The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud
#1
????????
*KARAN BANA...........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*Kuyi hkr na rashin jina kwana biyu,mijina ne beda lfy,amman yanzu yaji sauki,ngd da kulawarku gareni*


*baka iya turanciba an zageka,ka iya dinma shima an zageka,???chaiii,dere ris God oooooo,*



*Dedicated to billy shantally*


*28*



Tasleem haskali kwance ta gama shirya abincinta me rai da motsi,taje ta shiyasu a inda ta tanada domin sauke dan maliki.

Wanka tashiga tayi ta fito ta tsantsara kwalliya.

tana cikin daurin dankwali ne yusura ta shigo dakin,cikin murmushi yusura tace.

"to ayawata se ina kuma zaki?"

Cikin dariya tasleem tace.

"Kinjiki da wani zance,danmaliki ne fa zezo,shine nake shiryawa"

Annurin fuskar yusura ne ya kauce,cikin fushi tace.

"to dan zezo se me,wai ke wacce irin yarinyace mara jin mgn,uban me zakiyi dashi da har kike rawar kafar zezo?"

"Dalla dakata malama,duk abinda kikeyi ni sa miki ido nakeyi,danmaliki saurayina yayanki ne zezo,shin kina da damuwa ne game da hakan?"cewar tasleem cikim daure fuska.

"saurayinki de amman ni ba yayana bane,wlh tasleem baki da zuciya,ki rasa wanda zaki so,wai se wanda yaki taimakon yayarki har ta mutu shine kike so,turrrr dake wlh"yusura ta bata amsa tana zubar da kwalla.

"can ta matse miki"tasleem ta bata amsa gamida ci gaba da kwalliyarta.

Yusura ficewa tayi adakin tana kuka,dan idan har tabar tasleem ta auri hisham burinta akanshi be cika ba kenan,dole zata kawo karshen hisham da dukkan karfinta.

Yusura Hijab dinta tasaka ta fice agidan cikin sauri,kamar an biyota,ko ina zata oho.


Hisham be iso gidan ba seda azahar.

Tasleem murna kamar zata tashi sama,tundaga bakin get ta ruko shi,tana masa sannu da zuwa.

A haka suka karasa sit room din data tanadar mishi,

Suna shiga,kan cinyarshi ya dorata yana kare mata kallo,itako se murmushi take dake nuna taji dadin ganinshi.


"Baby na kinyi kyau sosai"cewar hisham yana murmushi.

Itama murmushin tayi gamida juya ido,tace.

"ngd baby"

Tana kan cinyarshi suke ci gaba da hirar su ta masoya,duka suna cikin shaukin juna.

Auwal ne ya dawo gidan daidai lokacin,ranshi fess,sede tunda yayi arba da mota me dauke da sunan dan maliki annurin fuskarshi ya bace.

Jikinshi har bari yake ya nufi sitroom din,

Wo hoho ran yan maza ya baci,sanda yay arba da tasleem zaune kan cinyar dan maliki.

A fusace ya nufesu,beyi wata wata ba ya dauketa da wani mahaukacin mari,wanda seda ta kife kasa.

Kwalar dan maliki ya shako,ya mikar dashi tsaye ya ce cikin taune hakora.

"nan ba gidan bariki bane,gidana ne,kuma kanwata ce,wallahi daga yau ka sake kula tasleem sena gigita rayuwarka,ka rubuta ka ajiye"

A zabure tasleem ta dago tana duban ya Auwal jin furucin nasa.

Yana kaiwa nan ya anza dan maliki kofar dakin,wanda kadan ya rage ya fadi Allah ya tsare.

Dan maliki be kulashi ba,dan yana ganin kulawar bata da amfani,ze turo masa wainda zasu kara masa gudu zuwa lahira.

Dan haka ficewa yayi daga gidan yana huci.

Auwal ko kan tasleem ya koma,ya cire belt dinshi ya shiga nada mata na jaki,

Tun tana ihu har tazo ta kasa,ihun,umma ce tajiyo katar ta ta shigo dakin tana tambayar me ya faru.

Ba musu ya kwashe yadda yaganta da danmaliki ya fadiwa umma,ay kan yay aune,umman ta rufe tasleem da naushi?kai kace roman rainge.

Tuni bakin tasleem ya fashe,yana jini,dakyar Auwal ya hana dukanta da hannun da takeyi.

Nan suka barta ko motsi bata yi se ido da take wurgawa?

Dan maliki nakan hanyarshi ta zuwa gida,wayarshi ta shiga kara.da kamar kar yadauka,amman ganin me kiran yasa yayi parking ya daga wayar,tun kan yay mgn akace daga daya bangaren.

"duk wasu takardunka na kammala karatu kazo mana dasu yanzu"

Hantar cikinshi ce ta kada,baki na rawa yace.

"ok sir"

Jiki ba kwari ya isa gida,ya kwashi takardun,yaje yakai.

Depending results  din shi duka abukaci yayi,wayyo abun kunya.

Haka yashiga wara ido ya rasa abun yi,kunya tabi ta kamashi.

Duk wani rusult dinshi yakasa bayyana nashine,dan duk amsoshi ya kasa amsasu.

Id card dinshi suka bukaci ya basu,sannan suka shaida mai sun dakatar dashi har zuwa su gama bincike.

Wayyo Allah dan maliki,rasa inda zesa kansa yayi,take yanke ya rasa natsuwarsa,da kar ya mike ya fice daga office din,


Auwal da umma falo suka koma,inda Auwal yace.

"umma Ya kike ganin zaayi da tasleem? nifa ina tsoron gaba wlh"  

"na baka umarni ka gayyato duk wanda zaka gayyato rana ita yau jummaa,zaa daura muku aure"

Tsintar kanshi yayi dajin beson auran tasleem din,hasalima wata tsanarta yakeji azuciyarshi,amman bashida zabin da wuce yasa umma farinciki.

"to shikenan umma,zan turo azo ayi agama"


albarka sosai umma tasa mishi wacce taimasa dadi ba kadan ba.


Yusura ce ta dawƙ gida ranta fess sekace ba itace ke kuka dazu ba.

Bata nemi tasleem ba,taci gaba da harkokinta.


Har dare tasleem na kwance a sit room takasa tashi sabida tsamin da jikinta yayi mata.

Auwal ne yashiga sitroom din dan yaga ko ta fice,kwance take har lokacin dan haka tsaki yayi yafice ba tare daya kulata ba.

Tasleem bata iya fitowaba se washegari.

Daga umma har yusura ba wanda ya nuna yaganta bare aymata sannu,tana dingishi ta shige dakinsu,toilet tafada tashiga wanka,ranta na mata zafi.

Shiko Auwal tun safe yatafi kauyensu ya sanar dasu batun auren sa sati me zuwa.

Dagacan Abuja ya nufa,ya sanar da mummy.

tayi murna sosai,haka shima ammar yayi murna,


Muje zuwa


Surbajo for life.


????????
*KARAN BANA..........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*Dedicated to billy shantally*



*29*


Tasleem fushi take da kowa agidan,shiyasa bata musu mgn, suma kuma basa kulata.


Dan maliki takansa yake,domin maaikatarsu ta bukaci daya dawo musu da duk abinda ya mallaka sabida da results din sata ya samesu.

Kuka yake harda hawaye,dan besan yadda zeyi ba.

Tasleem ce ke kokarin kwantar masa da hankali in suna waya,shine damuwarshi ke raguwa.

Umma yusura ta kira tai mata bayanin auran tasleem da Auwal.

Dan tsananin farinciki yusura har kuka tayi,sosai tai farin ciki da hakan.

Mummy kayan lefe na gani na fada ta hadawa tasleem,akwati 24 shake da kayan arziki,sede Ammar yace kar tasa undies su sun siya tun a moscow,zasu ba tasleem din da kansu.

Mamaki abun yaba mummy,data tuno zamanin da ake ciki se ta dena mamakin.

Yan uwa na nesa dana kusa duk sun fara hallara,sabida gabatowar bikin.

Tasleem ganin baki na zuwa gidansu sosai abun yake daure mata kai,kuma taki tambayar kowa ko me ke faruwa.

Sabida batason hayaniyane yasa take tafiya gidan wata kawarta *yar sarki* dan ta samu sukuni.

Auwal na Abuja bashi da niyyar tahowa kaduna.

Har su mummy suka kawo lefe,suka koma yaki tafiya.

Se ana sauran kwana biyu bikin mummy da Ammar suka tilasta mishi tafiya.

Dole tasa ya tafin amman badan yana so ba,dan ya tsani yaje yasa tasleem a idonshi.

Tasleem ganin akwatunan lefe sosai abun yabata mamaki,hakan ya bata tabbacin aure zaayi agidan,to auran wa?shine amsar data gaza samu.

Da yamma Auwal da Ammar suka iso,ayko kowa yashiga masa kirari,ga ango ga ango,

Tasleem wata dariya ta kwashe da ita jin cewa Auwal ne zeyi Aure,ayko fadi take.

"Dankari ashe fir'auna ne zeyi Aure,wlh matarsa ta bani,bakin mugu azzalumi,wlh har tausayin matar ya fara kamani,dan nasan sunanta sorry"???

Am sorry for you tasleem.?


Auwal ne zaune cikin dakinsu yana bude wani akwati,daya jima ajiye a dakin.

Kayan ciki ya fito dasu,panties da bra ne cike aciki,kallo daya zaka musu kasan ba na nigeria bane.

rike yake da bra guda daya yana juyawa,yana tunanin ta yadda ze iya ba tasleem su tasaka,bema sani ba ko zasui mata,se yanzu yayi danasanin biyewa Ammar gurin siyansu,tun suna makaranta.

Ammar ne ya shigo dakin,ganin Auwal rike da bra ne yasa shi dariya.cikin dariyar yake fadin.

"kai haba abokina,tun yanzu?"?

tsaki Auwal yayi yace.

"kaifa dan iskane,ni wlh na rasa yadda zanba waccan mara kunyar yarinyar wannan kayan,ni ka hadani da jidali wallahi"

Dariya Ammar yayi sannan yace.

"wayyo garin dadi na nesa,ayni har na kosa bikina da yusura yazo,wlh da kaina zanma sa mata,dan intabbatar da ingancin kayan dana siyo din"


Baki bude Auwal ke kallon Ammar,kana yace


"Lalle kunya ta ratsa ka,tunda har zaka dubeni ni sirikinka kace zaka sawa yusura bra"

Dariya Ammar yayi sannan yace.

"Kai kunyar ce ta ratsaka da yasa ina sirinkinka kake tambayata yadda zaka bawa matarka bra da pant"??

Duka Auwal yakai masa suna dariya,inda Ammar ya bashi shawara akan ya kira tasleem ya bata taje ta gwada in yamata to inbeyiba,se asan yadda zaayi.


Yusura Auwal yakira,sannan yasata ta turo masa tasleem,yana son ganinta.


Cike da farinciki yusura taje ta samu tasleem dake zaune tana kallo adaki tace mata.

"kije ya Auwal na kira,kuma yace yanxu yanxu,inkika dade ballaki zeyi"

zugi kuji yusura da karya.

Tun kan yusura ta gama idar da sakon tasleem takai bakin kofa,sanye cikin riga,mara hannu,da wuya me fadi,wacce  ta tsaya daidai cibiyarta blue,se wando threequater,pink,kafarta ko takalmi babu ta nufi dakin ya Auwal jiki na bari.


Muje zuwa

Comments dinku,shi ze bani damar tsara next page yadda ya dace.


Surbajo for life.


????????
*KARAN BANA.........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*??❤A'A ummu maryam pls muna jiran na cuceta,ki taimaka ki suburbudo mana,don Allah,ki mana typing,haba ta gurina kar ki mana hukunci mana,kinsan de bazamu jure ba,pls pls amadadin nida sauran masoyanki ki daure yau ki bamu,Allah ya kare mana ke daga sharrin duk me sharri,You are you ummu maryam and nobody will be you,i loves you for no reason??*


*???????sama mata,Inna Ibrahim kime na ta haihu ta samu baby girl,my baby inna Allah yaraya mana baby yasa cikon Addini ce,ki fadawa shekau ya kwashe yaransa Ahanya,surbajo nanan zuwa suna?kilometre dubu daya da Arbain da biyar,from keffi to meduguri,on my way coming?*



*Dedicated to Billy shantally*


*30*



Tana isa bakin kofar Ammar na fitowa,ko lura dashi bata yiba  ta fada dakin.

Auwal se ganinta yayi kwatsam cikin dakin jikinta na bari.

A wilakance ya kalleta sannan yayi tsaki yace.

"dan jakanci irin naki shine zaki shigo ba sallama dalla fita kiyi sallama wawiya kawai"

Kan ya karasa mgnr ta fice daga dakin ta tsaya bakin kofa tana fadim.

"salamu alaika"baki na bari.

da kyar yace.

"Amin"sannan ya bata izinin shiga.

Koda ta shiga rakubewa tayi daga bakin kofar tace.

"ya Auwal gani"


"matso nan"ya fadi cikin daure fuska.

Ba musu ta fara jan guiwa har ta isa gurin shi.

Tana zuwa turo mata akwatin yayi gabanta,yace.

"duba ki gani zasuyi miki?"

Ba musu ta bude akwatin,ganin abinda ke ciki ne yasata zabura ta mike tayi baya hannunta toshe kan bakinta.

Wata uwar harara ya watsa mata da gudu ta dawo ta durkusa agabanshi.

"oya check"yace yana watsa mata harara.

Ba musu ta fara ciro duka kayan cikin tana kallo,har ta gama fito dasu duka,tana gamawa ta zuba mishi ido tana jiran karin bayani.

"size dinki ne?"


"Aa duk sunmin yawa wannan"tace tana rawar baki.

Akaro na farko dayakai dubansa,kan boobs dinta,na dan wani lokaci,sannan ya dubi bra din.

Dagowa yayi ya dubi fuskarta dan ya fahimci raina masa wayo zata yi,cikin daurewa yace.

"ok,dama ba anan na siyaba,kuma gashi suna da tsada,baze yiwu na zubar ba dole maidar musu zanyi,kinga in na mayar batare dana tabbatar da sunmiki yawan bana cutar dasu,so yanxu dauki ki fara gwadawa daya bayan daya"???


Ido ta ware baki da jiki na bari tace.

"don Allah Ya Auwal kayi hkr,ni vazan iya gwadawa ba wallahi"

Wasu jajayen ido daya kalleta dasu,kan kace me.

ta kwashe rigarta zuwa sama,ta mika hannu tana kokarin balle bra din jikinta,

Da sauri ya runtse idonshi,ya juya baya.

ita ko bata masan yayi ba,cirewa tayi jikinta na bari ta dauki bra din tasaka,

Daidai ita ne bra din,sun mata cip,tana gama sawa sabida rudewa hannu daya amurde tasashi,sannan gurin bayan bra dinma a murde.

da gudu taje tasha gabanshi,tace tana nuna mishi bra din.

"Ya Auwal nasaka ka gani tunda wannan tamin sauranma duk sunyi min yaya"

A hankali ya ware idon shi ya sauke akanta,wasu kibiyoyi yaji suna soke duk wata gaba ta jikinshi.

Itako cike da tsoro ta juya baya dan yaga bayan bra din shima.

Idonshi ne ya sauka,kan hannun datasa amurde,bece komaiba,ya mike ya isa gurinta.

Jinta tayi kamar ta jingina da wani abu,a tsorace ta waigo,idonta ya sauka cikin nashi.

Kauda fuska tayi gefe,bakinta na motsi amman ta kasa mgn,sabida numfashinshi dake sauka a fuskarta.

Hannu yasa ya kama kafadunta,a hankali,da sauri ta bude ido tana kallonshi,

Juya ta yayi,ta juyo bayanta,sannan ya kama maballin bra din,a hankali ya balle.

da sauri tasleem ta dafe gaban,bra din idonta na zubar da kwalla,dan ta dauka boobs dinta ze taba.?


hannun bra din yasa hannu ya gyara,sannan ya daidaita bayan bra din daga burɗewar,yasa mata maballin.

kanshi ya dora kan kafadarta ta gefe ya rada mata a kunne.

"kinyi kyau"

Runtse ido tayi,dan ita ta kosa ya matsa daga kusa da ita


Kan kujera ya koma ya zauna,sannan yace ba tare daya kalleta ba.

"ki kwashe kije ki xuba cikin kayan lefen naki"

Rigarta ta maida sannan tace.

"Ya Auwal ayni ban tashi yin aureba bare har akawomin lefe"


"Jibi ne Auranmu nidake,lefen da aka kawo nakine,so se ki shirya."

Zaman dabaro tayi agurin,tama kasa mgn,kwakwalwarta ta shiga caji.

Zuwa can kamar wacce aka tsikara ta mike,wata kara tasaki sannan ra rushe da kuka,tana fadin.

"wlh bana sonka,bazan aure ka ba,mugu kawai azzalumi,wlh sede ka kasheni ka kai gawata gidanka,ashe shine dalilin da yasa kayiwa hisham cune agurin ayki sabida kasamu damar Aurena Wlh bana sonka,ko acikin irin mazan da nakeso baka aciki,bana sonka Auwal,wlh bana kaunarka"tana kaiwa nan ta juya da gudu ta fice a dakin tana kuka.

Dafe kai Auwal yayi,ya sunkuyar da kai,kalamun tasleem na yawo akansa,tsana da kyamarta na kara shiga zuciyarshi.huci kawai yakeyi kamar wani zaki.


itako da gudu ta nufi dakin ummanta,tana kuka taketambayarta hakikanin maganar data ji gurin ya Auwal.

"da ki kwasomin abun kunya inkasa fita gwanda ki Auri Auwalun ko kasheki ze dunga yi kullum,kinga kinyi shahada,da ki mutu dakin hotel "cewar umma cikin daure fuska.

"wallahi umma bana sonshi"inji tasleem tana kuka.

"Shidin ubanwa yace miki yana sonki?"cewar umma cikin fushi.

"umma kece kuwa kika haifeni?"cewar  tasleem cikin matsanancin kuka.

Murmushi umma tayi sannan tace.

"A caca na ciyo ki"

faduwa tasleem tayi agurin tana birgima tana fadin.

"wlh bana sonshi,bana kaunarshi,bazan aureshi ba"

"Aure ko kamar anyi an gama dan kan ubanki"cewar umma gamida ficewa daga dakin.

Tasleem mikewa tayi da gudu,ta nufi,dakin su,ta kulle kanta,kuka take kamar ranta ze fita,aganinta rayuwarta bata da amfani,matukar Auwal ne mijinta.

Muje zuwa


Surbajo for life.


????????
*KARAN BANA...........*
????????

*ZAHRA SURBAJO*

*Ig zahra_surbajo1*

*whattpad zahrasurbajo*

*Esha Mustaphat,fiddah sokoto,Salma B,Hafsat Dahir jos,surbajo na gaisheku Allah yabar mu tare cikin aminci,ina sonku over?*

*Dedicated to Billy Shantaly*

*31*

A ranar kawai tasleem har ta rame sabida masifar kuka,

Ba wanda yabi ta kanta kowa shaaninsa yakeyi.

Ya Auwal na daki,zuciyarsa na zafi gameda abinda tasleem tai masa,Ammar ne ya shigo dakin.

Sosai ya tsorata da ganin yanayin Auwal din,dafa shi yace.

"cool down bro,what's going on?"

Ido Auwal ya runtse sannan yace.

"that bastard"se kuma yayi shuru yana huci.

"who?"Ammar ya tambaya.

Dakyar Auwal yace.

"Tasleem"

Dariya Ammar yayi gamida cewa.

"haba kar ka bada maza mana ace tun yanzu ta fara baka damuwa,kayi hkr amikota gidanka inyaso sekai mata duk abinda kaga dama,for now de kayi hkr"

Huci Auwal kawai yakeyi,ya gaza mgn.

Haka Ammar yayta kwantar mishi da hankali,sannan ya natsu suka shiga hirar duniya.

Mummy ko acan Abuja ta gama zagewa ta tsantsarawa Auwal  gida me kyau,ba abinda baa zuba ba,aciki na more rayuwa,gidan gidan sama ne wanda ya gaji da haduwa.

Har Ana saura kwana daya biki tasleem taki fitowa tana daki tana kuka.

Abun ya fara damun umma ganin har bayan ishai,bata bude kofar ba,sosai umma ta damu dan tana gudun karta kashe kanta da yunwa,

Auwal tazo ta sama tace masa.

"Auwalu don Allah kayiwa Tasleem mgn ta fito daga daki karta kashe kanta da yunwa"

Murmushi yayi yace.

"to umma,zan mata mgn karki damu"

Bayan fitar umma,mikewa yayi ya nufi dakin su tasleem din.

Bugawa yayi yana kiran sunanta amman ko motsinta bejiba.

Duk yadda yayi da ita ta bude kofar taki,dan haka,baya ya koma  ya dawo da iya karfinshi ya tokari kofar,fit ta bude ya shiga cikin dakin.

Kwance ya hangeta kan gado cikin bargo se rawar sanyi takeyi.

Komawa yayi ya kulle kofar da key sannan ya karaso inda take.

Haushinta yakeji amman ya zama dole ya rarrasheta kamar yadda umma ta bukata.

Tsayawa yayi akanta yana kallonta,sannan yasa hannu ya kama bargon data rufa yana so ya bude.

Se alokacin tasleem tasan an shigo dakin da sauri ta rike bargon ta dago jajayen idanuwanta tana kallonshi,abun gwanin ban tausayi.

Bakinta na rawa tace cikin zubar da kwalla.

"ya Auwal don Allah karka aure ni kaji,wlh bana sonka,inka aureni zan iya mutuwa"

Runtse ido yayi,zuciyarshi na zafi.

Dakyar ya taushi kanshi sannan yace yana murmushi.

"Zan Aureki tasleem sabida wanda kikeso be dace dake ba,shiyasa zan aureki"

"To Ay bana sonka"ta bashi amsa tana kuka.

"Zaki soni wata rana"ya fadi batare daya kalleta ba.

Tanason bashi amsa ta kasa sabida zazzabin dake jikinta,bakinta se rawa kawai yakeyi.

Ganin haka ne yasa ya fita yaje yasa yusura ta hada mishi tea me kauri ya kawo dakin ya ajiye.

komawa yayi cikin toilet din dakin ya debo ruwa da towel,ya dawo dakin,

Kan side drower ya dora ruwan,sannan ya zauna kan gadon ya janye bargon dake jikinta,duk da tayi kokarin hanashi,amman ta kasa.

Kayan jiyane har yanzu ajikinta.

Hannu ya dora saman wuyanta,da sauri ya kalli fuskarta sabida zafin da yaji jikinta yayi.

Tsoma towel din yayi cikin ruwa,ya matse sannan ya dagota gaba daya ya zame rigar dake jikinta.

Tanaji amma takasa hanashi.towel din yasa yana matsa mata jikin,

Da sauri ta rike mishi hannu tana girgiza masa kai,alamun bata so.

be kulata ba yaci gaba da aykinshi,tana kuka dan sanyi takeji sosai,

Haka yay ta mata har ya gama,

Tea din ya fara bata amman dakyar take amsa tana sha,se yunkurin amai takeyi amman Allah ya tsare batayi ba,har yagama bata,ya bata magani.

dayake gurin ya dan jike dan haka mikewa yayi ya dauketa kamar yar baby.

dumin jikinshi da tasleem taji,yasa,tasa hannu ta rikeshi da kyau,ta kara shigewa jikinshi.

kan doguwar kujera yaje ze kwantar da ita,amman sam taki sakinshi,sema wutsi wutsi take da kafa ita bazata sauka ba,tana sake shigewa jikinshi,dan dumin da takeji.

Rasa yadda zeyi da ita yayi dan haka zama yayi kan kujerar rike da ita,a hankali yace mata.

"ki kwanta mana tasleem,zan sauya miki bedsheet ne,"

Kai ta girgiza masa alamun bazata kwanta ba.

yadda take shigewa jikinshi ne yasa ya tuna dumin jikin shi take bukata,sabida zazzabin dake jikinta.

Kwashe kafafunsa yayi ya dora kar kujerar duka,sannan ya gyara mata kwanciya ajikinshi,duk da haka seda ta rikeshi.

Kwantar da kanshi yayi akan hannun kujerar,yayinda tasleem kuma ke kwance rub da ciki ajikinshi ta dora kanta kan kirjinshi,tana kuka kasa kasa.

Sosai yaji zazzabin na sauka  dan ta dena kukanma,

Jira yayi bacci ya dauketa tukuna bf ya kwantar da ita.

wajen Awa guda suka kwashe a haka sannan tayi baccin me nauyi,

Lallabawa yayi ya kwantar da ita sannan ya sauya zanin gadon daya jike da ruwa,yasa mata,wani,ya dawo ya dauketa ya je ya kwantar da ita ya rufa mata bargo,

Ficewa yayi adakin yanufi nasu bayan ya kulle mata kofar.

Koda ya isa dakin sharab ya zube a kasa ya rike kanshi.

Tasleem kwanciya da tayi ajikinshi ya jefashi cikin wani hali.

"me yasa nake da feelings sosai akanta?"shine tambayar da Auwal kewa kansa.

Koya ya motsa yana hango hotonsu ne a zuciyarsa.

A takaice de ranar Auwal kwana yay wanka da ruwan sanyi?

Washegari da safe gida ya dunke da mutane,dayake daurin auran na safe ne yasa tuni kofar gidan ya fara cika.

Tasleem ta farka jikinta babu zazzabin sede zafi da zuciyarta ke mata.

hawaye nabin fuskarta,se yau yusura tafara rarrashin tasleem din da kalamai masu sanyi.

Sosai kulatan da yusura tayi ya sanyaya mata zuciya,dan haka kwantar da kanta tayi kan cinyar yusura tashiga kuka,yusura na taya ta.

A haka umma ta shigo ta samesu,tasasu agaba da nasiha daban baki

Ba laifi tasleem tayi shuru.

Wanka yusura tasata tayi dakyar sannan ta shiryata acikin wani material me kyau da tsada,tai mata daurin dankwalin bayan tai mata makeup.

Su Auwal tuni sun shirya shida Ammar komai nasu iri daya zaka dauka dukansu ne angwayen.

Karfe goma daidai na safiya daukacin jamaar dake gurin suka shaida auran Auwal da Tasleem bisa sadaki dubu dari biyu da hamsin.

Angama daurin auran kenan,me mashin ya sauke danmaliki,wanda yasamu labarin zaayi auran yazo domin ya hana sede ya makara.

yawan comments  yawan page.

muje zuwa

Surbajo for life.

????????
*KARAN BANA............*
????????



*ZAHRA SURBAJO*


*Slm fans barkanmu da war haka,Akwai wata Baiwar Allah dake zaune A kawo layin rama kaduna state tana bukatar taimako na kudi zasu biya kudin hayar gidan dasuke,dan ana gab da korarsu,don Allah me halin taimakawa yataimaka mata,gameson ganinta,Ko jin cikakken labarinta,ko bata gudunmawa,ya tuntubeni ,wallahi taban tausayine yasa har na yada domin ku taimaka mata,duk wanda ya taimaki wani Allah ze taimaka masa*

Zahrasurbajo1@gmail.com   shine inda zaamin mgn gameda matar.

*Dedicated to Billy Shantally*


*32*



Tun kan mashin din ya tsaya ya diro kafa ko takalmi babu ya fara ture mutane har yakai ga Auwal.

Yana zuwa hannu ya daga ya daukeshi da mari,yasake daukeshi dashi,sannan ya cukumi rigarshi yace.

"Karya kake Auwal wlh baka isa ba,tasleem tawa ce kuma ni takeso baka isa ka rabani da ita ba"

Auwal kallon shi kawai yakeyi yagaza mgn sabida takaici.

Ammar ne yaba danmaliki amsa da cewa.

"To aysede kayi hkr, tunda yanzu de an riga an daura auran,kuma abokina baze saki matarsa ba tunda suna son juna"

Ihu Danmaliki yakeyi a gurin yana fadin.

"wallahi seka saketa,wlh seka saketa,matata ce"

"Auwal murmushi yayi yace,ba saki a agendar aurenmu"

Kamoshi danmaliki yayi ya rada masa akunne cikin kakkausar murya.

"dole zaka saketa sabida tasleem saura na ce,inane bakona ajikinta,boobs,ass,pu....babu inda bansani ba,tasanni na santa..."

Tas Auwal ya daukeshi da marin da besan sanda yayi ba.

Kanshi yayi ze rufeshi da duka,abokansa suka hanashi.

Shiko danmaliki gefe ya koma yana dariyar mugunta.

Dan yasan ya haifar da zargi a zuciyar Auwal din.

Auwal ko jiri ne ya fara dibarshi kan kace me ya yanke jiki ya fadi kasa sumamme.

Agigice akayi kanshi,shiko danmaliki barin gurin yayi ranshi fess.

A mota akasa Auwal zuwa Asibiti.

Suna zuwa Aka shiga dashi emmergency.rai a hannun Allah.

Binciken farko likitocin suka samu sakamako,inda zuciyar shi ce ta kumbura,Sabida tsananin fushin da yake ciki.

Duk Abinda yadace shi aka masa,sannan aka kwantar dashi adaki na musamman.

Tun bayan tafiya da Auwal Asibiti labarin ya isa cikin gida.

Ammar Mummy ta kira ya fadi mata abinda ya faru har cewa da danmaliki yayi yasha kusantar tasleem,abinda ya janyo ciwon na Auwal kenan.

Da yake wayar a handsfree take kuma tana tare da tasleem a lokacin,yasa tasleem taji,komai.

a zabure ta mike ta toshe baki tana kuka,tana fadin.

"wallahi mummy karya yakemin,ko pant dina be taba gani ba,ki dubani ki gani mummy karya yakemin"ta karasa maganar tana kokarin kwance zanin jikinta.

da sauri mummy ta tsaida ita tana murmushi tace.

"dena kuka yata,nasan karya yay miki,kuma Allah ze saka miki,yanzu dauko mayafinki muje muga halin da mijin naki yake ciki"

Tasleem cikin kuka tace.

"Ya Auwal duka na zeyi innaje"

"Auwal yanxu takanshi yakeyi,ba abinda ze miki,muje kinji"

jiki a sanyaye tasleem tabi mummy tana kuka yayinda can cikin zuciyarta tsana da kin danmaliki yagama cikata,Tausayin Ya Auwal ne fal ranta.

koda suka fito tuni su Umma da yusura sun tafi asibitin dan haka motar mommy suka shiga direba yajasu zuwa asibitin garden city dake kaduna.

Sanda suka isa sun samu likita na tambayar wanda zeyi jinyar Auwal dan mutum daya ne kawai ze shiga inda yake,har se yaji sauki sabida yanayin da yake ciki.

Ba tare da tunanin komai ba mummy tace.

"ga matarshi nan ita tafi kowa dacewa data kula da mijinta,dan haka tasleem ce zatayi jinyarshi"

"ok to ta biyoni inkaita gurinshi"cewar likitan.

Tura ta mummy tayi,tasleem tafe take tana waigensu,kai kace zaa shiga da ita dakin mutuwa.

Tana shiga dakin ta sameshi kwance ansa mishi oxcygen a baki zuwa hanci.

Yana numfashi dakyar,kallo daya taimishi taga har ya rame wani mugun tausayinshi takeji,hawayene kebin fuskarta har ta karasa bakin gadon.

Kujerar gefen gadon taja ta zauna,ta kama hannun shi ta rike tana kuka.mara sauti.

Adduoi take tofa masa duk wacce tazo bakinta,har dare yayi.

Suko dama su mummy sun koma gida tunda an hanasu ganinsa.


Washe gari da safe data farka,ruwan zafi ta debo a toilet din dake cikin dakin,tazo ta ajiye,towel,ta dauko da sabulu tazo ta tsoma towel din aciki,ta goga sabulun,ta fara goge mishi jikinshi dashi,dan yaji dadi.

Haka tai tamasa har ta gama,

Ledar fitsarin da aka sa masa taga ya cika,silver ta dauko tazo ta kwance murfin ta juye fitsarin,sannan ta rufe ta dauka taje ta zubar.


Haka Tasleem ke kulawa da Auwal wanda besan inda kansa yake ba,har tsawon sati biyu,sede azo akawo mata abinci da kayan su na sawa.


Zuwa yanxu numfashin shi ya daidai ta dan haka ancire masa oxcygen din da aka sa masa.

Hakan yaba tasleem damar dagashi ta goge masa bayansa.

Yau satinsu uku a asibitin.

Tasleem,na goge masa jiki kamar kullum.

Kamar a mafarki Auwal yaji ana tabashi.

Shuru yayi yana tunanin ko mafarki yakeyi.

Allah sarki baiwar Allah bata ma san yadawo hayyacin nashi ba.

Yitake tana kuka tana fadin.

"Wlh Allah ya isa ban yafe maka ba hisham,gashi ka janyo mijina na kwance rai a hannun Allah,wlh seka ga karshenka mugu kawai"

Idanunshi da suka masa nauyi yakeso ya bude amman ya kasa.

Har tasleem ta gama gyarashi idon yaki buduwa,brush da maclean ta dauko da tasa tazo tadan dagashi duk yana jinta,ta fara yi mishi brush,tana gama brush din ta samu wani soso kamar na katifa me taushi,ta tsoma a ruwa sannan ta tura cikin bakin tana kwaso kumfar maclean din,,haka take masa kullum,har ta gama.

Bayan ta gama ne,ta shiga wanka,itama,tadan jima kamin ta fito.

Daure da tawul,wanda bayan shigarta wankan Auwal yasamu idonshi ya budesu,yana ganin komai sede,ba duka ya budesu ba.

Yana kallo ta fito wankan daure da tawul.

Itako tasleem ko ajikinta dan tasan beda lfy,baya ko motsi,hakan yasa ta kwance towel din ta shiga goge jikinta dashi,yayi da take tsaye tsirara.

Auwal,ji yayi kamar ze fado daga kan gadon,da yake kai,yana kallo,ta dauki pant da bra tasaka,sannan tasa wata doguwar riga ta atamfa.


Tana gama shiryawa,ta nufoshi,tazo gefen gadon ta zauna,sannan tadan kifa akanshi,boobs dinta akan kirjinshi,hannunta tasa awuyansa,kamar yadda tasaba yimasa kullum,sabida tasan be san tana yiba.

Cikin muryar shagwaba take fadin.

"Ya Auwal,ya hisham karya yakemin wlh,ko pant dina be taba gani ba,yayi hakane kawai dan ya hanaka jin dadin aurena dakayi,pls ya Auwal karka gasgata shi karya yakeyi"dan dakatawa tayi ta share kwallar data zubo mata sannan taci gaba.

"kaga ya Auwal na iya soyayya sosai,zan kula dakai yadda ya dace,zan saka farinciki me dorewa,da de bana sonka amman yanzu ina sonka ya Auwal na,don Allah katashi haka,rashin lafiyar ya isa haka"ta karasa maganar gamida yi mishi kiss a kirji,da sauri ya runtse idonshi,sabida abinda yakeji ajikinshi.

Beyi Auneba se ji yayi ta Hauro fuskarshi,tai masa kiss agoshi,da gefen kumatunshi,sannan ta dora bakinta kan nashi,da zuwan tai masa kiss na muaah ta wuce.

Ay auwal ya kasa daurewa,tanasa bakinta kan nashi,yasa hannu ya rike kanta,ya zira harshenshi cikin bakin nata ya shiga ayka mata sako me zafi,yayinda dayan hannun ke shafa boobs nata ta gefe.

Tuni ta fice daga hayyacinta,sabida bata taba jin kanta a inda take ba yanzu.

Seda ya tabbatar bata hayyacinta,sannan ya saki kanta,yakoma ya kwanta kamar yadda ta barshi,

Itako ci gaba tayi da tsotsar bakin nasa ita daya.

Jin baa bata amsa ne yasa tayi shuru,tana saurare.

Dagowa tayi a hankali,tana duban fuskarshi,yana nan kamar dazu,ko alamun yayi wani abu ma babu.

A zabure ta mike tana waige waige,bataga kowa ba,

Hannu tasa kan bakinta,wanda har zugi yake mata sabida shanshi da akayi,wanda kuma ta tabbatar ba Auwal bane yay mata???

Take tunaninta ya bata aljanune,dan haka adduoi ta shiga tofawa ko ina adakin,harshi ya Auwal ne,wanda dariya ta kama daga kwancen da ya ke.amman beyiba.

Bayan ta gama ne,taje kusa dashi tadan matsar dashi gefe ta haye kan gadon tayi kwanciyarta,dan tsoro takeji,harda janyo hannunshi ta dora akan kugunta,

Auwal fa ji yake kamar zeyi hauka,tuni bacci ya dauke tasleem,rukota yayi da kyau,dan zata iya faduwa kuma gadon ya musu kadan,fitinace kawai irin tata.

Asubar fari dukansu suka farka sede Auwal ya rigata farkawa,amman be nuna alamar hakan ba.

Sauka tayi kan gadon taje ta dauro alwala tazo tai sallah,sannan ta mike ta rage kayan jikinta ta nufi toilet,tayo wanka.

Kamar jiya,daure da towel ta fito tana fitowa ta kwanceshi ta fara goge jikinta,tana yan wakokinta.

Kamar ance ta waiga,tsaye yake abayanta yana kallonta.

Wata kara tasaki,sannan ta fara neman hanyar guduwa,

Da sauri ya damko hannunta,ta fada jikinshi,hannu yasa kan waist dinta,ya kara matso da ita jikinshi.

Itako jikinta bari yake kamar mazari,burinta yasaketa ta suturta jikinta.


Muje zuwa


Surbajo for life.



????????
*KARAN BANA.............*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*IG @zahra_surbajo1*


*wattpad @zahrasurbajo*



*Dedicated to Billy shantally*



*sorry nayi mistake no last page,so yanzu 33 zamu tashi*


*33*



Iya karfinta takeso ta kwace daga rukon daya mata amman ta kasa,dan haka dagewa tayi ta gartsa masa cizo a hannu,da sauri ya saketa.

Doguwar rigarta ta dauka da mahaukacin gudu ta fada toilet ta zura a baibai jikinta na kyarma.


Shiko Auwal gefen gadon ya koma ya zauna yana kallon inda ta cijeshi,sosai yaji zafin cizon.


Shigewarta keda wuya likita yazo dakin inda yaji akulle yasa ya kwankwasa.

Jin ana kwankwasa kofae ne yasa Tasleem fitowa,tana rabe rabe taje ta bude kofar.

Sosai likitan yayi murna da ganin Auwal a zaune.

Tambayoyi yay masa game da jikinshi ya bashi amsa,dan haka sashi yayi ya kwanta,ya cire masa abin fitsarin dake jikinshi,da canulla dake hannunshi.

Magunguna ya rubuta,yaba nurse din dake biye dashi yace taje ta kawo masa su yasha.


Itade tasleem na rabe agefe,kamar wacce tai karya.se raba ido take.


Bayan likitan ya gama duba shi ne yay musu sallama ya fice.

Fitar likitan keda wuya Auwal yace cikin muryarshi ta alamun ya sha jinya .

"Zanyi wanka,pls"

Harara ta watsa mishi gamida murguda masa baki tace.

"to se me?"

Murmushi yayi yace.

"Se ki muje kimin"

"Ashe zakayi tsutsa kuwa inde ni zan maka wanka"tafadi gamida sakar masa tsaki.

Shi pretending din nata ma dariya ya bashi,dan haka murmushi kawai yayi,ya kyaleta.

Duk sanda ya saci kallonta zega shi take kallo cike da shauki,amman da zaran sun haɗa ido zata watsa masa harara.

"Tunda ba zakimin wankan ba,bani waya inkira umma ta turo wani agida yazo yamin"cewar Auwal yana kallonta.

Wayar ta ciro tana doka masa harara,har zata mika masa se kuma taji kunyar ace tana matarsa amman ta gaza tai maka masa yay wanka.

tsaki ta yi gamida murguda baki,sannan ta juya ta wuce toilet din,tana mita ta hada ruwan wankan,sannan tazo gurinshi,bako mgn.

Ta finciki hannunsa da karfi saura kadan ya fadi da yake jikinsa ba kwari,

shide biye yake da ita har zuwa toilet din.

Suna shiga batayi wata wata ba ta turashi cikin ruwan zafin data hada da zafi,

Auwal be aune ba se jinshi yayi cikin bahon wankan ba tare da ancire mishi riga ba bare wando???


Juya baya tayi sannan tace cikin cuno baki.

"to ka cire kayan"

"bazan iya ba"ya bata amsa yana murmushi.

"kada Allah yasa ka iya din,ruwan ka ba abinda ya dameni"cewar tasleem tana girgiza kafada.

Be kulata ba.

Fitowa yayi daga ruwan ya zubar dashi,ya tara wani,duk tana kallonshi,seda ya gama hadawa sannan yace mata.

"to fita kiban guri risikatu"

Hararar shi tayi sannan tace.

"ko baka ce ba dama"

Tana kaiwa nan tayi ficewarta daga toilet din.

Shiko kayan jikinshi ya cire dasuka jike,yayi wankan da kanshi,duk da ya wahala kan yasamu yayi din,dan hannunshi da aka sa masa abun karin ruwa da kyar yake daga shi.

Bayan ya gama towel ya dauka ya daura ajikinshi,ya yafo wani saman kanshi yana goge ruwa.

Brush yayi sosai  dan jin bakinshi yake wani iri,dan haka sosai ya wanke bakin nashi.

Ya dauro alwala.

Kamin ya fito lekowa ya fara yi dan yaga me take aykatawa a dakin.

Ilai kuwa,rawa take harda shaku shaku,tana fadin.

"Allah na gode maka daka ba ya Auwal lafiya cikin sauki,Allah kasa ya soni ya mutuntani,kamar yadda nake sonsa,Allah ka bamu zaman lfy"

Fadi take tana tika rawarta.

Auwal dariya yayi shi abun nata dariya yake bashi,tana sonshi tana pretending,akan wai bata sonshi.

Bude kofar yayi ya fice.

Jin karar bude kofar ne yasa tasleem saurin natsuwa.

Suna hada ido ta watsa mishi harara gamida murguda masa baki.

Murmushi yayi be kula ta ba,ya nufi bakin gado ya zauna.

Yana zama ci gaba yayi da goge jikinshi yana kallonta,da shanyayyun idanuwansa.

duk ta gama tsarguwa da yanayin kallon da yake mata,dan haka mikewa tayi,ta nufeshi.

Hannu ta mika ta amshi towel din,ta ci gaba da goge mishi jikin.

Tana gamawa,jakarta ta bude,ta dauko man shafawa,ta dawo da niyar shafa mishi,

Da sauri ya mika mata hannu ta bashi dan inde ya barta zata karya mishi alwala.

Da kanshi ya shafa man.

Ta miko masa kayan sawarshi ya saka.

Se gashi ya fito fess dashi.

Sallah yayi ta asuba,na tsawon kwanakin da beyi ba,dan haka yadan jima yana sallar.

Da yake duk safiya se yan gidansu sunzo asibitin,amman basa ganinshi sede suga tasleem.

To yauma duk sun zo,harda Ammar da tunda Auwal ya kwanta ciwo ya dauki hutu a gurin ayki.

Auwal na zaune yana lazimi wayar tasleem ta fara kara.

Da sauri ta dauka,jin muryar Ammar yasa ta gane sun zo ne,dan haka cikin,sauri tace.

"Ya Ammar gani nan zuwa"

Jin sunan Ammar yasa Auwal saurin waigowa yanason ta bashi wayar sede ta kashe.

Takalminta ta zura,da sauri tayi hanyar fita daga dakin ko hijab babu,ga rigar jikinta,ta kamata sosai,tayi hakane dan taga ko Auwal zeyi mgn.

Ayko ilai,tana wucewa ta gabanshi ya sa hannu ya fincikota ta fado kanshi.rungumeta yayi da kyau ajikinshi.

Itako kirjinta ke bugawa da karfi dan har ga Allah ta dauka faduwa zatayi akasa.

Kokarin kwace kanta ta shiga yi,shikuma yaki bata dama,cikin daure fuska yace.

"Baki da hankaline da zaki fita waje ba hijabi?"

"to meye dan na fita,me zaa kalla ajikin nawa?"tasleem ta bashi amsa tana wurga masa harara.

"Abubuwan da zaa kallan suna da yawa kinga zaa kalli nan da nan"ya fadi gamida sa hannu akan boobs dinta,da ass.

Doke hannunshi tayi da sauri,sannan tace.

"To sakeni nide infita,kai wannan ya dama"

"wlh kika fita ahaka se na miki dukan ban mamaki"cewar Auwal cikin hada fuska bayan ya saketan.

Tasleem,jiki asanyaye ta mike,dan Auwal din yakoma wanda tasani tun farko.

Hijab ta dauka ta saka,sannan tabi hanyar ficewa tana waigenshi atsorace.

Auwal ya gane tsoron ya kamata takeji,dan haka zabura yayi kamar ze kamatan,Ayko take ta runtuma da mahaukacin gudu,tana "wayyo Allah na"

Dayake,tsakanin inda su mummy suke da dakin da Auwal yake,kwana ce kawai ta raba,dan haka tasleem aguje ta shawo kwanar.

Batai Auneba se jinta tayi jikin mutum.

Da sauri ta dago idonta,mummy tagani tana mata kallon tambaya.

Da sauri tasleem ta waiga bayanta dan taga ko Auwal din yabiyota amman bata ganshi ba.

Ajiyar zuciya tayi sannan ta kirkiro murmushi tace.

"Sannunku da zuwa mummy"

Dakatar da ita umma dake tsaye gefe tayi,da cewa.

"gudun uban me kikeyi haka sekace mara gaskiya?"

In ina tasleem ta fara,kamin tace.

"umma kuyi hkr,wlh ya biyoni ne"

Gaba daya suka hada baki harda yusura da ammar gurin cewa.

"ya biyoki?shi wa?"

"Ya Auwal"ta basu Amsa tana sosa keya.

"Auwal!!!"dukansu suka fadi cikin mamaki.

kai ta gyada musu.

Ayko batai Aune ba,taga gaba daya sun tureta gefe,duka sun runtuma,da gudu zuwa dakin da yake.

Domin su tabbatar in da gaske take yi.



muje zuwa


Surbajo for life.


????????
*KARAN BANA...........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*Don Allah masu neman taimakon nan kudena turomin kunji,don Allah,sabida ko waccan da kuka ga nayi posting,baa taimaka din ba,in banda mutum daya data bata 1k so don Allah kuyi hkr kudena cewa in fadawa fans su taimaka muku,Allah ya yayewa kowa damuwar shi ameen*



*dedicated to Billy shantally*



*34*



Ammar ya riga kowa shiga dakin dan haka shi ta fara ganin Auwal zaune kan darduma yana masa murmushi.

Da wani arnen gudu yayi kanshi ya rungumeshi,yana jin dadin ganin shi cikin hayyacinshi.

Auwal ma rungumeshi yayi yana nuna farincikin ganinshi.

Su mummy ma da suka shigo seda dukansu suka rungumeshi dan farinciki.

Tasleem ce karshen shigowa,tana shiga ta rukube bayan kofa,tana satar kallon shi,

Shima ita yake kallo,yana murmushi batare da kowa yagane yana kallon nata ba.

Ranar wuni sukai a asibitin suna debe musu kewa,basu tafi ba,se karfe takwas na dare.

Tasleem rakasu tayi har mota,jitake kamar tabisu su tafi dan ita tsoron komawa dakin takeji.

Su mummy da umma sun shiga mota ya rage daga yusura se Ammar da tasleem a tsaye suna sallama.


Yusura ce cikin tsokana tace.

"oh su tasleem har anfara kyallin kumatu,kode mun samu dan asibiti ?"

Da sauri tasleem takai mata duka gamida cewa.

"Aa Asibitin kuka samu ba dan asibiti ba"

Yusura zata bata amsa kenan idonta ya sauka kan na ammar daya kafeta da ido,ko dazu datai tambayar shaf ta mance yana gurin ne,

Ayko suna hada ido da gudu ta juya tayi cikin mota tana rufe fuska.

Murmushi yayi yacewa tasleem.

"kyaleta kinji tasleem zan rama miki,maza ki koma gurin ABB kar abarshi shi kadai"

kai ta gyada tana murmushi,ta juya jikinta asanyaye zuwa cikin asibitin.

Tura kofar dakin tayi bakinta dauke da addua.

Yana zaune kan kujerar dake dakin,yana kallon labaran nta da ake adaidai lokacin.

waigowa yayi ya kafeta da idanuwa.

Hakan yasata rawar jiki,dakyar ta iya tura kofar ta rufe ta jingina bayanta da kofar.

Tafi 30minutes atsaye,agurin,so take ta shiga wanka amman ta kasa rage kayan jikinta.


Auwal ganin taki sakin jikine yasa yadan saki jiki alamar yayi bacci akan kujerar.

Ganin hakane yasa tasleem yiwa Allah godiya.

Da taga ta fara jin bacci ne yasa ta juya mishi baya,ta fara rage kayan jikinta dan ta shiga wanka.

Hijab dinta ta cire,da dankwali,ta cire ribom din data kama gashinta ta girgiza gashin ya bazu gadon bayanta.

Hannu ta mika tana so ta zuge zip din rigar kasa,dan tasamu ta cireta.

Ji tayi an rike hannun nata.

Tsorone ya kamata me tsanani,jikinta ya fara rawa,ko baa fada mata ba tasan ya Auwal ne.

Hannu yasa daidai marar ta ya matso da ita jikinshi,sannan yasa hannu ya kauda gashinta zuwa gefe daya,ya dora kanshi kan kafadarta,hakan yabashi damar rungumeta ta baya.

A hankali yace mata.

"me yasa kike tsorona da yawa ne uhmm?"

Ta kasa magana,sabida yadda Auwal ke yawo da hannunshi kan mararta bakon alamari ne gareta.

Lumshe ido kawai tayi ta kwantar da kanta a kirjinshi.


Ganin taki yin magana ne yasa ya kara matsarta yana shinshina wuyanta,yace.yana ci gaba da shafa marar ta.


 "am asking you,"


Ajiyar zuciya kawai takeyi kamar wacce tasha kukaa hankali ta dora hannu akan hannunshi dake kan mararta,tanaso ta cire hannun.

Cikin wata dasasshiyar murya Auwal yace 

"Nohhhh"nufinshi karta cire hannun.

Tasleem kasa ci gaba da ƙokarin cire hannun nashi tayi.

Hannu yasa ya zuge zip din rigar da takeson zugewa.

A hankali ya dunga cire hannayen tasleem daga cikin rigar,yana gama cirewa rigar ta fadi kasa.

Tasleem jikinta ya gama mutuwa da salon na Auwal.rasa ma abun yi tayi.

A hankali yake shafa bayanta,har ya iso gurin maballan bra dinta.

Balle su yayi,ayko da sauri tasleem ta rike bra din ta gaba,Juyo da ita yayi,idonta arufe,hannayenta kare da boobs dinta dan bataso bra din ta fadi.

Kokarin rabata da bra din yake,ayko cikin karfin hali ta rungumeshi da karfi,ta yadda ba yadda zeyi yaga boobs din nata,

Cikin kuka take fadin.

"am so sorry ya Auwal,don Allah kadaina wlh banaso"

da rinannun idanuwansa yake kallonta yace akasalance.

"mene ne bakya so din?"

Cike da shagwaba tace.

"kallemin boobs"

Kara matseta yayi ajikinshi yace.

"Dama kina da boobs ne?suna ina?"

????su tasleem almasifatu.

Jin Auwal yace bata da boobs ne yasa ta sakeshi tayi baya,gaba daya tama mance aya take,tace cike da rashin kunya.

"Wlh kasha karya ka kwana da yunwa,nice din zakace banda boobs,wlh karya ne,ko makaho yaji motsin na wuce yasan Allah yayi halitta agurinnan,bare kai da har zaka wani rainamin wayo,kai nifa wlh ko ladifi in yaganni se ya samu lfy"???????


Tasleem abinda bata saniba shine tunda ta fara mgn bra dinta ta rabu da boobs dinta,dan haka idon Auwal nacan ba kanta ba.

Seda taga ta gama mgn be kulata bane yasa tabi idonshi da kallo dan taga me yake kallo.

Cirko cirko ta gansu a waje lintsin lintsin???suna kallonshi.

Wayyo kunyata.

Ay data rasa abun yi kawai seta kife agurin tana kuka harda shure shuren kafa.

Dariya Auwal yayi sannan ya mika hannu yana son dagata,ita ko se dukanshi takeyi,tana kuka,ita bazata tashi ba.

Kyaleta yayi ya koma kan gado ya zauna yana kallon yadda take tabara akasa sekace yarinya.


Ba abinda yaba Auwal dariya sosai kamar ganin yadda ta dage gurin kare boobs dinta alhalin kasan ma na bukatar takare tunda pant ne kawai jikinta.

girgiza kanshi yayi yana murmushi,

Tasleem kwanciyar datai tana kuka jira take wai Auwal yay bacci sannan ta tashi,segashi shi beyibs ita tayi harda munshari.

Jin yadda numfashinta ke saukane yasa Auwal fahimtar  baccin nata yayi nauyi.

Sauka yayi yaje ze daukota,se ya tuna in yadagata bra dinta zata fita,tunda ko bataso yagan mata twins shima baze gani abayan idonta ba.

Maballin bra din ya mayar mata sannan ya dauketa kamar yar baby yaje ya dorata akan gadon jinyar tashi,yaja bargo ya rufeta.

Kan kujera yakoma ya kwanta,tunda gadon yayi musu kadan.

Da tunanin taushin jikin tasleem yay bacci.

Kiran sallar farko,ya farka,itako hamshakiyar baccinta take lakadan ba shirin tashi.

Toilet ya shiga ya dauro alwala kamin yazo ya tasheta.

Ta nuna masa alamun ta tashi amman taki bude ido,kyaleta yayi yaje ya fara sallah.

Da gudu ta diro a gadon ta fada toilet,wanka tayi sharp sharp wanda ko fita batayi ba.ta zira doguwar riga,ta dauro alwala ta fito tana zare ido.

Lokacin Auwal har ya idar da sallah yana addua.

Hijab tasaka ta zauna zaman jiran ya bata darduma.

Be daga ba,se ya juya mata gefe daya Ta yadda Zasu zauna su biyu akai.

Harara ta balla masa sannan ta tada sallar.

Bayan ta idar hade fuska tayi tamau alamar batason wasa.

Be kulata ba,seda ta mike zata bar gurin yasa hannu yajata ta koma ta zauna.

"Anya tasleem zakiga annabi kuwa?"

Wata uwar harara ta doka mishi sannan tace.

"inna tashi ganinshi ka kullen idon"

Murmushi yayi sannan yace.

"to dayan biyu zaayi daya,wannan sallar taki zeyi wuya in ta karbu,farkonta anfara ana hararar miji,karshenta an gama ana hararar miji,"

Wata shewa tayi sannan tace.


"Kai wlh ka iya bugun fata,to in an karba,ka amso ka dawomin da ita,ni sakar min hannu malam"

Ba musu yasaketa ta mike taje ta haye kan gado,fuskarta ta boye ta shiga dariyar dramar tasu ita da Auwal din.

Suna zaune likita ya shigo,ya duba jikin Auwal ya bashi sallama,sabida ya warke.

Tasleem tafishi murnar sallamar dan ta gaji da zaman asibitin.

Dan haka koda su Ammar suka zo basu zauna ba,suka kwashe komai nasu suka nufi gida tare da Auwal da tasleem.


Wlh comments dinku na raina yasa nake ganin kiwyar typing.


muje zuwa


surbajo for life.

????????
*KARAN BANA...........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*


*wattpad @zahrasurbajo*


*IG,@zahra_surbajo1*



*Dedicated to Billy shantally*


*35*



Suna isa gida akai ta shigowa gaida Auwal,yan uwa da abokan arziki.

Har dare makwabta keta shigowa,basu samu kansu ba se wajen tara na dare.

Auwal har gajiya ya fara yi,yanason ya huta.

Dan haka dakin shi ya nufa,har yakai bakin kofar falon ya juyo yacewa umma.

"umma kisa tasleem ta hadomin tea yanzu ina dakina"


Tun kan umma ta bada amsa ammar yay carab ya amshi mgnr yana dariya yace.

"Ayya bro ba gani ba,meye na wani jiran tasleem bari inyi sauri in kawo maka,asa sugar sosai koko kadan zaa sa?"ya karasa zancan yana dariya.

Wani mugun kallo Auwal ya watsa mishi,kana daga bisani yace.

"wlh in ka sake ka kawo min sena maka dukan mutuwa,"kwafa yayi yasa kai ya fice daga falon.


Ammar dariya yake,har da hawaye,jin cewa Auwal zemai dukan mutuwa in yakai mai tea.


Mummy da umma suma dariyar sukeyi,

Kiran tasleem umma tayi ta fada mata sakon mijin nata.

Sosai taji dadin kiran aranta amman a fili cuno baki tayi ita ala ɗole bazata je ba.

Seda aka hada da rarrashi sannan ta amince zata je din.

Tana fita kitchen ta nufa taje ta dafa ruwan zafin da yasha kayan kamshi sannan ta juye a plaks,tasa akan faranti da sauran kayan tea din


Dakinsu ta nufa domin dauko mayafi,tana dauka ta waiga gurin yusura tace


"sis bari naje na dawo ya Auwal zan kaiwa tea."

A zabure Yusura ta diro daga kan gadon tace.

"ke mahaukaciyar ina ce,tasleem?,se yaushe zaki hankali?"

Ido tasleem ta ware cikin rashin fahimta tace.

"me kuma nayi yusura?"

Duka yusura ta dada mata abaya sannan tace.

"Lalle ki shirya zama da kishiya,agidanki matukar haka zaki dunga fuskantar mijinki,tun da kuka dawo daga asibiti,bafa wanka kika sake ba,da kayan jikinki kuka dawo,shine dan hauka irin naki zaki je gunsa dasu kuma,dalla malama jeki wanka"

Jiki asanyaye tasleem ta ajiye mayafin ta nufi toilet ta fara wankan.

Bata jimaba ta fito se kamshin turaren wanka takeyi.

Nan fa yusura ta shiga gyara ta,lungu da sako.

Kan kace me,tuni tasleem ta fara haskawa sekace tauraruwa.

Irin crazƴ jeans dinnan ta bata tasaka,wanda duk cinyoyinta awaje suke.

Sannan rigar ko cibiyarta bata gama rufewa ba,yayin da samanta nipples kawai ta rufe.

Gashinta kuma abaya ta sakar mata shi,sannan tabata takalmi me tsayi tasaka.

Gamida koya mata wata kirsar da zatayi sanda ta isa dakin.


Yusura ce ta koma kitchen ta dauko mata kayan tea din,sannan ta bude mata kofar baya ta fita tacan ta nufi dakin ya Auwal din.

Da sallama ta tura kofar dakin.

Yana zaune kan kujera rike da rumote yana kallon sport.

Tuni rumote din ya subuce ya fadi daga hannunsa sanda yay Arba da tasleem.

Itako kamar yadda yusura ta koya mata,da dan gudunta ta karasa gabanshi ta ajiye kayan tea din tana fadin.

"yi hkr ya Auwal,wlh na tsaya wanka ne,zamu fita nida yusura,zuwa shopping shiyasa na jima sauri muke wlh"?


Tana gama fadi ta mike da sauri zata ruga ta fice.

cak taji an daga ta sama,har har ba kafa ta fara yi tana fadin.

"don Allah kasaukeni wlh yusura nacan tana jira na pls ya Auwal"


Be kulata ba,kan gado yaje ya dorata shima yabi bayanta.

Hannu yasa ta kasanta yadan tallafota,yayin da rabin kirjinshi ke kan nata,hannu yasa ya gyara mata gashin daya watsu akan fuskarta,sannan yace cikin sassanyar murya.

"yanzu unguwa zaki fita bada izinina ba?"

Kara dago kirjinta sama tayi duk azuwan shagwaba tace tana turo baki.

"to ay ba dadewa zamuyi ba"

Hannu ya dora akan lips dinta yana shafawa ahankali dan yana tsananin son bakin tasleem,shiyasa yake burgeshi.

Fuskarshi ya matso da ita kusa da tata,ta yadda hancinsu ke gogar na juna,haka bakin su ma,a haka ya bata amsa.

"Ba inda zaki tasleem kinji ko,ina sonki kusa dani,pls namiki alkawarin gobe da kaina zan kaiki shopping din"

"To amma Ya Auwal mun ruga fa da .........."

Bakinshi da ta ji cikin nata ne yasa maganar katsewa.

Sannu a hankali yake kissing dinta,cikin salon da tasleem ta gaza jurewa.

Tuni ta fara bashi amsa,hakan sosai ya kara rikita Auwal.

A hankali ya dunga zame rigar jikinta har ya cireta,ko kadan tasleem batasan ya cire ba,dan hankalinta ya tai sokoto.?

Idon shi idon twins,yama rasa taya zeyi handling dinsu dan haka kawai se ya dora bakin shi ya shiga sucking.

Sosai yake tafi dasu cikin salon da yadace,wanda tasleem ta jima da ficewa hankalinta,dan har kara kamoshi takeyi,in yayi kamar ze bari?


Sunfi awa suna romance din juna,kamin daga bisani Auwal yay ma tasleem wata irin matsa wacce tasata dawowa cikin hayyacinta.

Yadda taga yanayi jikinshi na rawa,ga gumi dake keto masa kamar an sashi a oven,sosai abun ya tsorata,gashi ya riketa kamar ze karya,

Zuwacan taga ya kife kan gadon kamar wanda ya mutu.

Abun na Auwal sosai ya firgita tasleem sekace wani me aljanu.

Cikin shi ta kalla taga yana numfashi,se alokacin ta samu kwanciyar hankali.

Rigarta ta fara nema ta mayar amman bata ganta ba,rasa yadda zatayi tayi,dan so take tabar dakin kamin Auwal ya tashi.

Har kasan gadon ta sauka ta duba bata ganiba.

Dana sani ta tunga yi gameda bin shawarar yusura,da tazo batayi wankan ba,ay ko tsamin jikinta baze bari ya tabata ba amman shegen iyayin yusura yasata tazo gashi tana data sani.

Tana tsaye duhu ya mamaye dakin sakamakon dauke wuta da akayi.
rasa yadda zatayi tayi,dan arayuwar tasleem ta tsani duhu,dan haka da lalube ta karasa kusa da gadon da yake kai yana bacci itama ta haye kan gadon,

Bargo taja ta rufe jikinta,gamida adduar Allah yasa akawo wuta ko akunna generator.

Tana nan kwance zaman jiran nepa,bacci yay awon gaba da ita.

Sabida tsabar jin dadin baccin hayewa kanshi tayi abunta tana cigaba da shirgar baccinta,

Asuba tagari tasleem.

Muje zuwa.


surbajo for life.
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 2 36,320 09-14-2018, 12:13 PM
Last Post: Gimbiya
  *KANO TO JIDDAH* by Zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 9 111,928 09-05-2018, 06:57 PM
Last Post: Gimbiya
  *Y'ar Bautar K'asa* A Youth Corper*by Zahra Surbajo Gimbiya 1 17,110 08-10-2018, 01:58 PM
Last Post: Gimbiya
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 33,643 07-16-2018, 03:44 PM
Last Post: Gimbiya
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 13,366 06-26-2018, 01:07 PM
Last Post: Gimbiya
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 15,622 06-19-2018, 01:08 PM
Last Post: Gimbiya
  *KANO TO JIDDAH* by Zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 1 73,766 12-07-2017, 03:17 PM
Last Post: Gimbiya
  *AMANA TA BARMIN* by Zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 42,148 11-30-2017, 11:25 AM
Last Post: Gimbiya



Users browsing this thread: 1 Guest(s)