunyar duniya tagama rufeta, duk abunda ke damunki ki gayamun ki daukeni a matsayin uwa keda AK mutu ka raba insha Allah nanta roki Ramata Alfarman Kara tausasa Aishar inda sukaita godiyar jin dadin Abunda hajiya Bilkisu tayi  nan duka bakin cikin Ramata ya yaye koba komai Aisha tayi dacen surukai ta fannin AK mai sauki ne dama ganin yanda AK din ya tsani Aishar da furicin dayayi a gabanta babu ko kunyar ta a matsayin Mahaifiyar Aishar shike hanata sukuni.

Aishi kuwa dukta kosa ayi sadakan bakwai akaita gidan mijinta masoyinta ji takeyi kamar ace ta tashi ta naimo shi ta bishi, gawata azabar soyyar shida ta Mike mata kullum cikin murmushi zaka ganta batada damuwa ko kadan Yanzu ko bcci takeyi sunan AK take kira mafarkin AK babu Wanda batayi harsai Ramata ta girgiza ta ko bilki, abun yafara damun Ramata inda cikin takaici tafara tankama Aisha, Kidai yi a hankali wlh ba baki nai miki ba muddin kika nunamai soyyar nan zaki sha bakar wahala ace ayi mace ba kunya wannan wace irin Rayuwa ce kika daukan ma kanki dakon soyyar wahala? 'Ummah wlh yayi AK na sona kila fiyeda yanda nake sanshi, 'haka ya gaya miki? Yaushe kika ganshi? Koko sako ya aiko miki na soyyar taki? Kidai yi a hankali banasan hauka da rashin kamun kai, 'Idan Ramata tayi furucin nan Haushi Aishar keji sosai, hakan yasa tafara lallaba Auta bilki akan ta leka mata kofar gidansu AK ko zatagan shi tanaso taga ko yana lfy kwana biyu tarasa sukuni tanasan sanin lafiyar mijinta? Kai tsaye bilki tace mata bazata jeba aiko nan taita dukan bikin cikin takaici, 'wlh Anty kozaki kashe nine babu inda zanje ni wlh haushi yake bani ma ace ko gaisuwa yakasa zuwa yayi mana sirikin shiya rasu haba Dan Allah, 'ke mai kika Sani? Gaisuwa banda Wanda mamarshi taxo tayi a madadin shi? Harfa masu Aikin gidan su sunzo mana gaisuwa da tarin Alheri mai yawa, 'Ramata dake girki a zaure tashi tayi cikeda takaicin Aishar shiga dakin tayi mafici ta dauka ta buga ma Aishar, sannu dadi miji saikije gidan nasu ki bishi, fitar min a daki Mara kunya Kifa kiyaye ni Aisha wlh ranki zai baci akan yaron nan, turo baki Aishar tayi tana gunguni, mutum da mijinsa sai a hanashi jin yanda yake? Gskia baai mata Adalci gara tayi tayi tabar musu gidansu.


Alhaji muktar neya sauko daga dakin shi misalin karfe sha'biyu na rana yana shirin fita, kwalama Mamie dake kitchen tareda yan aiki suna girki kira yayi, 'amsawa tayi hadeda shigowa parlon nasu Zama kusa dashi tayi, Dadyn su Abdul harka shirya Ashe, 'Eh zan Dan fita nisa zanyi sai yamma zan dawo insha Allah, Allah ya dawo dakai lfy mai'gidana Angona ni kadai ta furta cikin murmushi, mikewa yayi sannan ya kalleta, 'danki bai dawo daga gudun hijirar dayayi bane? 'Uhm bari kawai lamarin AK sai a hankali wlh haryau babu labarin shi mamaki yake bani sati daya babu shi Anya Alhaji ko za'a bada cigiyar sane? Duka wayoyinsa a kashe office ma yadaina zuwa, 'bawata cigiyar katon Saurayin dazan bada yanda ya dauki kafa yabar gida toh zai dawo da kafarsa, idan yadawo kice ya gaggauta barin mun gidana nima, Ga mukullin gida na Wanda ke Malali GRA ba'a Dade da kammalawa ba ki bashi ya tarkata yanasa yanasa chan zasu zauna kafun in kai masa matarshi insha Allah.


19


Ak kwance yake akan gadon dakin hotel dinda yakama a yanzu gadon baida banbanci Dana asibi saboda tun daga ranar daya sauka a dakin ciwo yaita yi kamar bazai kai labari ba family doctor dinsu yakira nan aka Dora mai ruwa babu yanda likitan baiyi akan zaifi samun kulawa a Asibiti Sam yaki yarda yayinda yaima doctor din kashedi mai tsauri akan bayasan iyayanshi Susan inda yake harsai sun neme shi, kimanin kwana Tara kenan yana kwance a dakin dukya fige ya rame sai uban farin daya Kara likitan ne atare dashi yayinda yagama zarkada masa Allurar karshe daya gama Amsa a ranan kashedi yaimasa akan yarage tunani domin yana gafda kamuwa da ciwon zuciya banda hawan jinin dayake dashi a halin yanzu, godiya yaima doctor din nan yafara hada yanasa yanasa a cewarsa ko mutuwa zaiyi gara ya mutu a gaban iyayan shi ba'a dakin hotel ba dukda bawai ya yafe musu cutarshi da sukayi bane??aa zaidai koma ne kila a yanzu sunyi nadama sun kuma San zafin rashin Sa a kusa dasu, misalin karfe Tara na Dare ya shigo falon nasu yayinda yake tafiya kamar Wanda kwai ya fashe ma aciki hannun shi rikeda jakar gudun hijirar Sa, Daddy da Mamie na zaune a parlor suna kallo cikin nishadi kallo daya zakai musu  ka tabbata basuda damuwa, sallamar sane yadawo dasu nan Mamie ta Mike da sauri ta tarbe shi tana salatin ganin yanda ya rame shiko gogan Kara murtuke fuska yayi adole fa anmai laifi, wani irin ciwo kayi haka ka ganka kuwa? daddy kuwa kallo daya yaimasa ya kauda idonshi ya cigaba da kallon shi, 'Ciwo kayi ne AK ka ganka kuwa? Kanaso ka halaka kanka akan abunda bai taka Kara ya karye bako? Tafadi rikeda hannun shi har bakin kujerun parlorn kememe yaki Zama a kujerar, 'yanaga kadawo dawuri? Koko sauran kayan ka kazo kwasa? Aida bakaxo ba saika yi waya idan yaso maba bireba yakawo maka sauran kayan inji Alhaji muktar yayinda ko kallon AK baiyi ba, shiko wani takaici yakara turnuke shi ganin iyayan shi sun daina sanshi da tausayin shi duk akan wata shegiyar Aisha, 'dukda haka bata baci ba zan yarda kayi kwanan karshe a cikin gidana, naba mamarka makullin daya daga cikin gidajena kaje chan ka zauna insha Allah nakusan kawo maka iyalin ka, 'nifa banda kudin dazan iya zuba kaya a cikin gidan, inji AK
Cikeda mamaki Mamie ta kalle shi wai AK ne baida kudi, 'Karka damu ai ninaga zan iya nasa muku duk wani abunda zaku bukata a matsayina na Uban Amarya uban Ango kuda akaima Auran gata? Lefenka ma ake hadawa bana bukatar ko kwandalar ka, ahtoh daddy yafadi yayinda AK ya wuce daki kai tsaye cikin takaici.

AK ya tare a dankareran gidan su Wanda ya hadu ya hadu ya hadu harya gaji da haduwa, gidan ba gidan sama bane four bedroom ne manya manya sai katotan parlor Guda daya a tsakiyar dakunan yayinda kowane daki yanada bayi harda parlor kowani daki saida a zuba furniture's hadaddu parlor kuwa Royal kujeru ne har set biyu sky blue da Orange, sai barayin dinnin dinda aka kewaye shida transparent glass komai na wurin white ne gskia dady ba karamin kudi ya zuba a gidan ba, hmmmm sai Wanda yagani bari inyi shiru kada ace zan zuba karya??.

Mamie ce ta aika gidansu Aisha aka amso measurements din kayan ta da size din takalmi da undis nan aka hada mata lefen ta mai rai da lafiya akwati set daya yayinda aka dinka kayan ciki sosai bayan an kwana biyu Mamie da kanta tazo da direba inda ta dauki Aishar basu zame ko'ina ba sai babban boutique English wears taita jidan ma Aishar a cewarta so takeyi ta rikita AK tanaso taga yazo ya durkusa yana musu godiya akan aura mishi Aishar da akayi kunya ta cika Aishar inda take ji kamar ta nutse a kasa, kaya ne naban mamaki masu daukar hankali ko kunya Mamie bataji ba nanta dinga gayama Aishar kissar mallake miji cikin  dabara saikace ba sirikarka ba, itako Aishar jinta takeyi a sama duniyar ta fes, tun daga ranar Kullum da safe zatazo ta dauke ta takaita wurin gyaran jiki na amare, hmmmm Allah sarki Naira, cikin kwanaki Uku kachal Aisha tayi masifar kyau naban mamaki tayi fresh color dinta yakara fitowa gashin nan ba'a magana yayinda akaita dura mata maganin mata a zuciyar Mamie kuwa sotake AK yayi har kukan Agwagwa Ranan 1st 9yt??oooh su Mamie iyayan Zamani, ranar karshe Kunshi akakai Aisha akai mata baki daja, hmmmmmm Kara gyara mata kanta akayi inda Mamie ta hadata da turaruka masu matukar kyau da motsa Sha'awa, sai wurin la'asar suka dawo nan take shaida ma Ramata akan daddy zaizo karfe Tara na Dare shi da kanshi zaikai Amarya dakin ta ba'a bukatar yan rakiya idan yaso bayan an kwana biyu sai aje aga daki, Hmmmm zo kuga bakin Aisha har saida yakusa yagewa saboda murnar zata kwana da masoyin ta ayau, tunda yamma Ramata ta hada mata ruwan wanka na turare kala kala, nanfa Aisha abun naima yasamu taita durzan fatan jikin ta a cewarta ayau zata fara hada jiki da Rabin Ranta muradin ta AK, shiru kakeji kamar an aiki bawa garinsu yayinda Ramata take shirin binta bayin sugani ko wani wabu yafaru ne ko nakuda takeyi ai ya isa ace ta haihu Yanzu inji Ramata, haba har ana shirin shin sallar Isha'e, Aisha kuwa badan taso ba ta fito kassncewar ruwan yakare kuma fatar jikinta yafara zafi durza yasha bana kadan ba, 'harara Ramata tabita dashi, aina zaci bcci kikayi a bayin, Kota kansu batabi ba tafara kwalliya mai daukar hankali tana rera wakar soyya cikin nishadi.

"So bai karewaaaa
"So bai chanzawa aaa
"Wanda nake kauna "da'eman fa bazai "chanza baa gani gaka,  harda rufe fuska a dole tanaba kanta kunya, bilki kuwa daga uhmm sai uhm uhm, suna ganin ikon Allah, turare taita sawa kala kala saida bilki ta kwace kwalbar a hannun ta, nan tasaka wani dankareran red lase dinda yagaji da haduwa cikin kayan lefenta Mamie ta bata dazu tace shi zatasa idan za'a kaita, lefenta tuni ankai mata gidanta ko ganin shi basuyi ba a cewar Mamie Sa gani achan gidan, wow bilki ke cewa ita kanta yayar Tata tamata ba kadan ba ko makiyin ki wlh Anty Aisha idan yaganki saiyace shegiya amma fa tayi kyau, mayafin kayan tasa Wanda keda digo digon baki tareda flat shoes tasha dankunne ta sarka da zobe harda agogo da warwaro sak Amaryar masu kudi sunan da bilki tasa mata kenan a lokacin, 'Ramata da garbati sai santin ta sukeyi saikace ba ita ba lallai kudi sunyi, nan sukaita mata nasiha da fada mai shiga zuciyar mai sauraro inda Ramata keta kukan rabuwa da murnar Aurarda Aisha, itako Aishar batama San sunayi ba dukta kosa daddy yazo inda Rabin fadan dasuke mata ke shiga kunnan ta ya fita ta dayan kunnan jefi jefi tana Satan kallon agogo wurin karfe Tara saura, maiya tsaida Daddy? Itafa takosa akaita taga mijinta, 'toh Kidai rike maraicin ki kinsan wacece ke basai na tuna miki ba mu talakawa ne lis bamuda gata saina Allah, ke ai ko ba,ai miki fada ba ya isa kima kanki ganin irin Rayuwar da mukeyi har a unguwan nan, hakuri Aisha, Hakuri bazan daina maimaita miki ba, kiyi hakuri, girgiza kai kawai takeyi cikin mayafi sai a lokacin ne ta matso jaririn kwallar rabuwa da yan'uwanta bilki kuwa kuka takeyi kamar zata suma saika rantse itace Amaryar dukta kankame Aisha, aikowa akayi daddy yazo daukar ta, inda dakyar garbati ya sashi shigowa suka gaisa sama sama da Ramata daketa zuba godiya da kuka, rike hannun ta bilki tayi inda ta bude mata bayan motan ta zauna yayinda daddy ke zaune gaban mota shida driver dinshi, Inda akace bilki zata kawo mata kayan da akai mata anan zuwa jibi insha Allah,motar na tashi ta tsinci kanta da muguwar faduwar gaba tareda fargaban yanda daren nasu nayau zai kasance itafa tsoro takeji Allah yasa AK ya bita a hankali saboda tataba ji Wata yar'islamiyyar su tana bada labarin 1st 9yt dinta idan tace har saida ta suma, hmmmm nan takara rikicewa tana Addu'ar Allah yasa mijinta yabita a hankali.

Bakaramin rikitata gidan nata yayi ba ko'a duniyar mafarki bata taba gani da zuwa irin gidan nan Wanda harya gaji da haduwa ba bare kuma ace nata ne, ooh Allah kenan Dare daya yakanyi Bature, da Addu'a ta shiga gidan kamar yanda Ramata ta umarce ta, wani sanyi AC neya ratsa su yayinda gogan ke kwance nashe nashe yana shan madarar shanu mai kyau cikin kwanciyar hankali yake kallon American movie dinshi sanye da kananan kayan shan iska su matukar yimai kyau, mikewa yayi tareda gaishe da daddy cikin fa'raa da murna kamar bashi ba, shi kanshi daddy yayi mutukar mamakin sauyin AK, kodai ya dangana ne? Inji daddy, idan ma bai dangana ba dole zaiyi kuwa, a zuciyar shi yake fadi yayinda AK da Aisha ke zaune a kasa daddy nakan kujera, nasiha yayi musu mai shiga jiki tun bare AK yaita tausasa shi har saidaga karshe yatashi ya Mike tareda kallon Aisha, 'zan aiko miki da waya na tambayi mamarku tace bakida waya zansa miki number na a ciki, zan dinga jin yanayin zaman naku ko kallon banza yaimiki Wanda zuciyar ki bata amince dashi ba kiyi gaggawan sanar dani, Allah yaimiki Albarka yabaku zu'ri'a dayyiba, kaikuma ina jiranka ka aiko min da gawarta domin yanzu mun Riga Munsa kafar wando daya ni dakai, 'subhanallah daddy Dan Allah kayi hakuri nayi nadamar abunda naimuku kaida Mamie insha Allah babu Wanda zaiji kanmu katayani ba Mamie hakuri idan an kwana biyu zamuzo sai in Kara bata hakurin, cikin jin dadi Dady yace, 'a'a kuyi zaman ku kada kaje ko'ina ku huta Sannan kuzo, fita daddy yayi yayinda AK yatafi mai rakiya, tunda suka fita takara gyara mayafin kanta a cewarta angon ta ne zai yaye mata kamar yanda akeyi a Al'adance, shiko AK tun shigowar ta parlon turaren ta yagama susuta shi wani irin turare ne wannan? Kai waya bata? Gskia kamshin shi yamasa jiki a mace ya shiga parlon.

20



Tanajin motsin shigowar Sa takara natsuwa dakin shiya wuce kai tsaye Kota kanta baibi ba, inda shiru shiru babu ango babu labarin Ango kafarta harta fara tsamin gajiyar Zama gawata yinwa datake ji rabonta da abinci tun rana saboda zumudi batama wani ci sosai ba a cewarta yau zataci kazar amarci, har karfe sha'daya darabi shiru tana zaune a wuri daya inda sai a lokacin hankalinta yakara tashi toh kodai ya manta an kawo mishi Amaryar sane? Gashi taga yakara mata wani masifar kyau dukda ta cikin mayafi ta kalle shi, shiko gogan yana kwance nashe nashe akan gado sai chatting yakeyi a Facebook tareda frnds dinshi hankali kwance inda kamshin turaran ta daya shaka duk yabi ya hanashi sukuni, tsaki yaja a karo ba adadi tareda mikewa, gskia dole in nema matar mutunci in Aura mutum shi kadai kullum Ga Sha'awa hakurina yafara karewa shekara talatin da biyu ba wasa ba, ya furta parlon ya wuce ta inda ya dinga bin wutan gidan yana kashe wa haryazo kanna parlon, kashe kayan kallo yayi harya kashe wutan parlon ta Mike ganin baisan da halittar taba, 'Yaya AK, tafadi cikin hanzari ta Mike,Yaya..tasamu kanta dajin nauyin shi inda lokaci daya ya tsaya yana Kare mata kallo hadeda kunna wutan parlon, 'ya akayi? Menene? Jarabarki ta motsa ne?? Ooooh ba haka kikai tsammani bako? Kin saba jin namiji kwance akan cinyarki wace irin Amarya ce wannan? Banda iskanci harkin fara nema na uwar mai zan miki Wanda ba'a taba miki ba? Look bari in kankara miki warning na farko yafadi yana nunata da yatsa, nidai ba mazinaci bane asalima ko yatsar Wata macen ban taba rikewa ba ma'ana ni tsarkakekke ne tas Alhmdlh, sannan ni bantaba cin diyar Wata ba, duk Randa kika Kara mun magana kiyi kuka da kanki kada kisake kiyima kanki wani kallo na daban a cikin gidan nan, kisama ranki kinzo a lokacin bayi, rayuwar bauta zakiyi idan nace miki yar'aiki toh kinsamu promotion, noooo noooo ke baiwace black monkey kawai wawiya mazinaciya mai fuska biyu simi simi kamar mutuniyar Arziki idonshi harya fara rinewa yayinda Aisha kafarta Sam takasa daukarta hawaye daya nabin dayan jikinta na wani irin rawa yayinda zufa yagama wanke ta dukda sanyin AC, takowa yayi har gabanta murmushi kwance akan fuskar shi wuyanta ya shako hadeda dago kanta yana mata kallon kiyayyah, congratulations na tayaki murnar samun namiji Irina Wanda babu kamarsa amma kamar yanda zaki fara ganin babu kamana a mugunta, congratulations daga rana tayau kunyi bankwana da farinciki a duniyar ki, ina tayaki murnar sabuwar rayuwar bauta, kakari tafara cikeda azaba nan yayi wurgi da ita kan glass cup dinda yagama shan fresh milk bakaramin bugewa tayi a kanta ba, juyawa yayi sannan yakara dawowa, 'Akwai mai gadi na dattijon Aziki ina neman Alfarman kada ki bata tsohon mutane domin mijin marigayiya ne ance kefa jarabar taki har tsofaffi baki bari ba, kiyimun Alfarma iskancin ki ya tsaya a waje banda yan aikina wlh wlh zan iya kashe ki har lahira Randa na kamaki dawani a gidan nan, sannan inada masu bama flowers ruwa damai wanke mun mota, congratulations a dalilin ki kinsa sun rasa aikin su bazan barki da gattin samari masu jini a Jika a cikin gida ba kamar naba kura Ajiyar nama ne, 'kanshi yadaga Alamar yana tunani chan yadawo ya tsuguna yadago fuskarta da hawaye yagama wankewa, 'bazan taba baki damar kizama karuwar gida ba kada kazantar zunibin kiya halakamu baki daya, idan jarabar kita motsa kinsan inda zaki GA kwartayan ki, Wuceta yayi hadeda rufe bedroom dinshi harda Sa mukulli a cewarshi kada taimasa fyade tunda ankawo ta cikin maza babu abunda bazata iya ba.

Anan ta kwanta kanta dukya kulle tarasa abun yi inda sai wurin biyun Dare ta Mike taci kuka harta gode Allah taita shiga sauran dakunan harta gane dakin ta saboda ganin hadaddun akwatunan lefen ta, komai na dakin dark purple ne yayi matukar kyau amma Sam bai burge taba Yanzu dama ba Auran soyya tayi ba? Mai AK ke nufi?? Dukda taji matukar takaicin abunda yaimata amma soyyar shi nanan daram dam a zuciyar ta.

Tun daga ranar tafara aikin bauta a gidan, AK ya kori matasa masu gyara gidan a cewarsa ankawo kura cikin garkin nama kudin sallama yabasu sosai nan aikin gidan yadawo kanta mace da wankin mota harda gyaran flowers idan tatashi tun asuba bata Kara komawa bcci, idanko tayi lattin wanke mai mota ranar hmmm bakaramin duka zata Shaba, idan yadawo ya taddata tana bcci kuwa ruwan sanyi mai kankara zai dinga watsa mata tijara iri iri babu Wanda bata gani ba nan tasa mai suna *farin mugu na* ta tsani AK amma a iya bakin ta, kullum muguwar kaunarshi ke samun masauki a Ranta duk yanda tayi kokarin fito na fito da zuciyarta abun yaci tura, Babu Wanda yasan halinda take ciki sai bilki itama ranan tazo gidan ta taradda  Aisha da AK a kitchen inda yayi fatali da  indomie Wanda shine yasata dafa mai a cewarsa kanme zata dafa mai haka babu kifin gwangwani shiba matsiyaci bane shida kudin shi aita masa mugunta akan abincin dayake siyowa, batada aikin yi saidai taci ta cika Masai da kashi mai wari sai uban kiba datake narkawa a kugu,ana haka bilki ta shigo indai Ranta yai mugun baci har saida ta tanka mai, 'karya kakeyi ka kiramu da matsiyata tunda munada wadatar zuci sannan kashin ma ni'ema ce mutum yace shi baya kashi mana sai uban takama da iyayin Gayu kamar kaidin baka kashi...... Rufe mata baki Aisha tayi inda bilki ta dinga ruwan masifa, AK kuwa baibi ta kanta ba a cewarsa ita ba sa'ar yinsa bace wacce tasata ita zata girbe mata abunda tasata ta shuka mai, Aikuwa bilki taita masifa ta wanke Aisha Tass inda Aisha taita bata hakuri akan kada a gayama Ramata da garbati dakyar bilki ta yanda saboda rashin lafiyar da Ramatan keyi akai akai tun bayan Rasuwar babansu kullum yau ciwo gobe lafiya.

Haka AK da Aisha ke Rayuwa har ayau shekara Uku da Auransa, dawowa gida yayi da yamma misalin karfe biyar kamshin girkin Aisha dukya cika gidan tun a tsakar gida yabude kofofin hancin shi tareda shakar kamshin abincin daya gama Kara masa yinwar Sa dukda bayacin girkin nata sai idan taimasa shida Abokanan Sa Wanda saita jera abinci kala biyar duk ita kadai a cewarsa kada ta kuskura taba wani yaimasa girki tunda ya taba taradda bilki tana tayata ranan tasha azaba wai ana jagwalgwala masa abincin daya kashe kudi akai, dukda baci yakeyi ba saida ya gasa ta, 'Shigowa parlon yayi daidai da daukewar farin cikin daya dawo gidan dashi dalilin wakan da take rerawa mai matukar dadin gaske cikin muryarta mai sanyi da zaki yaji tana cewa.

'AK ne Raayina
"AK sona yakeyi yana bala'en jidani,.
" na rubuta sunan AK akasa ruwa aka goge wlh kosun goge basu goge sanshi a zuciya ba.......ido biyun da sukayi baki sake batasan sanda ta tsuguna tana bashi hakuri harga Allah batasan yadawo ba cikin mamakin Sa ya juya yatafi a ranar baimata komai ba, a cewar Sa hukuncin Laifin ta zai iya kashe ta saboda hakoran bakinta ya kamata ya banbare a cewarsa kada yafara kisa akanta shiyasa ya kyale ta saboda bata taba bata masa rai irin na ranar ba wai AK Santa yakeyi yana ba'laen jida ita kalmar Nance tafi komai kona masa rai inda Yaji Aishar tagama cutar dashi.


*Cigaban labari*

Leemah ce zaune gaban Malam liman yana shaida mata wani matashi anan bayan unguwar su yazo ya same shi akan yana Santa da Aure inda Malam liman yace bazai ma diyarsa dole ba amma yaje ya nemi soyyar ta yabashi izini, sanar mata yayi akan zatayi bako daga yau zai dinga zuwa da yamma saboda bayasan tadin Dare su daidaita idan yamata toh idan baimata ba kada ta cuci kanta babu mai mata dole, Amincewa tayi lokaci daya tun bataga bakon nata ba ta amince zata iya Auran shi saboda wani kudiri Wanda ita kadai tasan abunda ke ran nata.

21


Da yamma misalin karfe biyar na yammacin ranar talata wani karamin yaro neya shigo gidan Malam liman inda yake shaidawa ana sallama da halima inji Ahmed, kassncewar  tasan da Zuwan bakon nata bata wani bata lokaci ba ta zurkuma zumbulelan hijab dinta sky blue Wanda ke Jan har kasa, fuskarta da kwalliya ba laifi, sanarda mama tayi zuwan bakon nata inda ta fita ta same shi jikin Wata katuwar bishiyar dake kofar gidan nasu,  ba laifi yana da kyau daidai misali saidai zata fishi tsawo da haske domin baki ne maidan jiki, hakan bai dami halima ba koda kuwa mummuna ne futuk ba matsala bane a wurinta, zaune yake akan Mashin dinshi Roba Roba  yayi wankan manyan kaya sai zuba kamshi yakeyi, nan taimishi sallama hadeda gaishe shi, batareda bata lokaci ba ya shaida mata kudirin Sa a akanta domin a shirye yake yagama komai, Ahmad ya kasance cikin soyyar ta tunda dadewa sanin dokar gidansu yarinya saita gama secondary ake mata Aure shiyasa yaita shirin shi a hankali kassncewar yanzu tana gafda gamawa yabashi karfin gwaiwar tunkararta da Maganar inda bawani kwana kwana ta Amince nan take, ba karamin dadi hakan yaimasa ba, cikin lokaci kadan suka fara soyya mai tsafta daban Sha'awa a kwana a tashi har iyaye suka shiga Maganar, kawayanta su meenah kuwa babu irin surutun da basuyi mata ba ko kadan bata Dace da Ahmad ba ai gara ta Auri daya daga cikin Alhazawan da suke holewa tare idan ma Auran takeso, mutum ya tashi a talauci ya koma talauci kai kenan Kullum babu wani cigaba, nanta warware musu kudirin ta gameda Auran nashi aiko abun yamusu dadi nan suka hau mata kirari, 'hoooo dakin hutu yar'gidan malamai muna yinki ilimin nan naki ba'a dakin hutu kawai ya tsaya ba eyehh kanki fa Naja kina wutaaaa diyar Malam, muma munbi ki munbi sahu irin naki zamuyi Alkur'an.
     Ansa bikin halima nanda Wata Uku masu zuwa, inda Ahmad mutum ne mai matukar ibada kullum cikin rokar Albarkan dake cikin Auran da zaiyi yakeyi baida aiki sai sadaka da istahara kullum akan Allah ya kauda fitina tareda basu kyakyawan zu'ria bakaramin San halima yakeyi ba itama ba laifi tana Dan jinshi sama sama koba komai yana bata kulawa na musamman Ga kyauta akai akai, hankalin mahuta ba karamin tashi yayi ba sanda yasamu labarin Auran halimar inda dakyar ta lallashe shi akan cewa Aure ne na lokaci kadan bawai Zama zataje tayi ba  babu yanda batayi ba akan ya fahimce ta ina Sam ya kasa kishi ya rufe masa ido, nan yadan Saki Ranshi kadan ganin kulawar da take bashi yamafi Nada tana matukar sakin mishi jiki tareda Alkawarin ko bayan Auran babu abunda zai Chanza.


Mahuta ne kwance a dakin shi inda kishi ya  turnuke shi bayajin zai iya barin wani ya lasar mishi zumar dashi kadai yafara lasa kuma yake kan lasa, inaaa bazai taba barin wani ya huta da kayan hutun shiba, wayar shiya dauko a gefen shi batareda bata lokaci ba ya shiga messages dinshi number Ahmed dayasa a nemo masa yaketa kallo nan ya yanke shawarar abunda zaiyi.

Ahmad ne zaune a cikin Abokanan shi suna fira shigowar messages yaji awayarsa nan ya dauko wayar tareda dubawa salati ya Saki kanshi har sarawa yakeyi.

*Ina tayaka murnar Auranda zakayi, Abun takaici a matsayin kana kimtsatse baka dace da mace irin halima ba, halima tamu ce ta irinmu ce masu gidan hutu, wlh wlh wlh Nina fara cin halima tun tana shekara sha Hudu tazama katifa ta kullum saina hau ruwan cikin ta inda sau biyu tana zubar da cikina.*


Tambayar da Abokanan shi ke masa neya sakashi tattaro natsuwar Sa, Lafiya maiya faru haka?
'Ba komai ba komai ina zuwa bari intafi gida sai munyi waya, Kassncewar a Mike yake tun sanda yaga sakon hakan yasashi tafiya gida kai tsaye ranar ko wurin halima bai jeba sai sake sake yakeyi daga karshe ya tattara komai ya watsar a cewarsa mace mai natsuwa irin halima dole tasamu masoya dayawa masu Sha'awar Mallakar ta, ya ajiye hakan akan wani kesan rabasu domin ya mallake ta.

Halima kuwa sai rawan kai akeyi tanata yad'awa zatayi Aure sai banke banke take bankawa babu Wanda Ahmad ya gayama abunda ke faruwa.

22

Wasa wasa fa Karamar magana tazama Babba mahuta baida aikinda ya wuce turama Ahmad texts din yanda yake holewa da halima tareda shaida masa akan ya bincika gaskiyar maganar, tun abun bai damun Ahmad har ya shaida ma Abokanan Sa inda nan suka kwantar masa da hankali akan kishi ke damun mahuta mace kamar halima mai ilimi da natsuwa diyar malamai jikan malamai sharrin mutane ne kawai,   nan ya yanke shawara akan zai gwada halimar inda idan suna waya jefi jefi zai dinga sako maganar batsa Wanda ada baya mata hakan kwata kwata, abun mamaki sai yaga bata damu da hakan ba ko kadan bata taba nuna masa rashin dacewar hakan ba, saima nunawa datayi tafisan irin firar akan kowace fira dayake mata, nan zaita gaya mata yanda zai mata idan sunyi Aure, haka zatai ta biye mishi babu kunya hankalin Ahmad yayi mutukar tashi ko a mafarki bai taba tunanin zata biye mai ba, nan yakara bullo mata dawani salo idan yazo tadi kafun yatafi saiya San yanda zaiyi ko hannun ta ya rike nan ma bata Hana shiba?, ana haka Wata rana mahuta ya turo masa dawani text dinda yakara birkita shi inda yake cemasa.

*Gskia ango Amaryar ka tabude dayawa nayi mamakin budewar ta dukda kasancewar nikadai ke shiga ramin nata, waiii zurkumi, wlh wlh jiya na durje ta tun safe muke Abu daya har yamma, hahahaa koda yake kafi kowa sanin bata gida jiya da yamma har zuwa Dare muna tare ka kirata da la'asar ina jin sanda take gaya ma kada kazo bata gida inda a wurina take yin haddar da aka turata a gidansu, na goge mata tsaf tareda dasa mata karatuna a kanta. Idan namata karya kada Allah yasa inga Annabi, Nina fara cin halima*

Bakaramin tashin hankali ya shiga ba ganin furucin da akai na karshe, wanene zai iyama kanshi wannan fatan? Wani riba mahuta zai samu idan yaimata karya  GA manya manyan  rantsuwar dayakeyi Anya babu Alamar gskia a lamarin nan kuwa?? Harda cewa kada Allah yasa yaga Annabi hmmm Da zazzabi ya kwana ranar nan ya yanke shawarar hakura da halima dukda ya dage dakaima Allah kukan Sa Ga sadaka dayake yi akai akai cikin lokaci kadan tafara sire masa, dukda haka ya kudiri aniyar kureta.

Ahmad da halima ne a waya inda yake kashe tada maganganun batsa hankalinta ba karamin tashi yayi ba Sha'awar shi takeyi sosai takosa taji yanda zumar shi yake, ganin yasamu yanda yakeso a wurinta hankalinta yayi sama, 'matata wlh ina tsananin bukatar ki har nakejin bazan iya jura sai an kawoki gidan muba lokacin yamun yawa bby ki taimake ni kidan fara Ragemun zafi kafun a kawoki mana, 'bakaramin murna tayi ba nanta amince mishi inda sukayi da ita akan zasu hadu zata bishi har gidansu cikin shigar tana hijab da nukab, nan yace mata gobe zaizo su Kara tsara yanda haduwar nasu zai kasance aikuwa washe gari batareda bata lokaci ba yakara tado mata da maganar, 'yanzu taya zaki shiga gidan mu kinsan fa layin akwai mutane dukda dakina yana ta waje ya za'ai?
    'Ai kawai barin dakinka zakayi a bude bayan sallar la'asar saika fita nikuma zansha hijab da nukab harda safa kafa da hannu sai in shiga bayan yan mintuna sai in kiraka a waya, mace ke fara shiga dakin namiji saboda gudun zargi, 'cikin matukar razana jikin shi har rawa yakeyi da amsar data bashi inda yakara tambayar ta, 'toh wurin fita fa?? 'Namiji ke fara fita daga baya sai macen ta fito.
    Hmmmmmm, ba komai hakan zaai sai mun hadu goben.

Washe gari leemah ta shirya batasha wahalar barin gida ba kamar kullum ta kira Ahmad Wanda yagama tsorata akan lamarin nata, 'gani a kofar gidanku ya kenan? Gaskiya kiyi hakuri mu hakura tsoro nakeji mubari ma chanza wurin haduwa gida babu tsaro, yana fadi ya kashe wayarshi aiko bakaramin bata mata rai yayi ba tariga tagama banke banken maganin mata haka takira wani Saurayin ta ya rage mata zafi a gidansu na  Isa kaita.

Mahuta Ahmed ya kira sau babu adadi inda cikin Sa'a ya dauki wayar Wanda ada baya dauka, nan yaima Ahmed bayanin komai bai boye masa ba, godema Allah Ahmad yaitayi ya tsallake rijiya dabaya inda yace shida halima har abada.

Ranar da daddare suna waya da halima bai nuna mana komai ba, cikin dabara tasako zancen, 'Kasan menene? 
A'a saikin fadi yabata Amsa, wlh Wata kawata ce wani Saurayin ta yaimata ciki abun mamaki ankusa bikin ta, 'tohfa yafadi shikuma Wanda zata Aura yasani? Yabata Amsa cikin jimami, 'hmmmm mu muka bata shawara akan ta gaya mishi idan zai iya Auranta a haka aikuwa yace ba matsala shi ita yakeso ba jikinta ba amma a zubar da cikin, aikuwa ana zubarwa ya Aure ta kuma xo kaga yanda yake Santa baitaba goranta mata ba.
     'Gskia ya matukar burgeni lallai ya cika namijin gaske haka akeso ba karamin lada zai samu ba, 'Allah masoyi na? Ta Tambaye shi cikin zumudi, 'wlh kuwa, 'kai zaka iya mun haka??  'Kwarai mai zai Hana? Tsakanina da Allah nake sanki a ba jikin kiba zan iya mana babu abunda zai hanani Auranki, ",ka tabbata tafadi har tana yar'dariyar murna, 'kwarai kuwa kina shakka ne??
   " hmmmmm a'a nasan kana matukar sona, "eh wlh babu abunda bazan iya miki ba insha Allah.
    "Aikuwa nimafa an taba, 'aka taba mai?? Ya bata Amsa.
    'Wlh wani yataba mun fyade munje bikin kawar mu wurin dinner ya yaudare ni har yaimun ciki??

  'Ciki? Amma wasa kikeyi koh? Cikin tashin hankali ya furta hakan, 'wlh wlh da gaske nakema.
   'Karki damu nariga nasan komai ai tun kafun ince zan Aure ki nasan koke wacece amma ke nakeso, nan yafara gaya mata wasu daga cikin sirrin ta Wanda mahuta ya gaya masa, nan taita mamaki bata iya karyata shiba aiko nanta bude baki taita bashi labarin Abubuwan dabai Sani ba cikin ikon Allah kamar wacce aka matsa ma baki, inda taimasa karya akan sau goma kawai muhuta yasanta a mace,  'kanshi kasa daukar zancen yayi nan yace mata zai kwanta yanajin bcci duk yanda yaso ya nuna mata babu komai kasawa yayi kashe wayar shi yayi tareda tausayin Rayuwar mu ayau, shin wacece macen Auran? Haka Zamani ya Zama? Da Addini suke fakewa suna ta'asa a doran kasa? Halima tagama rikita shi nan danan tausayin Malam liman ya rufe shi dattijon Arziki.

*A' gurguje.*

Shiru kwana biyu babu Ahamad ba dalilin shi Kota kirashi baya dagawa inda dakyar tasamu ya Amsa wayarta nanta fashe mishi da kuka akan yadaina naimanta, 'maganar gskia bazan taba Auran mazinaciya bari muyi gwari gwari niba Dan iska bane babu wani boye boye kin bani mamaki bazan Auri  mai fuska biyu ba kije ki aura mazinaci daidai ke Allah ya shirya ki yasa kigane ni kaina ba wayo na ko karfi na bane ya kubutar dani daga auranki illah Addu'ar da nakeyi da wacce iyaye kemun sai Ince Alhmdlh, 'babu irin magiya da Rokon dabata masa ba Sam yaki yarda ya shafama idonsa toka, 'Dan girman Allah ko Auran Dare daya muyi ko baka taba niba ka rufamin Asiri ka aureni koda baka sona, ko bakai mun komai ba, 'saboda me? Ya tambaye cikeda mamaki, "saboda in goge bakin fentin Dana kwasa zan biyaka konawa ne insha Allah ko Auran kwana daya ko biyu ne na yarda, 'kai tsaye ya gaya mata bazai iyaba.

" halima taci kuka badan tana San Ahmad ba saidan Auran shi rufin asirin tane mutane zasu shaida tataba Aure daga baya saita aura mijin da takeso mai kudin gaske inda zata huta ta kece Raini koya jita a bude ba matsala tunda yasan bazawara ya Aura, ko banda wannan ma kasuwar zaurawa tafi budewa manyan mutane sunfi San harka da bazawara sannan Abu na Uku dayasa takeso tayi Aure saboda ta tabbata Malam liman sai yamata Aure kwanan nan amma idan tazama bazawara zai sakar mata mara ta tsula tsiya a cewarsu tayi Aure tafito batayi dacen gidan miji ba jama'ar gari babu Wanda zai zarge tada wani Abu.

*Note:- labarin rayuwar halima Wanda nake badawa a yanzu wlh wlh yafaru da gaske babu abunda na rage bare in Kara*

23



Babu yanda halima batayi ba Sam Ahmad bayako sauraran ta daga karshe ya tura iyayan shi amso kayan Auran da akakai gidan su, ba karamin tashin hankali iyayan su suka shiga ba babu irin tambayar da baayi masa akan dalilin yin hakan ba Sam yaki fadi a cewarsa zai rufa mata Asiri, nanfa iyayan shi suka hau fushi dashi harta kai saida kanin Malam liman ya tarke shi duk yanda yaso ya gujema abun ya gagara kowa shi ake bama laifi itako banda kukan munafunci babu abunda takeyi inda ta dage akan bata masa komai ba, dayaga ba sarki sai Allah hakanan ya warware ma kanin babanta duk abunda ke faruwa inda abun ya daure masa kai sosai koda aka gayama iyayan ta Sam kin yarda sukayi a cewarsu za'a bata Ma diyarsu suna dama ba Santa yakeyi ba yaxo ne ya tozarta su Mamarta rantsuwa tayi saitayi shari'a da Ahmad babu yanda Malam liman baiyi ba akan abar maganar ina ta shafa ma idonta toka saida takai Kara police station inda aka tasa keyar Ahmad nan aka fara sabon case Wanda koda halima taji yana maida jawabin abunda yafaru kallon shi taita yi batace komai ba dakyar kanan Malam liman ya roka aka rufe case din a cewarsa koda anje kotu tozarci zai Zama a wurin diyarsu ko itace da gskia za'a bata Mata suna ne inda Ahmad kuma yace sai anyi sha'riar da gaskiyar Sa, dakyar aka rufe maganar kowani sashi na zagin dayan sashin inda iyayan halima keta lallashin ta Malam liman harda mata rubutun dangana ganin yanda tasa abun a Ranta basusan kawai basaja take masu ba, mahuta kuwa yafi kowa farinciki da hakan inda yakara riketa gamgam.


Wasan bera da mage aka shiga yi Aisha da AK tunda ya ganta tana rawa take gujema duk hanyar dazai hadata dashi 
Tun rananda AK yaga Aisha cikin karamin 3quater da farar vest fa hankalin maza ya tashi, hmmm jiya ba yauba koba komai shekaru sunja duk yanda yaso yakice abun a Ranshi hakan ya faskara inda ko rufe idonshi yayi toh surar jikin Aisha kawai yake gani tana juya kugu tana rawa kamar zata karye Anya akwai mace mai irin zubin halittar Aisha kuwa? Idan ya tuno da shafaffan cikin ta da kirjin ta haka zaita juye juye akan gado tun yana daurewa har saida yayi jinya ciwon ciki mai matukar azaba ya turnike shi dakyar yasha saida yayi sati biyu tareda taimakon maganin da aka Dora shi akai inda likitan shi yabashi shawara akan yakusa halaka kanshi bakomai ke damun Shiva sai muguwar Sha'awa bakaramin takaicin likitan Yaji ba inda ya karyata hakan mai zaisa Yaji sha'awa? Toh Sha'awar wama zaiji? Cikeda mamaki likitan ke kallon shi, 'yallabai amma kanada iyali koh? Ya Tambaye shi, shiru ma Amsa ne yatashi ya cikama rigarsa iska.

Wasa wasa fa AK ya shiga tsaka mai wuya yarasa natsuwa inda kullum haushin Aisha yakeji a ganin shi mugunta ceta sata yin irin shigan nan a parlon banda mugunta menene amfanin bedroom dinta? Kai anya ma Aisha bata ciko? Kaiiii gskia tana ciko irin wannan hips haka kamar an zana, 'nazari ya shiga yi, idan kuwa tana ciko saina ci ubanta akan mai zata dinga mun ciko a gida? Hankalin wa takeso taja? Mikewa yayi tareda nufan dakinta kafarshi yasa ya hankade kofar tana kwance tayi rufda ciki akan gadon ta cikin Riga da Skart na Atamfa ta dame ta tsam Rabin kirjinta a waje, baisan sanda ya lashe bakinsa ba, keee, ya daka mata tsawa inda ta Mike jikinta na rawa, oya zonan, yafadi tareda juyawa ya koma parlor Zama yayi kan kujera kafa daya nakan daya sai girgima kafa yakeyi fuska a hade, 'tsugunnawa tayi Dan nesa dashi kanta na kallon kasa, 'wayace ki tsuguna?
Kayi hakuri ta furta tareda mikewa, 'saina daga murya? Yafadi yana banka mata muguwar harara, 'matsowa tayi kadan kusa dashi inda ya shagala wurin kallon hips dinta burinshi daya yataba Yaji yanda zai mishi a hannu yanaso ya cire zargin dayake yi yanaso yasan tana ciko ko batayi, idonshi tabi da kallo ko kyaftawa bayayi Wata irin kunya takama ta ganin inda yake kallo, charaf suka hada ido nan taji kamar ta nutse a kasa inda yakara hade ransa kamar hadari kamshin ta yana Kara rikita shi, 'uhmm yayi gyaran murya, 'menene a kasan kujeran nan? Kallon kujeran ta shiga yi,  'bakida baki?
Tsugunnawa tayi Sosai nan kirjinta ya bayyana sosai AK har tura kanshi yakeyi yana Kara leke ya gwale ido a kidime take dubawa batama San yana kallon taba, 'yaya wlh banga komai ba kayi hakuri, eyeah? Yafadi yana Kara kallon kirjin ta, duba duba dakyau, duk yanda taso ta hango wani Abu takasa tana dago da kanta karaff sukai karo dakan AK daya Kara tsawo dalilin kallon ta, Dan Allah kayi hakuri, ta furta hartana murza hannun ta tasan bakaramin azaba zata shaba, 'inda dakyar ya iya saita kanshi tareda gyara murya har yana share zufa, 'waige waige yafara shi bama takan karon da sukayi yake ba cikin Sa'a yayi ido biyu dawani karamin tsinke, uban menene wannan??
   'Saida ta kalla sosai tagane tsinke ne, 'Au wlh wurin shara ya makale.....mtsew kazamar banza common malama bace Munda gani, yafadi yana mamakin abunda ya hanashi mangare ta kamar yanda ya saba, mtsewee yaja tsaki, 'zonan tadawo yayinda yakasa dauke idonshi a jikin ta, uban wa yaimiki dinkin nan?baki a bude take kallon shi tana mamaki karo daya na rauwarsu daya taba tanka ma lamarin ta, 'Dan Allah kayi hakuri bari in chanza tafadi tareda saurin juyawa, 'mtseww mutum yawani guma manyan kaya a gida ko zafi baiji, mtsew please wuce kibani wuri ni mummuna dawani kugun ki a wurin, 'da hanzari tabar wurin inda ya shiga dakin shi hannu rike da Mara yana dingishi cikin shiya rike, 'misalin karfe takwas na Dare ya nufi kan dinning table kamar kullum abinci a jere gwanin ban Sha'awa sai hadiye miyau yakeyi yanaso yaci bayasan ta raina shi, 'Ina kike?? Yafadi chan kasan makoshi, shi kanshi yasan bazata jiba, Karo na biyu yadan Kara daga murya kadan, 'Black slave where d fuck r u before I lose my temper, a yanzu haushin kanshi yakeji yanda yakejin wani Abu a zuciyar shi tana hanashi dukan ta kamar Yanda yasaba, 'jiki na rawa tafito sanye da bakar doguwar Riga ta yane kanta da karamin mayafin rigar mamakin ganin zaici abinci yau takeyi, tsaki yaja tareda dauke kanshi bakaramin haushi tabashi ba ko ubanwa yace ta chanza kaya oho ko zafi bataji aiko AC gidan nan zan cire mutum sai Albazaranci, 'mtsew Dan mugunta omo ma sai ansa mutum yayi asara, yafadi dukda taji abunda yace amma takasa gane inda ya dosa, 'Ina kunun aya na? Ya tambaya dukda baisata yin kunun ayan ba cikin ikon Allah tayi nata nasha haka kurum taji tana marmarin sha, jiki na rawa ta shiga kitchen inda ta dauko katon glass jug cikeda kunun aya mai kauri yasha madara da kwakwa da madarar pick tareda dorawa akan faranti da glass cup mai kyau, ajiyewa tayi a gabanshi, 'gashi ta furta jiki na rawa ta juya tareda barin wurin, Toh maiyasa yanzu yake yawan San kallon ta? Girman hips dinta ke baka mamaki Yaji wani sashi na zuciyarsa na bashi Amsa, yesssss yesss shiyasa dakuma boobs dinta danake tunanin ciko take musu, oooh mata kenan komai sai anyi cuwa cuwa, mtsew mai zaisa in damu dawani kazamin jikinta? Bari kawai in cire zargin danake yi yafadi kai tsaye ya Mike bedroom dinshi ya shiga tareda jawo bedside drowa dinshi magungunan da aka bashi na ciwon cikin shi ya nemo inda ya dauko wani magani Kanana Kanana na bcci sanda yaima doctor din complain baya iya koda bcci saboda zafin ciwo shine doctor din ya bashi maganin da sharadin kwaya daya zai dinga sha kassncewar maganin Nada karfi sosai, komawa parlor yayi inda ya tsiyaya kunun ayan a Kofi fari tar gwanin Sha'awa nanya balle maganin har guda Uku ya watsa a ciki ya jujjuya murmushin mugunta yayi saida ya tabbata maganin ya narke kassncewar maganin baida daci salam yake baza'a taba gane ansa Abu a ciki ba, Aisha na zaune tana tunanin kallon da AK ke mata, toh kodai baida lafiya ne? Ta tambayi kanta a karo babu adadi dukda kwana biyu bata cika ganin shiba tama dauka yayi tafiya ne kassncewar ya rage tsangwaman ta........kiranta yayi da sunanda yasa mata inda a tsorace ta Mike tana gafda fita dakin tayi Addu'a, Yah Allah ka kareni daga wulakanci da   tozarcin farin mugu na, shawafa tayi ta nufe shi kai tsaye Addu'a dauke a bakinta, 'jijjiga kofun dake hannun shi yayi, 'menene wannan? Ya tambaya baiko kalle taba, 'kunun aya ne, 'ya akai naga yayi fari sosai? Uban mai kika saka mishi naji yana Dan daci daci, 'cikin mamaki ta kalle shi, daci kuma? Wlh bansa komai ba daga kwakwa sai madarar pick..... Oooh toh nazama makaryaci kenan koh? Mika mata kofun dake hannun shi yayi inda ya kafeta da ido, Amsa tayi tana kallon shi saboda batasan mai hakan ke nufin ba, saida sukayi minti biyu a haka dayaga batada niyyar sha ya waigo tareda watsa mata mugun kallo, dalla malama ki kwankwade kila barbade kika fara min saboda insoki waya Sani ban yarda dake ba maza shanye kibani kofin, Wlh wlh yaya AK ko gishiri ban taba sama ba a abinci da sunan ka soni, mtsew munafuka banasan surutun da ba'a tambaye kiba, 'kafa kai tayi ta shanye tsaf tareda ajiye kofin a gaban shi tana goge guntun kwalla, "saida safe ya furta baiko kalle taba, sanin abunda yake nufi wato ta bace masa daga gani shiyasa taja kafarta takoma dakinta cikeda sake sake, cikin yan mintuna taji wani azababben bcci ya tunkare ta yayinda taita zuba hamma babu adadi,  kasancewar bata Dade dayin wanka ba rigar bcci ta dauko yar Karama ko guiwa bata kaiba mai santsi shara shara red color gaban rigar net ne maiban Sha'awa a yanke ta feshe jikinta da turaren data saba shafawa nanta fada gadon ta dakyar ta iya jawo bargon ta ko wutan dakin bata kashe ba baki bude idonta ya rufe ko Addu'a takasa nan magani yafara aiki bcci takeyi batako San inda kanta yake ba, AK kuwa misalin karfe shadaya sanye da Riga da wando na bcci sky blue mai taushi sai kaiwa da kawowa yakeyi tsakanin dakinshi da kofar dakin Aisha inda yaita yunkurin shiga yakasa bayaso ya shiga bccin ta baiyi nauyi ba shahada yayi ya tura kofar dakin a hankali inda ya hangeta ta bararraje baki bude sai bcci take zubawa, kofar ya kulle a hankali ya shiga dakin cikin san'dah saikace tsohon  kwarto


24

Tafiya yakeyi sada'f sada'f inda ya tsaya chak cikeda wasi wasin abunda yake shirin yi a karo ba adadi yayi yunkurin komawa inaa zuciyarsa takasa barin shi, 'toh ai daddy na yabada kudin sadakin bazakici banza ba koba komai dukiyar daddy tawa ce kuma matata ce bawai laifi nayi ba kawai inaso in cire shakku ne, zuciyarsa ke Kara basa shawarar tunkarar ta tareda mishi surutai akan hakan kai tsaye ya doshe ta batareda bata lokaci ba ya yaye bargon data rufa dashi bakin shi yayi saurin toshewa kadan yarage bai Saki ihu ba ganin zubin Halittar da Allah yaima Aisha ba karamin rikita shi hakan yayi ba kwance take fuskarta na kallan sama kafa a ware santala santalan cinyoyinta na waje, haba dole dole ma yarinyar nan shaidanun maza su dinga wawar ta kotaki kotaso ya dauki akalla minti biyar yana Kure mata kallo  hannun shiya saka kan rigar bccin data gama bayyana surar jikinta inda yasamu kanshi yana shafata sama sama runtse idonshi yayi inda taiwani juyi ta mirgina jikinshi sosai kanta na wurin kugun shi yanajin numfashin ta a jikin nashi baisan sanda yasaki Ajiyar zuciya mai karfi ba numfashin shi nafita sauri sauri, hannu yakai yana shafa kugun ta dayake janshi zuwa gareta kamar Mayan karfe, yauwa koba komai ya cire zargin dayake yi maiya rage? Yanaso yatashi yatafi wani Abu na jawoshi zuwa gareta dukya gigice ya Dimauce zame rigarta yayi tasama nan halittar kirjin ta suka bayyana Tubarkallah hmmm AK yagama firgita hannun Sa  yadora duka biyun akai, subhanallah ya furta a razane wani shocking Yaji yana bin dukkan jikin shi da  sauri ya Mike har yana faduwa, Innalillahi wa inna ilaihir raji'un yaita furtawa da gudu gudu yabar dakin ta kamar Wanda yayi gamon Aljani jiki na rawa dama haka kirjin mace keda ban Sha'awa tabbas idan yakara mata kallo na biyu  babu abunda zai hanashi damkar ta Kota bala'e kitchen ya shiga ruwan sanyi ya dauko Roba daya yakafa kai yadinga sha saida yarage Dan kadan sannan ya watsa a saman kanshi dukda haka jikin shi zafi rau gawata jarabar Sha'awar da baitaba tunanin yanada ita ba, toh kodai likitan shi gskia yafadi dayace masa Sha'awa ke neman masa illah? Toh badai Sha'awar Aisha bace koh? Noooooo girkiza kanshi ya shiga yi hango yakin da hakan ke nufi a gare shi nan yakarasa bayin shi ko kaya bai cire ba tsakiyar shower dinda ke bayin ya tsaya tareda sakarma kanshi ruwan sanyi cikeda takaicin tozarcin dayake shirin jama kanshi, ranar ko barawon bcci baiyi nasarar sace AK ba yanda yaga Dare haka yaga rana inda ya yanke shawarar Samo ma kanshi mafita tun kafun yafara hauka, Aisha kuwa bcci tayi bana wasa ba inda ko sallar asuba bata samu daman tashi ba  ko motsi batayi saikace gawa dakyar ta iya bude idonta da sukai mata nauyi jikinta ya mutu sosai salati tasaki ganin karfe Tara na safe tana hamma da mika jinta takeyi zata Kara maimaita bccin datayi domin bai isheta ba, bayi ta shiga tana tangadin bcci Alwala ta daura nan danan tayi sallar asuba tana mai neman yafiyar Ubangi tareda mamakin bccin nata, kodata idar bayi ta shiga domin yin wanka a cewarta kila takara watsakewa tana shiga AK ya tura kofar dakin nata Wanda tunda gari ya waye yake lekota jefi jefi tana bcci, da cikin kwanakin baya ne ruwan sanyi zai watsa mata ya daka mata tsawa saiya samu kanshi dajin tausayin maganin daya bata har guda Uku masu karfi yananan tsaye inda sauri sauri ta watsa ruwan so takeyi taje tayi aikin data saba kafun farin mugun ya lallasa ta daure takeda farin towel a kirji tafito yayinda karamin towel ke hannun ta tana goge gashin kanta data wanke a bayin  dogayan santala santalan cinyoyinta sai daukan ido sukeyi gwanin ban Sha'awa hamma ta fito tanayi tareda mikan kasala, bakaramin tsoro taji ba ganin mutum tsaye a gefe yana Kare mata kallo bako kyafta ido, ihu tasaki tana shirin komawa bayi....Aaisha ya kira sunanta chan kasan makoshin Sa muryar shiko fita batayi sosai, chak ta tsaya karona farko tunda tayi wayau bata tabajin ya kira sunanta ba, kasa Juyowa tayi cikeda kunyar ganinta dayayi a haka, zo zauna muyi magana mai muhimmanci, jiki sanyaye ya zauna a gefen gadon ta inda itama takoma gefe a takure tana Addu'ar sauyin datake gani harga Allah tsoran shi yakara saka mata batasan sauyin nan bata saba dashi ba tafi sabawa da muguntar shi fiyeda komai, 'banasan karya tsakanin kida Allah yaushe rabon kida namiji? Ya Tambaye ta babu wasa a tareda shi yakasa dauke idonshi a kirjinta dakeda danshin ruwa, 'kamar ya yaushe rabonta da namiji? Maiya hadata da namiji? Mai maganarsa take nufi? Katse mata tunaninta yayi, look ba wasa nazo yiba kada ki bata mun lokaci ba tunani na Saki ba, kina Sha'awar namiji ne? 'Subhanallah yaya AK  wallahi bana Sha'awar kowama tafadi murya na rawa, 'wlh wlh karya kike munafuka, daga muryar shi yayi a wannan Karon, In banda ke munafuka ce uban mai zaisa ki dinga mika kina bankarewa kusan Wata Daya kenan nake kamaki kina bankare bankare da mika kinaso kiyi seducing dinane? Dafa kirjin ta tayi yayinda ta zaro manyan idanun ta, 'nooo wlh a'a bana Sha'awa jikina ke tsami shiyasa nake mika ni wlh yaya kayi hakuri, girgiza kai ta shiga yi tana Kwalla a ganinta sharri kawai yakeso yai mata yasamu dalilin jibgarta, 'masana halittar mace sun tabbatar da duk macen da take yawan mika da bankara tana bukatar da namiji idan ni nayi miki Karya suma karya sukayi kenan? Mikewa tsaye yayi, Look banasan dogon surutu ki shirya nanda minti goma ki sameni a mota ban yarda dake ba, fita yayi daga dakin inda tafara tausayin kanta sauri sauri ta shirya cikin doguwar rigar atamfar tareda simple kwalliya madaidaicin hijab ta saka ta fesa turare sama sama flat shoe tasaka tana tunanin inda zasu kodai gida zai maida ta yace tana Sha'awar mazan waje? Ooooh ni shatu naga ta kaina??‍♀ tawa ta sameni ya Allah ka fitar dani daga sharrin farin mugu Allah ka taimaki baiwarka wlh nagaji nagaji da Auran nan Anya zan iya kuwa? Hakurina yafara karewa gskia nagaji da sharri, tafadi tana girgiza kanta da Asalin gskiar ta Auran AK yafara cutar da ita, a  bakar motar shi ta same shi cikin shigan manyan kaya farin yadi mai shara shara yayi masifar kyau kanshi da bakin hula dukda bakaramin kyau yaimata ba amma samun kanta tayi takasa kallon shi kamar yanda ta saba, idonta ta kauda gefe, gaban motar ta bude korona farko dazasu fita tare karo na farko data shiga motar shida niyyan fita wani waje dukda tana shiga idan tana wanke mai amma wannan shigar ta babanta da sauran, dukda taji dadi amma tsoron abunda zai faru ya shafe jin dadin nata, baba mai gadi Baki yaki rufuwa ganin Abunda bai taba gani ba nanda nan yaita zuba musu Addu'a yana kirari yana wasa su sun burge shi ba kadan ba, get din ya wangale yana musu fatan dawowa lfy inda ko kallon Arziki bai samu ba yau a wurin maigidan nasa, tafiya sukayi maidan nisa tsit kakeji babu Wanda yakara kallon wani saida yayi tafiyar minti shabiyar sannan ya tsaya a wani dankareran asibiti inda kai tsaye ya daga wayarsa da Alama dawani likitan yake magana, Aisha kuwa cikeda damuwa take maiya kawosu Asibiti? Gaban tane ya fadi rass kodai Ramata ce ba lafiya? Innalillahi yah rabbi kasa ba haka bane tafadi a fili tunawa datayi Ramata kwana biyun nan cikin ciwo take Wanda take zuwa dubota a gida jefi jefi tareda kai musu kudin hidimar magani, kallon ta yayi ganin batada Niyyar fitowa, 'malama zan rufe motata ba gadi kikazo yiba inada abunyi, 'fitowa tayi jiki a sanyaye inda tabi bayanshi kai tsaye wani office suka dosa inda ya kwankwasa kofar wani katon likita baki ya fito yana washe hakora, 'mika ma AK hannu yayi suka gaisa inda yaimasa nunu da kujerar dake fuskantar Sa Aisha kuma ta zauna cikin kujerun dake katon office din duk a takure take, 'yauwaa yalla'bai itace mai aikin gidan mu wacce na baka labarin muna zargin tana biye biye, kokuma ince ni nasan tana biye biye shine nazo a gwada komai na jikinta a tabbata tsaftar jinin ta, kallon AK likitan yayi dukda baiji dadin cin fuskar da AK yaima mai aikin nasu ba akan idonta, 'ba matsala bare inkira a diba jininta yama wadatar nan za'a tantance komai, Mikewa Aisha tayi jikinta har rawa yakeyi tana girgiza kanta hawaye daya nabin daya mai take shirin ji? Badai itace yar'aikin ba?, 'nooo Doctor har kashin ta inaso a gwada, kashi da futsari idan da halima ku turata a Engine gaba daya nasan bazaku rasa ba aita aunata akan idona gskia inasan lafiyar jikina, 'dariya likitan yayi ganin AK daduk gskiar shi yake maganar, waya yadaga yakira Wata nurse nanda nan ta shigo inda likitan yadanyi kananan rubuce rubuce a takarda, Aisha kuwa tana tsaye tanaso taga ikon Allah, 'kutafi da ita lab a diba jininta gani nan zan biyoku, likitan yace......'nooo nurse hada kashin ta a gwada, dariya nurse din tayi yayinda ta rike hannun Aisha, zo muje madam, wani irin tsawa ta dakama nurse din, 'kada ki kuskura hannun kiya tabani, a tsorace AK ya kalle ta tunda suka shigo baibi takanta ba ganin tana mike a tsaye cikin mamakin Wanda taima ihu yake kallonta lallai Ashe itama batada kunya jinjina kai yakeyi tareda mikewa, 'meye haka? 'Look I have no time to West malama ki bita kafun raina ya baci, wani kallon banzan da batasan ta iyashi ba taimishi sama da kasa taja dogon tsaki tareda shirin fita office din, look Aisha, yafadi cikin hanzari ya damko hannun ta kamar yanda ya saba, karfin ta tasa gaba daya ta hankade shida hannu biyu saida yadafe table din kusa dashi kadan yarage yafadi dukda haka ya buge gefen hannun shi, 'wlh wlh muddun ka tabani ayau zakayi danasani Wanda harka mutu bazaka Kara kamarsa ba, mtsewee tafadi tareda fita BAMMM ta banko kofar office din yayinda ta bangaje nurse dinda ke kusa da ita, Kamar Wanda aka dasa haka ya sankare saida doctor dinya girgiza shi kusan sau biyu sannan ya maida kallon shi wurin doctor din, mukullin motan shida ke kan table din yaja baibi takan kowa ba yafita kamar zai tashi sama.

*"Zaiyi wuya kujini gobe da jibi shiyasa nai muku mai yawa, but idan nasamu sarari zaku iya jina."*
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 25,099 12-17-2018, 03:07 PM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 26,656 12-17-2018, 03:06 PM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 18,262 11-26-2018, 11:44 AM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 54,886 11-26-2018, 11:37 AM
Last Post: Gimbiya
  ABUBUWA 17 MAFI BAN DARIYA A DUNIYA Gimbiya 0 3,433 11-13-2017, 04:04 PM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 3,291 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 4,115 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 3,475 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)