The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud
#1
????????
*KARAN BANA.........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*kuyi hkr tun jiya nai posting instagram wallah na mantane ban kawo muku ba*


*Instagram @zahra_surbajo1*




*Dedicated to Billyn shantali*



*6*





Malam Bukar dattijo ne dan kimanin shekara 50 a duniya.

Haifaffen garin barno ne,amman fatauci ya kawoshi garin kaduna.

Malam Bukar na zaune da iyalinshi awata anguwa me suna hayin rigasa can layin taro taro dake kaduna.

Matarshi daya me suna hindatu,suna da yara hudu,uku maza daya mace.

Hisham,shine babba,se Auwal,se yusura,se karaminsu mubashshir.

Rayuwar gidan rayuwace ta masu karamin karfi,dan haka komai cikin maneji suke yinsa.

Da kyar malam Bukar yasa yaran a makaranta suna zuwa.

Ba laifi Auwal yafi hisham kokari nesa ba kusa ba,tun hisham na gaba dashi har yazo ya kamoshi.yazama ajinsu daya.

Kokadan hakan beyiwa hisham dadiba,dan yafiso komai ya kasance shine a sama.

Sannu a hankali har Allah yakaisu matakin yin ssce inda cikin hukuncin Allah Auwal yaci hisham ya fadi.

Hisham ji yayi kamar ya kashe auwal ya huta sede ba hali,haka ya dunga yaken tayashi murna,yayinda shi kuma se wata shekarar ze sake rubutawa.

Yau litinin yau sakamakon Auwal yafito inda yaje ya amso cike da murna ya kawo gida.

Iyayensu sunyi matukar farinciki da samun nasarar auwal ,haka yusura ma ta taya yayan nata farinciki ba kadan ba.

Cikin dare hisham wanda ya gaza yin bacci sabida bakin ciki ya tashi,ya saci jiki yaje ya kwashe duk wata takarda data shafi karatun Auwal ya kona,ya kwashe tokar yasa a bola.

Babu wanda yasan yayi hakan har tsawon wata guda,sanda Auwal yasamu kudin zana jamb,anan ne ya waiwayi takaddu amman babu.

Tashin hankali baa sa maka rana.

Wasa wasa neman takaddu ake amman basu ba dalilinsu,sabida makirci irin na hisham dashi ake yawon neman takardun,amman baa gani ba.

Kuka Auwal yayi shi babu  adadi,bawan Allah har ciwo seda yayi,haka mahaifinsu ko kadan abun be masa dadi ba.

Koda yaje makarantar yamusu rahoto yawo sukai ta masa da hankali,wanda dole tasa Auwal ya hakura,shima yashiga jerin masu rubuta wata jarabawar shekarar me zuwa.

Dadin da hishaM yaji baze faduba domin burinshi yacika,dan baze taba yarda Auwal yafishi ba.

Haka sukai ta gwagwarmaya har zuwa sanda zaa kara wata jarabawar.

Inda cikin ikom Allah nambobinsu na jarabawa yazo atare,auwal na 131 hisham na 132.

Tunda aka fara jarabawar Auwal ke rubutawa hisham,

Yau suna da jarabawa ta karshe wato english,

Kowanne daliɓi ya maida hankalinsa kan karatu.

Koda aka fara jarabawar hisham in banda tauna biro ba abinda yake yi,

Ganin hakane yasa Auwal amsar,takardar hisham ya fara rubuta masa.

Ashe wani supervisor ya gansu,dan haka kai tsaye yayo gurinsu,

Hisham na hangoshi yayi wuf ya kwace takardar Auwal,ya rike yayinda Auwal besan meke faruwa ba ya dukufa gurin ganin ya rubutawa hisham tashi.

Mutumin na karasowa hisham yace. "sir don Allah acanjamin gurin zama dashi,wlh tun dazu yake copy a nawa"

Da sauri auwal ya dago kansa dan ganin meke faruwa.

A gigice yake kallon hisham,dan jin abinda yake fadi.

Shiko hisham ko ajikinshi haka yay ta zabga karya.

Wayyo Auwal dan tsananin mamakin yayan nasa ya kasa mgn.

Ganin hakane yasa mutumin tambayar numbar Auwal din.

Ay tun kan yay mgm hisham ya riga fadi.

Yana fadi,mutumin yacewa auwal ya fice a exam hall din.

Haka auwal ya juya ze fita,fuskarshi na zubar da hawaye,har ya fara tafiya se ya dawo gurin hisham.

Ya mika masa takardarsa da yake rubuta masa yace. "yaya gashi saura kadan na gama yimaka,ka kalli wannan tawan ta hannunka ka karasa sauran"

Yana kaiwa nan ya juya ya fice.

Ko ajikin hisham haka ya gama rubuta abinsa yaje ya bada.

Ba komai ya hana Auwal fadin gaskiya ba,sedan yasan ko ya fadi dukansu masu laifine,dan haka da duk su rasa gwanda shi ya rasa.

Haka hisham ya fito yazo yasami auwal dake kuka,da yake munafukine shima se yasa kuka ya rungume Auwal din yana bashi hakuri.

Allah sarki bawan Allah,rarrashin hisham din yakeyi gamida shaida mishi babu komai,next year ze sake yin wata,dan yasan english de kam ya fadi.

Muje zuwa

Surbajo for life.

????????
*KARAN BANA...........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



Instagram@zahra_surbajo1



*Dedicated to Billyn Shantaly*



*7*


Haka rayuwar taita tafiya,inda cikin ikon Allah hisham yasamu sakamako me kyau,wanda har da scholarship yasamu daga gomnati.

Sosai Auwal ya tayashi murna,kuma koda wasa be shaidawa iyayensu abinda hisham yay masa ba.

Auwal koda yasake zana wata jarabawar se Be ciba haka ya hakura.

Hisham ya samu yadda yakeso,domin burinshi ya zama koyaushe shine asama.

Koda ya shiga jamia in zaayi jarabawa me zafi se ya kawowa auwal takardunshi yay ta karantawa,ranar jarabawa auwal dinne ze shigar masa,kasancewar suna kama ne yasa baa ganewa.

Petrochemical yake karantawa,a ahmadu bello.university.

Yayinda auwal kecan ke fafutukar neman kudin dazeyi registration domin yasamu yaci ssce da jamb ya samu admission.registration ne ya kasa yi.

A daidai wannan gabar ne,Aminin mahaifinsu,hashim,ya kawowa mlm bukar tallan yarsa maryam akan ya aurawa dansa hisham.

Sosai mlm bukar yaji dadi,dan haka hisham na zuwa,ya shaida masa amman fafur ya rufe ido yace baya so,shi yafi karfin auren hadi.

Babu yadda baa yi dashiba ya nuna beso.

Ganin ran mahaifinsu ya baci ne yasa Auwal cewa shi abashi auran maryam din inde tana sonshi.

Ba karamin dadi babansu yajiba da batun auwal din.

Ayko ba bata lokaci akasa musu ranar aure,duk da mahaifinshi na tausayinshi kasancewar beda kwakkwarar sanaa amman haka de akasa ranar.

Rana na zuwa aka daura aure,amarya ta tare agidan su auwal din inda mahaifinshi ya bashi dakuna guda biyu,ya katange masa.

Maryam yarinyace me tsananin biyayya,ga kunya da tausayi,shiyasa kowa jin dadin zama da ita yake ana son barka.

Suna zaune lfy da auwal cikin rufin asirin Allah.

Muje zuwa.


Surbajo for life.

????????
*KARAN BANA........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*intagram@zahra_surbajo1*



*Dedicated to Billy Shantaly*

????????
*KARAN BANA........*
????????




*ZAHRA SURBAJO*



*dedicated to billyn shantaly*



*kullum page daya zan dunga yi,sena samu dama inyi sama da haka,ina fatan zakumin uzuri*?


*instagram @zahra_surbajo1*


*8*


Suna tsaka da rayuwa cikin rufin asirin Allah,kwatsam mutuwa ta kawo bara gidan,inda ta dauki jigo kuma babban bangon gidan wato malam bukar.

Kafatanin iyalinshi da mutan anguwa babu wanda beji mutuwarsa ba domin mutumin kirkine,

Haka rayuwar ta ƙara tsananta garesu,komai auwal  keyi shi hisham dan aci banzane,mahaifitarsu sosai take masa fada kan halinshi amman ko ajikinshi,

Rayuwa ja take,auwal tuni ya hakura da karatu,ya rungumi aykin hannu domin kulawa da danginsa.

Gaba daya yayi wani tsufan dole sabida wahala kai kace shine ya haifi hisham.

Ana haka jarabawar fita tasu hisham ta taso,ko ajikinshi,haka auwal yaje yay jarabawar,yadawo gida.

Cikin ikon Allah jarabawa tayi kyau,har anfara hada hadar tafiya nysce,sede babu kudi.

Duk wani fadi tashi anyi amma anrasa madafa,ganin yadda auwal ke wahala ne yasa maryam kwashe kayan dakinta duka ta siyar batare da sanin auwal dinba.

Sannan takawowa auwal din kudin tace "kaba yaya yayi hidimar karatunshi,nasan nan gaba in yazama wani abu baze barmu haka ba"

Auwal rungumeta yayi yana kuka,dan shi kadai yasan son da yakewa yayan nasa,bashida buri da yawuce yaga yayanshi yasamu ayki shima ya maidashi makaranta,

Haka yadau kudin yaba hisham,ba kunya ya amshe,gamida cewa. "thanks"? Haka yay hidimarsa cikin wadata,ya daga birnin ibadan inda aka turashi.

Tunda yatafi ko so daya be taba zuwa gida ba,sede in beda kudi yakira auwal yasa ya nema ya tura masa.

A haka har yagama bautar kasarshi yadawo,gida,

Bayan dawowarshi ne ciwon sugar ya tasowa mamansu,inda tai ta fama daga karshe itama tace ga garinku nan,bayan ta damka amanar yayanta a hannun hisham.

Tun bayan rasuwar mahaifiyarsu kulawa dasu yusura ya koma hannun aunty maryam,itace komai nasu.

Hisham ko na kwance kullum daki ko kuma zaune rike da newspaper shi adole dan boko.

Auwal neman kudi yake da dukkan karfinsa,inda Allah yataimakeshi yasamu ayki agurin wasu magina,inda yake tayasi in an tashi su biyashi.

Cikin ikon Allah hisham yasamu aykii da kamfanin man petur na kasa wato nnpc,amatsayin karamin maaikaci me daukar albashin dubu talatin.

Wayyo dadi dan tsananin murnar samun aykinshi,auwal da yusura da maryam har azumi sukai najin dadi.


Yau Auwal sunada ayki agurin ginin su dan haka da wuri yabar gida yatafi.

Yayinda hisham kuma ke cike da murna dan yau ze fara daukar albashi.

Isar auwal gurin ayki keda wuya yafara kamar yadda ya saba.

Aka zuba masa kwababben simint,ya dauka a kwanon gini,ya tafi zuwa saman gidan da suke ginawa domin yakai.

Cikin rashin sani,yataka katako me kusa,azabar dayaji yasa yamance inda yake,yafara tsalle,ay beyi aune ba seji yayi ya rikito daga saman benen.

Agigice jamaa sukayo kansa,sede tunkan suzo ma ya suma,haka suka debeshi zuwa asibitin 44 dake kaduna.

Likitocin sunmasa allurar daya farko,sede yasamu karaya har uku akafarshi.

Inda kudin dori aka bukaci kudi naira dubu talatin domin adorashi?

Wainda suka kaishi gidansu suka nufa,inda sukai saa hisham yadawo daga gurin ayki,aljihunsa shake da dubu talatin na albashinsa.

Koda sukai masa bayanin abinda ya faru da auwal,sosai ya gigice yabisu zuwa asibitin inda maryam da yusura ma baa barsu baya ba.

Sanda yaje aka miko masa,takardar biyan kudin aykin wata zuface tashiga ratso mishi  goshi,

Ajiye takardar yayi kan table yace yana zuwa.

Yana fita be zame ko inaba se inda ake saida mashin rober rober,yayi cinikin wani na hannu me kyau akan kudi dubu talatin  yabiya aka bashi,farinciki fal ranshi,domin shi dama burinshi kenan albashinshi na farko mashin xe siya.

Yana hawa mashin be zame ko inaba se asibitin,inda yana shiga yaje kan gadon da auwal yake yacd masa. "auwal akwai dubu talatin dazu ajikina,se nayi tunanin inna biya aka maka dorin asibiti zakuma adunga zirga zirgar kawoka asibiti,shima kudin motar kudine masu zaman kansu,hakanne yasa naje nasiyo mashin da kudin,yanzu zan daukeka muje amaka dorin gida yama fi kyau"

Murmushi kawai auwal yayi na karfin hali,yayinda maryam da yusura suka rushe da kuka.

Shiko ko ajikinshi haka yaje ya amshi sallama,yazo ya dauki auwal yakai kan mashin din tare da taimakon maryam inda suka sashi a tsakiya,ya burga mashin din suka fice daga asibitin.

Se gidan ta sidi me gyaran karaya?

Muje zuwa

Surbajo for life.

*9*


Koda sukaje gidan tasidin,da kyar  ta iya gyara karayar,ko kudin sadaka maryam ce ta biya,sannan suka dauki,auwal zuwa gida.

Tun daga lokacin kullum auwal na gida,gashi basu da kayan abinci,abun yafara damun maryam,dan haka hisham taje ta sama da batun.

 "yaya kasan auwal beda lfy,gashi yanzu kayan abincunmu wlh sun kare na rasa ya zanyi"

Wani kallon uku saura kwata ya watsa mata sannan yace. 

"wai ku me kukeson maidani?shikenan kunbi kun sawa salary na ido,da da ban dashi wa kuke tambaya?"

 "Auwal ne,to yanzu beda lfy,kaga tunda kai kana dashi seka bamu muyi amfani dashi" 

"to wlh baze yiwu ba,bazan kashe kaina in raya ku bs,ehe,"

 "amman shi ay kashe kansa yayi damu baki daya domin gobenka tayi kyau,shi me yasa bazaka taimakeshi ba?"cewar maryam wacce zuwa lokacin ta fara fusata.

Ran hisham in yayi dubu ya baci amman ya gaza mgn,hannu kawai yasa a aljihu ya dauko dubu biyu ya cilla mata,gami da cewa.

 "gashinan na iya tsawon wannan watan,dan wlh ko kun cinye ba bada wani zanyi ba"yana kaiwa nan ya haye mashin dinshi ya wuce.

Dan bakin ciki maryam rushewa tayi da kuka,seda tayi me isarta sannan tayi shuru.

Ganin zama haka baze yiwu bane yasa maryam fara wankau da kitso,domin rufawa kansu asiri.

Shiko hisham ko ajikinshi,se yafi sati be leka gaida auwal ba.

Kafar auwal yanzu ta kumbura tayi suntum,babu wata alamar sauki,gashi se zabure zabure yake kamar wani hauka sabon kamu.

Maryam da yusura sede susashi agaba suna kuka gamida masa addua.

Ana haka kafar ta fara wari.zuwa lokacin auwal ko mgn baya iyayi,hakane yasa maryam yin duk me yiwuwa wajen daukarshi zuwa asibiti.

Gwajin farko,aka gano akwai tetenus ajikin auwal,sakamakon taka kusa da yayi,wanda ya gama bin jikinsa.uwa uba kuma kafarshi ta rube,sede a yanke.

Wayyo rayuwa,maryam da yusura ranar kamar zasuyi hauka kuka suke kamar ransu ze fice.

Hisham sukaje suka fadawa,sannan suka mika bukatarsu tason asaida gidan su ayiwa auwal magani.

 "amman kude akwai mahaukata,uban wa ze samar mana inda zamu dunga kwana in mun siyar,wallahi vaze yiwuba,muna da tabbacin in mun siyar auwal ze samu saukin ne,wlh bazaa siyar ba,kuje ku kaishi bakin masallacin sultan bello ranar jummaa"

Tunda ya fadi haka be sake mgn ba,ya bar gurin.


Daukarshi,sukayi suka maidashi gida,
Maryam kuka yusura kuka


,yawo sukai tayi a gari neman taimako,basu dawo ba,se magrib,suna shiga,dakin da auwal yake,babu shi babu alamarsa,sede shimfidar shi.


Wasa wasa suna nemanshi,har goman dare ba labarinsa.

Wayyo duniya,wasa wasa auwal tsawon wata guda kenan suna nemanshi babu shi,

Daga maryam har yusura babu me cikakkiyar natsuwa acikinsu,gaba daya sun firgice.

Hisham ko ko ajikinshi,shi murna ma yayi,da faruwar hakan.

Tun suna sa ran ganinshi har suka hakura suka fawwalawa Allah.

Tun daga wannan lokaci maryam yau lfy gobe babu lfy,ahaka de suke lallabawa ita da yusura da mubashshir.


Hisham duniya sabuwa,sabida kyan takardunshi kullum cikin samun nasara yake agurin ayki,kudi shigowa suke kamar ruwa.

Tuni yayi aure da amaryarsa fatima,sun tare awani makeken gida daya gina musu.

Tunda yayi aure,su yusura se su shafe wata shida basu ganshi ba.

Matar tashi itama mara mutunci ko takan danginsa bata bi.

*Maza akula,mace bata isa ta wulakanta danginka ba matukar kai ka nuna suna da daraja agurinka,a yadda ka daukesu haka itama zata dauka.*

Sannu a hankali likafar hisham ke dagawa,wanda zuwa yanzu shi kanshi baze iya fadin yawan dukiyarshi ba.

Tuni sarakuna sukai ta bashi sarautu,wanda yanzu yana rike da sarauta,har hudu,amman ciki yafison Danmaliki.


Rashin imanin shi kan yan uwanshi se karuwa yakeyi,ko kadan be tausayinsu,komai daga matarshi se yayanshi.se kuma karuwan kan titi.

Jikin maryam yayi tsanani,kasancewar babanta ya rasu,mamanta ke kulawa da ita da yusura,
To maman ta manyanta,hakanne yasa,kanwar maryam Tasleem zuwa gidan domin su kula da yayar tata.


Ganin sun rasa mafaka ne yasa yusura,gwada sauya dp na whatsapp dinta,da wayarta y2 tasa hoton tasleem,tayiwa hisham mgn 
Dayake besan no dinta ba,kuma gashi bunsuru,duk wani abu da yashafi siket da wrafer baya iya dauke ido.


Wannan tarko da yusura ta dana shine ya kama hisham,ze kirata a waya susha hirar soyayya batare da sanin sa kanwarsa yake mgn ba.


Yayinda beda buri kullum sena son yaganta

,ita kuma taimishi karyar ita yar yola ce kuma iyayenta hamshakan masu kudi ne.


Wannan shine asalin labarin,

yanzu zamu dora


Muje zuwa

surbajo for life

????????
*KARAN BANA.........*
????????


*ZAHRA SURBAJO*



*instagram@zahra_surbajo1*

*mrs nuruddeen Allah ya raya baby yasa cikon addini ne,Allah ya baki lafiyar shayar dashi,Ameen*

*Dedicated to Billy shantaly*




*10*


*Ci gaban labari.*


Koda danmaliki yasamu labarin rasuwar maryam,be wani ji komao ba,hasalima besamu damar zuwa gaisuwa ba se bayan sadakar bakwai.

Yusura da tasleem sosai abun ya bata musu rai,amman in yasan wata ay besan wata.

Bayan rasuwar maryam da wata biyu,yusura ne da tasleem kwance kan sabon gadon da suks siya,

Tasleem na chartting,yusura kuma waya take,da atm.

Kashe murya tayi,can kasa tace, "baby,ina kewarka sosai"

Wani dadi ne ya  tsirga masa kai,cike da kulawa yace. "nafiki baby,kullum dare dake nake kwana nake tashi,dumin jikinki,yaki barin jikina baby"

Wata ajiyar zuciya tayi,ta daukar hankali,sannan tace. "baby inason jina jikinka wlh,ga faffadan kirji,ga kamshi me dadi tattare dake baby,wlh i miss my palace"

Kanshi ne yayi gingirim shi ala dole ya gama haduwa. "to baby tunda mama tasamu sauki,zaki zone koni nazo?" "baby kazo de kai da kanka,dama inaso kazo gidanmu gaskiya" "to shikenan baby,insha Allahu gobe zanzo"

Wata yar karar murna tayi,sannan tace. "can't wait to see you baby"

Hakade sukai ta hirar soyayya batare da yasan da kanwarshi yusura yakeyiba.

Bayan ta kashe wayar,idonta ne yasauka kan na taslim data kureta da ido alamar tuhuma.

Kasa daurewa taslim tayi tace. "you are not serious yusura,how can you invited him to go yola?we are here not there." Dariya yusura tayi sannan tace. "tasleem kenan,wallahi am serious,zeje yola yaga gari gari yaganshi,sannan ya dawo gida kd,bama iya yola ba,wlh har uk sena kaishi da china"

Dariya tasleem tayi,gamida cewa "baki da kyau,yusura ko kinyi wanka"

Dariya itama yusura tayi tace. "shiyasa tunda bunsurunnan ta fado komata nadena wankan ay"

Dariya duka suka tuntsure da ita gami da tafawa.

Washe gari ko da misalin 12:00pm danmaliki ya shirya se airport,be bata lokaci ba,yasai ticket,se yola domin ganawa da masoyiyarsa,???? Awa guda tsakani ya isa yola,bayan ya isa ne ya kira wayar yusura,ba bata lokaci ta dauka. "baby gani garinku fa,ina zan nufa?"yace cikin kwanciyar hankali.

Dariya yusura tayi gamida cewa. "wayyo baby na ya iso,ina zansa kaina dan dadi,baby kasamu taxi,kataho titin Ahmadu bello,dede gidan man aa rano...."kit ta kashe wayar.


Ba tare da damuwar komai ba,yahau taxi zuwa inda tace masa,(ko ma akwai gurin oho?) Basu jimaba suka isa,wayarta ya kira sede switch off ,yayi iya yinsa yasamu wayar abun yaci tura,dan haka sa me taxi din yayi yakaishi wani hotel mekyau,ya kama daki yayi wanka yaci abinci,yaci gaba da kiran no din tasleem kamar yadda yayi zato akashe.

Suko tasleem da yusura suna gida in banda dariya ba abinda sukeyi,kuma suna sane suka kashe wayar domin su wahal dashi.

Danmaliki haka fa ya kwana a hotel cike da zullumin me yasami babynsa danshi ko kadan be dauka ta kashe wayar bane,dauka yake akwai abinda ya faru. ??????hhhhhh wasawasa @xianoxy seda yayi kwana biyu garin yola batare da yaga wacce yaje gani ba,hakura yayi ya koma kd,zuciyarshi cike da zullumi.

Bayan uku sannan yusura ta kunna wayarta ay kamar jira yake kiranshi ya shigo.

Dauka tayi tana dauka ra rushe mishi da kuka.

Hankalinshi ne yatashi ya shiga rarrashi,dakyar tayi shuru tace. "baby akanka kamar zanyi hauka,muna waya dakai vayan na gama nayi sauri na tawo inda nace mu hadu,se alokacin na tuno na manta wayar gida koda na koma gida,wlh ba ita ba alamarta,gashi ban rike no dinka ba,nayi iya yina in sameka baby abu yaci tura,se yau nasamu akamin wlc back na sim dina"ta karasa maganar cikin matsanancin kuka.

Wayyo dan tausayinta har wasu hawayene kebin idon dan maliki,dan yayi imani da cewa gaskiya ta fada masa,kuma ya yarda tana sonshi.

Cikin sigar rarrashi yace. "ya isa haka baby na kinji ko,kiyi hkr,nidama nasan akwai dalili ba haka nan ba,kwana na biyu ina jiranki baby,danaji shuru ne na dawo jiya,ki kwantar da hankalinki kinji ni naki ne har abada," Cikin sigar shagwaba tace. "duk rashin phone ne yajanyo haka baby amman kayi hkr kaji ni ina nan zuwa next week"

Sosai yakejin dadin yadda tasleem ta damu dashi,cike da kulawa yace. "wayar taki wacce irice?" "iphone 8 plus ce"mazugal sunan wata unguwa? "nawa take" "295k baby" "send me your acct no,"itace amsar daya bata.

Dayake tun kwanaki sunje sun bude acct a banki ba tare da tunanin komaiba ta tura masa na tasleem.

Ba jimawa suka sami alert na 500k

Dariya suke harda hawaye,lalle dan maliki wawa ne na karshe.


Muje zuwa


Surbajo for life.


????????
*KARAN BANA.........*
????????




*ZAHRA SURBAJO*



*YA ALLAH KA TURA MALAIKU JOS KAMAR YADDA KA TURAWA AHLU BADAR,KISAN DA AKEYI YA ISA HAKA,WANDA YAJI DA WANDA BEJI BA BI AKE ANA KASHEWA,YA ALLAH KA TAIMAKI MUSULMI DA MUSULUNCI,ALLAH KA KAI MUSU DAUKI?????*


*Dedicated to Billy Shantaly*


*11*


Sosai su tasleem suka ji dadin kudin.

Shiryawa sukayi suka tafi kasuwa,suka siyo duk abinda basu dashi na kayan abinci.

Bayan sun dawone,suka ci gaba da tsara yadda zasu ci uban dan maliki.

Yusura ce ta kirashi a waya,bugun farko yadauka.

Cike da salon daukar hankali,tace.

"baby albishirinka"

Cike da zumudi yace

"goro baby"

"wata friend na da muka hadu a facebook,tana nan kd dinku,kuma ta shaidamin anyi musu rasuwa tun kwanaki ban zo ba,to yanzu gobe zanje gidansu kaga base mu hadu acan ba"

Dan tsananin farinciki danmaliki har ihu yayi na murna,kana daga bisani yace.

"gaskiya wannan albishir ne me kyau baby,Allah ya kaimu gobe,da kaina zan zo in daukeki in kaiki gidan"

Hakade sukai ta saita masa hanya,yana hawa.

Washe gari,da rana tasleem ta nufi airport dauke da akwatin kayanta,ta kira dan maliki akan gata ta iso.

Ay be bata lokaci ba,ya iso cikin wata arniyar mota.

Tasleem na hangoshi ta ruga da gudu ta rungumeshi,dagata yayi suna jujjuyawa agurin.

Koda yayi yunkurin sauketa ki tayi ta sake makaleshi,haka ya riketa yaja jakar kayanta zuwa mota,ya bude gidan gaba yasata sannan ya dawo ya ajiye jakar a baya,ya shiga ya tada motar suka fice daga airport din.

Kiss tasleem tayi masa a kumatu,gamida fadin.

"kai baby,kaga yadda kayi masifar yin kyau,kuwa?"

Shafo kumatunta yayi yana murmushi yace.

"har na kaiki baby?"

"Ay harma ka fini"

Haka sukai ta hira,

Waya tasleem ta ciro tace.

"bari inkirata inji awacce anguwa suke"

Tana gama fadin haka ta kira yusura,bayan ta dagane,tayi saurin mikawa danmaliki tace.

"baby tambayeta kaine dan gari"

Murmushi yayi sannan yasa hannu ya amshi wayar yasa akunne yace.

"to kawarmu ykk,"

Yusura dakewa tayi tace.

"lafiya lau nake,kuna ina ne yanzu?"

Yaso ya taba jin irin muryar amman ya mance ko aina ne,dan haka bata amsa yayi da cewa.

"muna kan titin mando,inane anguwarku?"

"hayin rigasa layin taro taro,in ka shigo layin kace anuna maka gidan marigayi malam bukar,nan ne gidanmu"

Wasu zufa ne masu dumi kebin fuskarshi,a hankali ya furta,

"yusura"

Cike da nuna halin ko inkula  tasleem ta dora kanta kan kafadarshi tana wasa da hannunshi tace.

"ay baby yusura akwai mutunci,Karkaga yadda take nunamin so shiyasa nima na damu da ita wallahi".

Wani mugun miyau ya hadiye,sannan yace.

"Allah sarki,gaskiya ne"

Gaba daya natsuwarshi bata tare dashi,abirkice yake,haka yake driving tasleem nata jan shi da hira,har suka iso kofar gidan mahaifinshi?. Suna parking yace wa tasleem.

"baby munfa karaso gidan"

Kallonshi tayi da sexy idon ta tace.

"baby dama kasan gidanne?"

Murmushi yayi gamida gyara zamansa yace.

"ay gidan ba boyayye bane,baby nasan gidan"

Murmushi tayi wanda tasan yana matukar daukar hankalinshi tace.

"ok to bari inkirata"

Kiran yusura tayi ta shaida mata sun iso kofar gidan.

Ayko kamar gaske sega yusura da gudunta ta fito daga gidan.

Tasleem itama fita tayi ayko da gudu suka rungume juna suna murnar ganin juna.

Bayan sun dan natsu ne,tasleem ta zo ta gefen da dan maliki yake ta bude kofar ta kamo hannunshi tace.

"Baby fito ku gaisa da kawata"

Rasa yadda zeyi yayi dan tabbas da kunya ya hadu da yusura.

Gashi beso tasleem ta gane cewa yasan yusuran,haka ya daure ya fito.

Tasleem shigewa jikinshi tayi,tace

"Baby ga kawata yusura,yusura ga babyna hisham"

Yusura ganin hisham se tayi pretending a zuwa ta firgita da ganinsa,zabura tayi ta boye abayan motarshi tana lekowa.

Shiko hisham kunyarshi daya ganin da yusura tayiwa tasleem ajikinshi,kuma tasan ba matarshi ba ce.

Kame kame ya fara,ya rasa ta ina ze fara.

Yusura daga inda ta boye,tadan leko tace.

"yaya don Allah kayi hkr,bansan kai bane"????.

Muje zuwa.


Surbajo for life.

????????
*KARAN BANA.........*
????????


*ZAHRA SURBAJO*



*DON ALLAH DUK WACCE NA CIRE GROUP KARTA DAUKA TAYI LAIFINE,KAF GROUP DIN NA CIRE HARDA KAINA NA RUFE GROUP DINNE,SO AMIN UZURI,PLS,NA RUFE NE BA LAIFI KUKAMIN BA,*



*Dedicated to billy shantally*

*12*

Sosa keya yayi sannan yakai dubansa gurin tasleem,wacce ta saki baki tana kallonsu azuwan tana mamaki. "yaya kuma yusura,kinsanshi ne?"inji tasleem.

Murmushi yusura tayi tace. "big bross nawa kenan danake baki labarin kirkin shi,yayana hisham"

Juye juye ya kama a gurin kunya kamar zata kasheshi,

Yusura  ta ce.

"amman nayi mamaki ya akayi kika sanshi?"

Murmushi tasleem tayi,gamida kara shiga jikin dan maliki tace.

"shine fa wanda na taba fada miki,nazo gurinshi kwanaki zan kwana biyu,muna hotel tare ma aka kirani mamana ba lfy,to tunda na tafi ban dawo ba se yau,dan haka muje inyi gaisuwa,na fito mu wuce masauki dan alamun baby sun nuna a gajiye yake"tafadi tana sake nanikeshi.

Wayyo kunyar hisham,ji yayi kamar kasa ta tsage ya shige,ko kadan ya kasa dago ido ya dubi yusura,sosai tasleem ta yarfashi gaban kanwarshi.

Ita ko yusura murmushi tayi tace tana duban hisham.

"ikon Allah kice kunyi aure ashe,amman bross ba ko labari"

Da dariya tasleem ta tabo kafadar yusura tace.

"ke dallacan ba aure mukayiba,muna de dating ne tukuna ko baby"ta karasa maganar tana duban hisham.

Kai ya mirgina,kamar kwakwa,??? Yusura batace komai ba,ta juya ta shige gida.

Binta tasleem zatayi,da sauri danmaliki yajata cikin mota,yace.

"haba baby me yasa kike haka gaban kanwata,zaki jamin rainine wlh,don Allah kar ki sake fadin komai"

Murmushi tayi,tace.

"ok to shikenan baby bari inshiga in fito mu wuce"

"mu wuce ina?"dan maliki ya tambaya a firgice.

"hotel mana"tasleem ta bashi amsa.

"look tasleem,baze yiwu muje hotel ba,yusura zata yadani a dangi,ni kuma banso sunana ya baci,kiyi hkr ki kwana anan kawai,kinji"

"what,meye nufinka,nice zan kwana cikin wancan akurkin gidan da koyaushe ze iya rugujewa,wlh baze yiwuba,ni nayi mamakin kasancewarka ma jinin gidan amman gidan ke a haka har yanzu,"

Sosai yaji kunya amman se ya daure yace.

"Ay tuni na gina musu gida me kyau acan unguwar kanawa,kawai na barine se next week su koma,"

"ayko tunda ka gina musu,sede ka kwashemu duka ka kaimu can din su tare ayau ko kuma mutafi hotel nida kai mu kwanacan dan ni da kewarka nake tafe"

Wayyo Allah @xianoxy ????baki shi ke yanka wuya.

Wata zufa ya goge,sannan yace cikin in ina

"to to to to shi kenan,bari inkirasu muje can din zefi baby,amman muje hotel nidake da sanin yusura akwai damuwa"

Ayko yana kai nan ya fice a motar ya shiga cikin gidan tasleem nabinshi abaya tana dariya aboye.

"oya yusura ina mubashshir,ki kirashi ku fito mu tafi sabon gidan dana gina muku"cewar dan maliki.

Da yake yusura batasan da batun gidanba agigice ta dago tana dubansa tace.

"yaya mune ka ginawa gida?" "eh mana,sabida banson zamanku anan,"

Idon yusura ne ya fada kan na tasleem,kifta mata ido tasleem tayi.

Ayko da gudu yusura tayi jikinshi ta rungumeshi,tana fadin.

"mungode yaya Allah ya kara budi,tasleem kinga halin kirkin brother na ko?"

Kai tasleem ta daga tana murmushi.

Hhhhh kan kuce kwabo,bayan range rover din @nazeefi_bm Ta cika da tarkacen kayan su yusura har saman motar kamar yadda tasleem ta bukaci asaka,ga boot abude,????? Haka suka shige,yajasu zuciyarshi na tafasa,zuwa dankareren gidanshi daya gina domin hutawa da yanmata.

Sosai gidan ya hadu ba kadan ba,yusura bata jira iso ba,ta shige cikin gidan ta fara bude bude,har ta isa dakin da danmaliki ya ware a nashi,loka ta bude ayko sega takardun gidan,daukowa tayi ta fito da gudu,tazo gabanshi tace cikin murna.

"wallahi bross ka gama haduwa,ga takardun gidan nunamin gurin da zamuyi signing nida mubashshir,tunda mu kaginawa"

"wanne irin signing kuma,kede ba gashi na kawo ku ciki ba"cewar dan maliki cikin daure fuska.

"ah ah baby yusura tafika gaskiya,konice ace ga abu anbani baa bani nayi signing a ya zama nawaba ay kamar aro ne dan gaka nuna musu suyi signing mu tayasu murna bross dinsu naji dasu,gaskiya nayi dace da masoyi"

????? @xianoxy bakinsa kamar ze tabo sama haka ya nunawa yusura inda zata sa hannu a takardun,wanda ke nuni da gidan ya dawo mallakinta.

Darab yusura ta rattaba hannu,sannan ta fada kan danmali ta rungumeshi tana kuka gamida godiya.

Shiko wasu zafafan hawaye ne kebin zuciyarsa,bejiba be ganiba budurwa tasashi kyautar gidan da yakai naira milyan ashirin batare daya shirya ba.

Sallama ya musu yabar gidan azuwan ze dawo anjima.

Yana fita yusura ta fada kan tasleem suka rungume juna suna dariya,mubashshir shima dariyar yake.

Muje zuwa


Surbajo for life.

????????
*KARAN BANA..........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*Instagram@zahra_surbajo1*


*Masoyan surbajo group nagode sosai da sona da kuke nima ina kaunarku,Allah yabar zumunci,admin mum barrister,Allah ya bar kauna,ina yinku sosai*


*Dedicated to Billy Shantaly*


*13*





Danmaliki be dawo ba se dare,

Lokacin su yusura sunyi abinci me rai da lfy sun baje a falo suna ci suna kallo.

Yana shigowa,ya tuno da cewa gidan yanxu ba nashi bane,take ranshi yay mugun baci.

Daurewa yayi ya karasa ya samu guri ya zauna,

Da faraa tasleem ta taso tazo gurinshi cike da kwarkwasa,ay take ya mance duk wani bacin rai,dan irin son da yake mata koshi baze iya fadin adadinsa ba,yana mata so da dukkan zuciya da jinin jikinsa,yanaji ya rasata shima baze iya rayuwa ba,hmmm dankari.

Yana zaune tazo ta zauna gefenshi ta dora kanta kan kafadarshi,ta fara yimasa kukan kirsa.

Gaba daya rudewa yayi ya daburce ya rasa meke masa dadi,dan in akwai abinda danmaliki ya tsana to shine kukan tasleem.

Cikin sigar rarrashi ya fara tambayarta.


" baby me aka miki fadamin kinji,ko wani abu kikeso ki fadamin komai tsada da girmansa nayi alkawarin baki matukar inada shi"

Cike da shagwaba tace.

"baby dazu munaso musai ruwa dan babu agidan,gashi munaso mu sha,baby munci wiya kamin muje gurin siyarwa,kaga da ace akwai mota hannun yusura ay duk bazamu sha ba,nifa dazu da rana danaga wata mota kofar gidanku na dauka ma tatace daka sai mata,se danake tambayarta se tace ay batata bace,ban yarda ba dannide nasan baby na adaline,babu yadda zaayi ace kanwarsa guda daya tak da Allah ya bashi bata da mota"

Wata zuface ta karyo masa ya goge,sannan ya kirkiro murmushin dole yace.

"eh hakane baby,da da mota da baki wahala ba baby na, yanzu de zaa duba yiwuwar bata mota din kinji,sabida kinga bata iya ba kar aje asamu matsala"

Shuru tasleem tayi dan taji tarkon ta baze kamaba,dan ta mance daga ita har yusura ba wacce ta iya motar.

Sun jima suna hira,sannan ya tafi,

Kwanan tasleem uku dan maliki yazo ya dauketa yakaita airport azuwan zata tafi gida,yana baro gurin itama ta baro ta koma gida.

Zama suke lfy asabon gidansu,inda,yanzu sun dauko mahaifiyar su tasleem ta dawo gidan da zama,dan zamansu su kadai abun beyi tsariba.

Da kudin da suke tatsa agurinsa duk suka koma makaranta.

Kuma basa wasa da karatunsu har suka kammala secondry school.

Rayuwar na musu dadi,

yayinda danmaliki yanzu beda buri da ya wuce ya auri tasleem,gashi ko garinsu taki barinsa yaje.

Kullum haka takemishi hanya hanya,da yake yana sonta dole ya hakura yaci gaba da lallabata.

Bayan shekaru hudu,yusura da tasleem suna gara dan maliki yadda yadace,har wata rama yayi,sabida tsananin son da yakewa tasleem.

*MURTALA MUHAMMAD AIRPORT.*

Saukar jirgin kenan dan haka baa bawa pasinjoji damar fita ba.

Zaune suke cikin jirgin sanye da rigunan sanyi,da hula wanda ko baa fada maka ba kasan kasar da suka baro ana zabga sanyi.

Maza ne su biyu,wanda shekarunsu basui kasa da 35 ba,kallo daya zaka musu ka fahimci hutu yasamu gurin zama,ko acikin mazan kunsan akwai maza to su din mazajene?

Daya daga cikinsu wayarshi a hannun shi yana ta latsawa,yayin da dayan kuma ya kwantar da kansa kan sit dinsa,ya lumshe ido.

Kyawawa ne bana wasa ba,

Me danna wayar ne,ya waigo yana duban dayan cikin yanayin damuwa yace. "ABB nafa gaji da zamannan,haba yakamata abude mu haka"

Wanda aka kira da ABB yamutsa fuska yayi kamar mace,dagani kasan yanaji da kanshi,uwa uba kana kallonshi kasan magana tafi gold tsada agurinshi.

Memakon yabashi amsa kawai seya zura masa  shanyanyun idanuwansa.

Tsaki dayan yayi yace.

"wlh dadi na dakai wani lokacin baho ne kai,ayta mgn kazubawa mutane ido,"

Wannan ma ba amsa,maida kansa kawai yayi ya kwantar ya lumshe idon.

Anba pasingers din damar futa dan gaka mikewa sukayi,kowa goye da katuwar jaka abaya,kafafunsu sanye cikin snickers na Gucci,hannu sanye cikin agogon rolex,kayan jikinsu ma abin kallone.

Takowa sukai zuwa kofar fita,

Wata sassanyar iska dukansu suka shaka,ta kasarsu ta gado,yayinda sukai sallama da kasar Moscow,

Takowa sukai suka fita.

Arrivals area suka nufa,cikin takunsu na kasaita,kai wainnan matasa ba karamin haduwa sukai ba.

Tunda suka shawo kwana dukansu naga suna murmushi,dubana nakai inda suke kallo,wata dattijuwace,me kimanin shekaru hamsin da biyar,ta nufosu fuskarta dauke da faraa.

Da sauri suka karasa gurinta suka rungumeta.

"masha Allah naji dadin ganinku yan biyu na,Allah ya muku albarka,Allah yasa karatun ya amfaneku damu baki daya,"cewar dattijuwar,sanda ta rungumesu gaba daya.

Daukarta sukai su biyu suna jujjuyawa da ita suna fadin.

"mummy munyi kewarki sosai,"

Cike da faraa,taja su zuwa inda mota take.


Muje zuwa


Surbajo for life.

????????
*KARAN BANA........*
????????



*ZAHRA SURBAJO*


*Amin afuwa,rashin jina jiya,na raka messi da ronaldo airport ne jiya sun koma gida?*


*dedicated to Billy Shantaly*


*14*


Koda suke tafe a mota dayan me suna Ammar  se shagwaba yakewa dattijuwar itako se biye mishi take,shiko mr no talk gum yayi da bakinsa a haka har suka karaso gida.

Fadin tsari da kyan gidan bata lokaci ne,abu guda kawai zan fadi shine dollas sunyi kuka agurin.

Koda suka isa gida samu sukai gidan cike da yan uwa anzo taya su murnar kammala karatu kowa se nan nan yake dasu.

Basu samu kansu ba se da kowa ya watse,wanka sukai sannan suka isa falo domin ganawa ta musamman da mahaifiyarsu.

A falon suka sameta.ammar da sauri ya karasa jikinta ya rungumeta yana fadin,

 "my mummy" 

"naam autana"ta amsa gamida shafa lallausan gashin kansa.

Turo baki yayi gamida nuna Abb dake zaune kan carpet yana murmushi yace.

 "Mummy ga autankican ba ni ba," Se alokacin yayi mgn.

 "kai kai ka iya bakin ka waye autan,?"

 Seda naji muryar na gane dadinta ne yasa be son yawan mgn(kamar ta oga)? 

Dirowa Ammar yayi gaban Abb yace.

 "kaine autan mummy"

Duka Abb ya kai masa da sauri ya goce yana masa dariya.

Mummy da tun dazu take musu dariya se alokacin tai mgn.

 "kai iya shegenku ya isheni haka,haba,kunfa dawo kenan bakina ze kara tsayi"

Dariya ammar yayi,yayinda Abb kuma ya murmusa.

Namfa aka shiga hirar yaushe gamo,wacce yawanci ammar yafi yin mgn, mr no talk ko daga eh se aa,se murmushi.

 "ya kamata jibi de ku daure kuje kd ku gano su dan auntyn ku kullum seta dameni kuje kuje,dan haka jibi adaure aje adubosu,ko dan gurin mummy"ta kai dubanta gurin Abb.

Wanda duba daya zaka masa kafahimci irin tsantsar farincikin da ya shiga jin batun na mummy.

Da sauri ya gyada kai,gamida cewa.

 "me yasa jibi mummy kawai muje gobe,ko bross"ya fadi yana duban Ammar.

 "Ba za a je goben ba "

cewar ammar yana dariya. 

"Jibi zakuje,nima gobe inaso in wuni da twins dina"

Abb beso haka ba amman haka dole ya hakura ammar na tsokanarshi.

KADUNA.

Yau akwai babban tarkon da su yusura keson danawa danmaliki dan haka tun safe suke shawarar yadda shirin ze kasance.

Wasu kaya ne jikin tasleem wanda kallo daya zaka mata ka dauka batasan gabas ba.

Duk wata sura ta jikinta kayan sun nuna,gudun kar mamanta tai fada yasa ta dauki wata after dress tasaka,tayi rolling dan kwalin,

Yusura kuma wata doguwar rigace ajikinta wacce ta dace da zubin jikinnata.

Fitowa sukai rankai rankai zasu fice,da sauri mama ta tsaidasu. "ina zaku haka?"

 Kame kame suka fara hakanne yasa ta gane inda zasun.

 "wai meyasa bakwajin mgn ne nace kubar yaronnan haka amman kunki ji,ko tunaninku abinda kuke masa ze dawo da maryam da auwalu ne?banaso nace kubarshi haka". "mama kiyi hkr don Allah insha Allahu zamu daina,"cewar yusura tana sosa keya.

Tasleem ko shuru tayi,tanakallon maman.

 "nide abari banaso,gaskiya wannan ay seku zubarwa da kanku mutunci idon mutane"

Hakade tai ta fada daga baya ta barsu suka fice.

Airport suka nufa yauma,

Guri suka samu suka zauna,kowacce sanye da glass a idonta irin manyan nan,sosai yay musu kyau.

Kiran danmaliki sukai azuwan tasleem ta iso.

Sosai yayi murna,dan shi yasan tasleem nasonshi dan daga yola kd bata mata nisa dan kawai tazo ta ganshi,shi yasan ya gama dacewa da me sonsa.

Isowarsu kenan,tagwayen mummy,hmmm kyau iya kyau abin se godiyar Allah.

Tafe suke suna takun kasaita,kai da ganinsu kasan sun gama haduwa.

Ammar ne yayi waya akawo musu mota gasu sun iso airport a kaduna.

Da yake ba kaya garesu ba daga su se wayoyin hannunsu,takowa sukai suka fito zuwa wajen arrivals din.

Idon su ne yasauka kan su yusura dake zaune.

Masha Allah dukansu suka ayyana a zuciyarsu.

Ganin su cikin shigar mutunci kar ma de tasleem data rufe kanta ruf.

Suna nan suna kallonsu,Danmaliki ya iso gurin,

Mamaki ne ya kama twins din mummy ganin yusura ta kwasa da gudu ta buya bayan flowers,tasleem kuma da sauri ta cire doguwar rigar jikinta,

Waiyyazubillah ita Abb ke nanatawa a zuciyarshi sanda yaga shigar dake jikin tasleem,

Mamakin Abb ya karune sanda na cikin motar ya fito.yaga tasleem ta ruga da gudu ta rungumeshi,shi kuma ya dagata yana jujjuyawa.

Luuuuu ya tafi ze fadi da sauri ammar ya riko shi.

Sabida ganin yanayin da Abb ya shiga ammar gaba daya ya rude fadi yake. 

"haba *AUWAL BUKAR BORNO*, ka dawo cikin natsuwarka mana,yau ka fara ganin watsatstsun yanmata da maza,pls be a man mana"

Sunan da aka kirane yasa yusura fitowa da gudu daga inda ta boye,hannunta rike da glass din fuskarta data cire.

Muje zuwa


Surbajo for life

????????
*KARAN BANA.......*
????????


*ZAHRA SURBAJO*


*A gaskiya comments dinku baya gamsar dani,shiyasa kiwyar in yi page biyu nake,inaga in wanda ya rubuta be gaji ba me comments ba abinda ze gajiyar dashi,?*


*Dedicated to Billy Shantaly*


*15*



Baki a bude yusura ke kallonsu,so take ta gano waye auwal din acikin su.

Shima auwal cike da mamaki yake kallon yusura,dan dazu be ganeta ba sabida glass din fuskarta,se yanzu ya ganeta.

Da kyar ya iya cewa

 "yusura"

Wata kara ta saki gami da runtumawa da gudu ta rungumeshi,se yanzu ta gano yaya auwal din nata,da muryarshi ta gane shi.

Kuka take sosai ta rukunkumeshi,tana fadin.. 

"Yaya Auwal dama kana raye bakin ciki ke neman kashemu?" 

Kanta yake shafawa hawaye na bin idonsa ya gaza mgn.

Suna haka direban da aka turo daukarsu ya iso dan haka jansu ammar yayi zuwa mota suka bar airport din.

Gidan su yusura sukasa direban yakaisu,inda har yanzu yusura na jikin auwal din tana kuka.

Da sallama suka shiga gidan,umman tasleem ce ta amsa musu.

Itama bata gane auwal ba,dan haka sannu da zuwa ta shiga yi musu.

Seda ya duka yana gaisheta ne ta zabura tace.

 "wannan ko ba auwalu bane?" 

"ni ne umma"auwal yabata amsa.

Dan tsananin farinciki batasan sanda ta kamo hannunshi ta rike tana kuka ba.

Dakyar tayi shuru,sannan tace. 



"kasan maryam bata ko?"


 Runtse ido yayi wasu hawaye nabin fuskarshi,yace. 

"na sani umma"

Da sauri yusura ta juyo tana kallonshi,tace. "yaya taya kasani?" Wasu hawayen ya share sannan yafara basu labari. "A yadda momy ta shaidamin,tace sanda aka kaini asibitin 44 akan idonta akayi,sabida tana gurin,har zuwa sanda hisham yaki biyan kudin aykin kafata duk tana gurin lokacin mijin auntyn ammar ba lafiya tazo dubashi a asibitin.

Koda aka daukoni zuwa gida,ta biyomu abaya tazo taga gidanmu,

Bayan kun fita keda maryam,hisham ma ya fita shine ta shigo cikin gidan,tazo har dakin da nake ita da driver ta.

Bata jira komaiba tasa driver ya daukeni zuwa mota.

Ta maidani asibitin,inda ta tambayesu in akwai yadda zaayi ba tare da an yankemin kafa ba.

Shine suka shaida mata sede akaini india,canne akwai likitoci kwararru.

Mummy ta tafi dani abuja,tamin duk abinda yadace game da tafiya dani india.

Inda muka tafi nida ita da ammar domin ya taimaka mata kulawa dani.

Tsawon shekara guda mukayi acan,zuwa lokacin kuma maryam ta rasu,mun sami sakonne daga bakin auntyn ammar,wacce taganku a asibiti sanda maryam ta rasu.

Shine ta kira mum tana fada mata wata yar uwata ta rasu sabida sunganku tare dani a 44.

Koda tayi bayanin kamannin me rasuwar anan na gane maryam ce.

Nayi kuka sosai da rashin adalar matata wacce har gobe nake kewarta." Kukane yaci karfinsho shiyasa yayi shuru.

Dakyar ya daure yaci gaba. "tun daga nan nasha alwashin bazan dawo gareku ba se na samu ilimin dazan iya rungumar rayuwarku.

Mummy tamin komai ta turani kasar moscow nida ammar muka karanci fannin kiwon lfy.

Shekaranjiya muka dawo kasar," 

Sosai labarin ya girgizasu,bayan yan koke koken da baa rasa ba.

Auwal ya koma auwal dinshi na aynihi.

Wani wawan mari ya kifawa yusura wanda yasata sakin fitsari a zaune.

Seda ganinta ya dauke ya dawo,mikewa yayi yafara dukanta,da sauri ammar yayi kanshi ya rikeshi,yayinda yusura ta rukunkume ammar din tana kuka.

Da kyar umma tasamu auwal ya zauna yana huci tace.

 "Auwal.me tayi maka daga zuwa se duka?"

 Hawaye ya share yace.

 "umma me yusura take nema daze sa ta fada harkar karuwanci? "

Daga yusura har umma sun girgiza dajin kalma

 "wanne irin karuwanci kuma auwal?"

 "umma inda kinga hamshakiyar karuwar danaga yusura tare da ita wlh sekinyi mamaki"


Muje zuwa


Surbajo for life.

????????
*KARAN BANA.......*
????????



*ZAHRA SURBAJO*



*Yawan sharhi yawan page*


*dedicated to Billy shantaly*


*16*



 "Auwal yusura bata da abokiyar yawo se tasleem,tare suke fita tare suke dawowa,anya yusura kuwa ka gani"cewar umma cike da wasi wasi.

 "ba tare da tasleem na gansu ba,ita kadai na gani tare da karuwar" 

"wlh umma nida tasleem yaganmu,tare muka fita"cewar yusura cikin kuka.

Duka yakaiwa bakinta Allah yasota ta kauce.

 "eh tare kuka fita,ina tasleem din take yanzu"inji umma.

Daburcewa yusura tayi tace cikin inda inda.

 "suna tare da yaya hisham"

 "what!!kina nufin wacce naganku tare tasleem ce?"inji auwal yana huci.

 "eh itace"inji yusura.

Shide ammar tunda yusura ta cukuikuyeshi taki sakinsa,dan tama manta rike take da mutum.

Haduwar jikinshi da nata ya haifar da bakon alamari a rayuwarshi,shiyasa ko motsin kirki yagaza yi,

 ? su @xianoxy banza ta fadi,dama ina zaa motsa?

Umma ta rude tanason jin abinda ya faru da tasleem din.

Auwal sanin da yayi in ya fadi mata ranta ze baci yasa yayi shuru kawai,yamike ya fice kofar gida.

Se alokacin ammar ya kama hannun yusura yafara kokarin rabata da jikinshi,

Se alokacin idonta yakai kan irin rukon da tai mushi,kunyace ta kamata da sauri ta sakeshi ta fara sosa kai.

Murmushi yayi mata gamida furta. 

"Kin fa daku ba laifi"?

 Dago kai tayi tana kallonshi,murmushi yayi ya kashe mata ido gamida daga mata gira ya bi hanyar fita daga gidan.

Zama tayi dabas akasa,sanyin dataji jikintane yasa ta tuna tayi fitsari da yaya auwal ya kifa mata mari.

Da sauri ta mike tsaye tana waige waige,lokacin ammar yakai bakin kofar fita,hango bayan rigarshi tayi ajike da fitsarin,wanda tasan besan dashi ajikinshi ba,kuma intabarshi ya fita zeje yayi sallah.

Rasa abunyi tayi kawai seta dauki buta tabishi da gudu,rigarshi ta ruko ta baya.

Waigowa yayi dan yaga waya rikeshi.

Suna hada ido tayi saurin sunkuyar da kai.

Ta kasa magana,se wulkita idanuwa take,ga buta shake da ruwa ahannunta.?

 Tsayawa yayi yana kare mata,kallo yana murmushi,ganin ta kasa magana ne yasa yace.

 "to kin gama kallon nawa na tafi?"

 Dago manyan idanuwanta tayi da sauri ta dubeshi bakinta na rawa tace.

 "ba kallonka nakeyi ba,dama..."se kuma tai shuru.

 "dama me?"ya tambaya yana murmushi. 

"fitsari..."ta kasa karasawa.

Dariya yayi yace.

"ah lalle kin daku yanzu dan zakiyi fitsari kuma ay base kin fadi min ba"yakarasa maganar yana dariya.

Sosai kunya takamata amma bata da zabi dole tai mgn.

 "aa dama na riga da nayi ne shine..."???

 "shine me to"

 "zansa maka ruwa"ta bashi amsa a birkice.

Dariya sosai ta kamashi cikin dariya yace.

 "keda fitsari ni kuma zaa sawa ruwa?anya dukan be taba kanki ba kuwa"ya karasa maganar yana dariya.

Kuka tasa mishi abunta,ta turo baki gaba.

Tsayawa yayi yana kallon yadda kukan ke mata kyau,ganin da gaske takeyine yasa ya natsu,ya matso kusa da ita ya rike hannunta yace.

 "shshhhh,"ya dora hannun akan bakinta.sannan yace cikin sanyin murya.

 "fadamin abinda kikeso ki fadamin kinji kanwata"

Cikin muryar kuka tace. "Dama tun dazu a airport inajin fitsari inaso in na dawo gida nayi shine yaya da ya mareni fitsarin ya fito,ya bata maka riga,shine nakeso nasa maka ruwa"ta karasa maganar idonta arufe tana kuka.

Sosai yaji tausayin yusura,dan yasan in watace bazata taba kunyata kanta agabanshi tace taimasa fitsari ba.

Waigawa yayi yaga inda fitsarin ya taba,cike da kulawa yace

. "to amalala bude idon naki kisamin ruwan"? 

Budewa tayi ta saukesu acikin nasa,da sauri tai kasa da nata dan bazata jure kallon shi ba.

Dukawa tayi ta wanke dede inda fitsarin ya taba,sannan ta dago takai dubanta gunshi,shima ita yake kallo da sauri ta yar da butar agurin ta ruga da gudu zuwa cikin gida.

Juyawa yayi ya fice yana dariya yaje yasamu auwal dake mota yana jiranshi,shiga yayi direba yaja suka nufi gidan auntynsu.

Ita ko yusura mamakin kyau da haduwar ammar take,dan ita bata taba ganin namiji kamarsa ba in  aka cire yayanta Auwal.

Nida ke gefe nace dama yusura ta ina zaki gani bayan kinsaba ganin irinsu @xianoxy yan uku ashirin.? 


Muje zuwa.


Surbajo for life.
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 2 36,320 09-14-2018, 12:13 PM
Last Post: Gimbiya
  *KANO TO JIDDAH* by Zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 9 111,928 09-05-2018, 06:57 PM
Last Post: Gimbiya
  *Y'ar Bautar K'asa* A Youth Corper*by Zahra Surbajo Gimbiya 1 17,110 08-10-2018, 01:58 PM
Last Post: Gimbiya
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 18,162 07-26-2018, 12:53 PM
Last Post: Gimbiya
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 33,643 07-16-2018, 03:44 PM
Last Post: Gimbiya
  *KARAN BANA* by zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 15,622 06-19-2018, 01:08 PM
Last Post: Gimbiya
  *KANO TO JIDDAH* by Zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 1 73,766 12-07-2017, 03:17 PM
Last Post: Gimbiya
  *AMANA TA BARMIN* by Zahra Muhammad Mahmud Gimbiya 0 42,148 11-30-2017, 11:25 AM
Last Post: Gimbiya



Users browsing this thread: 1 Guest(s)