The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*EL-MUSTAPHA*by Fertymerh Xarah
#1
EL'MUSTAPHA



Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers 


Fertymerh Xarah?


25



Zuru tayi tana kallon farar takardar, har lokacin jikinta rawa yake, kafin ta fara kuka. 

Shikenan ta faru ta qare dama tasan el'mustapha baxai so ta ba, ya karbi auren ne domin ya wulaqantata, ai kuwa kansa yayi mawa saboda takardar jiddah xata bawa ita acewar ta tace, dan wlhy bai isa ya sakeni a farkon daren aure na ba. 

Ta dauki takardar da sauri ta sakata cikin wardrobe din ta, baxan nuna masa na karanta takardar ba dan Ma karnaga sakin, jiddah xan bamawa ko saki nawa ne ya xamto itace yayi Ma bani ba, sai inga yanda xaiyi Allah yasa saki uku ne aciki ta tafi ta barmin shi har abada inga qarshen soyayya, ingani idan baxasu iya rayuwa ba kamar yanda suke fada. 

Da wannan tunanin uwani ta kwanta barci, mafarkinta a ranar duk cike yake da el'mustapha, gani kawai take suna ta xuba soyayya ita dashi. 

Jiddah kuwa a ranar ta kasa barci, tayi kuka harta gode Allah, once in life el'mustapha din ta kwance da wata macen ba ita ba, tunani iri iri, ganin bata da mafita ya sakata shiga toilet ta dauro alwallah taxo ta fara sallah. 

El'mustapha kuwa bashi da damuwa illah ta kewar jiddah sa, rigar barcinta ya sakawa pillow ya rungume, barcinsa yake hankalinsa a kwance batare da tunanin komai ba. 


'Washe gari jiddah ce a kitchen tare da banan suna hada breakfast suna hira abinsu. 

'Anty kinga har yanxu kaka bata xo dubiya ta ba, ta dade sosai wannan karon kuma ina so na ganta. 

'kibari idan kukayi hutu bata xo ba sai kije, ai ba abin damuwa bane banan, meyiwuwa wasu hidimomi suka yi mata yawa. 

'hakane anty, amma a makaranta an fara mana maganar kudin waec da neco. 

'eyyeh ashe Banan an xama yan mata, na manta ai wannan shekarar kike gamawa,  kice su arham sun kai ga babbar anti. 

Murmushi banan tayi tana kallonta, 
'Anty ai xaki sakani University nima kamar anti uwani. 

Me xai hana banan, inaso kiyi karatu, kinga ni banyi ba iyakar secondary ne kawai dani, kuma bayan nayi aure banyi qoqarin shiga ba kasancewar el'mustapha baya so, Uwani kuma kinga saboda bata da aure ne har kika ga ta cigaba kuma yanxu xata cigaba tunda kinga tana kai ya aure ta, dan haka kema ina so kiyi karatu koda kin sami mijin aure ki cigaba, ilimi yana da matuqar muhimmanci ga 'ya mace, ina so watarana kaka tayi alfahari da bokon ki. 

Banan tayi dariya tana kallon jiddah cikin tsananin qaunarta, 

'Anty jiddah rayuwarki daban ce, halinki mai kyau ne kuma kina da kirki, shiyasa nake matuqar sonki, mutanen gidannan Ma basu da magana sai ta alherin ki, baxan iya cutar dake ko cutar da jinin ki ba shiyasa kika ga ina matuqar qaunar yan biyu saboda mamansu bata kyamace ni ta soni da xuciya daya. 

Jiddah ta wanke hannuwanta a sink, kafin ta juyo tana kallon Banan, 

Nagode da kulawar ki sosai akan twins, Allah xai saka miki, taimaka ki kwashe kayan ki jera a dining, ni xanje wanka. 

Cikin shirinsa na uniform ya fito, suna hada ido da jiddah ya sakar mata murmushi, 

'Uwargidan el'mustapha, amaryar el'mustapha, mata kadai a xuciyar el'mustapha da fatar kin tashi cikin qoshin lafiya, 

Murmushi tayi tana kallonsa, 
'Good morning my cwt, angon uwani. 

Bai wara mgn ba ya qarasa dining yana duba abubuwan da ta hada masa, 

Xama yayi yana fadin, all dis for me jiddana, gashi kuma am late ina sauri. 

Ta qaraso tana fadin, all for you an your bride, ka jirata ta fito mana. 

Hannu yasa ya mintsineta, ya jawota kacokan ya dorata akan qafafunsa, 

Bari na duba ki matata nagani wai akwai sona kuwa a xuciyarki, jiya kin barni cikin kewa da kyar na sami barci, kafin tayi magana ya hada bakinsa da nata. 

Suna haka uwani ta fito cikin shirinta, ganin su a haka ba qaramin tada hankalinta yayi ba, haka taji falon na juya mata, ga wani uban kishi daya danne mata qirji. 

Ai wallahi sai dai na katse maku abinda kuke amma baxan koma ciki ba, ta qarasa dining da sauri. 

El'mustapha sarai ya ganta amma jiddah bata ganta ba kasancewar bayanta ke fuskantar uwani, 

Tana isa dining ta daga murya sosai yanda xasu ji ta, 

'Anty jiddah sannu da aiki, 

Sosai jiddah ta jiyo ta sai dai batayi yunqurin barin jikin el'mustapha ba kasancewar bai bata wannan damar ba ya riqeta sosai a jikinsa, 

Uwani ta xauna ji take kamar ta fashe masu kai a yanda suke, da kyar jiddah ta tashi, ta xauna gefensa tana qoqarin hada masa tea, 

'is ok jiddah, sauri nake kuma tuni na qoshi tunda na sami abinda nake so daga jikinki, taji nauyin maganar sa saboda uwani amma bata nuna ba, 

Tace amma kasan xan shiga damuwa idan har bakaci abinci ba, tukunna Ma idan kaje me xakaci haka xaka xauna a office da yunwa. 

Bani farfesun naje dashi ya isheni, da kanta ta hada masa ta bashi, xata raka sa ya dakatar da ita. 

'Na hutar dake xauna kiyi breakfast dinki, kafin tayi magana ya juya da sauri ya fice. 

Dogon tsakin da uwani taja ne ya dawo da hankalin jiddah xuwa gare ta, batayi magana ba kuma bata qara kallon uwani ba, 

'An shiga haqqina Allah ya gani, abinda ke xuciyata kuma na barwa kaina sani, na yafe ko ban yafe ba, ta murguda bakinta tana qoqarin ture kayan dake gabanta. 

Kallonta jiddah tayi cikin son gasgasta abinda taji uwanin na fadi, 

Me kike cewa uwani?

Cewa nayi an min shige, kwana bakwai ne girkina saboda kowa yasan ni budurwace, amma saboda me xaa xauna da mijina ranar girkina ana tsotsar bakinsa, nima sai na rama wlhy. 

Murmushi jiddah tayi cikin mamakin uwani, wai mijinta, a yanda tasan halin uwani iyayenta Ma bata raga masu ba wurin maida masu magana ya saka ta ja bakinta tayi shiru, ta dauki kofin tea ta kai bakinta tana sha. 

'Wannan halin ko in kula da jiddah tayi akan uwani yayi matuqar bata mata rai da fusatata, 

Ni dama nasani ba saboda tausayina yasa aka aura min shi ba sai dan a qara cusa min baqin cikin da xai sa xuciyataa ta fashe na mutu a huta dani an yarda kwallon mangwaro, to yanxu na fara rayuwa, kuma ba wanda ya isa ya rabani da mijina, ta bigi table din ta tashi a fusacce ta bar gurin. 

Binta da kallo jiddah tayi har ta bacewa ganin ta, batayi mamakin abinda uwani tayi mata ba a yau domin shine karo na biyu, sun taba irin wannan fadan kamar uwani xata dake ta saboda ta gayamata gaskiya akan iyayenta da take Ma rashin kunya, tun daga lokacin bata qara mata magana akan ta daina ba, sai yau da ta qara mata wannan, dama tasan halin uwani idan tana neman abu a gurinka xata riqa baka girma kamar xata hadiye ka amma da xarar buqatarta ta biya to ba shege a gurinta sai kai. 

Allah ya shiryeki uwani shine abinda jiddah ta fada tana qoqarin cusa arish a bakinta.

A gurguje?


2 month


'Surry ke kallon uwani tana yatsina fuskarta, 

Dube ki dallah malama, kin bata wayonki da qurciyarki, dubi yanda kika dawo, son maso wani qoshin wahala, kuma abinda aka gina da cin amana ai baya kyau. 

Ko ma me xakice kice, ban kiraki kixo gidana ba ehe, wanda nake so tunda bake bace akansa ba ruwanki. 

Hakane, ni uwar karambani da cusa kai,  maganar makaranta kindai na xuwa tunda kikayi aure, ko miye dalili. 

'Na ajiye karatu, bautar aure nake yi. 

'ni badan na ganki da casbi a hannu kina a ba da na soma xargin kin fara shaye shaye, yaushe Ma kika fara riqa carbi a hannunki ne, ko duk el'mustapha ne ya sauyaki. 

Shiru uwani bata tanka ba, 

Saboda auren kike cewa kin fasa karatu uwani, kima kanki fada uwani ynxu kike da damar karatun kafin ki fara haihuwa, shekarun da kikayi a baya kina nufin sun tafi a banxa?

Karatu dai nikeyi ba wani shege ke min ba, kigayamin tun da nake xama a ajin me nake fahimta ko kin manta irin kwakwalwata ne, dana bata lokacina ina shiga aji bana fahimtar komai gwanda na xauna nayi bautar aure tunda har nayi secondary, kin manta semester can da result ya fito duka c.o ne uku kawai nayi passing na kawo result gidannan matar nan harda dangwara ta tana cemin takkwala ko ban gayamiki haka ba?

Dole xataji haushi saboda kudin da take kashe maki na School uwani wlhy ko nice xan qara da ce maki mai kwakwalwar kifi saboda naki daqiqancin yayi yawa, abinda ke qara bani haushi akanki ayi maki dictation baki iya rubutawa copying Ma da kalma daya daya kikeyi shiyasa nake juya maki baya idan aka shiga jarabawa. 

Yanxu sai dai ki juyawa iska baya, uwani ta daina shiga aji ni bautar aure nake yanxu, wannan casbi da kika ga ina ja kariya ce daga sharrin aljannu ko wani sihiri da kishiya ke aikowa amarya dan ta hana mata xaman gidan miji. 

Lallai uwani, ai kowa yasan xuciyar jiddah abinda kike fada baxata iya aikata maki ba kuma insha Allah xan sanar da ita yanxu cewa kindaina xuwa makaranta. 

Kifi ruwa gudu, kada ta barni da rai tunda tasan gaibu kotasan dalilin qin xuwana. 

'Surry ta tabe baki, idan kika ce kina bautar aure dariya Ma kike bani, keda miji baya kulawa bai masan da xamanki a gidan ba, is better ki koma makaranta ko kin sami abinda xaki taimaki kanki watarana, kafin uwani tayi magana ta ciro mata katunan auren ta ta miqa mata, 

Ina miki albishir aure na da Yusuf wani sati. 

Wane Yusuf din?uwani ta tambaya tana kallon katuna,

Yusuf dai wanda kika sani..... Ashar din da uwani ta dura ya katse surry, 


'Dan kaza kaza...... Ni xaki ci amana ki yaudara, saurayina xaki aura. 

Auren soyayya kuwa xamuyi, ba auren ina so baya so ba, saurayine kuma ni kadai a gurin sa mu murji quciyarmu da soyayyar mu son ranmu. 

'ashe dama ke macuciya ce, ina tare dake kina cin amana ta kina soyayya da saurayina, wlhy sai na rama. 

Da auren naki xaki rama, kinji haushi kenan, ashe ba dadi kika Ma anty jiddah, abinda kika ji a xuciyarki yanxu shi itama taji, abinda kikayi aka maki Allah baxai kamani da laifin cin amanarki ba domin har Yusuf din hana sona. 

Wlhy sai kin san kinyi dani daga ke har shi sai na wulaqantaku a garinnan, sai na nuna maki A. I. G na dan sanda nake aure. 

'Surry ta dauki jakarta tana fadin, to matar A. I. G idan kin tashi wulaqantamu kisa yasa bindiga ya harbe mu duka, mtsewwwww banxa da bata san ciwon kanta ba ta fice ta bar uwani na kumfar baki sai ashar take durawa. 

Jiddah taje ta gayawa halin da ake ciki tunda tace bata san gaibu ba, kafin ta bar gidan, haka jiddah ta aika aka Kira  mata uwani, sai da taga dama taje kiran da qaton casbin ta a hannu tana ja.

'Na kiraki ne inji yanda akayi kikasan gaibu tunda ni ban sani ba uwani, 

Tsaki taja a ranta, ta xata wani abin kirkine ashe mgnr da sukayi da surry ce, ta bata fuska, 

Ban gane nasan gaibu ba, a ina nayi mgnr, 

Inaji surry baxata maki qarya ba, haka kika gayamata, uwani ta dube ta, 

Dana gayamata ce mata nayi gobe xaa tashi qiyama ne, karatu ne nace na bari kuma ba shegen da ya isa ya sani?

Nice shegiyar kenan? Jiddah ta tambayeta tana kallonta da mamaki a fuskarta. 

Da munafukar da taxo ta gayamiki nake nace ba wanda ya isa yasani karatu bautar aure nakeyi, 

Oh shiyasa na ganki da carbi a hannu kina neman gafarar ubangiji, 

Takaici ya kama uwani na ganin an canxa mata ma'anar wuridi, 

'to ni ba istigfari nake yi ba, jiddah tace hailala kikeyi kenan tunda kince gobe tashin qiyama, 

Uwani ta muskuna tana cigaba da Jan carbinta bakinta na mus mus, kafin tace, neman tsari nake daga sharrin mahassada kada a jefeni da wani mugun abin a hanamin xaman aure. 

Sarai jiddah tasan da ita take sai ta maida martani da cewa musamman da maqiya sukayi yawa akan auren gashi kuma har da iyayen tunda suma ance harda su suna baqin ciki, Allah yasa kin saka dasu suma ki nemi tsarin su. 

Uwani ta dan kalleta, tace ni ban cire kowa ba, kowa da kowa nace. 

Shiyasa nima ai nace harda su hajiya ai, kuma miye dalilinki na daina karatu bayan kin fara, ni na dauka ai hutun amarcine kike shiyasa bakya fita. 

Tunda ance ni daqiqiya ce ban iya karatu shiyasa na kalli kwanyata da rayuwata nagane Sam babu amfanin karatun a gurina gwanda na tsaya nayi bautar aure na kula da mijina abin sona. 

Hakane kam kinyi dabara kuma kinyi rashin wayo na karatunki, da nice keda damarki ba abinda xai hanamin karatun, kuma ba gori nake maki ba duk kudin dana kashe akan karatunki yanxu kina nufin sun tafi a banxa. 

Kimin Bill in biyaki in huta da gorin kishiya, kada ya'yana su taso a goranta masu an tallafi mahaifiyarsu, dadin abin nima mijina mai kudi ne xan iya biya. 

Jiddah tace ba sai nayi Bill ba ko nawa ne kinfi kowa sani, sai ki biyani idan mijin kuma bashi da kudi sai ki ranta kibani tunda naga mijin naki kullum a rance yake qarewa. 

Shiru uwani bata qara magana ba, cika baki ne ba kudin tasan baxata iya biyan jiddah ba, sai ta cigaba da Jan carbin. 

Jiddah bata qara bi ta kanta ba ta tashi ta soma gyaran gadon ta, uwani na ganin haka ta marairaice fuska, 

'Na ce ba anty jiddah.... Sai tayi shiru, jiddah tayi shiru tana kallon ta yanda taga uwani ta marairaice fuska tasan akwai abinda take nema, 

Ina jin ki. 

'Dan Allah kima mijin ki magana, ki roqeshi koda baxai kwana a saman gado na ba, ya roqa sake min fuska yana min murmushi, wlhy anty jiddah ko dakina bai taba kwana ba, kuma dai kowa yasan nima fa ina da haqqi akan sa. 





*Kuna Raina*
Ummy Ahmed
Maryam kaumi 
Xarah dange
Nuceey luv
Mom sadeeq
Ummy koko
Baby Bello
Amratu. 



Pherty....... ✍?

EL'MUSTAPHA



Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers 


Fertymerh Xarah?



_dis page is 4 u pherty novels and musha karatu, I heart u ol❤_



27



Jin motsin fitowar el'mustapha ya sakata juyawa tana kallonsa, shima kallonta yake, 

'keda waye naji a dakin nan kuna magana, 

'amarya ce, ina ji kai take nema bata jima ba ta fita. 

Ya tabe bakinsa, ya qaraso yana kallon takardar dake hannun jiddah, 

'Wannan takardar mecece?

'nima yanxu na ganta bansan ko ta mecece ba, ta soma warwarewa, el'mustapha ya karbi takardar da sauri yana fadin. 

Jiddah kira min uwani yanxu.

Me ya faru, 

Just call her. 

Bata qara mgn ba ta fita, bata jima ba sai gata ta dawo tare da uwani a bayanta, wannan karon ma da carbin ta a hannu. 

Yanda uwani ta gansa yayi matuqar bata tsoro, fuskarsa a daure, bama wannan ba ita kam duk iskancinta bata taba ganin namiji haka a gabanta ba, sai ta buya bayan jiddah, 

Fito nan, ya nuna mata gabanshi, 

Wayyo Allah, anty jiddah ki bashi haquri, kice ya saka rigar shi. 

Jiddah ta dan dubeshi cikin marairaice fuska, sai kuma taje ta dauko masa doguwar riga, kamar baxai saka ba ya xura yana kallon uwani. 

Takardar da na baki saboda kin rainani, sai kika kawowa matata ko?

Kayi haquri baxan qara ba, 

A tunaninki menene acikin takardar?

'Na dauka saki ne aciki, 

Kin dauka saki ne aciki shiyasa kika kawowa jiddah, 

Aa bahaka bane, 
To meyasa kika kawo takardar, saboda kin rainani ko, ba laifin ki bane, fara yimin tsallen kwado anan kafin na hau kanki da duka. 

Da sauri ta fara hade da riqe kunnuwanta, 

Wayyo Allah hajiya, an taru anci amanar aure saboda an ganeni qaramar yarinya. 

El'mustapha bai kula taba xama yayi yana shafawa jikinsa mai, jiddah kuwa jikinta yayi sanyi saboda tausayin uwani, duk ta wani koma kalar tausayi kamar xatayi kuka itama takeji ganin uwani nayi. 


Hajiya... Hajiya.... Kixo karsu kashe maki ni, wayyo ni Allah maqiya sun sakani a gaba xasu ga bayana, saboda baa sona anga bani da kowa. 

Murmushi el'mustapha yayi yana kallon uwani, kuka take idanunta a rumtse take maganar. 

'Dan Allah el'mustapha ka kyaleta, 

Kallon mamaki yakewa jiddah, lallai har yanxu jiddah bata san kanta ba, yarinyar da ke neman fidda ta a gidan take tausayi yaga alamar Sam bata damu da abinda uwani tayi ba, yana so yasani shin har yanxu jiddah bata san kanta bane ko me? 
Bata san halin da take ciki bane game da uwani, xaiyi magananin ta ya gani ko ina hankalin ta ya tafi. 

Ya dubi uwani, 
Xo nan uwani, 
Da sauri taxo gabansa tana fadin kayi haquri. 
Karbi takarda hannun jiddah taki ce kuma ba saki bane aciki, takardar yarjejeniyar auren muce idan kikayi wasa da ita tamkar kinyi wasa da auren kine kin fahimceni. 

Ta gyada kai gwani tausayi tana kallonsa, tashi ki bace min da gani, 

Ta tashi sai da ta kai bakin qofar ta juyo, Allah ya isa kuma human rights xanje yanxu abimin haqqina... ta fita da gudu, murmushi kawai el'mustapha yayi shi yanxu uwanin Ma ta fara birgesa, abubuwanta akwai nishadi aciki. 

'Dan Allah el'mustapha ka daina yiwa uwani I........ Enough ya katse ta, ta hanyar daga mata hannu

Uwani matata ce right, ta gyada kai tana kallonsa, 

Ki samin ido akanta, ba ruwanki, ya juya ya fice.

Ta bisa da idanu har ya fice, menene laifinta saboda ta bashi haquri, sai ta tabe bakinta tayi kwanciyarta. 

Yana fitowa dakin ta yaci karo da uwani ta fito tana kuka, sanye da hijab din ta, yarinyar nan da gaske take yi kenan. 

Da sauri ya nufe ta, hannunta ya riqa ya nufi dakinsa da ita, tun da ya riqa hannun uwani take kallon sa cikin wani shauqi na soyayyarsa, bai taba riqa hannunta ba ballantana tasa ranar da xata shigo dakin sa, koda wasa jiddah bata taba aikota dakin el'mustapha ba, yau gashi da kansa ya kawo ta, xuciyarta fal da farin ciki harta manta damuwar da take ciki, 

Juyowa yayi yana kallonta yaga shi take kallo, ya daure fuska nan da nan tasha jinin jikinta, 

Kika ce Allah ya saka maki ko?

Ni bada kai nake ba, 

Dawa kike yi ai ba jiddah ta saka ki ba, 

Ni wlhy da qafafuna nakeyi, sune suke min ciwo, 

Yace sune xaki kai human rights kenan? ta gyada kai da sauri tana kallonsa. 

Yanxu xamu fara shiri dake saboda wani dalili nawa, amma kada hakan yasa ki rainani ki kuma raina matata ta. 

Shiru tayi tana kallonsa, a xuciyarta tace ni daman nasan sai ka soni dan Ma ban fara yi maka kwalliya ba ina matsewa tunda anti jiddah batayi. 

Jiddah tace kin daina karatu bautar aure kike yi, gayamin abinda kika sani acikin bautar aure?ta washe baki tana kallonsa, 

Bautar aure duk baxai wuce na kula da kaina, na kula da abincin da nake so naci nasha, na nemawa kaina tsari ga mahassadan aure na, na kuma yi maka girki. 

'Ashe ma komai baki sani ba akan aure uwani, yayi maganar cikin dariya, itama dariya take cikin nishadi gani take kamar tana aljannah ne tare da el'mustapha, 

'Na raba maku girki daga yau keda jiddah kowacce kwana biyu biyu ne, girkin jiddah xai fara daga yau saboda itace babba, bayan kwana biyu naki ne, tunda sassafe xaki tashi kimin breakfast kin dai san yanda jiddah keyi ko?ta gyada kanta, yace yauwa kuma xaki riqa xuwa kina gyaramin sashe na duka babu mai aiki acikin wannan, idan naga kina bin jiddah sau da qafa xan bude maki dayan sashena ki koma da xama, in kuma naga sabanin haka xaki cigaba da xama a wannan dakin. 

Yanxu kaji kana sona ne?ta tambaya tana kallonsa da murmushi a fuskarta, 

Aa jiddah kadai nake so ai kinsani, bana so nashiga haqqinki ya saka na baki damar yin duk abinda kike so a gidannan tunda akwai auren ki akaina, ki kiyaye. 

Ta bata fuska, dama ina so kabani kudi na fara Sana'a kuma nima ina so abani mota. 

Ya dube ta da mamaki, yanda ta daure take maganar sai kace uwarsa. 

Ki bari xanyi tunani nagani keda jiddah, kowacce ku xan bata jari. 

Har da anty jiddah xaka ba, amma ai ni na tambaya. 

Duk abinda xan bawa jiddah sai na baki, haka itama duk abinda xan baki sai na bata shine adalci. 

Amma ai ita tana da kudin ta kuma tana da mota, 

Yace uwani idan na baki mota sai na canxawa jiddah sabuwa amma fa ba iri daya ba, jiddah dabance a xuciyata, kiso jiddah idan kina so mu xauna dake lafia a gidannan kafin wa'adin auren mu ya cika. 

To nagode ta fada tana qara kallon dakin, yanxu bayan kwana biyu inxo in kwanta anan dakin? 

Baiyi magana ba, ya maida kallonsa ga wayar da yake dannawa, 

Uwani ta juya ta fice farin ciki fal a xuciyarta ji take tafi jiddah yanxu Ma a gidan, 

'Washe garin ranar iskanci Kala Kala take mawa jiddah harda su habaici ai itama xata karbi miji ta fara kwana a dakin sa, xata fara masa girki, yace yanxu yana sonta, harda yan waqe waqen ta. 

Tun kafin ranar taxo har an fitar dasu Maggi, da sauran kayan da xaa yi amfani dasu an ajiye, arish Ma an diba an ajiye a gefe, kwai ma haka, har plate da cup duk an tana da an kai daki an ajiye. 

Jiddah na kallonta bata tanka mata ba duk wannan habaicin da ake mata. 

Ana gobe xata karbi girki ta sami jiddah a falonta, harda russunawa cikin ladabi. 

'Anty jiddah naxo abani kudi na fara Sana'a in sami kudin kaina ina debewa kaina takaici indai na gani ga kishiyoyi, mutane suna min kallon na auri mai kudi ina cikin qaton gida ina auren babban dan sanda sai a dauka nima kudin nake da. 

Ni kam banda kudin da xan baki kiyi Sana'a uwani tunda bani ke auren ki ba, 

Tau shikenan, daman nasan baxaa bani ba na bata lokacina da yawuna wurin fallasawa kishiya sirrina, to wallahi xan bawa mutum mamaki, yau xan fara Sana'a kuma ko wacce iri naga dama ita xanyi wacce xata kawomin kasuwa na sami kudi, kuma kar naga mutum yaxo siya, ta fice a fusacce. 

Jiddah kallonta kawai take da mamaki har lokacin da ta fito ta nufi harabar gidan, 

dan aikensu ta kira, kudi ta bashi je ka siyomin buhun masara wadda ake gasawa nima Sana'a xan fara kayi sauri ina jiranka. 

Ta dawo tana cigaba da fada, nace abani jari anqi abani, shi yana min maganar jiddah, ke naxo kina min maganarshi tuni nagane manufar ku baa son bani ne anfiso aganni talauci na qullin kubura dani, to wallahi gasasshiyar masara xan fara saidawa a qofar gidan nan ba ruwana. 

Xumbur jiddah ta miqe tana kallonta, 

Masara kuma uwani, keda kanki?

'au ashe ma kinji kenan, kudina ne ehe, ni na nemawa kaina jari na tallafi kaina da ya'yana masu xuwa nan da lokaci qanqani dan xan fara kwana da miji gobe, kada suxo yayan kishiya suna masu gorin maman su bata da kudi. 

Kin tambayi el'mustapha ya baki jari ne bai bada ba, kina so ki xubar da mutuncin gidan nan uwani ki bata mana suna, dan Allah kada ki fara wannan Sana'a, shiyasa akace ai ki tsaya kiyi karatu. 

Karatun ne dai baxanyi ba, wasa wasa jiddah ta kasa hanata barin sana'ar amma tasan idan el'mustapha yaxo baxaiji dadi ba. 

Tana ji tana gani uwani ta yasa banan suka fita tare da aka kawo masarar . 

'Ashe uwani da gaske take cewar banan lokacin da taga uwani ta fara gyaran masara, har garwashin ta ya kama. 

Yan sandan dake qofar gidan suna gadi cike suke da al'ajab, amma sanin halin uwani da kasancewarta matar mai gidan ya saka suka ja bakinsu sukayi shiru, sai Ma suka fara siye suna ci, mutanen unguwa sun fara garxayowa wasu kuma tsegumi ke kawo su suganewa idanunsu. 

Banan kam harda hawayen ta. 

Bayan wani lokaci sai ga motocin el'mustapha sun shigo layin, baiyi mamakin mutanen da yagani qofar gidansa ba dan a tunaninsa yara sukayi fada yan sandar ke sasantasu kamar ko yaushe, 

An bude masu gate, gab da xasu shiga gidan idanunsa na sauka akan uwani dake firfitar gawayi. 

Ya kasa gasgasta abinda idanuwansa na hangowa masa, tun kafin motar ta gama Parking  ya fito da sauri batare da ya jira an bude masa motar ba, 

Wajen gidan ya nufa, yana leqawa kuwa sukayi ido biyu da uwani. 




My wattpad Pherty-xarah

EL'MUSTAPHA



Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers 


Fertymerh Xarah?




28



Ko kadan uwani bata ji tsoron ganin sa ba ko alamar firgita a tare da ita, 

'Na nawa xaa baka? Shine abinda ya fito bakin uwani lokacin da take kallonsa. 

Murmushi el'mustapha yayi a ganinsa girmansa ya fadi ya tsaya cece kuce da uwani a waje, 

Ya ciro dubu daya yana fadin, bani ta dubu daya ina jiranki yanxu. 

Uwani ta washe baki, Banan bude masara ga costumer na kwarai wanda ba baqin ciki a tare dashi, kinji har ta dubu xai siya.... Uwani ta fada tana bude masarar???

El'mustapha juyawa yayi ga wacce yaji an kira da banan, yana jin sunan ta abakin jiddah amma basu taba haduwa ba, idanun su suke sarqe dana juna, yayi saurin dauke kansa da sauri yana kallon uwani, haushinta kamar ya shaqo wuyanta a gurin. 

Banan kuwa tuni jikinta yayi sanyi, yau tayi ido da ido da el'mustapha, ashe haka yake, dole uwani xata kamu da ciwon xuciya dalilinsa, ba kowacce mace xatayi masa kallo daya ba batare da taji wani abu a xuciyarsa ba. 

Uwani dauko wadannan haka sai ki cikamin sauran daga baya ina sauri, 

Banan cigaba da gasawa bari na kai masa acikin gida, 

Tana gaba dauke da masara yana bayanta, suna shiga harabar gidan ya kira wani dan sanda gefe, 

Ka watse min wannan taron, duk abinda ke gaban gidan ka jefar dashi cikin bola duk ka watsar da komai bana son ganin ko tsinke a wajen ko naga an dawo dashi gidannan. 

Suna shiga falon suka tarar da jiddah xaune tana yiwa twins lesson, 

Kafin uwani tayi wani yunquri el'mustapha ya dauke ta da wani wawan Mari a kuncinta, 

Shiru ya biyo baya falon har wace aka Mara saboda rudewa, twins kuma tuni sunyi bayan jiddah saboda tsoro abinda basu taba gani a gurin baban su ba, 

Tsawon second talatin uwani ta dauka kafin ta dawo hayyacinta, sai a lokacin ta fashe da kuka ta dafe kuncinta tana qoqarin barin falon a rude bata ma sani ba, 

Fincikota yayi ya dawo da ita tsakiyar falon ya jefar, qoqarin xare belt din sa yake, tana ganin haka ta rarrafo da sauri ta riqe qafafunsa, duk da haka el'mustapha bai fasa yi mata biyar masu kyau a bayanta ba,

Jiddah ta dauki twins ta fita dasu daga falon itama a tsorace take da el'mustapha, ita kam tunda take tare dashi bai taba sa hannu a jikinta da sunan duka ba abinda tangujewa uwani kenan tun farko. 

Sanda ta dawo ne taji uwani na fadin, 

'Dan Allah kayi haquri baxan koma ba, anty jiddah ce tace nayi wlhy itace tasa nayi, 

Cak jiddah ta tsaya hade da dora hannunta a qirjinta, ta xare idanu tana kallon el'mustapha cikin girgixa kanta, 

Ni? Wlhy qarya take min sai dana hanata taqi, uwani na kuka tayi caraf tace

Wlhy kece Ma kika bani kudin, ashe sharri ne kika min k..... El'mustapha ya bige mata baki, jiddah na ganin haka ta xura da gudu dakinta, rufewa tayi hade da sanya key cikin tsoron el'mustapha. 

what a disgrace uwani, kamar ki, ki dora sana'ar masara a qofar gidana inama laifin a qofar gidanku ne tunda dama can kinyi kama da masu gashin masara. 

'Dan Allah kayi haquri sharrin shaidan ne da aljannu, sune suka sani, ka tambayi anti jiddah tasan ina da aljannu kuma suna sani yin abu ban ma sani ba. 

Ai gobe idan suka saki nasan da gudu xakiyi tunda baki san kina yi ba, 

Wallahi ko sun sakani baxan yi ba, dan Allah kayi haquri. 

Juyawa kawai yayi ya barta gurin, anan tsakiyar falon ta kwanta tana kuka bataso ta daga murya sosai yanda yan aikin xasu jita su rainata shiyasa takeyi kadan kadan. 

Har akayi magrib uwani na gurin kwance, jiddah kuwa tunda ta shiga bata fito ba, el'mustapha na fitowa cikin shirin xuwa masallaci ya ganta a gurin. 

'xaman me kikeyi anan tun daxu?

Ta tashi tana share hawayen fuskarta, 

'gobe tafiya xanyi, xanje Lagos, idan na dawo na tarar da kin kafa rumfa a qofar gidannan kina siyarda abinci ki xama maman iyabo kinji. 

Ko qala batace ba ta ficewarta, 

Tana gama sallah taji sallamar jamila qawarta, ai kuwa da murna ta tare ta, dauko wannan dauko wancan, ta hada mata kayan maqulashe abinda bata yiwa hajiya ba kenan. 

Wai ke dan ubanki duk da kina auren mai gidan Ma baa canxa maki makwanci ba wannan Ma rainin wayo ne wlhy. 

Cin amanata kawai sukeyi daga ita har shi, anqi a bani Sana'a nayi jari da kaina shine yaxo daxu harda min duka. 

Duka uwani? Kuma kika kyale, amma kekam anyi sakarya daya dake ki yana fita ki daki matar shi mana,  har yaushe xan xauna mace da mijinta su rainani acikin gida, ke dan ubanki sai kace ba qawar jamcy bace ke danme baxaki kirani mu hadu muci u... a gidannan ba. 

Ai kinsan yar uwatace fa kuma tana sona gaskiya, bana so abinda xai cutar da ita. 

Tau shikenan tunda yayar kice ki xauna ta mallake mijin kina kallo sai dai ta haihu ya'yan ta su gadi dukiyar nan ki tashi baki da ko sisi, kina gani maxa biyu ne yanxu a gabanta ke bako da ko daya ki fara neman hanyar da xata barmiki gidan tukunna. 

Yauwa jamcy ta ina xan haihu tunda bamu kwana tare bamu taba yin abinnan ba fa.

Ban gane me kike nufi ba, wlhy yanda nake ji game dake a yanxu kamar na shaqe ki. 

Banda iskanci har sai an nuna maki yanda xaki janyo namiji a jikinki, cabdi, wata nawa da auren yanxu, sai kika xuba idanu ita tana kwanar miki da miji. 

Ki cire duk wannan tsoron da kike masa, mijinki ne babu wani shakku rungumesa ko a gabanta kina shafashi kina kiransa cwty I miss you dis an dat, idan yayi maki Jan ido kema ki bude masa naki alamar haqqin ki kike so, idan kika nuna jin tsoronsa kin fadi kece a baya. 

Kuma kinsan fa xan iya, dama nice da girki gobe. 

'Yauwa uwani, gobe ki matse a gidannan, da dare kada kiji kunya kisaka nighty wacce xata firgitashi, idan yaqi ina da pills acikin jakata na shaawa yanxu xan baki ki saka masa wlhy da ya ganki xai rude dolensa ya nemi ki, ta ciro taba uwani, ta karba tana kallonta, 

Amma gobe yace wai xaije Lagos fa, saboda cin amana sai ranar girkina xaiyi tafiya. 

Barshi ya tafi sai ki bisa daga baya, kina dolanci haka sai kace a qauye kika tashi. 

Ban taba xuwa Lagos ba fa, 

Acikin yaransa baxaki rasa wanda bai sani ba har masaukinsa kuwa, ki biyasa ya kaiki ni xan baki kudi domin ki kwato yancin ki, 

Aikuwa nagoda xan hada kayana wlhy baxanji tsoron sa ba kin sanni ai, 

Wace Sana'a ce kika fara ya dake ki, 

Masara na fara gasawa, 

Jamila ta kalleta cikin jin haushi, wlhy ko nice ubanki xanci, ki rasa Sana'a sai ta masara, maimakon ki fara business akan abinda xai kawo maki kudi da sauri, shegiya classic Sana'a xakiyi ba irin wannan ba, ai wlhy ko Yusuf ya ganki mutunci ya xube ballantana a gidan AIG na yan sanda.

To nima nagane ai banyi abin kirki ba, shiyasa ma banga laifinsa ba, ni yanxu canxawa xanyi na fidda ainihi uwani dina a gidannan na hana kowa jin dadin sa sai na mallaki gidan, naji dadin shawarar ki shiyasa nake sonki, ni yanxu burina na haifi yan uku duka maxa. 

Allah yasa da kuwa munyi murna wlhy dan kinsan mun haye komai ya dawo gurin mu, suka taba suna dariya. 

Duk jakkancin da kike ki ajiye a gefe, kefa classic ce kina da kyau, haske kawai jiddah ta fiki ki riqa kwalliya kina gogawa da ita, sai ta raina wayonta. 

Anjima may xan je na same sa dole ya bani jari, 

'Yauwa uwani idan an samu a sammana kinga iPad dita ma nake son canxawa. 

Karki damu dole ne na baki, ai ke mai sona ce kece kawai bakimin baqin ciki komai xan iya maki. 


Da dare bayan tafiyar jamcy, el'mustapha sai kai da kawowa yake dakin jiddah akan ta bude masa dakin taqi duk a tunaninta tunda uwani tace itace itama dukan ta xaiyi. 

Sai da ya marairaice yana rantse rantse kafin ta yarda ta bude qofar, yana shigowa dakin kuwa yayi sama da ita, juyawa ya soma yi da ita a dakin yana yi mata waqar matsoraciya duk dai dan ta saki jiki dashi. 

Qanqameshi tayi tana dariya, ya dire ta a saman gadon, dogon hancinta yaja yana kallonta da murmushi, 

Nayi mamakin matar dan sanda da tsoron duka, 

Ta shagwabe fuska tana turo baki, 

A tunaninki akwai abinda xai saka na dake ki jiddah, babu shi, kada Allah ya nuna min ranar da xan dora hannuna akan jiddah da sunan duka, uwani ma ta kaini bango ne. 

Kayi haquri nima na tsorata ne, dan ma baka ga twins bane inaji yau ko kusa da kai baxa su xo ba. 

Wai da gaske, oh ni el'mustapha na shiga uku yau, kice babu hira yau nida su. 

Nima ai saboda ka rantse ne da baxaka ganni ba, 

Dariya yayi yana cire doguwar jallabiyarsa, 

Jiddah kawo min abincina anan, yau ina so nake muyi soyayya mai tsayawa a xuciya na qara nuna maki qaunarki da matsayinki a xuciyata, 

Murmushi tayi tana kallonsa, 
Ko acikin mafarki nasan el'mustapha mai sona ne da gaskiya ballantana a xahiri, kamar kasan kwanaki hajiya ta kawomin kayan dadi ina ta sha fa, 

Eyyeh shine baa gayamin ba nima na kwashi dadin, yi sauri jiddah na yar albarka, yau babu hirar dare, 

Ta fice tana dariya kicibis sukayi karo da uwani an tsuke cikin riga da jeans sun kame jikin ta sosai, kallonta jiddah keyi tana jin wani abu a xuciyarta, haka uwani xataje gaban el'mustapha ya ganta, na shiga uku ni jiddah wai me uwani ke nufi ne. 

'Yauwa anty jiddah mijin naki yana ina neman sa nakeyi, ina da magana dashi idan kin bani dama kada na shiga haqqinki dan nima bana so kimin haka gobe. 

Da kyar jiddah ta bata amsa da yana ciki, uwani bata saurare taba ta shige, jiddah ta nufi kitchen a sanyaye. 

Kallon uwani yake sama da qasa sanda tayi sallamar ta shigo, 

Amsa sallamar yayi yana daure fuska, 

Ta russuna irin cikin kissa nan ta soma magana. 

Dama naxo na baka haquri ne naga ban kyauta ba Sam, kuma sana'ar bata dace dani ba, harna bata ma rai, dan Allah honey kayi haquri baxan qara ba, 

Waye honey din? Ya tambaya yana mata wani duban, 

Ina da wani miji ne bayan kai, kasani a duniyar nan ba wanda nake so kamar kai, ni wlhy haka xan riqa kiran ka dashi saboda ka dace da sunan. 

Hmmm kawai yace, 

Sai kuma maganar Sana'a naxo abani jari. 

Sana'ar me xakiyi ne?

Ina so na fara siyar da zinari, xobuna, awarwaro, sarqoqi da dai sauransu. 

Ya xare idanu yana kallonta, 

Banda wannan xarafin uwani, ki canxa wata Sana'a daban. 

Ta bata fuska tana kallonsa, 

Haba honey nasan fa akwai kudinnan, ka daure dan Allah ka bani. 

Sai idan bashi xanje naci na kawo maki kudin, amma banda wannan xarafin nagayamaki tun farko. 

Tau shikenan naji ka kaini gidan hoto xanyi naje amin foster, 

Idan anmiki foster kiyi me da ita, 

Takara xanyi kuma nasan xaa xabeni saboda inada masoya, akwai wadatattun motoci a gidan nan da xaa min rally dasu, kuma nasan Sana'a tana da kudi da yawa, ina so ya'yana suxo duniya ana kiransu ya'yan hajiya uwani ai uwarsu mai kudi ce shiyasa na yanke shawarar takara xan fito nima na fara siyasa. 

Ba el'mustapha ba dake xaune kamar gunki ko jiddah ta tsorata da jin kalaman uwani sanda ta shigo dakin dauke da abinci. 



Follow me on wattpad
Pherty-xarah

EL'MUSTAPHA



Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers 


Fertymerh Xarah?



29



_wannan shafin naku ne masoyan uwani, amma tace bata yin ku jamcy kawai?_




Kallon jiddah el'mustapha yayi, 

Jiddana xo kiji abinda wannan matar ke magana akai, ni na yarda akwai aljannu a tare da ita. 

Jiddah ta ajiye kayan ta dawo gefensa ta xauna tana kallon uwani. 

Uwani da dai kin haqura da siyasar Sam bata dace dake ba, ban da abinki sai kana da masoya da kudi kake siyasa. 

Uwani ta dube ta, da mijina nake magana, kuma ba shawara naxo nema ba ballantana a tsayamin qananun magana, kina cewa banda masoya inji waye ya fada maki hakan? Kina nufin kice hajja da xoxo basa sona kome, ko kuma kina nufin Kdeey da qaumi baxasu xabeni bane? Bar wannan ma ina kika bar nuceey, Sumy, Fido, mom abdul, mom of 12, zahra, usaina, da umm yusuf? In tsaya yi maki lissafinsu Ma xuciyata baqi xatayi saboda bacin rai, 

'Yauwa nama tuna ko a makaranta ina da mutane tun daga samari har qawaye, lallai Ma anti jiddah kice banda masoya sai kace ke?

Inji waye yace maki jiddah bata da masoya cewar el'mustapha yana kallonta. 

Naki masoyan shirme ne, jiddah tafi ki masoya masu aminci da son ta da gaskiya, 

Koma menene naji abani kudin xanyi siyasa dasu, ni nasan anty jiddah da baqin ciki xatace baxataje rally ba. 

El'mustapha ya dubi jiddah, 

Jiddatulmusty help me with a piece of paper an biro pls, 

Kayi me dashi kuma, 

Ki dai bani, uwani xan bawa sakin ta sai taje gidansu tayi siyasar ba dai a gidana ba, uwani na jin haka tayi caraf ta riqo hannunsa. 

Haba honey, haba my honey daga neman shawara kuma sai abu ya xama dan xani, ni wlhy tun da baka so na haqura, ni sana'ar Ma na fasa bautar aure xanyi, dan Allah kayi haquri kaji honey. 

To sake min hannu ki matsa tukunna, ba musu ta sake sa tana kallon jiddah, 

Ya haqura karki kawo takarda, naga har kin wani ji dadi. 

Uwani tashi ki tafi pls, gobe xan neme ki, ta tashi tana girgixa jikinta ta fice, kallonta kawai el'mustapha yayi ya dafe kansa, yarinyar ta fara bashi ciwon kai, wai siyasa xatayi.

Jiddah ta dubesa, 

Kada kaima ka fara damuwa da halin uwani ne, 

Dole na damu tunda kece kika dora ni akai, before ban san halin uwani ba cos ban taba xama da ita ba bayan gaisuwa dake hada ni da ita, amma yanxu kam..... Allah ya kyauta. 

Kayi haquri nima nagane kuskurena, ina jin haushin kaina el'mustapha ji nake kamar in fitar da uwani a gidannan. 

Tukunna dai, har yanxu baki gano abinda nake so ba. 

Ya xauna qasan carpet hade da tankwashe qafafuwansa, 

Xo ki xuba min, kije kixo min da twins gobe baxan sami damar ganin su ba, mrng flight xan bi. 

*

'Washe garin ranar dakin uwani ya fara nufa bayan ya shirya, jiddah ta tsaya jiran sa a falo har ya fito xuciyarta ba dadi. 

Uwani na ganin sa taso da gudu ta rungume sa?, 

Honey tafiya xakayi ka barni dan Allah kaje dani kasan ina sonka baxan jure rashin ka ba, 

El'mustapha ya boye mamakin sa yana kallon uwani, 

'aiki xan tafi uwani kuma koda tafiyar xanyi da mace jiddah ce tafi cancanta na tafi da ita saboda ban taba xuwa da ita Lagos ba, ko na tafi da mace ba xama nake ba amma idan na dawo xan sami lokaci na fita hutawa dake da jiddah da twins. 

Uwani ta qara lafewa jikinsa, wani dadi take ji tana qara godewa jamcy a xuciyarta da ta bata wannan shawara da yanxu sai dai ta riqa kallonsa fa, qamshin turaren sa qara kashe mata jiki yake ta qara rungumeshi kamar kada ta sake shi. 

Uwani bari na lallaba na tafi kinji, 

Tau sai ka rungumeni nima yanda nayi Ma, kayi min kiss tukunna. 

Mamaki ya kamashi, 
Abinda bakaso ko kayi ba dadin sa kake ji ba, sake min jiki haka. 

Ta qara cukwikuyeshi tana buga qafafunta wasa kamar wacce xatayi kuma, 

Haba honey sai kace ni ba matar ka ba, ina adalcin da kace xaka riqa mana, ni meyasa kake min wulaqanci ne. 

Ba dan ya so ba yasa hannu ya rungumeta, a xuciyarsa kuwa mamakin hali irin nata yake rashin kunyane kome?

Saura kiss honey, yaji uwani na fada ta xubawa fuskarsa idanu, kiss yayi mata a goshi, ta rumtse idonta a xuciyarta fadi take dadi... 

Rigima irin ta uwani ta saka el'mustapha ya fito dakin nata yana murmushi, kallonsa jiddah tayi taji wani abu a xuciyarta. 

El'mustapha ya rungume kafadarta suka fita, yan sanda suka taso suna gaidasa, inda motarsa ya nufa, ya karbi jakar dake hannun jiddah ya wurga cikin motar, ya juya yaga mutanen gurin kowa sha'anin sa yake ba wanda ya damu dasu, 

Jiddah na give me a kiss xan tafi da kewar ki, ta matsa ta sumbaci labbansa, ya qara jawota jikinsa yana kissing. 

Da kyar ta janye jikinta tana murmushi, safe journey and take care pls, I so much love you. 

Love you too jiddah na, kada ki manta kibi driver ku daukoni immediately 10 nayi kuna can. 

Tau shikenan, insha Allah, 

Ya shiga motar driver yaja kafin ta koma cikin gida. 

Uwani kam tuni ta hada kayanta yanda taji jikin el'mustapha yau Allah kadai xai hana mata kwanciya dashi, haba ashe dadi na nesa aka barta baya. 

Jamcy ta kira a waya ta gaya mata duk yanda xatayi kana ta dauki jakarta ta fice batare da sanin jiddah ba. 

Driver ta kira gefe, ka taba xuwa Lagos da mai gidan, ya gyada kai yana kallonta, tayi murmushi, kana nufin harda masaukinsa Ma kasani, nan Ma ya gyada kai. 

Yau samin kayana a cikin mota, muje ka kaini Lagos yanxu sai kadawo dan baxan gaya masa kai bane kuma xan baka 20k kasa a aljihunka ta fada tana washe haqora. 

Hajiya kiyi haquri mai gidan bai bani wannan ixinin ba, 

In baxakayi ba shikenan ni kuma xan maka sharri ya koraka daga gidannan dan xan gayamasa nemana kakeyi a kullum. 

Yayi shiru yana kallonta cikin mamaki, sai taunar cingam take abinta ba damuwa a tare da ita, ba dan ya soba ya amince xai kaita.

Sanda suka isa Lagos tuni el'mustapha ya dade da jimawa acan, yana office, uwani kuwa masaukinsa aka kaita ta xauna xaman jiransa. 

Kamar a mafarki el'mustapha ya tsinkayota xaune gurin, sosai ransa ya baci itama taga haka a tare dashi. 

Sai da kika biyoni kenan, saboda kina da kunnen qashi tukunna Ma waye yaxo dake nan garin har ya nuna maki nan. 

Yanxu dan Allah honey laifine saboda na biyo ka? Ranar girkina ne ka xaka xo ka barni, kasan yanda nake ji a xuciyata game da kai, wlhy ina sonka dan Allah ka soni koda rabin wanda kake Ma jiddah ne. 

Kina sona xan baki umarni ki kasa bi, qarya kike munafuka, tashi maza kisan inda dare ya miki ubanda ya kawo ki sai ya maidaki kuma kika sake min irin wannan nayi tafiya ki biyoni wallahi bakin auren ki and I mean it, banxa kawai. 

Sosai ta tsorata da kalamansa, an gyara goma biyar bata gyaru ba, ta fashe da kuka tana roqonsa tana bashi haquri iya gaskiyarta ganin ransa ya baci matuqa, 

Ya bude gidan ya shiga batare da ya qara waiwayen ta ba, tabi bayansa dauke da jakarta sai faman kuka yake. 

Tun da ya shiga dakinsa ya rufe bai qara waiwayen ta ba, ya barta falo can kamar mujiya yunwar cikinta Ma ta ishe ta, shikam yana can yana waya da jiddah yama manta da wata uwani shiyasa Sam baiyi mata mgnr ba kuma koda ya tuna baisan yanda jiddah xata dauki maganar ba dan xatayi tunanin da gangan yaje da uwani. 

Yana fitowa ya same ta kwance a falon ta koma wata kalar tausayi, tsaki yayi ya fice. 

Sai dare ya dawo dauke da ledar abinci, jefa mata yayi a wulaqance, 

Banda tsoron Allah da kuma haqqi sai dai ki kwanta da yunwa ba damuwa ta bane kuma ki kwana da shirin gobe xaki koma inda kika fito kuma kisani baxamu dai dai ta dake ba tunda bakyajin magana, bana son mace marar tarbiya ko kadan. 

Ita dai sai haquri take bashi, ya fice ya barta gurin. 

Abincin take ci ba cikin dadin rai ba sai dan yunwar dake damunta, tana gamawa ta soma miqa tana hamma, dakin sa ta nufa yana xaune da laptop hannunsa sai dannawa yakeyi da sauri da alama aiki yake yi. 

'Dan Allah honey ina ne toilet xanyi wanka na kwanta, barci nake ji. 

Yayi mata banxa kamar bai san da ita gurin ba, 

'Dan Allah honey, kamin magana ko xanji sanyi a raina bana son wannan fushin ko kadan, 

Wani haushinta ya qara lullubeshi, honey da take kiranshi ke qara baqanta xuciyarsa. 

Ta juya tana neman hanyar toilet a dakin, 

Ke.... ta juyo tana kallonsa, 

Dauko min exotic falo a fridge, 

Da sauri uwani ta fita tana jin dadi ya saka ta aiki, tana daukowa taga ai yama fara sha sai ta tuna da pills din da jamcy ta bata, ta nufi jakarta da sauri ta dauko ta xuba masa, 

Ta dauki tsawon mintuna kafin ta koma dakin, 

Kallon ta yayi, 
Tun daxu kina me, sai kin gama sha ne xaki kawo min. 

Aa ban sha ba nadai rude ne da kyar naga fridge din ashe qarami ne, 

Harararta yayi ya cigaba da abinda yakeyi, ta ajiye kana ta nufi toilet din. 

Batare da tunanin komai ba ya fara sha, yana dialing number jiddah bayan ya kauda laptop din gabansa, da alama ya gama abinda yake yi. 

A hankali ya riqa jin jikinsa na canxa mashi sai faman lumshe idanu yake yana sauraren jiddah. 

Duk a tunanin sa saboda yana waya da jiddah ne yake jin feelings a tare dashi, a hankali ya kira sunan ta, 

Jiddah.... Sai kuma yayi shiru. 
Menene naji muryarka ta canxa, 

Nima ban sani ba jiddana, ban taba jin abinda nake ji yanxu ba, I need you, 

Dariya tayi tana gyara kwanciyarta, dai dai lokacin uwani ta fito toilet daure da towel a qirjinta, 

Kallonta el'mustapha yayi gabaki daya sai yaga ta rikide ta koma masa jiddah sak, 

Sai ya fara kiran uwani da jiddah wanda kuma jiddah ke amsa masa a waya a tunaninta ita yake kira, 

Ya tashi da wayar a hannunsa batare da ya kashe ba, ya nufi uwani dake ta faman murmushi ganin ya dosota. 

Ina son ki jiddah ya fada yana shafa jikin uwani, ta bata ranta lallai Ma mutumin nan ita yake kira da jiddah, ta raba ta gefensa ta fice. 

A yanda el'mustapha keji a jikinsa game da shaawar dake damunsa baxai fadu ba shi kansa bai san ya dauki uwani ya nufi gado da ita ba, uwani ta tsorata da lamarinsa wannan karon, ta soma qoqarin kwace jikinta, yasa hannu ya fincike towel din ta rumtse idanuwanta, 

Wayyo yaya kayi haquri dan Allah kabarni wlhy ban taba yi ba, na tuba.... Shine abinda kunnuwa jiddah taji muryar uwani na fada, 

Dif ta kashe wayar hade da wurgata tsakiyar dakin da qarfi har ta tarwatse, saukowa tayi saman gadon ta nufi dakin uwani, wayam babu ta babu alamarta sai tayi tunanin duk yinin yau fa ko motsin uwani bata ji ba a gidan. 

Kenan el'mustapha da uwani ya tafi, shiyasa ta ganshi daxu ya fito dakin yana murmushi ashe sun san abinda suka hada xasu mata, amma yaushe el'mustapha ya soma wulaqantata haka, macen da yake fadin baya so shine xai xabeta akan ta ita da ko Lagos bata taba xuwa ba, shine dan wulaqanci harda kiran ta a waya. 

A daren ranar kuka tayi shi sosai, ta kasa barci ko kadan. 

Uwani kuwa ansha kuka har an gode Allah saboda el'mustapha bai bi da ita sannu ba, da qarfi ya mata yanda yake jin abin a jikinsa. 

Shi kam baiji ya gamsu ba, har lokacin yana jin feelings sosai ya jawo uwani a karo na biyu, ta xare idanunta a karo na biyu sharkaf da hawaye. 

Tace miye haka kuma, dan Allah kayi haquri, wayyo hajiya, yasa hannu ya toshe mata bakin bayan ya qara kwantar da ita. 

Ranar kam uwani an gurxu idanu har sun kumbura saboda kuka, da kyar ta samu barci ya kwashe el'mustapha gurin saboda gajiya. 

Da rarrafe tabar dakin ta nufi falo, wayarta ta dauka ta kira jamcy ai kuwa tana dauka ta fara dura mata ashar kafin ta gayamata komai. 

Dariya jamcy tayi tana fadin, ashe kin sha dadi uwani kin shigo layin manya, to ai shine auren, xafin da kike ji xai bari kuma inaji kinsa masa maganin da yawa ne. 

Biyu nasa masa, gaskiya baxan qara yarda ba ni kin cuceni. 

Keda nace ki saka masa daya, yanxu dai ba matsala kin xama mace abinda jiddah ke taqamar  dashi yanxu kema sai ki fara ki nuna mata kema fa duk daya kuke, sannan abinda el'mustapha yayi maki a yanxu ai kinga ba laifinsa bane naki ne so kada ki nuna masa damuwa ki ta masa shagwaba ki nuna masa babu wani a xuciyarki sai shi, ki daina gudunsa ki daure komai xafi xaki daina ji. 

Anya xan iya kuwa jamcy kinji yanda abin yake kuwa baya tausayina. 

To ai kinga laifinkine, idan kikace xaki riqa hana masa to taya xaki haihu ko kin manta, sannan fa da wannan abin xaki siye xuciyarsa, ki daure qawata. 

Uwani ta sauke ajiyar xuciya kafin tace to shikenan xan qoqarta. 

Yanxu ina el'mustapha din, 

Yana daki yana barci. 

Ki koma ki kwanta dashi, gobe kada ki nuna masa damuwa kuma ki tabbatar kin shiga ruwan xafi sosai kin gasa jikinki. 

Uwani ta ajiye wayar tana tunani.

'Washe gari da matsinancin ciwon kai el'mustapha ya tashi, ya dafe goshinsa yana kallon gefen da uwani take kwance, 

Gabaki daya komai na dawo masa tiryan tiryan, ya soma tunani meya hau kansa ne har ya kwanta da uwani bai sani ba, shikenan yaci amanar jiddah, da wane ido xai kalli jiddah duk ranar da tasan wannan. 

Allah ya gani bada nufi ya aukawa uwani ba, bai san ya akayi ba sai dai kukan uwani yake ji, sai kuma ya tausayawa uwani, da kyar ya tashi ya nufi toilet. 

Alwallah yayi ya fito a gurguje ganin ya makara sallah yau. 

Har ya gama shirinsa da komai uwani bata tashi ba, ya bar gidan da sauri, koda uwani ta tashi bata damu da rashin ganin saba, ita yanxu Ma ta qarajin tana sonsa sosai. 

Jiddah kuwa xaxxabi ya rufe ta, banan ta damu sosai ganin yanda jiddah ke ta xuba amai gashi sai kuka take har lokacin, 

Itama banan din kuka take tana roqar jiddah suje asibiti, da kyar jiddah ta amince, banan ta kama mata ta shirya suka fito. 

Gwajin farko a asibiti suka tabbatar tana dauke da ciki wata biyu, banan ta rungumeta cikin farin ciki, 

'Anty jiddah xata haifa mana baby, Allah yasa twins ne mata. 

Duk da halin da jiddah take ciki bai hana mata godewa Allah da kyautar da yayi mata ba, sai kallon banan take da murmushi yanda yarinyar ke nuna damuwarta akanta. 

El'mustapha ya damu sosai na ganin yaqi samun wayar jiddah, da kyar ya kammala abinda ya kawo sa garin amma duk jikinsa ba kuzari, bai koma gidan ba sai dare. 

Inda uwani ma bai kalla ba, yayi shirinsa na barci ya kwanta, uwani bata damu ba ta kwanta bayansa hade da dora hannunta a qirjinsa tana shafa. 

Shiru yayi yana sauraren rashin ido na uwani, ya janye hannunta yasa blanket ya rufe jikinsa hade da lumshe idanuwansa. 

Ranar jiddah taga kulawa gun banan, kayan kwadayi irin na masu ciki banan ke mata, sosai damuwar jiddah ta rage kasancewar banan na qoqari akanta na ganin ta hanata shiga damuwa. 

'Washe garin ranar da xasu dawo kamar jiddah baxata je tarbar shi ba amma tunawa da tayi shi ya bata umarni akan haka yasa ta shirya suka tafi tare da driver. 

Sun jima suna jiransu kafin jirgin ya sauka, su uwani a jirgi?

Daga can ta hangi fitowar el'mustapha, uwani na bayansa sai kalle kalle take abinka da baa saba ba. 

Babu xato el'mustapha yayi toxali da jiddah tsaye, nan yasha jinin jikinsa, gwiwowinsa suka yi sanyi,  gaban sa ya fadi, ya rasa wace irin fara'a xai mata, dariya ko murmushi? Kamar qasar gurin ta tsage ya shiga yake ji saboda kunyar jiddah. 







*'Na gaidaku* 
Anty Maijidda Musa 
Mmn Boy
Billy Abdul
Shafe tambari
Kishiya Halamcy
Rash kardam
Sumy Dikko 
Aysha Umar yabo
Aysher Tsafe. 

Duk na gaidaku??

EL'MUSTAPHA



Haske Writers Association
Home of experts and perfect writers 


Fertymerh Xarah?



30



Uwani na ganin jiddah ta saki wani malalacin murmushi, 

'Anty jiddah ashe kece kika xo daukar mu, ya gida. 

Murmushin itama jiddah ta maida mata, 
'dole nake xuwa daukar amarya da ango, ya amarci. 

'amarci alhamdulillah mu ma mun xama manyan mata. 

Jiddah bata kula ta ba ta dubi el'mustapha dake tsaye yana kallonta sororo, duk da abinda take ji a xuciyarta game dashi bai hana mata qarasawa gurin sa cikin murmushi ta rungumeshi hade da sumbatar kumatunsa tana kallon idanuwansa. 

'Barka da xuwa mijina, ya amarci, da kyar ya amsa mata bayan ya qago murmushin yaqe yana kallonta, 

Lafiya lau jiddana, ta dauke dubanta daga garesa, wai jiddansa bayan ya munafurceni yake kirana da jiddansa, sai kace ni kadai ya ajiye, ya dauki uwani sun tafi amarcin su harda kiran ta a waya dan taji idan haushi xai kashe ta sai ai kashe ta ai kuwa baxata nuna masu hakan dan suji dadi ba, ta yarda namiji bashi da ta ido el'mustapha ya raina mata wayo ya bayyana mata zahirin abinda ake kira da Namiji. 

A yanda ta lura el'mustapha ya shiga cikin wani hali na damuwa, ko da suka shiga mota yana gaba da driver bai sake magana ba, ita kuma tana tare da uwani a baya, ko kadan batayi tunanin kallon inda uwani take xaune ba saboda wani haushinta da take ji a xuciyarta. 

Suna isowa gida jiddah ta fara fita daga motar bata tsaya sauraren su ba tayi ciki abinta, Uwani kuwa jakarta ta dauka jikinta ya fara sanyi daga yanayin el'mustapha tun a Lagos bai qara mata magana ba ko yunqurin hada ido da ita, to meke nan?

El'mustapha inda yaransa ya nufa suna gaisawa cikin mutunci da nuna yanda sukayi kewar uban gidan nasu. 

Yana shiga falon twins suka xo da gudu suka rungumeshi, 

Daddy is back, daddy daddy.... 

Ya rungume su yana dariya cikin farin ciki, saboda halin da yake ciki Sam ya manta baiyi masu tsaraba ba abinda bai taba yi ba yayi tafiya bai kawowa yaran komai ba. 

Daddy me ka siyo mana? Abinda yaji Aryan na fadi kenan, ya dubi yaron yana fadin, 

Daddy ya manta bai siyo komai ba aryan, arham ya tunxuro baki. 

Amma daddy kai kace a waya gobe xaka siyo. 

Kubari na huta sai inje in siyo maku anjima. 

Suka soma tsalle, har dakin sa suka bisa suna surutu yana biye masu. 

Ki hadawa el'mustapha abincin sa kafin ya fito, jiddah ta fada tana kallon banan. 

To anti nama kammala maki dan'waken da kika ce ko na xuba maki ne. 

'Yauwa xubamin naci ko anan kitchen ne ta fada tana qoqarin xama. 

Dariya banan tayi tana kallonta, anty a kitchen xaki ci. 

Yi sauri ki hada masa banan kafin ya fito, kixo kije kasuwa kinsan me xaki siyomin. 

Banan ta girgixa kanta tana qoqarin hada kayan abinci, 

Ko da yake idan na gayamaki yanxu dariya xakimin bari har ki gama tukunna. 

Murmushi kawai banan tayi ta miqa mata plate na dan waken, kallonsa kawai jiddah tayi sai da yawun ta na tsinke yaji kaya sosai. 

Ta dauki abincin el'mustapha ta fita, tana jerawa a dinning ya fito twins na biye da shi har lokacin. 

Har qasa banan ta gaidashi kanta a qasa, ya amsa yana qoqarin xama a dining, suma duk suka xauna. 

Jiddah fa shine abinda ya fito bakinsa yana kallonta, ta juyo tana fadin tana kitchen..... Idanun su suka sarqe a karo na biyu, jikinta ya dauki rawa ta juya da sauri tabar gurin. 

Jiddah fushi take dashi kenan abincin Ma yau baxata yi serving din sa ba, da kansa ya xubawa twins kowane da plate din sa kafin ya xuba nashi. 

Uwani ta fito daga daki tana taunar cingam, tayi mamakin ganin el'mustapha yana cin abinci shi kadai, a tunanin ta xai neme tane suci tare tunda yasan tana jin yunwa ko breakfast bai bata a acan ba. 

Kitchen din ta nufa tana tafe tana girgixa jikinta saboda el'mustapha ya gani, bata sani ba Sam bata gaban sa abinci kawai yake ci amma hankalinsa da nutsuwarsa duk sun tafi gurin tunanin jiddansa. 

Tana shiga kitchen din ta kalli abinda jiddah keci ta yatsina fuska, kafin ta dubi banan. 

Ke me kuka dafa mana ne wai, banan ta dube ta, 

'Anty uwani baa ce nayi girki dake ba, yaya kawai akace nayi wa girki. 

Uwani ta dubi jiddah sheqeqe kafin ta dubi banan. 

'au nida gidan mijina sai ayi girki a hanamin, ok sai ance kiyi girki dani xakiyi kenan, to ni me ake so naci ko ni xan shigo kitchen din na dora. 

Banan tace akwai abinci na gida gaba daya acikin gida nasan baxasu rasa cire maki naki ba. 

Uwani ta dura mata ashar, el'mustapha ya dago yana kallon hanyar kitchen din cikin son jin hayaniyar me akeyi. 

Ke har kin isa ki gayamin abincin da xanci, nima ai personally ce a gidannan?, ina da iko kamar wacce ta ajiyeki, duk abinda xatayi nima xanyi. 

Jiddah ta dubeta bayan ta ajiye plate din dake hannuta, 

Uwani idan kin fahimci maganar banan tana gayamaki ne baa bata ikon ta dafa abinci da kowa a gidan nan bane sai ni da el'mustapha kadai, 

Uwani ta dube ta, ok kece kika daure mata qafa take iskanci Kala Kala a gidannan, haba no wonder yarinyar nan ta rainani yanxu da kike mgnr baa bata ikon ta dafa abinci dani ba hala ni ba matar gidan bace ko kuma ke me kika fini a gidan, nima fa yanxu mace ce kamar kowa fa adaina min kallon yarinya nasan komai yanxu. 

Ai nasan ke macece ba sai kin fito kin fadawa duniya hakan ba, akwai masu aiki a gidan ki saka su dafa maki. 

Ke banan ke xaki dafamin abinci, ina jiranki yanxu kada ki batamin lokaci, ta juya ta fice a fusacce. 

Wlhy baxan mata girki ba sai dai kome xai faru ya faru cewar banan. 

Ba kya tsoron ta maki duka ne banan, jiddah ta fada tana qoqarin wanke hannunta a sink. 

Duka anti, ai na wuce shi a gurinta sai dai ke da kika ajiyeni, yanxu fa na girma candy xanyi na wuce tunanin ta, idan ta dake ni ramawa xanyi. 

Jiddah ta dube ta tana fadin nima watarana haka xakice kin wuce na dake ki banan, sannan ko uwani bataci arxikin komai ba ai taci na el'mustapha ina ke ina dukan matar mai gida, dan haka kiyi haquri ki dora mata ai ba komai bane, duniya yanda ka dauke ta haka take daukar ka, bana so ki xama daya daga cikin mutanen da basajin maganar manyansu. 

Shiru banan tayi amma xuciyarta xafi take, tana ji a ranta watarana sai dai tabar aiki a gidan dan wlhy sai tayiwa uwani dukan tsiya a gidan musamman idan ta cigaba da yiwa jiddah rashin mutunci a gabanta, ko kadan baxata jure ganin ana wulaqanta mata anti jiddah ba.

Jiddah ta fito daga kitchen din riqe da hijab din ta a hannu, 

Kallon twins tayi tana fadin idan kun gama cin abincin kuxo kuyi shirin xuwa islamiya. 

Momy ai daddy yace xamu je yayo mana tsaraba, 

Xakuje da dare bayan kun dawo, be fast aryan dubi yanda kake cin abinci. 

Kallonta kawai el'mustapha keyi har sanda ta fice wannan halin ko inkula da jiddah ke nunawa akansa ba qaramin tada hankalinsa yake ba, shi bai masan yanda xai fuskance da mgnr ba. 

Ya tashi ya nufi dakin uwani, kallonta yayi fuskarsa tamau ba alamar wasa. 

Xan gargade ki akaro na biyu game da jiddah, saboda jiddah kike a matsayin da kike yanxu ba dan haka ba ke kinsan baki isa na tsaya ina hada numfashi dake ba, idan kunnuwana suka qara jiyomin kina mata rashin mutunci irin na yau xan maki abinda xai sa ki tsane ni, gidannan da duk abinda ke cikinsa na jiddah ne ita keda ikon komai nawa, matasayinku ba daya bane matatace ta har abada ke kuma auren shekara daya ne kada ki manta, ina qara jajjada maki ki tsare kanki akan jiddah. 

Kayi haquri honey insha Allah xan kiyaye, 

Mtsewwwww ya fice, ta bisa da kallo lallai anci moriyar ganga dole xaa yarda kore, Kaji dadin abin kaxo kana wani noqewa, ai sau biyu kayi min nasani ban manta ba ko kotu mukaje xan iya bada shaida, bari girkina ya qara xagayowa wani xan qara sakama kuma, kuma gidannan baxan barshi ba sai dai jiddah ta barshi baxaku tabbata har abada ba,  wlhy baka isa ba daga kai har jiddah maganin ku xanyi a gidannan muje xuwa.

Gabaki daya yinin ranar bai sami fuska a gurin jiddah ba, shi kadai ke walagiginsa a gidan sai twins din sa, 

Haka da dare ma bayan sun dawo shi da twins yana kallonta ta saka ya'yanta gaba suka barshi anan falon, kuma jiddah dai tana sane da girkintane tunda kwana biyu yayi acan tare da uwani. 

Sam bata jin haushin uwani kamar yanda take jin na el'mustapha, 

'Washe garin ranar da kanta ta shirya twins cikin shirin makaranta, bayan sun tafi ta soma kiciniyar hada masa kayan breakfast. 

Ta gama komai tana jerawa a dinning ya fito cikin shirinsa na fita office, 

Kallo daya tayi masa ta kawar da kanta gefe, ya qaraso gabanta idanunsa akan fuskarta. 

Xan jure kowane irin hukunci daga gare ki amma banda wannan fushin jiddah, kiyi min abinda duk xaki min tun daga kan fada, duka koma menene indai xai sanya ki huce daga wannan fushin kidawo da walwalar ki. 

Shiru tayi xuciyarta na qara hauhawa kamar yanda kunnuwanta keyi mata kururuwar muryar uwani a ranar, 

Ta lumshe idanunta ta qara budewa sai ga hawaye sharrr nabin kuncinta, el'mustapha ji yayi kamar shima ya tayata kukan, bai qara magana ba ya juya yabar falon batare da ya waiwayi breakfast din ba yana qara jin tsanar uwani a xuciyarsa domin itace sillar komai. 

Yinin ranar sukuku jiddah tayi, tunanin banan duk jikin ne na jiddah shiyasa komai da jiddah keyi a ranar duk ita tayi, akai akai take xuwa duba jiddah tana tsoron kada xaxxabi ya rufe ta kamar ranar. 

Ta rarrashi xuciyarta dan meyasa xataga laifin el'mustapha tunda itace ta tilasta mashi auren ta kuma dole xai sauke nauyin dake kansa na ganin ya baiwa uwani haqqinta dan baxai xuba ido yana kallon uwani ba ita kanta din an cutar da ita, shikenan uwani ta gama sanin sirrin mijinta shiyasa har take yada mata habaici, meyasa uwani baxata kwantar da hankalinta ta gyara rayuwarta suyi xama na aminci ba kamar sanda suna gaban iyayensu. 

Da xuciya daya ta taimakawa uwani saboda ciwon ta da kuma darajar iyayenta, maqasudin Ma jin uwani na qoqarin yi masu asiri ta rabata da el'mustapha ya qara sanya ta amince da auren ashe bata tsira ba. 

Alamar bude gate din gidan taji wanda babu tantanma tasan el'mustapha ne ya dawo, 

Ta tashi ta nufi toilet ta wanke fuskarta, har ta fito bataji alamar shigowar sa ba, window ta nufa ta daga labulen tana kallon motar. 

El'mustapha na xaune cikin motar, kansa na sitiyarin motar ko me ke damunsa ta fada a bayyane yayin da gabanta ke tsananta bugawa, kada fushinta ya janyowa el'mustapha wata matsalar. 

Ta fita daga dakin ta nufi harabar gidan, har ta isa gurin motar el'mustapha bai san ta iso ba, ta glass din motar ta tura hannu ta jijjigashi hade da fadin baban twins, 

Ya dago firgigit yana kallonta, ganin haka yasa jiddah taja baya tana dariya hade da ware masa hannayenta dan ta kawar dashi daga halin da yake ciki. 

Oyoyo Baby is back..... Nan da nan ya balle murfin motar ya fito, jikinsa na rawa ya rungumeta, ya matseta sosai a jikinsa hakan yasa tagane sosai yaji dadin hakan, taja hannunsa suka shiga cikin gidan. 

Xaunar dashi tayi bakin gado ta dawo gabansa ta tsugunna tana kallonsa, 

'menene wai duk naga kayi wani iri ka canxa, are you not happy with me, jiddanka fa?

Yatsun hannuwanta ya matse a hankali, kallonta yake murya a sanyaye, kiyi haquri ki yafemin jiddah, kin ganni tare da uwani alhali bakisan tare xamu je ba, wallahi wallahi na miki rantsuwa Allah ne shaidana ganin ta kawai nayi a Lagos banma san yanda akayi taje can ba. 

Murmushi jiddah tayi hade da Jan dogon hancinsa, 

Nasan wacece uwani nasan xata iya, kuma bayan haka uwani matarka ce You have the right kaje da ita duk inda kake so a duniyar nan ba wanda xai hana, ka daina rantse min, fushin da kaga ina yi dakai bacin rai ne amma kayi haquri. 

Yanxu ya xanyi dake jiddah, me xanyi na tsira daga gurinki bana son bacin ranki ko kadan a tare dani. 

Nikam a gurina ka tsira baban twins, bana xargin mugun nufi a xuciyata game da kai ko uwani, dan haka bayanin da kayimin na gamsu, na yarda da kai, na amince Ma 100%, abu daya da xan tunatar da kai adalci kada ka juyamin baya saboda uwani. 

'Na amince dake kamar yanda kika amince dani jiddah, da yardar Allah baxan juya maki baya ba baxan baki kunya saboda adalci ba uwani bata da matsayin da xan gujeki saboda ita. 

Shiru tayi bata tanka ba tana kallonsa, ya rungumeta sosai a jikinsa yana fadin I love you jiddana, please show me how much you love me. 

Not now, xo muje kaci abinci tukunna haka ka fita baka ci komai ba kuma akwai albishir dana ke son yi mak... tayi shiru sakamakon jin bakinsa da tayi a nata yana kissing din ta a ko ina, tafi tafi yaci galabarta ya nuna mata da qishirwarta a tare dashi. 

Follow me on wattpad Pherty-xarah
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *EL-MUSTAPHA*by Fertymerh Xarah Gimbiya 0 5,154 09-20-2018, 08:43 AM
Last Post: Gimbiya
  *EL-MUSTAPHA*by Fertymerh Xarah Gimbiya 0 5,235 09-19-2018, 01:05 PM
Last Post: Gimbiya



Users browsing this thread: 1 Guest(s)