The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam)
#1
*BARIKI NA FITO*
*BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*
*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*
*WWW.Maryamobamnovels.com*
*Wattpad @maryam-obam*
*Instagram@maryam_obam*
*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW.... BARIKI NA FITO*
*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*
*BOOK 2*
*PAGE 1*
*HAPPY EID AL'KABIR TO OL MY FANS WANNAN PAGE DIN GORON SALLAH NE GA DUK MASOYA NOVEL DIN BARIKI NA FITO INA MATUKAR YINKU SOSAI DA SOSAI*
*HUKUNCIN WANDA YA AIKATA ZINA MACE KONA MIJI DUK D'AYA NE, IDAN NAMIJIN AURE YA AIKATA ZINA HUKUNCIN JIFA NE A KANSA HAKA IDAN MATAR AURE TA AIKATA ZINA HUKUNCIN JIFA NE A KANTA, IN BUDURWA TA AIKATA ZINA BULALA NE HUKUNCINTA HAKA IN SAURAYI YA AIKATA ZINA HUKUNCIN BULALA NE A KANSA....DUK LAIFIN D'AYA NE MACE DANA MIJI, MAI YASA AKE GANIN IDAN MACE TAYI ZINA ITACE MAI BABBAN LAIFI? MAI YASA WASU MUTANE SUKE GANIN KOMAI NAMIJI YAYI ADO NE? SHIFA LAIFI BINKA YAKE DUK INDA KAKE WLH DUK WANDA YA KAUCE HANYAR ALLAH SAIYA GANI, DUK WANDA YAI SANADIN LALATA Y'AR WANI KAIMA SAI AN LALATA NAKA, IN BA AURAN YARINYA ZA KAYI BA KARKA ZAMA SILAN LALATA TA, DOMIN KAIMA KAR AYI MA NAKA*
gimbiya zinatu sai kaiwa da komawa takeyi a cikin falon kallo d'aya zaka mata ka gane tana cikin tashin hankali, ba komai take jira ba sai kiran gimbiya Amina jin karan wayanta yasa ta d'auka da sauri
Gimbiya Amina tace zinatu ki sami jini kisa a zanin gadon d'akin yanda inya farka zai shiga rud'ani
Gimbiya zinatu tace a ina zan sami jini? Kuma Aiba a gado mukayi ba a k'asa mukayi na shiga uku
Gimbiya Amina tace eh duk da haka ki sami jini ki zuba a wajan sannan kisa a jikin ki
Gimbiya zinatu cikin tashin hankali da damuwa tace a ina zan sami jini my love dan Allah ki taimaka min mana
Gimbiya Amina tace ina zuwa zan kiraki tare da kashe wayan
Wajan 30mnt saiga Gimbiya Amina ta kira zinatu tace le'ko bakin kofa ki amsa sa'kon dana bada a kawo miki
Da sauri ta nufi kofar taga wata kuyanga Wanda suka zo da gimbiya Amina din, k'asa ta zube tare da mi'ka ma gimbiya zinatu sa'kon da aka bata, amsa tayi wayan na hannunta tace na amsa sa'kon
Gimbiya Amina tace Maza kije kiyi yanda nace
Gimbiya zinatu ta amsa da toh tare da kashe wayan ta bud'e ledan taga jini a cikin Gora, cikin ranta tace wannan jinin miye??? Lokaci d'aya kuma ta kawar da tunanin dan bata tunanin zai Mata amfani yanzu d'akin ta nufa tana lambo kaman wata munafuka, ganin har yanzu yana kwance inda ta barshi yasa ta bud'e murfin goran ta zuba jinin a k'asa da riganshi, tare da zubawa a jikinta tasa a zanin gadon kad'an sannan ta zuba a hannunta tasa mishi a wajan banana dinshi sannan tayi sauri ta rufe goran ta tura karkashin gado tare da hawa gadon ta wajan jinin ta kwanta, gaba d'aya bacci ya gagari idonta dan tana tsoran inya farka mai zai faru, lokaci d'aya kuma ta Fara mamaki dama namiji yana gane mace Inba virgin bace koda bashi da Mata?? .... Toh ya akai yasan macen daba virgin bace?? Wata zuciyar tace kin manta Yarima Gynecologist ne? Tabas hakane Yarima likitan mata ne duk wani abu dake jikin mace shiya karanta lallai dole yasan macen da take virgin da kuma wacce ba virgin ba
*******
Bariki kam Bayan sun koma Gida d'akinta ta nufa inda ta watsa ruwa ta fito tana saka kaya Wayanta ya fara kara murmushi tayi dan tasan Yarima ne, bata kula wayan ba saida ta gama saka kayan wani kiran ya shigo d'auka tayi ga mamakinta sai taga ba Yarima bane Alh madu ne tsaki taja tare da ajiye wayan, kara kira yayi tace tsohon dan iska zaka gaji ka daina domin Wlh bazan d'auka ba dan nida kai kuma har abada shege mai karamin ayaba..... Jin kara alaman sa'ko ya shigo yasa ta d'auki wayan taga alh madu ne yayi mata sa'kon ga abunda yace.....
Bariki manya Ina aka shige ne inata kira shuru? Ina nan tafe gobe sannan Zanzo a matse dan Ina matukar bukatar ki zan turo driver dina yazo ya d'aukeki in nazo saiki zama ready......
Wani uban tsaki taja tare da fad'in mahaukaci akan wani dalili zan bika ai yanzu ba barikin daka Sani da bace komai ya canza yanzu bariki ta koma Zainab ta Yarima Aliyu....... Dan shuru tayi Mai yasa Yarima har yanzu bai kira niba?? Uhm yana can Nasan yanzu ana tare da amarya wani abu taji ya tokare mata a wuya lallai tana kishin Yarima Aliyu Sosai wani irin hawaye ya zubo mata Mai zafi tare da fad'in Yarima Sonka yamin yawa sonda nake maka yasa na zama mai son kaina ina matukar kishinka..... Idan kaji ni abunda nake aikatawa zaka amsheni kuwa? Wani hawaye ne ya kara zubo mata tare da fad'in na bata rayuwa na duk da ina aikata abunda nake bada son raina ba, ina ilimi na yake Ina sani na yake Bayan nasan hukuncin aikata zina shine na aikata saboda in kuntata ma wasu kuka ta saki mai sauti inna mutu ina aikata zina Mai zan fad'ama Allah? Lallai na cuci kaina..... Ga Yarima wanda yake burin ya aureni yana mun kyakyawan zato in yaji ba yanda yake tunanin nake ba ya zaiyi? Wani hukunci zai yanke a kaina?...... Lallai na tabbata Yarima bazai barni ba duk kuwa irin son da yake min ido ta lumshe cikin jimami lallai Indai Yarima zai aureni ya zauna dani koda zai dinga yankan Naman jikina zan hakura in zauna dashi domin Ina sonshi, shine mutumin daya shigo rayuwa ta yasa na canza daka yanda nake tare da tuna abunda na manta.....
*********
Hjy habiba suna zaune ita da Hjy Umaima suna fira bini bini hjy habiba ta kalli agogo taga karfe nawa
Hjy Umaima tace lafiya naga kinki sakin ranki?
Hjy habiba tace taya zan saki raina su haulat shuru har yanzu basu dawo ba, Nasan Mai sukeyi
Hjy Umaima tace Kedai dasa abu a rai kike Wlh, kwata kwata ko awa d'aya kinyi a nan kuwa? amma duk kinbi kin damu
Hjy habiba tace bazaki gane bane Wlh
Hjy Umaima tace zan gane muddin kika fahimtar dani, nidai abunda na fahimta bawai Kar yace yana Sonta bane kodai kina kishi ne Kar wani abu ya shiga tsakaninsu??
Hjy habiba tsaki ta saki tare da fad'in kina da matsala Wlh akan Mai zanyi kishi d'ana ne fah farhan sannan haulat cinta nake fah Kinga dole in damu, taya zan cita sannan d'ana shima yace zaici ai bazan taba barin haka ta Faru ba never ........
Yarinyar da suka gama lashe lashe ne da Hjy Umaima ta shigo shine yasa Hjy habiba yin shuru tana kallonta domin Yarinyar babu laifi kyakyawa da ita....
Yarinyar gaida hjy habiba tayi sannan ta nufi hjy Umaima ta kwanta a jikinta tare da fad'in my dear kina bukatar Kari ne??
hjy Umaima tace a'a Bari in Bakuwa ta, ta tafi sai mu kara, Kinji my jamcy
Hjy habiba tace Kai basa kama da bariki gaskiya amma itama wannan din tana da kyau komai Alhmdlh
Hjy Umaima ta kalli jamcy tace my dear dan bamu waje ki koma d'ayan d'akin Zanzo in sameki
Jamcy tashi tayi tare da manna ma Hjy Umaima peck a goshi sannan ta fita
Da ido hjy habiba ta bita saida ta fita sannan tace Kai Masha Allah komai yaji
Hjy Umaima dariya ta saki tare da fad'in bake kin makale ma mace d'aya ba ai sai tasa miki hawan ruwa wlh, sai yasa nida kika ganni bana love sai dai in kin min in ciki in an rabu a ranan shikenan tunda naci na miyar da yawu bariki ce kadai nake jin zan iya love da ita in tace miyi aure ma sai muyi amma saina nema mata magani dan Ina tsoran Mai aljanu Kar ace su kake ci........
Dariya Hjy habiba ta saki tare da fad'in ai in son gaskiya ne koda da aljanun kikayi tunda a jikinta suke ai babu komai
Hjy Umaima tace wa? Rufamin asiri ai in kin ganni a lahira kaini akayi
Hjy habiba tace nima gskya ya kamata kiban wannan Inci dan Wlh tayimin dan sanda naga kuna cin juna hq dina har rawa yake dan sha'awa, ni yanzu mara na zafi zafi yake min gashi haulat da farhan shuru ni Wlh yau sai a hankali nake jin kaina ina cikin damuwa ga sha'awa
Hjy Umaima tayi dariya sannan tace Allah sarki kawata ai kawai ki cire ranki akan wannan zargin da kikeyi akan haulat da farhan gwara kiji dad'in rayuwa, yanzu kikai magana zan baki ita saita tsotse miki hq kaman an lashe kwano, ta iya cin mace matsalan kawai ni bana love bana dad'ewa da mace kuma ni bariki ce a raina wannan nonon nata abun sha'awa abu a tsai tsaye wlh Ina burin inga Ina shan su tare da murzasu
Hjy habiba na kokarin magana saiga haulat ta shigo d'akin tare da fad'in mum we are back, gaida hjy Umaima tayi sannan taci gaba da fad'in mum farhan na waje yace ince kizo mu tafi
Da sauri hjy habiba ta tashi tare da kallon hjy Umaima tace Kinga Bari muyi gida sai munyi waya
Hjy Umaima tace Kai kawata muna fira zaki gudu Mai yakon ku tafi anjima?
Hjy habiba tace Kawa gwara inje gida zan kiraki
Haulat ta kalli hjy Umaima taga hankalin hjy habiba baya wajan da sauri ta jefa mata takarda wacce ta rubuta number dinta a ciki
Hjy Umaima da yake itama y'ar bariki ce a fannin neman mata ta gane takun kafa tasa ta take takardan danta Lura haulat bata son hjy habiba taga takardan
Hjy habiba da haulat waje sukayi itama Hjy Umaima ta bisu Bayan ta d'auki takardan da haulat ta jefa mata
Har wajan mota hjy Umaima ta rakasu inda suka shiga suka wuce
Bayan sun fita Hjy Umaima ta bud'e takardan da haulat ta bata taga number din waya, a hankali tace number kuma? Mai zanyi dashi? Number din Waye? Koma dai na Waye zan kira Inji, cikin gidan ta shiga inda suka had'e da jamcy Tana saukowa daka sama
Jamcy tace Ba'kin naki har Sun tafi?
Hjy Umaima tace eh Wlh Sun tafi
Jamcy tace zamu koma second round ne tare da kanne ma Hjy Umaima ido....
Hjy Umaima tace Kai Bari in huta ai kin tsotse ni dakyau, inna koma second round ai sai numfashi na ya tsaya musamman in kika kamamin (pin) dan tsaka kenan ai sai inji ni wani iri, kai amma taya akai kika san wannan wajan?? Naga ke dai dai wajan kike kamo wa kiyi ta tsotsa??
Jamcy tayi dariya tare da fad'in ai duk wata mace Indai tasan kanta Toh tasan inda d'an tsaka yake, ni kin ganni ko wace mace naga hq dinta yanzu zan d'ago Mata shi,ina mamakin matan da suke cewa basa realising, ai in Kina son mace tayi realising kama mata wajan kisa harshe ko yatsa yanzu kyaji gurnani.....
Hjy Umaima kai ta gyad'a alaman ta yarda da maganan jamcy, ta Kuma yarda yarinyar tasan kanta tunda har take zayyano mata wannan abun, Daba ko wace mace ta sani ba, gashi jamcy ta iya love Sosai dan murmushi Hjy Umaima tayi cikin ranta take fad'in zata iya hakura da jamcy Kafin ta sami bariki inta mallaki bariki daka ranan sai su rabu da jamcy in kuma taji bariki bata iya harka yanda take so ba saita ci gaba da Hulda dasu su biyu jamcy da bariki din.....
Jin hannun jamcy akan nononta yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a...... Da sauri hjy Umaima tasa hannunta ta ri'ke na jamcy tare da fad'in wai Wlh bazan iya tabuka komai ba yanzu gaskiya na Lura ke harija ce
Dariya jamcy ta saki tare da fad'in shikenan Bari in shirya inje inga wata friend dita, but da driver zaki had'ani dan ban san kan abuja ba
Hjy Umaima tace ok saiki shirya ina fatan dai ta baki address dinta koh?
Jamcy tace eh tare da haurawa dan taje ta shirya
Itama d'akinta Hjy Umaima tayi danta kira number din da haulat ta bata, tana shiga ta doka ma number din kira....
Haulat a lokacin Sun karasa gida tana fita daka mota taga kira d'auka tayi jin muryan hjy Umaima tana fad'in hello yasa haulat fad'in zan kiraki bani minti biyu tana fad'in haka ta kashe dan Kar hjy habiba taji danta Lura da ita akwai shegen kishin tsiya yanzu saita d'aure fuska ta Fara tambaya keda wa, kuma gashi maganan da take son fad'ama hjy Umaima bazata so hjy habiba ta sani ba danta san hjy habiba bata son hjy Umaima tasan bariki karya tayi mata wanda haulat din ta rasa dalilin hakan
Ciki suka shiga farhan ya d'auko ma haulat ledojin daya sai mata abubuwa har d'akin mum dinshi yakai ya ajiye tunda yaga a nan take kwana duk da Abun sometimes yakan d'an d'aure Mai Kai ace duk yawan d'akunan dake gidan ace suna kwana tare da mum cikin d'akinta but sai yake danganta abun da ganin yanda mum din take ma haulat ta dauketa kaman y'arta sannan bata da d'iya mace sai yasa mum din take janta a jiki wannan tunanin farhan yake.... Allah sarki baka san tsiyar da uwarka take aikatawa ba Allah ka kara tsarkake mana zukatan mu ??
Haulat kam d'akin da kayanta yake nanta shiga dan tayi waya domin tasan inta shiga d'akin Hjy Habiba zata iya shigowa, bayan ta shiga d'akin ta kulle da key tare da kiran Hjy Umaima Bayan hjy Umaima ta d'auka haulat tace hjy nice haulat Ina son magana dake
Hjy Umaima tace dama number d'inki ne wannan toh fah maganan me?? Kafin nan dama ina son in ganki ya kamata nima kiban taki zumar in d'ana inji abunda hjy habiba keji
Dariya haulat tayi tare da fad'in ai baki da matsala Indai haulat ce amma yanzu dai na kiraki inyi miki magana akan bariki.....
Hjy Umaima tace bariki maiya faru da ita? Aljanun nata ne suka kuma tashi??
Haulat tace hjy Wlh bariki bata da wasu aljanu iskanci kawai tayi miki....
Hjy Umaima tace what? Kina nufin karya tayi min kenan bata da komai?
Haulat tace kwarai dagaske Wlh
Hjy Umaima tace Hmmm bariki kinyi kuskure da kikai wannan game din dani Wlh tunda na ganki naji Ina sonki saina ciki sannan keda kanki zaki kawo min kanki......
~MARYAM OBAM~



*BOOK 2*
*PAGE 2*
*KIRA GA Y'AN MATA MASU TURA MA MAZA HOTAN TSIRAICINSU TA SOCIAL MEDIA ZANYI DAN TSOKACI KAD'AN AKAN WANNAN MATSALAN DAKE FARUWA.... WLH MATA MUJI TSORAN ALLAH MU DINGA TUNAWA ZAMU MUTU, DAKA KIN HAD'U DA MUTUM A ONLINE BAKI SANSHI BA BAI SANKI BA, BAI TABA GANINKI BA DAKA YACE MIKI BANI ACCT NO YA TURA MIKI Y'AR 20K KO 50K KO KUMA YA TURA MIKI KATIN 1500, SHIKENAN YA SIYE IMANINKI DAKA YACE TUROMIN HOTAN NONONKI KO HQ DINKI JIKI NA BARI KIN TURA KAI WANNAN WACE IRIN RAYUWA CE BAMA A NAN MATSALAN TAKE BA NA FARKO BAKI SAN KO WAYE BANE IN KINA TAKAMA YA TURO MIKI PIC DINSHI KIN TABBATA SHI DINNE? WASU MAZAN BAYAN AN TURA MUSU DAI DAI KAN NONON KO HQ DIN, SAI SUBI SUNA FAD'IN TUROMIN HARDA FUSKANKI, KE KUMA WAWIYA DANYA BAKI KUD'IN DA BAI KAI YA KAWO BA JIKI NA BARI SAIKI D'AUKA KI TURA, BAYAN YACE MIKI INYA KALLA ZAI GOGE KAI BAKI SAN KO WAYE BA, TOH WLH ZAN FAD'A MUKU DA BABBAN MURYA DUK WACCE TAKE WANNAN ABUN TA DAINA DOMIN WLH NAGA CASE UKU DA IDONA WANDA AKAI BLACK MAILING DINSU, D'AYAR MIJIN DA ZATA AURA AKA TURA MAWA BIKI BAIFI SATI BIYU BA MIJIN FASA AURANTA YAYI GASHI KOWA YASAN LABARIN KUNGA SON ZUCIYA YAJA MATA BARI IN BARKU HAKA NIDAI NA BAKU SHAWARA DUK MAIYI TA DAINA WLH*
Tace haulat zan kiraki mu had'u zuwa gobe ko jibi
Haulat tace babu damuwa sai na jiki hjy amma fah kin San Nayi miki aiki Mai Kyau dan haka ya kamata Ayi min kyauta Mai d'an tsoka
Hjy Umaima tayi murmushi tare da fad'in turomin account dinki yanzu kam zan miki kyauta dan Ina son bariki Sosai
Haulat tace ina godiya hjy, yanzu zan turo miki acct no din
************
Yarima dai har yanzu yana sume a inda yake
Ita kam Gimbiya zinatu baccinta take domin bata ma San lokacin daya saceta ba gashi har gari ya Waye hasken rana ya fara fitowa
Kwan kwasa kofar bedroom din ake, karan bugun kofar yasa Gimbiya farkawa, bud'e ido ta farayi ta hango yarima inda yake tun daren jiya, da sauri ta dira kasa tana mamaki tare da tambayan kanta maiya sami Yarima? Ta gefe d'aya kuma gashi Anata mata nocking, ganin bugun kofar yayi yawa yasa ta Fara kokarin ta rufe rigan baccinta danta bud'e.......
Bud'e kofar akayi jakadiya ce ta shigo ganin rigan gimbiya zinatu duk jini ga kuma Yarima kwance Wanda a zatonta bacci yakeyi kuma kusa dashi ga jini nan duk da ya bushe da sauri jakadiya ta fita Tana rangad'a bud'a gimbiya zinatu ta Kawo budurci gidan mijinta bata zubar ma masarautarsu da kima ba, gidan sarauta in kayi abu babu sirri nan labari ya fara bazuwa ai gimbiya ta kawo budurci, iyayenta sunji dad'i Sosai koda labari ya iske mahaifiyar Yarima tace ai wannan ba abun shaila bane sirrin Mata da miji ne, duk da itama taji dad'in hakan
Gimbiya gaba d'aya hankalinta yayi kan Yarima domin dai taga yanda ta barshi haka yake, cikin tashin hankali ta tashi da sauri ta nufi toilet cikin tashin hankali ruwa ta fito dashi a cikin wani karamin roba, yayyafa Mai tayi a fuska, ganin ko gezau baiyi ba yasa ta kuma yayyafa Mai ruwan lokaci d'aya ya fara numfashi da sauri da sauri wanda da zata iya cewa bata ji, ganin haka yasa ta kara samai ruwan.....
Yarima ido ya fara bud'ewa a hankali yana ganin dishi dishi, akan gimbiya zinatu idonshi ya Sauka wanda yake ganin yayi mafarkinta yana kokarin sex da Zainab dinshi saida ya shiga yaga ashe gimbiya ce..... Dan shuru yayi tare da sauke numfashi da sauri da sauri ba komai ya tuna ba illar mafarkin da yayi ya sadu da gimbiya zinatu yaji ba virgin bace...... Idonshi ya kara kaiwa kanta inda ya ganta cikin rigan bacci duk jini ya bata rigan gabanshi yaji ya fad'i tare da tambayar kanshi Mai ya faru tsakaninshi da gimbiya????
Kodai ba mafarki yayi ba? Kai she is not a virgin a mafarkin da nayi so how come?? Naga jini a jikinta alaman jinin budurci ne?? Lokaci d'aya yaji kanshi ya fara mishi ciwo domin tunanin da yaita yi ya akai yayi wani abuda gimbiya bai Sani ba anya yana lafiya kuwa? Mai nasha Toh dahar na kasa tuna komai?? Ganin inya ci gaba da wannan tunanin ciwon kan da yakeji k'aruwa yakeyi sai yasa ya basar da tunanin, tare da tursasa ma zuciyarshi ta yarda da cewa yayi wani abu da gimbiya kuma ya sameta a budurwa.......
Gimbiya zinatu ganin irin kallon da yake mata yasa gabanta yaita dukan uku uku gashi baice mata komai ba sai ido daya kura mata, wanda a duniya idon Yarima Aliyu yana sata cikin wani yanayi Indai ta kallesu.....
Ganin ya tashi ya fara tafiya yasa ta kura Mai ido har ya kusa kofar toilet yayi taga taga kaman zai fad'i da sauri ta nufeshi tare da taro shi tana fad'in Yarima lafiya kuwa???
Yarima Aliyu wani irin jiri yake gani ga kanshi dake faman Sara mishi Wanda yake ji kaman zai fita dan ciwo, dakyar ya iya fad'in help me with my phone.....
D'an sakinshi tayi amma ganin ya kasa tsayuwa yasa tace muje in kaika toilet sai kayi wanka May be kaji karfin jikinka
Yarima Aliyu bai musa ba haka ta taimaka Mai sukai toilet tare da zamar dashi akan toilet, kallonshi tayi tace zaka iya wankan da kanka? Oh should I help you??
Dakyar ya d'aga kanshi ya kalleta, sannan ya girgiza mata kai alaman taje zaiyi da kanshi
Murmushi tayi sannan ta fita, bayan ta fita ta rufo Mai kofar toilet din, ta buga wani uban tsalle cikin jin dad'i domin abunda gimbiya Amina tayi Mata yasa Yarima kasa gane komai akanta, ta tabbata Yarima yana kallonta a matsayin budurwa ya sameta a hankali ta furta Kalman Alhmdlh in Allah ya rufa maka asiri babu wanda ya isa ya tauna shi...... Toh gimbiya dai kiyi a hankali karki manta Allah yana yafe laifi tsakanin bawa dashi, amma baya yafe laifin bawa da bawa har sai wanda ka cuta yace ya yafe maka...... Kuma shi Allah ba azzalumin kowa bane sai wanda ya cuci kanshi, da kaji kunyar lahira gwara kaji ta duniya...... Jin karan wayanta alaman sa'ko ya shigo yasa ta nufi wajan wayar da sauri,d'auka tayi taga gimbiya Amina ce da sauri ta bud'e sa'kon kamar haka....
Hey Wat up? Komai ya tafi dai dai kuwa ta wajan Yarima? Gashi a nan ana ta fad'in kin Kai budurci
Murmushi gimbiya zinatu tayi tare da bata amsa kaman haka.....
Eh komai ya tafi dai dai domin dai Yarima bai gane komai ba, jinin da nayi amfani dashi yasa yake tunanin ni budurwa ce, baki ga yanda yake ta kallona ba ko mamaki yake oho, amma fah tun jiya ashe a sume yake, ina tunanin maganin dana bashi yayi mishi karfi, saida nasa mishi ruwa ya Farfado, sannan har yanzu baya jin dad'in jikinshi, dan dakyar yake tafiya saida na taimaka na kaishi toilet dan yayi wanka....
Gimbiya Amina tayi Mata reply da fad'in Alhmdlh tunda shima ya yarda karki damu Idan ya sami bacci Sosai zai daina jin jirin, ki barshi ya kwanta ya huta inda so samu nema ki kashe wayanashi yanda zai samu yayi bacci Sosai Kar a dameshi, sannan kije ki tayashi wanka din.......
Tana gama karanta sa'kon Gimbiya Amina ta ajiye wayar tare da neman wayar Yarima danta kashe a kan kujeran d'akin taga wayoyinshi har guda biyu d'auka tayi taga yana da misscall da message bata tsaya duba waya mishi ba ta kashe wayoyin duka tare da ajiyesu inda bazai gani ba, toilet din ta nufa tare da bud'ewa inda ta barshi haka ta ganshi sai dai yanzu yasa hannunshi akanshi alaman yana mishi ciwo Sosai, ganin haka yasa ta karasa da sauri tana fad'in Yarima maike damunka? Bai kulata ba balle ya d'ago dakai ganin haka yasa tace Bari in maka wankan
bai musa Mata ba dan yana son yayi sallah dan baiyi ba,
Gimbiya ta taimaka mishi yayi wanka tare da alwala, Bayan sun fito ta d'auko mai jallabiya tasa Mai Yarima a zaune yayi sallah dan jiri yake gani bazai iya tsayuwan ba, yana idarwa ya fara kokarin tashi.....
Nufanshi tayi tare da kamo shi ta kwantar dashi akan gadon data canza zanin gado dan wancan tasa jini akai,.
A hankali yace give me my Phne
Tace ban San inda ka ajiye ba ka kwanta ka huta, Kaga baka jin dad'i
Ido ya lumshe tare da tunanin maike damunshi shidai tun jiya ya kasa gane komai, ga zainab dinshi da yake son gani...... A hankali yace yau Walima dinta and I promise to see her today, yun kurin tashi yayi amma ya kasa dole ya hakura tare da cema gimbiya ta duba mishi Phne dinshi ta kira Mai Dr ko kuma tama jakadiya magana a kira mishi Dr yanzu, yana maganan ne hannunshi na kanshi tare da cije lebe
Gimbiya tace ok bari inyi wanka insa kaya sai inje in fad'a a kirashi
Ido ya lumshe sannan ya bud'e alaman OK
Toilet ta nufa tana murmushi
Yarima kam ido ya bita dashi, ya rasa mai yasa duk yanda yaso ya yarda da gimbiya zinatu ya kasa, maiya sameshi jiya da daddare? Indai yayi sex da gimbiya zinatu tabbas abunda yake ganin mafarki ne gaskiya ne gimbiya ba budurwa bace... Toh Inba budurwa bace taya naga jini a jikinta sannan Nima gashi jinin ya batamin riga??? Yarima kanshi yaji ya kara Sara Mai da sauri ya kawar da wannan tunanin domin lafiyanshi yafi Mai komai a halin da yake ciki gashi ya rasa mai yasa tunda ya farka yake jin sha'awa gashi baya tunanin zai iya tabuka komai dan jikinshi babu kwari sannan uwa uba yana son ya gane maiya faru tsakaninshi da gimbiya zinatu Kafin ya kara kulata dan Indai bai gano komai ba baya tunanin zai iya yarda da ita harya saki jikinshi da ita, yanzu burinshi Dr yazo ya dubashi yaga mai yake damunshi da yasa jikinshi yayi weak yake ganin jiri daka nan yaje yaga zainab dinshi, ido ya lumshe domin tunawa da yayi rabonsu da waya tun jiya da rana sanda yake hotel, hakoranshi ya cije da lebenshi tare da fad'in nasan may be tana ta expecting call dina, Allah yasa Kar tayi fushi.........
Gimbiya zinatu ta d'auki lokaci a toilet Sosai koda ta fito cikin shiri tasa wata doguwar riga yayi mata kyau, gani tayi Yarima yana bacci, daka gani baccin saceshi yayi bawai yana son yi bane, dan yanda ya kwanta ya nuna mata alaman haka, dan haka saita Fara komai a hankali dan karya farka daka karshe ma d'akin ta Bari tayi falo inda taga an jera kayan abinci a dinning.....
*******
Kaman yanda habib da bariki suka tsara hakan ko akayi habib ya kawo mata duk sunsha hijab da nikaf, kaman dagaske gidan su bariki sukayi da suka kama haya a u/kanawa harda iyayen bariki din anyi ma kofar gidan fenti yayi kyau Sosai kaman bashi ba.
Barika kam gaba d'aya ta shiga damuwa na rashin samun Yarima a waya, toh maiya faru dashi Anya yana lafiya kuwa? Na tabbata akwai wani abu haka kawai Yarima bazaiki kirana ba sannan bazai kashe waya haka ba......
Habib ne ya Katse Mata tunani da fad'in bariki kizo Ayi hotunan mana dansu samu su wuce
Tashi tayi jiki babu kwari habib yaita d'aukansu hoto da aka gama bariki ta sallamesu suka wuce ya rage daka habib sai iyayen bariki na karya
Habib kallon bariki yayi tare da fad'in wai lafiya naga yau duk kinyi wani sororo kina tunani kin kasa sakin jikinki?
Bariki tace uhm Yarima rabona da muyi waya tun jiya da rana gashi wayanshi tun dazu nake kira a kashe
Habib tabe baki yayi tare da fad'in toh yana can wajan amarya ana soyewa yaushe zai tuna dake.....
Bariki kirjinta taji ya fara mata zafi tare da bugawa da karfi, lokaci d'aya taji wani irin kishi na taso Mata, lallai Yarima tabbas saboda hakan ya kashe waya Inba haka ba ai baya kashe waya wani hawaye ne ya siraro mata Mai zafi........
*Hmmmm rayuwa kenan, wai Mai yasa komai mutum yaga yana samu a sama ba tare da kwabon sisin shiba sai kuga yana wulakanta abun, inda mutum kud'i yasa ya siya novel dinnan a kasuwa na tabbata babu Mai zagi na, saboda mutum yasa kudinsa ya siya, haka zalika a online akwai wanda novel dinsu ba free bane saika biya ake saka a group, Suma bana ji ana zaginsu saboda ka biya kud'i ne ka shiga yau a media abunda na Lura dashi muda mukeyin novel a free mu ake zagi kowa yake samun daman fad'a mana magana Hmmm inaga nan gaba zan daina posting sai mutum ya biya May be zan huta da zagi da kuma cewa ban San abunda nakeyi ba, ikon Allah Wai mutum yana karanta Littafin wacce bata san abunda takeyi ba??? Indai mutum zai karanta Littafin wacce bata san abunda takeyi ba Toh shi miye?? inaga May be Idan mutum ya fara biyan kud'i zai gane nasan abunda nakeyi wai ni maryam nice zan lalata wasu oh ni mairo kunji sharri Toh ku Masu fad'amin hakan ku a shirye kuke kenan Mai yasa ban lalata kuba?? Ikon Allah Wlh wasu suna bani mamaki daka dawo wana daka hutu yau na fara posting har an fara sai kace jirana akeyi ai kwayi hakuri inyi kwana biyu Ina posting Kafin a fara zunduma min ashar din ance Ina saka batsa kunga kenan, maryam na rubuta batsa kuna tsine Mata kuna rage mata zunubi ?? maryam Obam da rubuta batsa ku kuma da kwasan zunubi ? .......*
~MARYAM OBAM~



*BOOK 2*
*PAGE 3*
*A DUNIYA BABU ABUNDA YAKAI KYAUTATA MA IYAYE DAD'I, WASU SUNA FATAN DAMA IYAYENSU NA RAYE DA SUNGA GATA, WASU HAR KUKA SUKE SUNA FAD'IN SAIDA SUKA ZAMA WANI ABU GASHI IYAYENSU BASA RAYE, AMMA KAI KE NAKU IYAYEN SUNA RAYE BABU ABUN WULAKANTAWA SAI SU,?? IYAYE SU SUKA KAWO MU DUNIYA MUSAMMAN UWA MAHAIFIYA DATA D'AUKI CIKIN MU TSAWON WATA TARA TAITA FAMA DA LAULAYIN CIKI YAU CIWO GOBE LAFIYA, BATA TABA TUNANIN CEWA ZATA ZUBAR DA CIKIN BA DANTA HUTA DA WANNAN CIWON LAULAYIN BA, ITA BURINTA KAZO DUNIYA SHINE BABBAN FATAN TA D'ANTA YAZO CIKIN KOSHIN LFY, HAKA MAHAIFI TUNDA KAZO KOMAI SHI YAKE SIYA MAKA NAJIN DAD'IN RAYUWA YA BIYA MAKA KARATU IN BAKA DA LFY YAITA FAMA DAN YA SAMO KUD'IN MAGANI, MAMANKA HANKALINTA YA TASHI HAR SAI KA SAMI LFY WANDA A LOKACIN INDA ZA'A FADA MA MAHAIFIYARKA ANA SON RAYUWARTA DANKA SAMU LFY WLH A IRIN SOYAYYAR DA UWA TAKE MA D'ANTA ZATA IYA RASA RANTA DAN D'ANTA YA SAMU LFY..... AMMA KASH KAI KUMA A DUNIYA BABU WANDA KA RAINA BAKA GANIN KIMARSU KAMAN IYAYENKA??? WLH DUK WANDA YA WULAKANTA IYAYENSA YAYI ASARAN DUNIYA DA LAHIRA, SANNAN ABUNDA KAMA IYAYENKA KAIMA INKA HAIFA HAKA NAKA YARAN ZA SUYI MAKA, DUK DUNIYA IYAYENKA SUNFI SONKA SO NA GASKIYA BABU ZAMBA....*
Habib salati ya saki tare da tafa hannu yana fad'in na shiga uku an fasa aurena, bariki mai zan gani haka??..... Oh ni habiba yau ga bariki na kuka akan namiji wanda maza ke binta Tana musu iskanci...... Amma dai gaskiya bokan yarima ya iya aiki.....
Bariki sauri tayi ta share hawayen fuskanta tare da fad'in babu wani boka, sone kawai Ina son Yarima, bazaka gane irin sonda nake mishi ba Wlh habib in......
Ke dakata miye kuma wani habib y'ar A din da zaki sa kice habiba shine bazaki iya ba? Gskya banso Wlh bariki Ina miki kawaici ban son in nuna miki koni wacece kar nan gaba azo bincike zanyi aure ki fad'a mugun abu a kaina inda badan tunanin haka da nakeyi ba Aida na dad'e da Karta miki rashin mutunci Wlh, karki kara kirana da wani habib dan ba sunana bane in bazaki cemin habiba ba, kice min y'an mata.....
Bariki ta Katse shi tare da fad'in Allah ya kyauta.....
Habib yace na gaba.... Dan wannan ya riga ya faru ni Wlh kin bata min rai
Bariki tace Allah ya baki hakuri Kinga tashi kije ki siyo mana abunda za muci yunwa nake ji....
Habib yace in zaki tashi ki tashi mu fita gaba d'aya zaifi mana
Tace inna fita muka had'u da Yarima fah?
Habib yace taya zaku had'u Bayan bai san gidan ba
Bariki tace na tura mishi address ai, amma Bari in tashi muje sai muhau keke napep Kar muje a mota ya ganni Ina tuki
Habib yace da an bani tashi muje
Tashi tayi tasa hijab tare da kallon iyayenta na bariki tace ni zan fita sai mun dawo ga kayan abinci nan in zaku dafa, kud'i ta dauko ta basu sannan ta fita
***********
Yarima bacci yake Sosai
Gimbiya zinatu kam tunda ta fita falo taci abinci ta koshi ta kwanta akan kujeran falon ta Fara chatting ita da gimbiya Amina......
Gimbiya Amina tace Kinga komai ya tafi dai dai dan haka saiki daina tsoro saiki cika alkawari koh?
Gimbiya zinatu ta bata amsa da fad'in karki damu my love dole In cika miki alkawari ai kin nuna min kina sona tsakani da Allah, tunda gashi ta dalilinki ansa ana min kallon budurwa Wanda nida kaina na zubar da budurcina cikin rashin sani.....
Gimbiya Amina tace Kai zinatu ai kinfi kowa iya aikata barna, kawai ki sami yatsa ki dinga turawa cikin hq, da candle ai dole ki zubda budurci
Gimbiya zinatu tace Kedai bari ai rashin sanin abunda zai jawo min yasa nayi hakan, kuma Wlh sha'awa yaja min, Wai ace aure da zakayi baka da zabi sai an zaba maka, ni duk cikin masu zuwa neman aurena babu wanda zan yarda in had'a jiki dashi dan basu min ba, sai yasa nake biya ma kaina bukata da yatsa ta ko Kindle da ayabar roba da naje China na siya karama a zato na babu abunda zaiyi ashe shine ma worst din zai kara bud'ani, saida kuraje suka daman Dr tazo tana dubani tace infection ne nan na mata bayanin komai tare da ja mata kunne Kar inji a bakin kowa, na nuna mata ayabar roban, tace min wlh zai iya sa in rasa budurcina har ta tabbatar min a lokacin nama rasa domin saka Kindle da yatsa uwa uba ga ayabar roba, na tsorata Sosai a lokacin tun daka ranan na daina ashe ban tsira ba na riga na rasa har abada ba tare da wani namiji ya sanni ba.....
Gimbiya Amina ta bata amsa da fad'in Hmmm Allah ya kyauta, sai yasa ni nake Mai gaba d'ayan budurci dai Nasan na rasa gwara Inci gaba tunda bazai dawo ba
Gimbiya zinatu tace my love yanzu in bikin ki yazo ya zakiyi? Koda yake Nasan zaki shirya komai tunda Nima gashi kin taimaka min
Gimbiya Amina tace ai dole in taimaka miki tunda ina sonki, komai zan iyayi miki
Gimbiya zinatu tace hakane nima very soon zan biyaki abunda kika min..... Ltr Bari inje in duba Yarima inga ya yake ciki..... Tana tura mata ta tashi tabar wajan dan zuwa d'aki taga wani hali Yarima ke ciki.
Koda ta shiga bacci taga yanayi murmushi tayi tare da fita tabar d'akin Tana fad'in ai gwara kayi baccin Dan inka kira Dr zai gane kasha wani abu, shikenan asiri na ya taunu in shiga uku
Yarima bashi ya farka ba sai wajan 5, da salati ya tashi, yaji duk jikinshi yayi weak amma haka Ya daure yayi toilet yayi wanka, bayan yayi wanka yaji karfi a jikinshi, agogon dake manne a bangon d'akin ya kalla yaga 5:06 da sauri ya koma toilet yayi alwala tare da fad'in wani irin bacci nayi haka?
Sallah Yarima yayi azahar da la'asar Bayan ya sallame yasa wata farar shadda tare dasa ba'kin hula yayi kyau Sosai sai gashi ya fito falo gimbiyar na kwance akan kujera tana danna waya....
Jin motsin mutum tare da kamshin Yarima yasa ta tashi da sauri ganinshi tayi cikin shiri.....
Kallonta yayi tare da fad'in where is my phone?
Ganin jikin nashi ya watsake yasa tace Bari in d'auko maka, sama ta haura Jim kad'an sai gata da wayoyin Yarima, bashi tayi ya amsa .....
Tare dayin gaba ya fara tafiya...
Da sauri tace Yarima Ina zaka? Ga abinci a dinning...
Yace Nop am not hungry yana fad'in haka yayi gaba abunshi domin babu inda yake son zuwa sai kaduna wajan Zainab domin yasan yanzu tana can tana tunanin ko lfya may be ma tayi fushi dashi koda ya fita fadawa suka zube suna Mai gaisuwa tare dayi mishi kirari, ganin yayi gaba yasa suka tashi suka bishi direct wajan motocinshi ya nufa tare da shiga wacce ake fita dashi in zasu fita amsan key din yayi tare da fad'a ma fadawanshi bana bukatar ku biyoni yana fad'in haka ya tada motar yayi gaba abunshi
Gimbiya kam ita a halin yanzu bata damu da fitan Yarima ba tunda bai gane ita ba virgin bace farin ciki ne fal cikinta kiran gimbiya Amina tayi tare da fad'a mata ta shigo dan Allah Yarima ya fita
*******
Bariki na zaune ita da habib wajan cin abinci, bariki dai ci kawai take amma ba dad'in abincin take jiba, dan gaba d'aya bata jin dad'in komai a bakinta, burinta kawai taji yarima ya kirata.......
Shi kam habib ci yake cikin jin dad'i da kwanciyan hankali, ganin bariki bata ci yasa ya tabe baki tare da fad'in iska na wahalar damai kayan kara, ni Wlh yanda nake dinnan banga saurayin da zaisa in dinga shiga wannan halin ba , haba bariki dan Allah kici abinci mu tashi mu tafi kin San yau akwai wasa zamu gwaggwaje duwai
Bariki tace Kai gskya ba tare zamu koma ba, dan Yarima yace min zaizo kuma na tabbata zaizo...
Habib yace kince wayarshi a kashe? Taya zaizo Kinga in zaki tashi ki tashi muje yanzu karfe nawa da har kike tunanin zai zo dan Allah tashi muje yau y'an nishad'i aka kira Wasan zaiyi dad'i yau.
Bariki tace uhm nifa yanzu kasan ban cika.......
Habib yace miye wani ka? Waye ka Ina mace akan wani dalili zaki dinga kaini jinsin da ba nawa ba ? Gskya banso yana maganan yana bata fuska.....
Zatai magana karan da wayarta ya farayi yasa hankalinta yayi wajan wayar tare da d'auka da sauri dan taga Sunan Yarima ne akan screen din wayar.... Tasa a kunnanta tare dayin sallama
Amsawa yayi har tana jiyo ajiyan zuciyarshi alaman yaji dad'i data d'auka yace my princess Ina gab da gidanku plz ki zauna da Phne dinki dan bazan gane ba ko kisa wani yazo bakin titi ya tawo dani
Tace ok bari habib yazo muna tare shima yazo tayani murna mumma fita amso Abu ne yanzu zamu dawo saiya tsaya ya jiraka
Yace OK tare da fad'in saina karaso
Bariki kallon habib tayi tace Yarima na hanya muyi sauri zaka tsaya a titi ku karaso gidan tare
Habib yace oh ni habiba yanzu Ina gansamemiyar budurwa in tsaya a bakin titi sai kace na fito good evening, tabe baki yayi tare da fad'in hakanan zanyi hakuri in tsaya tunda Yarima ne zai zo, zadai kisa y'an Maza suyi ta kallo na
Bariki dai bata ce komai ba tayi gaba ganin haka shima ya bita kud'in abincin ta biya sannan suka fita suka hau keke napep direct u/kanawa sukayi inda aka sauke habib a bakin titi ita kuma aka karasa da ita
Koda suka isa ta biya kud'in Keken tayi cikin gidan inda taci Sa'a duka iyayen bariki din data samo suna nan harda namijin yana zaune yana kallo zama tayi ta musu bayanin Yarima yana nan tafe, ta kalli mahaifin nata na Bariki Mlm musa tace dan Allah kayi komai yanda na fad'a ma ban son a sami matsala
Mlm musa yace baki da damuwa zainabu daka yanzu Ina son ki dinga cemin Abba ita kuma ya nuna Uwar bariki ta Karya yace ita kuma ki dinga ce mata Umma dan Kar mutane su gane kin San Gidan akwai mutane, sannan Idan Yarima din yazo ya tafi akwai wasu shawarwari da zan baki
Bariki tace hakane Abba ngd..... Suna cikin haka saiga habib ya shigo yana fad'in tashi kije yana waje yana jiranki
Tashi bariki tayi ta feshe jikinta da turare sannan ta kalli habib tace karka manta kayi komai yanda muka tsara
Habib yace babu damuwa komai zai tafi dai dai amma ki daina cemin kai kice min ki
Bariki dai fita tayi tunda ta fito idon Yarima Aliyu yake kanta ya rasa wani irin so yake mata da baya ji baya gani, tabbas yana son zainab wanda Abunda yasa yake kara Sonta harda irin shigar mutuncin da takeyi komai nata a rufe, ba irin y'an matan yanzu ba da suke nuna tsiraici a waje ba a gniñsu hakan shine Wayewa koyin haKan shi zaisa su sami mazajan aure,Wanda duk wani namiji mai kishi bazai auri macen dake fito da tsiraici waje ba sai dai yayi lalata da ita inma kikai shigan mutunci mutumin banza shakkar yi miki magana zaiyi dan baiga fuska ba domin yana yin shigarki zai bashi tsoro, duk namiji mai kishi bazai auri mace Mai fidda tsiraici waje ba, mace Mai tallan kanta waje ba..... Zuwan bariki ne ya Katse mishi tunani
Da sallama ta shigo cikin motar tare da rufe kofar motar,
Amsawa Yarima yayi tare da fad'in my princess Barka da yamma? Ya taro?
A hankali tace Alhmdlh tare da fad'in ya amarya?
Murmushi yayi tare da fad'in amarya tana lafiya.
Bariki ta d'anji haushi amma saita dake dan karya gane tana kishi
Yace nasan my princess ta gaji yau Sosai
Cikin ranta tace uhm maza kenan, Allah kadai yasan irin abunda yayi da matarshi Kafin yazo nan amma yazo yana mata dad'in baki yanzu.....
Karan wayanta ne ya Katseta kallon wayar tayi taga Alh madu ne da sauri ta kashe karan, tare da tunawa yace Mata yau zai zo,
idon Yarima na kanta yace pick your call
Kafin tayi magana wani kiran ya shigo kallon Yarima tayi taga shima ita yake kallo, kara kashe wayan tayi karan ya d'auke..... Hannu ya bata alaman ta bashi Phne din
Gabanta taji ya fad'i, sai tayi kaman bata ga hannun ba
Duk abunda takeyi idon Yarima na kanta murmushi yayi tare da fad'in Zainab mai kike boyewa bani phone dinki......
*plz kuyi min hakuri ba kullum zan dinga muku posting ba saboda wani dalili amma inna sami lokaci zan dinga kokari Inayi kullum din*
~MARYAM OBAM~



*PAGE 4*
*MAZA KUJI TSORAN ALLAH LOKACIN DA KAKE NEMAN MACE KOMAI TACE TANA SO SAIKA MATA, WANI ABUN MA BATA TAMBAYA KAKE MATA, IN ANYI AURE DUK HIDIMAR DA KAKE MATA SAIKA DAINA, KUMA BAWAI DAN BAKA DA HALIN YI DIN BANE, IN BAKA KYAUTATA MA IYALINKA BA WA ZAKA KYAUTATAMA, SAI KAJE KANA FAD'A AI BATA KWALLIYA BATA MAKA ABU KAMAN DA KAFIN KA AURETA, HMMM TAYA ZATA MAKA KWALLIYA TAYU KUD'IN POWDER DINMA BAKA BATA, KO KUD'IN KITSO A INA KAKE SON TA SAMI KUD'I TAYI??? DA LOKACIN DA TAKE GIDANSU TANA DA KYAU KOMAI NATA ABUN SHA'AWA AMMA KA AURETA KA MAIDATA TSOHUWAR KARFI DA YAJI, BABU KUD'IN LALLE, BALLE NA TURARE? HABA MAZA MAI YASA KUKE HAKA?? IN KAJE GIDAN ABOKIN KA YA BAKA ABINCI MAI DAD'I SAI KAZO KANA ZAGIN MATARKA BATA IYA GIRKI BA, BAYAN KAINE BAKA BATA KUD'IN CEFANE WANDA ZAI IYA HAR AYI MAI DAD'IN BA, WLH KUJI TSORAN ALLAH MAZA MASU IRIN WANNAN HALIN DAKA RANAN DA AKA BAKA ITA A MATSAYIN MATARKA KOMAI NATA YA RATAYA AKAN KA, ABUNDA MUTUM YAKE GANIN BA KOMAI BANE ZAI IYA KAISHI GA HALAKA, IN KANA DA HALI KA FARANTA MA MATARKA YANDA INTA FITO ZA'A CE MATAR WANCAN NE SABODA AN GANTA FES, AMMA IN AKA GANTA SABANIN HAKA ZAGINKA ZA'AYI TUNDA ANSAN KANA DASHI PLZ MAZA KU GYARA DOMIN ALLAH ZAI TAMBAYEKU TUNDA KANA DA HALI DAMA BABU NE SAI AYI HAKURI*
Kallonshi tayi cikin tsoro tare da fad'in Yarima plz ka barshi Kawu nane yake kira, so yake Inba ma Abba, wayan Abba ne ya sami matsala in an kira yana ji amma ba'a jinshi, inna d'auka nace bana gida zai iya zuwa har gidan ya sami Abba da Umma yayi musu fad'a akan Mai yasa zasu dinga bari Ina fita da yamma, kuma yanzu inna shiga Gida Umma bazata Bari in fita ba, dan yanzu tana tunanin ina d'akin makwabciyan mune.....
Yarima Aliyu ajiyan zuciya ya sauke, lallai Zainab gidansu gidan tarbiya ne, sabanin yanzu da iyaye suke sakin y'ay'ansu suna abunda suka ga dama, har ma wasu zaku ga kaman su suke juya nasu iyayen sai abunda sukace iyayen nasu keyi..... Amma a fili sai yace Mata my princess na fad'a miki tun Farko ai ki bani dama inga Abba kinki, yanzu Idan yazo ya gammu ya kike so inyi???
Cikin sanyin murya tace bazanji dad'i ba, domin na tabbata Abba zaiyi fushi Sosai, amma Yarima tunda harna yarda yau kazo gidanmu hakan ya kamata ya nuna cewa Ina son Kaga Abba din.....
Wani irin murmushi Yarima ya saki cikin jin dad'i tare da furta Kalman Alhamdullilah cikin ranshi, domin wannan maganan da Zainab tayi mishi yasa shi cikin farin ciki Sosai..... Kallonta yayi cikin ido tare da fad'in my princess kin tabbata kina son inga Abba.???
Ganin bazata iya juran kallon cikin idonshi ba yasa ta kawar dakai gefe tare da fad'in eh Ina so ka ganshi, domin hakan ya kamata Ayi tun Farko
Murmushi yayi tare da fad'in zan iya ganinshi yau?
Tace eh amma sai dai ka tura wani yaje ya maka sallama dashi duk da ban tunanin ya dawo amma kuma hala ya dawo din dan lokacin dawowarsa yayi .....
Dariya Yarima yayi tare da fad'in am joking bazan iya zuwa ni d'aya ba, but zuwa jibi Zanzo da Usman da wasu friends dina sai mu ganshi mu nemi izinin zuwa zance Kafin manya su shiga
Murmushi tayi tare da fad'in Allah ya taimaka
Ya amsa da Ameen, tare da fad'in where is my promise?
Kallonshi tayi taga shima ita yake kallo da sauri ta kawar da kanta gefe tare da sakin murmushi sannan tace wani promise??
Yace abunda ya faru wajan Walima.
Dariya tayi wanda ya kara mata kyau sannan tace Yarima ban samu daman d'aukan komai ba saboda jama'a Wlh kunya duk ta hanani gashi mune masu saukan..... Amma munyi hoto a gida da kawaye na Wanda mukai saukan tare
Yace OK Nasan duk kinfi yin kyau
Tace a'a tare da danna wayarta tace na tura maka ta whatsapp
Murmushi yayi ya d'auko wayanshi ya fara dannawa, yace my princess duka sun sa nikaf Kema Aida kinsa ko so kike ayi ta kallemin ke
Dariya tayi tace a cikin gida nefa babu Mai kallo na sai Kai ta karasa maganan tare da rufe fuska
Murmushi yayi tare da fad'in my princess yunwa nake ji banci komai ba tunda safe.....
Da sauri ta kalleshi tare da fad'in mai zakaci in kawo ma? Yarima taya zaka zauna har yanzu bakaci komai ba ulcer zai kamaka plz mai zaka ci??
Murmushi yayi cikin jin dad'i domin ganin yanda ta nuna kulawanta akanshi, ya tabbatar mishi da cewa tana sonshi Sosai......
Katse mishi tunani tayi da fad'in Yarima ko in kawo maka tea kasha Kafin in dafa maka wani abu??
Yace a'ah ki barshi zanje Inci abinci yanzu
Shuru tayi tana d'an nazari can tace ko in kira habib yaje ya kawo ma wani abu kaci?
Hannunta ya koma tare da ri'ke mata su duka biyun yace my princess karki damu zanje wani waje Inci, ko zaki raka ni?
Da sauri tace eh muje Kafin Abba yasa Umma ta kirani a d'akin da take tunanin ina ciki inya dawo Kar yasa a kirani yaga bana nan koda yake Nasan ma ya dawo ganin habib Nasan bazai damu daya ganni ba.
Murmushi yayi yace Nop Bari inje alone banso Ayi miki fad'a my princess
Tace Yarima plz muje kaci abinci habib na nan bari in kirashi sai muje tare zance ma Abba zani maraban jos In kwana bazai hana ba sai muje kaci
Yarima yace ok my princess
Fita tayi ta shiga cikin gidan Jim kad'an sai gata ita da habib da abbanta na Bariki Sun fito daka gani ya fito raka habib dinne a yanda Yarima ya fahimta kenan? har bakin titi ya rakasu sannan ya dawo ya shiga gidan yarima yana kallonshi cikin ranshi yace wannan daka gani Dattijo ne yana yin kamalan shi ya nuna ma Yarima hakan??? kai ana abu a duniya sai yasa akace sometimes abunda ka gani bashi bane gaskiya......
Yarima tada motar yayi shima ya nufa titi bai gansu ba kiran Zainab dinne yasa ya dauki waya tare da fad'in my princess where are you?
Tace muna gaba wajan NDA Abba saida muka shiga mota ya koma shine muka sauka a nda
Yarima yace ok ga ninan zuwa, Yarima juyawa yayi ya nufi nda din ya d'aukesu ta shiga gaba habib kuma baya, Yarima ya kalleta yace Ina zaki kaini Inci abinci??
Ido ta d'an zaro tare da fad'in ni Ina na sani tunda ba zuwa nake ba
Habib dake Bayan motar yana jinsu cikin ranshi yace bariki ko y'ar iska ke inane baki Sani ba cikin garin kaduna yanda kuka san map din garin ne a kanta amma yanzu tana wani nuna ita ta Allah ce..... ?
Yarima wani babban restaurant ya faka motarshi wajan yayi mugun had'uwa gashi babu irin tarkacen mutane a wajan, daka ganin alama wajan ba kowa ke zuwa ba sai y'an gayu na gaske, private waje suka zauna, shidai habib cewa yayi cikin mutane zai zauna danya dinga ganin masu shiga da fita
Bariki tace muje tare mana
Yace ke barni in zauna nan ko zanyi kasuwa
Bariki dai dariya tayi sannan ta nufi ciki inda Yarima yake domin yace baya son su zauna inda akwai mutum ko d'aya dan baya son ana kallon mishi ita.......
Yarima ya fad'a abunda za'a bashi bariki kam tace ta koshi Yarima yace dole taci wani abu, babu yanda ta iya tasa a kawo mata snack dan a koshe take shima takeaway tace tana so, yarima yace abar snack din in Sun tashi fita zata zaba abunda take so.
Wajan 15 mnt aka kawo ma Yarima abinci lokacin ana ta kiran sallah magrib tashi yayi ya Kalli bariki tare da fad'in bari inyi sallah.
Tace OK tare da kallon Wanda ya kawo abincin tace maida kayan inya dawo sai kayi warming din abincin ka kawo.
Mutumin yace ok ma, Yarima bai tafi ba saida yaga mutumin ya fita dan ya Lura dashi yanda yake kallon zainab kaman yana son yi mata magana.....
Yarima Aliyu na fita kam saiga mutumin ya dawo da sauri yana fad'in ma plz I need to talk to you.
Bariki tace lafiya maiya faru?
Yace ma ance in amso phone number d'inki ne
Tace what? Are you mad da aurena inzo da mijina kazo kace min in baka phone number dina get lost frm hare Kafin mijina ya dawo ya ganka
Mutumin yace sorry ma Nima na fad'a mishi kina da aure saboda irin shigarki amma yace babu damuwa koda kina da aure in amso mishi number d'inki
Bariki tace Waye zan iya ganinshi??
Yace let me go and ask him in yace in kawo ki sai kizo
Bariki tace ok yana tafiya saiga Yarima ya dawo Allah yasa bai ganshi ba
Bariki tashi tayi tare da fad'in har an idar kiran mutumin tayi da baiyi nisa ba yazo tace Kawo Mai abincin
Yace OK ma
Bai dad'e ba saiga abincin ya kawo, Yarima coffee ya fara sha sannan ya kalli bariki yace my princess feed me plz
Dariya tayi tare da fad'in feed ur self u r not a baby
Yarima kallonta yayi tare da fad'in oh really? Ni baby dinki ne
Ido ta rufe alaman jin kunya
Hannunshi yasa yana kokarin cire mata hannunta da tasa ta rufe fuskanta ..... Muryan Wanda ya kawo abincin ne yazo yana fad'in ma he said that you can come he is waiting for you......
*Plz kuyi ma my hrt addu'a Allah ya bata lfya my princess my queen phareejay, Allah yasa kaffara ne????*
*kuyi manage plz Nima ba wani lfya gareni ba Nayi muku ne dan kusa my hrt a addu'a plz ??*
*plz ku dinga hakuri da typing error banda tym din editing*
~MARYAM OBAM~


BOOK 2*
*PAGE 5*
*Y'AR UWA KOMAI MUJINKI YAYI MIKI AMSA KIYI GODIYA TARE DA NUNA FARIN CIKIN KI DUK KANKANTAR ABUN KARKI RAINA, DOMIN YAU IDAN MIJINKI YA KAWO MIKI PURE WATER YAGA KINA TA MURNA TOH GOBE SWAN WATER ZAI KAWO MIKI YAGA WANI IRIN MURNA ZA KIYI, BABU ABUNDA NAMIJI YA TSANA KAMAN YAGA YA KU'KE YAYI MIKI ABU AMMA KI NUNA MISHI HALIN KO IN KULA, Y'AR UWA IN KINA MA MIJI HAKA WLH KO YANA DASHI BAZAI DINGA YI MIKI BA ZAICE BAKYA GODEWA IN YAYI MIKI GWARA KAR YAYI KI ZAGESHI DA HUJJA, NAMIJI YANA DA SAUKI IN KIN IYA TAFIYAR DASHI DUK DA NASAN WASU MAZAN KOYA KA MUSU?? BASU CANZAWA, AMMA ANA CEWA IN KASAN HALIN MUTUN SAI KASAN YANDA ZAKA ZAUNA DASHI, RAYUWAR AURE DUKA HAKURI NE IN KINCE MIJINKI YAYI MIKI KAZA, TOH WATA ITA NATA MIJIN YAYI MATA ABUNDA YAFI NAKI MUNI KUMA HAKA TAKE ZAMA DASHI BABU YANDA ZA TAYI, AURE BAUTA NE KUMA DUK ABUNDA AKACE BAUTA TOH SAI ANJURE DAN HAKA MATA KUYI TA HAKURI DUK MAI HAKURI YANA TARE DA ALLAH, SANNAN WUYA BAYA TABA DAUREWA HAKA JIN DAD'I DAN HAKA HAKURI DAI SHINE ZAMAN DUNIYA*
Yarima cire hannunshi daka fuskanta yayi idonshi ya sauka akan yaron, ganin irin kallon da yake Mai yasa yaron Ya daburce.....
Tare da fad'in sir aikoni akayi na fad'a mata shine tace zata taga Waye, shine yace ince taz.....
Bariki ta Katse shi da fad'in ya isa haka, kallon Yarima tayi wanda fuskanshi ke d'aure alaman bacin rai tace Yarima na yazo yace in bashi number dina shine..... Labarin abunda ya faru ta bashi....
Yarima Aliyu baiyi magana ba sai d'aukan wayarshi da yayi ya danyi danne danne sannan yasa a kunne yana fad'in ina restaurant dinka kazo yanzu coz ina sauri, yana fad'in haka ya ajiye wayar.... Ganin haka mutumin daya kawo abincin ya zube a k'asa ya fara ro'kan yarima danya tabbata Mai wajan ya kira, yace plz sir forgive me Wlh Aiko ni akayi saida nace bazan zoba matar aurece, amma yace dole sai Naje ko yasa Mai wajan ya koreni, sir In baka yarda ba kazo muje ka ganshi....
Tashi Yarima Aliyu yayi yace muje.....
Da sauri ya tashi ya shiga gaba amma suna zuwa wajan da yace mutumin na ciki suka ga wayam, babu kowa.
Yarima Aliyu ya kalli mutumin yace yana Ina?
Mutumin yace sir Wlh a nan yake sai dai in fita yayi, hakuri yaita bama Yarima.... Bariki tace Yarima kayi hakuri kazo muje.....
Jan hannun bariki yayi sukai waje Bayan ya biya kud'in tare da cema habib dake zaune ta waje muje.....
Bayan sun shiga mota Yarima tuki yake cikin bacin rai domin shi gaba d'aya laifin Zainab din ya gani damme zata tsaya Tana magana dashi har tace tana son ganin mutumin yanzu inda ban dawo ba zuwa za tayi..... Wani irin gudu ya saki....
Habib dake baya yace cikin ranshi Kar yaje ya kasheni ina cin gajiyar kuruciyata da sauri yace Yarima zan sauka a kawo zan amsa sa'ko...
Yarima yace ok suna zuwa kawo Yarima ya faka habib ya fita tare da fad'in a gayas haka kawai aje a kashe ni ban shirya ba...... ??
Yarima bai tsaya ba sai maraban jos, da yake yau sati mutane nata kaiwa da komawa cikin shigar banza, Yarima shidai ya rasa mai yasa baya son wannan anguwar shi inda so samu ne baya son tana zuwa kwata kwata domin anguwar bata Mai ba, ga motoci dake ta shigowa waima damma ba tanan bane Layin da bariki take ba......
Bariki kallon Yarima tayi da fuskanshi babu alaman wasa..... Tace haba Yarima kofa abincin baka ciba, aiya kam......
Yace ya isa Zainab plz, ban son dogon magana, sauka kije zan tafi.....
Kallon mamaki take mishi ganin yanda yake mata magana duk da hakan ya bata tsoro amma saita dake tace haba Yarima, wannan fushin fah, karka manta kazo tayani murna ne bai kamata ka sani cikin damuwa ba
Shuru yayi ba tare da yace Mata komai ba, a tunaninta ya sauko ne, dan haka tace yanzu Mai zaka ci in n.....
Ya dakatar da ita da fad'in Zainab plz leave my car....
Tace Yarima Mai.....
Yace I said leave my car plz
Hawaye ne ya fara zubo mata, garin yayi duhu, baya ganin hawayen da takeyi jin Tana sheshekar kuka yasa ya gane kuka takeyi..... Bud'e motar yayi ya fita domin bazai iya sauraranta Tana kuka ba uwa uba kuma abunda tayi ya bata mishi rai, a duniya babu abunda ya tsana kaman yaga ana taba abunda yake so, wanda yake ganin kaman Zainab din ta raina shine tunda har tayi magana da wani ya tabbata inda bai dawo ba zata iya sauraranshi tunda harta yarda Tana son ganinshi din, wata zuciyar tace amma tayi maka bayani.... D'an tsaki taja tare da nufa masallacin dake kusa da wajan dan yin sallah isha'i da ake kira......
Bariki kam tana cikin motar tana kuka, wanda ba kukan komai take ba saina tausayin kanta, musamman abunda taga ya faru yau, jiba yanda Yarima yayi fushi har yake nuna kishinshi a fili, tabbas Idan Yarima yasan wacece ni ban tunanin zai ragamin ko kad'an, lokaci d'aya taji kanta ya fara mata ciwo, lallai Ina son Yarima bana tunanin zan iya rayuwa ba tare dashi ba, sonshi yasa na daina aikata zina sonshi yasa na daina aikata abunda Nayi niya dan inga na kuntata ma iyayena, wani sabon kuka ta kuma saki.....
Yarima ne ya shigo cikin motar jin Tana kuka Sosai yasa yaji jikinshi yayi sanyi, duk da ranshi har yanzu a bace yake, domin Yarima namiji ne mai mugun kishi ya wuce duk yanda Mai karatu yake zato..... Janyota yayi jikinshi tare da fad'in plz stop it, bana son jin kukanki, Zainab Ina fushi dake inda kin San yanda nake sonki da kuma kishin ki da Idan wani namiji yazo inda kike zaki nuna mishi ke kurma ce, yanda ma bazaiji sautin muryanki ba, inda banzo a time ba only god knows what will happen......
Bariki cikin kuka tace Yarima Wlh abunda na fad'a maka gaskiya ne, nace mishi ya fad'a ma mutumin inason ganinshi tunda nace ni matar aurece yace duk da haka a bashi number dina, nayi hakan ne in kazo muje tare dakai amma badan wani ab........
Yarima Aliyu yace ya isa haka mubar maganan yanzu kije gida ki huta, Nasan yau Kin gaji Sosai....
Cikin sanyin murya tace toh amma Yarima baka ci abinci ba??
Yace don't worry, zanci in naje gida....
Kai ta d'aga alaman Toh, tare da fad'in Yarima hope u trust what I said? Nd ina fatan ka hakura?
Yace Zainab plz nace mubar maganan go and rest, muje in raka ki bud'e kofar motar yayi....
Ganin ya fita itama ta bud'e kofar motar ta fito har kofar gidan da tace mishi na y'an uwanta ne ya rakata saida ya Bari ta shiga ciki sannan ya dawo ya shiga motarshi yayi gaba cikin gudu
Bariki kam tana ganin ya wuce ya fito danta nufi inda take, tafiya take tana tunani domin ita bata yarda Yarima ya hakura ba, dan inda ya hakura da baiyi reaction haka ba, lallai Yarima yana da kishi, duk ranan da yasan wacece ni ban tunanin zai zauna dani a matsayin matarshi koda ya aureni..... Wata zuciyar tace mata kin manta gidan sarauta basa saki, sai an Kama Ka da laifi biyu? Bata san lokacin da tayi murmushi ba wannan tunanin da tayi shi yasa taji karfin giwa tare da kara d'aura dammaran rufe sirrinta har sai ta auri Yarima dan tana sonshi kuma tasan indai ya sani Bayan aure bazai saketa ba tunda ba'a saki...... Yarima Aliyu na tabbata kai mutumin kirki ne, soyayarka a gareni gaskiya ce kaman yanda nima nake maka, Idan na tuna abunda ya faru dani Ina takaici, tabbas Yarima ni Nasan baka dace dani ba, kafi karfina domin irin rayuwar mu ba d'aya bace, duk shirin da nakeyi na auranka Inayi ne kawai amma bawai dason raina ba, ina ganin kaman zan cuceka ne Sonka yasa na zama mai son kaina, ban taba tunanin duk duniya akwai wanda zan boyema halin da nake ciki ba tunda har iyayena sun sani kuma sun kasa yin komai akai, duk da ransu yana baci amma babu yanda za suyi domin burina in rama abunda sukai min na rashin d'aukan kaddaran daya fad'amin...... Jin ana mata magana yasa ta waiga
Driver din alh madu ne yake mata magana, yace sannu hjy tun dazu nazo ai inata jiranki, mai gida yace ya kira baki d'aga waya ba, gashi hjy babba wayanshi shima baya d'aga wa.
Bariki tace Indai wajan hjy babba kazo yana filin rawa Nasan zaka iya dubashi a can , Tana fad'in haka tayi gaba ......
Binta driver din yayi yana fad'in a'ah Wajanki nazo oga yace inzo in d'auko ki sai yasa nazo.......
Bariki tace kaje kace Mai nace bazan zo ba, and kuma daka rana irin tayau karya kara kirana domin ni yanzu Allah ya shiryar dani na daina wannan banzan rayuwar aure zanyi
Driver din alh madu yace Kai Alhmdlh Wlh naji dad'i Sosai, dama Wlh tunda na ganki naji Ina takaicin wannan rayuwar da kikeyi gaki yarinya karama amma babu daman inyi magana karki fad'ama oga ya koreni, wlh Ina takaicin wannan abunda yakeyi Wlh sai muje garin abuja muyi wata biyu uku amma baije yaga iyalanshi ba, sai dai wancan macen tazo wancan tazo ta sameshi a guest house dinshi, ni Kece ma naga yana bi kina Mai wulakanci, gashi mutum ya girma Mai yakon yabi Allah yaita istigfari amma shi ina kullum hanyar bata ita yake bi
Bariki tace Allah dai ya shirya, nidai ka fad'a mishi sa'ko na, Tana fad'in haka tayi gaba
Driver din alh madu yace Kai Alhmdlh Wlh naji dad'i Sosai, yanzu kam zani in fad'ama wannan tsohon banzan sa'kon yarinyar nan
*********
Yarima Aliyu saboda gudun da yayi kaman zai tashi sama 20mnt ne ya kaishi Zaria, Allah ya taimakeshi ya sauka lafiya, domin gudun fitan rai yayi yana tuki yana tuna abunda wanna yaron yazo yana cewa *he said that you can come he is waiting for you* Yarima Aliyu Wanda yaga Abun a matsayin kaman Zainab ta raina shine dan taga yana Sonta da yawa tsaki yaja tareda shiga gefenshi inda yaga gimbiya zinatu a falo tana zaune tana danna waya tasha wata doguwar riga y'ar kanti yayi mata kyau Sosai, kauda idonshi yayi daka kanta kaman bai ganta ba...
Tashi tayi da sauri ta nufeshi tare da rungume shi tana fad'in Yarima inata kiranka baka d'auka ba, tun dazu nake cikin damuwa tare da fargaban Allah yasa lfya
D'an janyeta yayi daka jikinshi tare da fad'in plz allow me to go and rest ,gaba yayi abunshi
Gimbiya zinatu binshi tayi da ido alaman Mai yake nufi, kodai ya gano gaskiyan al'amarin ne? Kai a'a bazai taba ganewa ba domin jinin daya gani zai sa ya tabbatar da ita budurwace, kafada ta d'aga alaman shiya sani Nasan wani wajan ne aka bata mishi rai, chatting dinta taci gaba dayi ita da gimbiya Amina.
Yarima kam yana shiga bedroom dinshi wanka yayi tare dasa jallabiya, ya fito yaga gimbiya nata danne danne dan tsaki yaja mara sauti yakan yi mamaki Idan yaga mutum yana bama waya muhimmanci fiye da komai, danya Lura da gimbiya zinatu Tana son bama waya lokacinta Sosai, dinning ya nufa dan yayi dinner....
Gimbiya ganin ya zauna akan dinning yasa ta tashi ta danna wani abu saiga kuyangi nan sun shigo, sun San abunda za suyi dan haka shi suka farayi zuba ma Yarima abinci, Bayan sun gama suka bar wajan, Yarima Fara ci yayi amma baya jin dad'in abincin dan ranshi a bace yake, yau princess dinshi ta bata mishi rai Sosai, gimbiya zinatu zama tayi itama akan dinning din tare da kura mishi ido tana kallon yanda yake cin abinci kaman baya son ci...... D'ago kai yayi yaga tana kallonshi a hankali yace stop starring at me like that,
Gimbiya zinatu tace in ban kalleka ba wa zan kalla?
Yarima shuru yayi ba tare daya kuma cewa komai ba, ya rasa mai yasa yake tantama akanta Sosai, abunda yasa har yanzu yake ganin kaman akwai wani abu tare da gimbiya zinatu shine lokacin da yayi sex da ita bai San sanda ya fara ba,hakan yana nuna mishi baya cikin hayyacinshi, yaga Abun kaman mafarki har yake ce mata ita ba virgin bace, abun daya d'aure mishi kai kuma shine yanda ya farka yaga jini a jikinta alaman she is virgin, wannan Abun yana d'aure ma Yarima kai, ido ya d'an lumshe lallai gimbiya she is a virgin Inba virgin bace taya zanga blood? Bai kamata Ina tantama akanta ba, I have to believe in what I see, tunda if she is not a virgin bazanga blood ba, duk da Nasan bako wace mace bace take zubar da jinin budurci kuma budurwa ce, but da yake Allah yana son nuna min sai gashi ita gimbiya Tana d'aya daka cikin masu zubar da jini a daren farkon su, sabanin wasu matan dasu baya zuban musu kuma suma virgin ne, ba lallai bane Idan jini bai zuba ba ace mace ba budurwa bace, wata baya zuba wata yana zuba, shi budurci ba daka jini yake ba, yanda kaji cikin mace Idan ka shiga zaka jishi a matse tun daka farko har ciki, wannan shine budurwa, wacce kuma ba budurwa ba koda tayi matsi ana ganewa, domin wajan ne zai matse cikin kuma yana shiga yaji kaman ya fad'a rami, dan haka y'an mata ku daina rud'an kanku kuce AI akwai magani dana miji bazai gane cewa ni budurwa bace wannan maganan karya ne wlh, domin budurci budurcine in kika rasa shi har abada kin rasa shi bazai taba dawowa ba komai zaki ma wajan, domin abun daka Allah ne, kuma budurci shine kimarki wajan mijinki daka yaji ya sameki kofa a bud'e kin bani domin wlh har abada bazai dinga ganin kimarki ba sai dai in a bisa tsautsayi kika rasa budurcinki tayu yaji tausayinki ya d'aga miki kafa, shima ba lallai ba domin in bakiyi wasa ba wata rana saiya goranta miki Indai namiji ne, sai yasa yana da kyau duk wani waje da zaki Indai kin San wajan ba tsaro ki guji wajan Kar ki jaza ma kanki bala'i.......
Yarima tashi yayi dan baya jin dad'in abincin d'akinshi ya nufa ya kwanta, jin karan wayanshi yasa ya d'auka yaga zainab ce kashe wayan yayi gaba d'aya dan baya bukatar magana da ita a halin yanzu.........
~haba masoya novel's din bariki na fito, yanzu dan Allah har sai kun Bari anzo ana tambaya na akan in tura ma mutum novel daka page kaza zuwa kaza? taya akayi kuka bar haka ya faru plz in an tambaya ku dinga badawa tura ma mutum novel yana mun wuya Wlh, sai inji gwara ma inyi typing da in tsaya turama mutum novel~
*NGD SOSAI DA ADDU'A*
~ina matukar yinku Sosai Alhmdlh my hrt taji sauki, a rayuwa babu abunda yake min dad'i irin addu'ar da kuke min koda Banyi niyan yin typing ba sai inji Ina son yi muku badan komai ba sai dan addu'ar da kukeyi min daka bakunan ku masu albarka, Ina matukar yinku masoya na one luv~

~MARYAM OBAM~

Reply
#2
*PAGE 6*
*Y'AR UWA KI GUJI FAD'AMA KAWAYE SIRRIN MIJINKI, BAMA KAWAYE BA HARTA IYAYENKI DA SUKA HAIFEKI KODA KUN SAMI SABANI DA MIJI, KARKI KALAMAN BATANCI AKAN MIJINKI, KICE YA MIKI KAZA YA MIKI KAZA, SAI KIN GAMA BATASHI DAKA KARSHE ACE KIYI HAKURI KI KOMA, BAYAN KIN KOMA KE KINA CAN KUN SHIRYA KUNA ZUBA LOVE DA MIJI, AMMA IYAYENKI NA NAN NA KALLONSHI DA ABUNDA KIKA FAD'A MUSU, Y'AR UWA KI GUJI BATA MIJINKI WAJAN IYAYENKI DOMIN IYAYE BA KOMAI SUKE D'AUKA BA, YA KAMATA KI ZAMA MAI HAKURI DA RUFE SIRRIN MIJINKI INDAI BA ABUNDA YA SABAMA SHARI'A YAYI BA, SANNAN FAD'AMA KAWAYE SIRRIN MIJINKI ZAISA SU RAINA KI SU DINGA MIKI KALLON SAUNA MARA WAYAU, GABA D'AYA ZAMAN AURE HAKURI NE ZOMU ZAUNA ZO MU SABA, SANNAN CIKI BADAN TUWO KAWAI AKAYI SHIBA.......*
*RASHIN SANI*
*KAWATA HAUWA A USMAN JIDDERH*
~ina tayaki murnan kammala novel dinki Mai cike da abubuwa da dama, a gaskiya kinyi namijin kokari wajan rubuta novel din rashin sani, Littafin yayi dad'i Sosai tare da Ma'ana, kin zuba basira a cikinsa Allah ya baki ladan fadakarwa yanda kika gama lfya Allah ya baki ikon Fara wani lafiya~
Bariki ganin yayi rejecting kiran yasa tayi murmushi dan tasan dama inta kirashi baya d'auka sai dai ya kirata koya bari ya tsinke ya kira koya kashe ya kira, minti d'aya minti biyu har biyar Yarima shuru bai kirata ba, d'an murmushi tayi tare da fad'in may be yana wani abune Nasan for sure zai kirani, jiran kiran Yarima tai tayi taji shuru, d'aukan wayanta tayi ta duba time din data kirashi taga wajan 44mnt tace lafiya kuwa? Kar dai ace har yanzu yana fushi ne? Kai no Nasan bazaiyi fushi irin haka ba.... Kara dialing number dinshi tayi taji ance mata switch off, tace haba daman Nasan haka kawai Yarima bazaiki kirana ba, may be yasa caji ne koh yana wani Abun...... wata zuciyar tace ko kuma yana wajan amarya ba, yana zuba mata tsantsar soyayya..... Da sauri ta girgiza kai tare da fad'in no..... Jin ana mata nocking yasa ta Fara fad'in Waye ne?
Muryan habib taji yana fad'in bud'e mana, ba kwarto bane da kike zunduma ihun Waye ne......
Bud'e kofar tayi habib ya shigo ,zama yayi yana fad'in Washhhhh Na gaji, d'anzo ki matsamin baya na
Bariki tsaki tayi tare da fad'in Koba baya ba?
Habib yace eh shi nake nufi...... Ke bama wannan ba wai maiya faru tsakaninki da Yarima ne? Naga yanda yake fushi yana ta gudu dama kaman zai tashi sama, sai yasa Nayi mishi karya ya saukeni Kar yaje ya jefamu kan trailer mu mutu, ban ajiye Mai min addu'a ba, ko d'an auren da mata keyi koda shiga ki fito ne ace kadai taba koshi Nayi ai babu laifi......
Bariki tace Hmmm Allah ya kyauta, tare da fad'ama habib abunda ya faru.......
Habib yace amma da iskanci kike akan wani dalili zaki bama wani dama, ai gashi yanzu kinja ma kanki sai ki nemi mafita, ni naga kaman ma nafi son ki auri Yarima domin in Ina wajan da yake Mai kamun kai nake zama, amma ke in banda tsaban iskanci har kice zaki ga wani kuma kin San da wanda kika je wajan.....
Bariki tace ai ka tsaya ka.......
Habib dakatar da ita yayi tare da fad'in Wlh bariki ban son bura uba, akan wani dalili zaki dinga kaini jinsin da ba nawa?... Gskya banso
Bariki tace kwantar da jijiyoyin cillarka.....
Tashi yayi tsaye tare da kama kugu yana fad'in bariki sanin kanki kin San wacece habiba, wlh banki inyi tsirara ba ni dake mu daku......
Bariki tace ah zauna kawata Ina ni Ina fad'a da babbar kawata Allah ya baki hakuri Hjy habiba ikon god....
Zama habib yayi yana fad'in ah toh in banda iskanci taya zaki dinga had'ani da maza har ki dinga cewa in kwantar da jijiyon cilla ta, ni Ina naga jijiya ni da nake da Fata, ai jijiya sai y'an maza ya karasa maganan yana dariya
Itama bariki dariyan ta saki tare da fad'in nidai Wlh na k'osa Yarima ya turo ayi bikin mu Ina gama istabra'i.....
Habib yace yauwa Ina jinki kina ban labari.....
Bariki tace Hmmm nifa Wlh nace ina son ganin mutumin ne saboda muje tare da Yarima amma Yarima yayi min mummunan tunani, yana ganin inda bai dawo ba a tunaninshi zanje wajan mutumin ne.....
Habib yace Kema maiya kaiki?? Ni Wlh ba tun yau na Lura da wannan Yarima dinba akwai shegen kishi Wlh bariki naga kaman kina wasa, samun Yarima Aliyu ba karamin Sa'a bane, inko kika bari ya kubce miki Wlh kinyi Asara, Kut Aina sha fad'a miki inda ni yace yana So Wlh da yaga yanda ake soyayya amma keda yace yana So kina iskanci, namiji har namiji wlh Yarima ya had'u so handsome.......
Bariki tace uhm, waya ce ina wasa da Yarima?? Ni kam duniyar nan banga Wanda nake jin tsoro ba tare dajin tsoran yasan koni wacece ba sai Yarima Aliyu, Kinga kawata inda bana son Yarima yaushe zan damu yasan koni wacece?
Tabe baki habib yayi tare da fad'in ai gashi yanzu kina kokarin ki nuna mishi halin naki ke gindi babu control daka Kinji ance ana son ganinki kin yarda, Allah yasa ba fushi yayi ba sai yasa ya kashe wayoyin nashi ba.
Bariki tace uhm....
Habib yace kyace uhm mana tunda kin shuka tsiya...... Ni tashi muje muyi rawa ko naji sanyi kwana biyu ban girgiza duwaiya ba.....
Bariki tace wa? Rufamin asiri Aini inka ganni a lahira kaini akayi haka kawai tsautsayi ya kaini Yarima yazo a'a Wlh bada niba wai ance da tsohuwa tayi zina......
Shewa habib ya saki tare da fad'in kunji salo nidai Kinga tunda banda tsayayye balle in takura kaina nayi gaba dan yau sai na karkad'a kayan alatu
Bariki tace nan akafi auki....... Lah mota ta na barta a u/kanawa Wlh Yarima ne ya caza min Kai sai yanzu na tuna,
Habib yace tsiyar y'an mazan nan kenan ai sai yasa ni naki yarda Nayi aure, suna auranka suna kaika ciki ka zama nama, sai yasa nake tatsan su a waje... Ke gaki ko ciki baki shiga ba har an fara miki duk da Kece da laifi
Bariki tace uhm bari in kira ubana na Bariki ince a kulan min da motar ni saida ta zanyi ma gobe inna fita
Habib dariya Ya saki tare da fad'in ni sai naga kaman ma kina kama da mutumin Wlh.....
Bariki dariya tayi tare da fad'in amma Allah ya isa......
Habib fita yayi yana fad'in sai da safe zani wajan wasa
Yana fita bariki tasa ma kofarta key ta kwanta tare da kiran babanta na Bariki ta fad'a Mai ya kula da motar, sannan ta kara da fad'a Mai Yarima zai zo jibi dan neman izinin zance..... Tace Bari koma dai miye gobe mayi magana in nazo Abba.
******
Driver din alh madu koda ya koma abunda bariki ta fad'a haka Ya fad'ama Mai gidan nasa,.
Alh madu dariya yayi tare da fad'in yaro man kaza, yaro yaro ne yaro bai San wuta ba saiya taka, lallai Bariki har yau baki San Waye alh madu ba, amma naga kina son in fito in nuna miki Waye ni dan naga kanki yana rawa very soon zanyi maganin ki, sannan Indai bani zaki aura ba sai dai mu zauna muci gaba da mu'amala yanda mukeyi, dan bazaki aura kowa ba inba niba.
D'aukan wayanshi yayi ya doka ma Hjy babba kira, duk da yasan ba lallai bane ya d'auka domin tun dazu yake ta kira bai d'auka ba, harya kusa tsinkewa aka d'auka......
Hjy babba ya d'auka tare da fad'in Allah ya taimaki Sanata alh madu daka majalisan dattawa sai Villa insha Allah
Alh madu yace kana ina duk inda kake kazo yanzu sannan ina son kazo min da bariki kota wani hali kafarka kafarta yau nake bukatar ganinta cikin daren nan a guest house dina ......
Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e yanzu zaka gammu
Bayan alh madu ya kashe wayan, hjy babba yace Toh fah hala bariki ta kara Karta Mai rashin mutunci ne Bari inje d'akinta inji y'ar bura ubar itama har mota ya bata ita da bata iya cin arziki ba inda Tana mishi yanda yake so Aida tafi karfin abunda yafi wannan motar duk da tace baida kayan aiki abu kaman ayabar yara kona jarirai ne tace ma oho ni na manta..... Gaba yayi tare da nufa d'akin bariki data fara bacci nocking yaita mata da karfi.......
Tashi tayi tare da sakin tsaki tana fad'in Waye ne??
Muryan hjy babba taji yana fad'in nice bud'e kofar
Bariki tashi tayi ta nufi kofar tana murza ido, bud'e kofar tayi taga hjy babba dinne tace lafiya cikin wannan daren???
Hjy babba yace lafiya mana, ko 12 bai karasa ba kike cewa cikin wannan daren sai kace nazo miki da karfe biyun dare, Kinga ni bama wannan ya kawo niba, nazo ne muje wajan alh madu dake yanzu ya kirani yace yana son ganinki dan Allah shirya muje......
Bariki tace hjyta babu inda zani domin wlh ni aure zanyi kuma istabra'i nakeyi dan so nake inyi tsarkakken aure.....
Hjy babba yace au me????!
Tace aure.......
Yace gaskiya banji dad'in wannan maganan ba Wlh Ina ke ina wani aure yanda kike da kyau da lafiya ga kuruciya, gskya banji dad'in jikina ba wai mahaukaciya taji duka...... Gaskiya bariki ki canza shawara ai yanzu ne kike da dama kuma shi komai na duniyar nan lokaci ne gwara kici naki lokacin daka baya kyayi auren in kin daina tashe amma haka kawai tsigai fiyau kina tashe ki wani cuta kanki Muma ki cucemu dan abunda muke samu saboda ke mu daina samu, ki makale waje d'aya da Sunan kinyi aure gskya raina ya baci
Bariki tace hjyta nidai bacci nakeji yanzu wlh kuma shi nakeyi kika tasheni dan Allah hjyta ki bari in koma bacci
Hjy babba yace oh yau naga ikon Allah, amma dai wlh bariki kin canza kuma Nasan yanzu bakya d'aukan maganan kowa saina Shegiyar habiba Dan naga yanda take shige miki, karki manta Nina Fara saninki Kafin habiba kuma saboda ni kike nan gidan.....
Bariki tace hakane hjyta kena Fara sani Kafin habiba, and kuma kinmin hallaci Wanda bazan manta dake ba, sai yasa har gobe nake mutuntaki hjyta
Hjy babba yace bariki Indai kina ganin mutuncina kizo muje wajan alh madu ni koda bazaki yarda dashi ba, dan Allah kizo muje Yadai ga na kawo mishi ke domin yana ganin mutuncina ko so kike ya daina, sannan inma Kinje shida kika ce ayabar tashi kaman ta yara Aiko yayi ba komai za kiji ba....
Bariki tace nifa hjyta gskya babu inda zani domin na riga na yanke hukunci kuma na fad'a ma driver dinshi sa'ko ya bashi, wato shine daya fad'a Mai shine ya Aiko ki, Toh wannan karan zaisha mamaki domin babu inda zani kuma na fad'a
Hjy babba yace oh na shiga uku an fasa aurena haka gasau kike fad'a babu inda zaki??.... Amma kam in kikai haka baki hallaci ba bariki ki duba fah har kyautar mota yayi miki......
Bariki tace Aiba ro'kansa nayi ba shiya d'auka ya bani Dan haka kuma ta bayu,.
Hjy babba yace dan Allah bariki Kar kisa nidai ya daina ganin mutuncina ki daure kizo muje koda zaginshi za kiyi nidai yasan na kawo ki, sannan in Kinje kya fad'a mishi abunda ke ranki Kinga tayu ya barki ya nemi wata......
Jin haka yasa bariki tace muje, inji uban Mai yasa ga mata Nan a gari wanda suka fini iya zuba bariki bai nema ba sai ni, muje inji dalili Danni Wlh na gaji da wannan iskancin nashi.... D'akin ta koma tasa hijab dogo har k'asa akan rigan baccinta tare da rufe d'akin tace ma Hjy babba muje.......
Bakin titi suka nufa da yake garin yau ake wasa akwai mutane birjit, samun Abun hawa bai musu wuya ba, inda suka sami Mai keke napep suka shiga, direct gidan alh madu ya kaisu hjy babba ya biya kud'in sukai nocking Mai gadi ya bud'e dan yasan hjy babba da bariki, kofar falon alh madu a bud'e yake dan haka suka shiga baya falo bariki bedroom dinshi tayi taganshi tsirara yana video call daka gani da wata mace yake, alh madu waya yake bai Masan bariki ta shigo ba saida yaga hasken wayarta alaman an d'aukeshi hoto...... Da sauri ya tashi yaga bariki ce murmushi ya saki tare da fad'in Kaga manyan mata maganin kanana, nufanta yayi tare da janyota jikinshi Wanda babu kaya yace Bari in d'auke mu kit kit ya fara d'aukansu a wayarshi bariki kokarin Jan jikinta ta farayi tare da fad'in miye haka ne Dallah sakeni, andai ji kunya wlh kaje can ka karata da sauran y'an iskan y'an matanka badai bariki ba womanizer kawai fuuuuuu ta fita ta barshi yana kiranta ganin ta fita yasa ya fara saka kaya da sauri dan ya cin mata dan yasan Indai ta zille Mai shida ya kuma ganinta sai anji jiki tunda yanzu tazo yau yake son sanin Mai take nufi domin ya shirya Mata kota yarda ta aureshi kota fasa maganan auren da take fad'in za tayi suci gaba da cin juna babu aure, kuma yayi alwashin cikin biyu dole ta zabi d'aya.......
*Ina masoya novel's dina ina muku albishir da novels din da nayi baya wanda babu su a Wattpad zan fara sa muku su wanda na fara sa muku AMINIYA TA CE ,inna Gama sashi zan d'aura muku wani shima insha Allah*
~MARYAM OBAM~


*PAGE 7*
Alh madu riga kawai ya iya samu yasa ya fito.....
Bariki fuuuu ta fita Hjy babba ya bita yana fad'in bariki Yadai Anya lafiya kuwa?
Bariki bata kulashi ba taci gaba da tafiya cikin sauri
Yace bariki Wai Mai ya faru koya mutu ne Alh madun ???
Bariki tace Aidama mutuwar yayi da nafi kowa murna dan iskan tsoho tsinanne.....
Hjy babba yace oh ni amma gaskiya bariki baki da hali.....
Hango Alh madu tayi yana nufosu da sauri ta fita daka gidan....
Hjy babba ya bita yana fad'in ta tsaya mana ga Alh madu dinnan ya fito yana kiranta....
Ko kallon hjy babba batayi ba ta wuce abunta tako yi Sa'a taga wani mai mashin da sauri ta tsayar dashi tahau, tana fad'a Mai inda zai kaita, mai mashin yace dubu d'aya bata musa ba dan itama tasan dare yayi ba kowa bane zai kaita maraban jos yanzu a mashin ba......
Hjy babba wajan Alh madu ya koma wanda shima alh madu ya koma yasa wando ya fito......
Alh madu bayan ya fito ya kalli hjy babba yace tana Ina??
Hjy babba yace aita wuce ta sami Mai mashin tahau.
Kai Alh madu ya d'aga alaman yaji tare da cema hjy babba ina zuwa, bedroom ya shiga sai gashi ya fito da bandir din dubu d'aya dubu d'ari kenan yaba ma Hjy babba tare da fad'in kaje zan nemeka.....
Hjy babba amsa yayi yana ma alh madu godiya tare da fita........
**********
Bariki ce kwance a d'aki tana ta kiran number din Yarima ya'ki d'auka Dan tsaki taja tare da fad'in bazan kara kira ba, in kaga dama ka kirani, sa wayar tayi a silent ta fad'a toilet tayi wanka ta fito ta shirya cikin wata jallabiya yayi mata kyau ta yafa gyalen jallabiyan ta d'auki jakarta da wayanta ta danna ko zataga miss call din Yarima amma shuru babu ma wanda ya kirata, tsaki taja sannan ta fita cikin damuwa, had'uwa sukayi da hjy babba......
Ja yayi da baya ya kama kugu kaman wanda zaiyi dambe, yace amma ke kam bariki ko ri'kakkiyar y'ar iska, in banda iskanci da wulakanci ki k'ekashe ido kici min mutunci, Nina rasa mai yasa kika tsani wannan mutumin yana sonki kina gudunshi kaman Kinga kashi......
Bariki tace haba hjyta wannan jaraban fah da tujara da sassafe?
Hjy babba yace aike kika so wlh bariki baki da hali, gwara ki canza wannan ba'kin halin naki tun wuri..... Yana fad'in haka yayi gaba yana ta surfa bala'i shi'a dole bariki ta bata mishi rai gwara yayi gaba karma ya tsaya bata ma kanshi lokaci wajan magana da ita.....
Bariki ganin haka ta girgiza kai tare dayin gaba tana fad'in kaji dashi wai anyi ma mai dami sata..... Bama Alh madu ba babu wani namiji da zai kara sanin ko ita wacece domin ta tuba abunda ta aikata baya shima tana ro'kan gafaran uban giji akan ya yafe mata duk da itama inta zauna wani zubin takanyi mamakin irin abunda ta zuba a matsayinta na y'a mace Mai shegen kunya a da, amma lokaci d'aya ta sauya Wanda har yanzu ta kasa gane dalili, sai dai wani zubin takan kalli abun a matsayin Tana son musguna ma iyayenta ne sai yasa take hakan, duk da shima hakan bawai ya tabbatar mata a rai bane kawai inta fad'i hakan ne take ganin hakan shine silan fad'awanta wannan mummunan harkan.....
Bariki u/kanawa tayi inda ta d'auki motar da Alh madu ya bata ta siyar wajan y'an motocin dake u/kanawa ta wajan NDA, bata amshi kud'in cash ba transfer tasa suka mata, sannan ta wuce gidan iyayenta na bariki,
inda abbanta na Bariki ya bata shawara akan ta dawo nan da zama domin d'an gidan sarauta zata aura Karta sami matsala dan inta sami matsala suma suna ciki tunda har dasu a cikin aikin.....
Bariki tace hakane nima nayi wannan tunanin amma tashi na daka can zaiba wasu dama su Fara bincike akan abunda nake shiryawa amma zan dinga kwana a nan camma ina kwana zan dinga diban kayana da kad'an Ina kawo su nan har lokacin bikin yayi a wuce wajan,
Ranan bariki a gidan ta wuni tana ta jiran kiran yarima amma shuru babu kira babu sa'ko, gaba d'aya jikinta yayi sanyi ta kasa sukuni dan tsaki taja tare da kiran Layin Yarima taji line busy alaman yana waya..... Ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in kenan da nice bazaiyi waya ba Hmmmm, babu damuwa ai gobe kace zaka zo wajan Abba zan gani in zaka zo, dan nasan baka karya alkawari saida wani dalili...... Bariki wajan 6 tabar gidan ta koma maraban jos akan cewa gobe zata zo da sassafe insha Allah dan Yarima tana tunanin zai zo......
Bariki koda ta koma ta kasa sukuni gaba d'aya, domin rashin jin muryan Yarima ya sata cikin wani hali, sai yanzu ta kara tabbatar ma kanta tana son Yarima Sosai, kuma zata iya aikata komai akan sonshi Indai Abun bai sabama Shari'a ba duk da tasan wannan auran da zatayi da Yarima bai dace tayi ta wannan hanyar ba, toh amma yata iya tunda haka tata kaddaran tazo Mata, yanzu inta koma Gida AI Yarima zai gane karya ta shirya mishi tun Farko, wani hawaye ne mai zafi ya silalo mata tabbas duk Wanda yabar Allah...... Allah shima ya barshi...... Ta fad'a wannan halin ne duk saboda aikata sabon Allah, gashi Allah ya jarabceta da son Yarima wanda bata son ta rasashi, saboda son da take mishi yasa tana kokarin kara jefa kanta cikin wani bala'in ta tabbata koda Yarima Aliyu ta bashi Labarin ta ya hakura ya amsheta a matsayin mata, toh iyayenshi fah? Ya zasu d'auketa da sauri ta tashi tsaye domin bata taba tunanin iyayenshi a duk cikin wannan abunda take shiryawa ba, ya iyayen Yarima zasu d'auki abun, gidan sarauta gidan Kima da daraja, gidan da babu wasa a cikinsa, kuka ta fashe dashi Mai sauti lallai ina kara jefa rayuwata cikin halaka....... Kuka take Sosai tana surutai ya iyayen Yarima zasu d'auki wannan abun, na tabbata bazasu hakura ba su, sai Sun hukunta ni akan wannan laifin da nake shirin aikatawa, bariki gidan sarauta ne gidan su Yarima ba gidan wasa bane, irin wannan auren bai kamata kiyi shi a gidan sarauta ba, lallai sarauta ba wasa bace, sarauta ba karya bane, ido ta lumshe tunawa da yanda Yarima yakeyi kana kallonshi kasan akwai jinin sarauta a tare dashi Sosai yanda yake abu...... Lallai Indai Ina son Yarima ya kamata in fad'a mishi koni wacece...... Da sauri kuma ta Fara girgiza kai tunawa da tayi yana fushi da ita akan ance ana son ganinta, jiba yanda ya nuna kishin shi akai inaga yaji tana bin maza kuka ta kuma saki na tabba bazaka aureni ba Yarima inma ka yarda Wlh iyayenka bazasu Bari ba, dan gidan sarauta baza'a Bari ya auri karuwa ba k'asa tayi tana kuka lokaci d'aya kanta ya fara mata wani irin azababban ciwon kai ga idonta daya kad'e yayi ja, Kun San farar mace ba wuya, in tayi kuka a gane, kwanciya tayi a k'asa tana kuka, wayarta keta kara amma ta kasa tashi ta d'auka dan bata jin zata iya tashi domin yanda take jin kanta.......... Lallai rayuwar bariki ba komai bace face kaskanci da wulakanci Wanda ta tabbata bata ga komai ba sai ranan da Yarima yasan ko ita wacece.... Bugun kofar da ake mata ne yasa kanta yake ta kara mata ciwo dakyar taja jiki ta tashi ta bud'e.....
Habib yaja baya yana fad'in ya ilahi Mai zan gani haka?? Bariki baki da lafiya ne? Maiya sameki?
Bariki kanta ta nuna mishi da hannunta alaman kanta na ciwo
Habib cikin tausayin bariki yace sannu Allah ya baki lfya, Yarima yazo yana jiranki har yaje ya nemi izini wajan mahaifinki na Bariki,......
Da sauri bariki tace dagaske? amma gobe yace zai zo
Habib yace Toh gashi yazo yau, shima Nasan yayi kewarki sai yasa yazo dan haka maza kizo muje yana Bayan layi yana jiranki, yace ya kira baki d'auka ba shine ya kirani, shima abbanki na Bariki yaita kira baki d'auka ba yana son fad'a miki wai baki dad'e da tafiya ba Yarima yazo yasa akai sallama dashi.....
Bariki da sauri tayi toilet ta wanke fuska sannan ta kara feshe jikinta da turare ta yafa gyalen jallabiyan data cire sannan ta fita, suka jera Ita da habib.
Har wajan da motocin Yarima suke suka nufa, yau yazo da fadawa motoci har biyar kaman yanda Ya saba zuwa da, tun daka nesa Yarima ya gane Zainab ce ke tawo wa, amma ganin kayan jikinta jallabiya sai yasa shi jin kishi domin a ganinshi bai kamata tasa jallabiya ba duk da komai nata a rufe yake, ido ya lumshe tare da fad'in yanzu Nasan haka aketa kallon mun ita,
Usman dake zaune kusa da Yarima yace Yadai naga kana ta Jan tsaki??
Yarima yace plz bamu waje zan kiraka ku gaisa inna Gama magana da ita.....
Usman dariya yayi sannan ya fita
Koda bariki ta karaso habib ya bud'e Mata motar sannan ya juya.....
Bariki shiga tayi idonta nakan Yarima shima idonshi na kanta, bayan ta shiga ta rufe motar......
A hankali Yarima ya furta my princess maiya sameki?? Mai yasa kikai kuka tell me plz mai yake damunki? Duk a tare ya jefo mata wannan tambayoyin..... Idonshi na kanta yana jiran amsa daka gareta......
Ganin irin kallon da yake mata yasa ta fashe da kuka Sosai....
Yarima cikin tashin hankali ya janyota jikinshi tare da rungume ta, yana sauke ajiyan zuciya tare da shafa mata baya, a hankali ya fara magana my princess plz stop it kin San bana son kukanki, plz tell me Mai yake damunki????
Tana manne a jikinshi ta Fara magana Yarima kasan ina Sonka bazan iya juran rashin kaba koda na awa biyu bane, yau inata kiranka kaki d'auka, jiya na kira baka d'auka ba, na kara kira naji wayarka a kashe yau tunda safe naita kira kaki d'auka... Kuka taci gaba dayi lokaci d'aya kuma taci gaba da fad'in Yarima kasan ko kad'an Ina tare dakai bazan kula wani ba, yakamata ka yarda dani ka yarda da irin son da nake maka, yarima dan Allah karka kara fushin da inna kiraka zaka ki d'aukan min waya, koda zaka d'auka ka zageni dan Allah ka d'auka rashin jinka yana sani cikin wani hali n...... Kuka ne yaci karfinta Sosai wanda yasa dole tayi shuru
Yarima kasa magana yayi sai bayanta da yake shafa mata, jin sautin kukan nata har cikin kanshi yasa ya d'ago ta tare da kallon fuskanta da ya baci da kuka Sosai, murmushi Yarima yayi tare da fad'in Kinga kina ta zubar min da hawayenki, my princess plz ki daina I trust you sai yasa na dawo gareki and naje na sami Abba ya yarda ya bani izinin zuwa zance har mu fahimci juna manya su shiga, ya kuma nunamin yaji dad'i yanda na Fara neman izini sabanin mazan yanzu basa haka, yace ya yaba dani ya yarda da irin tarbiya na, duk da na fito gidan sarauta ban nuna iko ko sarauta ba wajan zuwa wajanshi, my princess Abba mutumin kirki ne, lallai na yarda iyayenki Sun baki tarbiya domin Abba yayi min magana na dattaku....... My princess I really love you, Ina miki son da nida kaina ina mamaki, jiya nayi fushi dake amma gaba d'aya na kasa sukuni, saida nazo na ganki na samu nutsuwa...... Ganin ta lumshe ido yasa ya kura ma fuskanta ido, ji yake kaman ya tafi da ita, yana Mata son da bai taba tunanin Zaima kowa irinshi shiba,
Hura mata iska yayi a fuska wanda yasa ta bud'e ido da sauri idonsu ya had'e suka fara kallon juna, cikin ido gaba d'ayansu wani irin son junansu suke ji, Sun d'auki lokaci suna kallon juna Kafin bariki tayi k'asa da kanta dan bazata iya juran ci gaba da kallonshi cikin ido haka ba, wannan dinma da tayi tana mamaki, ta rasa mai yasa Yarima ya banbanta da sauran maza, yana Mata wani irin kwarjini da bata ji akan sauran mazan da tayi hulda dasu,.....
Katse mata tunani Yarima yayi tare da fad'in daka ina habib ya kiraki Ina kika je?
Cikin sanyin murya tace ina gidan wata kawar innata ce, naje amso maganin ciwon kai na Hausa, Ina can habib yazo, nama bar wayata a gida tana caji.....
Yarima yace ok but yaushe zaki koma Gida? I dnt knw why bana son wannan anguwar domin mutanan da nake gani a cikinta, plz ban son kina yawan zuwa my princess ya karasa maganan cikin damuwa....
Tace Yarima Karka manta y'an uwana suna nan
Yace eh I know, bawai nace ki daina zuwa bane, kawai Ina so ki rage zuwa ne plz, and my princess plz ki daina irin wannan dressing din, sai a gida na, ki dinga sa hijab dinki inso samu nema harda nikaf plz banso kowa yana ganinki .....
Bariki murmushi tayi tare da fad'in Yarima wannan jallabiya ce babu komai ai dan nasa, shima kaman hijab ne.....
Yarima yace, Nop akwai banbanci nidai bana so ana sawa, Kinga yanda yayi miki kyau kuwa? Only god knows maza nawa kika burge da kika fito.... Sai yasa tunda yau naga Abba Yaban izini very soon za'a turo ayi bikin kowa ya huta in kika zama tawa sai inga Wanda zai kara cewa yana son ganinki.......
*jiya saida Nayi typing har 2read more komai nawa ya goge na whatsapp ???? ol my chats yanzu ma saboda nacin my mum my salmaty yasa dole nayi typing dinnan, plz duk Wanda sukai min magana ban basu amsa ba suyi hakuri Wlh komai nawa Ya goge in important magana ne zaku iya Yimin resending message din pls, nayi bayani ne Kar a kaini gaba ace in anyi min magana bana kulawa, maryam ba haka take ba, kowa nata ne thanks*
~MARYAM OBAM~



*PAGE 8*
Bariki dariya tayi, tana mamakin irin kishin Yarima Aliyu, gashi baya iya boye kishin shi, dole saiya fito dashi......
Katse mata tunani yayi da fad'in dariya koh??
Tace a'a Yarima kawai naga kana tunanin daba haka bane.....
Yace miye ba haka bane? Tell me, tunda kika fito zaki cemin maza basu kalleki ba??
Tace Yarima yanzu fah dare ne Waye zai kalleni? Inba Kai ba.
Murmushi yayi tare da girgiza kai yace my princess you r too much kin iya Kare kanki..... Anyway yaushe kike son Ayi bikin mu?? Domin Idan Mai martaba ya turo lokaci kad'an za'a sa.
Bariki rufe fuskanta tayi cikin jin kunya tace Yarima *BANDA ZABI* sai abunda su Abba sukace.....
Yarima Aliyu yace hakane but Nasan Kema kina da lokacin da kike so ayi in muka shirya basai mu fad'a ba!?
Tace hakane
Yarima yace ni ko yanzu aka bani zan tafi dake.....
Ido ta zaro lokaci d'aya kuma ta saki dariya Sosai, tace Yarima ni nafi son yakai Nanda shekara d'aya.....
Da sauri Yarima yace what?? Amma dai you are joking koh? Ni bamma tunanin yakai nan da wata d'aya....
Bariki tace Yarima watsa d'aya yayi wuri, ni Ina tunanin nan da wata uku....
Yarima yace hakan yayi miki???
Kai ta d'aga alaman eh, domin Kafin nan ta Gama istabra'i sannan zata samu lokacin gyara kanta Sosai duk da tasan komai tayi bazata dawo budurwa ba, amma zata gwada duk wani kayan gyaran jiki danta d'an gyara kanta.....
Katse mata tunani yayi da fad'in gobe ki koma Gida Zanzo in ganki a can da rana insha Allah,
Tace Yarima gobe kuma?
Yace yes ko you don't want to see me ne?
Da sauri tace a'a kawai naga kullum sai kazo, baka zama ga amarya a gida, inaga ya kamata ka zauna ka bata hakkinta, da lokacinka
Yarima yace ok hakane, zan zauna bazan zoba har sai kin nemeni, sannan ita amarya Ai tare muke kwana da ita.....
Ganin yanda ta canza fuska yasa yayi murmushi danya Lura taji haushin magananshi ne.....
Kamo hannunta yayi tare da matse su duka biyun, yace my princess I love you so much, plz ki dinga kulan min da kanki Sosai...
Kallonshi tayi ganin shima ita yake kallo yasa tayi k'asa da kanta, cikin sanyin murya tace Yarima....... Shuru kuma tayi tana jin nauyin abunda zata fad'a.....
Yarima Aliyu yace ina jinki my princess.....
Hawaye ne ya zubo mata Mai zafi da sauri tayi k'asa da kanta dan karya gane tunda hannunta na nashi hannun..... Cikin rawan murya tace Yarima Idan ka aureni kaji ba yanda kake expecting ba zaka iya saki na????
Yace ban fahimta ba?? Mai kike nufi?
Tace Yarima Ina nufin Bayan auren mu kaji ba yanda nake ba I mean..... Shuru kuma tayi lokaci d'aya tasa kuka mai sauti........
Yarima ido ya kura mata cikin rud'ani...... Tare da tunanin mai take son fad'a mishi haka???? Ganin kukan nata na k'aruwa yasa ya fara share mata hawaye cikin tausayinta....... Ya fara magana kamar haka Zainab Ina son ki fad'amin abunda yake damunki ko miye I will accept you a yanda kike, ina miki so dani kaina ban taba tunanin zanyi ma d'iya mace irin wannan son ba, tell me maike damunki????
Kasa magana tayi sai kuka da take ta faman saki cikin tashin hankali da damuwa,....
Yarima kam ido ya kura mata ganin taki magana sai kuka,... Yace Zainab kodai kina pretending ne bakya so na.......
Da sauri tace a'ah Yarima Ina Sonka, kaine rayuwa na, Ina maka son da baki bazai iya fad'anshi ba, sonda nake maka sai yasa nake tsoran fad'a maka abunda nake son fad'ama a halin yanzu saboda ban San yanda zaka d'auki abun ba......
Katseta yayi tare da fad'in Zainab tell me?? Fad'amin Mai yake faruwa?? ......plz Zainab tell me abunda yake damunki kin sani cikin damuwa......
Kuka take Sosai lokaci d'aya ta fad'a jikinshi ba komai take son fad'a mishi ba sai rayuwarta wanda tsoro da fargaban abunda zai biyo baya yasa ta kasa fad'a mishi sai kuka tare da nadama
Yarima tunda ta fad'a jikinshi ya kasa furta koda kalma d'aya ne sai Shafa mata baya da yakeyi tare da tunani Kala Kala akan Mai take son fad'a mishi?? Lallai akwai wani abu mai muhimmanci daya danganci rayuwarta da take fargaban fad'a mishi, to miye abun??? I need to knw, tunanin baya ya farayi tasha son fad'a mishi magana amma saita kasa, lallai akwai wani abu a tare da ita toh miye wannan abun?? I have to find out........
D'agota yayi tare da fad'in Zainab kukan ya isa haka, what I want you to knw is dat Ina sonki I cnt live without you...... Zainab tun a mafarki Allah ya had'ani dake har na had'u dake a zahiri, ina son ki sani had'uwa na dake had'in Allah ne, na Fara sonki tun Kafin inga Fuskanki, ina son ki sani bawai saboda kyanki ko wani abu nake sonki ba a'a kamalanki da mutunci da yanda kike suturta jikinki yasa na kara sonki koda na had'u dake...... So Zainab dnt be afraid to tell me what in ur mind..... Zainab Abu d'aya zaki aikata in barki duk irin sonda nake miki domin bazan iya juraba dan Indai zan ganki Abun zan dinga tunawa shine *ZINA* duk da Nasan rasaki a rayuwa ta kaman baraza na ne a tare da rayuwa na, bana tunanin koda a mafarki Zaki iya aikata hakan, ina matukar kishinki Sosai harta habib da kike mu'amala dashi hakuri nakeyi badan ina so ba, tunda kince kaman dan uwanku ne, ban son inga wani abu yazo inda kike Inba niba........ Ido ya kura mata tare da fad'in tell me wht on ur mind I need to knw......
Bariki jikinta yayi matukar sanyi Sosai lallai Yarima in yasan wacece ita ya barta har abada..... Tsayawa tayi da kukan amma hawaye na zuban Mata a ido Sosai amma yata iya tata kaddaran kenan dole ta fad'a mishi gaskiya domin hakan shine zai sa ta sami salama duk da itama ba zata iya juran rashin Yarima Aliyu a rayuwarta ba, domin so ya mata shigar sauri sonshi ya shigeta Sosai wanda bata san lokacin da hakan ya faru ba.......
Katse mata tunani yayi tare da fad'in Zainab tell me plz....
Shuru tayi tana kokarin yin magana amma ta kasa domin muryanta ya dashe......
Ganin haka yasa Yarima fad'in kiyi shuru kibar wannan kukan plz Kinji my princess?
Kaita d'aga mishi alaman toh
Yarima Aliyu idonshi na kanta ya tabbata akwai abunda take boye Mai, but koma miye zai sani..... Ganin tasa hannu a kanta alaman yana mata ciwo yasa yace my princess ciwo Kai din yake miki?
Kaita kara d'aga Mai alaman eh , bud'e kofar motar yayi ya shiga wajan driver ya kunna motar,
Da sauri ta d'ago ta kalleshi ganin yaja motar yasa ta kura mishi ido, taga Ina zashi da ita...... Karan wayanshi ne yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a
D'auka yayi tare da fad'in USMAN sorry yanzu zamu dawo, zan kaita pharmacy ne a bata magani she has a headache..... Yana fad'in haka ya kashe tare da fad'in Ameen
Yarima cikin gari suka shiga inda aka bama Zainab magani, tare da sai mata kayan fruit sannan suka kamo hanya, bayan sun karaso Bariki suka gaisa da USMAN sannan Yarima yayi mata sallama akan taje tasha magani, ta kwanta ta huta sai sunyi waya......
Bariki gidanta take ta koma ta shiga d'akinta ta kwanta bayan tasha magani bata dad'e ba bacci yayi awon gaba da ita
Usman tun a mota yake tsokanan Yarima Aliyu, akan dole ya mutu akanta yarinyar tana da kyau sai dai karama ce ba wata babba bace......
Yarima dai banza da USMAN yayi domin haushin yanda yake ta fad'in Tana da kyau yakeyi, d'an tsaki yayi cikin ranshi yace bazan kara zuwa dashi ba, tunda Kalle min Mata yake tayi...
Yarima bayan sun koma direct gefenshi ya nufa inda yayi bedroom dinshi yayi wanka, yana cikin sa jallabiya danya kwanta
Gimbiya zinatu ta shigo d'akin tare da fad'in Yarima .....
Yace ya akayi....
Tace ina son magana dakai
Baice mata komai ba sai zama da yayi akan gadon d'akin tare da d'aukan wayarshi yana dannawa.....
Kollonshi tayi cikin jin haushin rashin kulata din da baiyi ba, tace haba Yarima wai mai yasa kake haka, yau kwana na uku a gidan nan a matsayin matarka, amma baka da lokaci na, kullum inka fita sai dare, karka manta wannan baya d'aya daka cikin abunda miji ya kamata yayi ma amaryanshi, duk wani ango zama yakeyi a gida in yayi aure ya dinga kula da matarshi, yau koda bazawara ka aura ai kayi d'auki balle ni budurwa....
Yarima Aliyu kallonta yayi tare da d'an sakin murmushi yace d'auki?? Akan me? Bayan har yanzu ban San maina aura ba......
Cikin faduwan gaba tace kaman ya Yarima ban gane ba ...
Idonshi na kanta domin yana son yaga yanda zatai reaction amma ga mamakinshi sai yaga batai yanda yake zato ba, kenan gimbiya budurwa ya sameta dagaske, inko hakane ya kamata ya dinga bata hakkinta duk da bawai yana jin Sonta bane a ranshi, amma tunda ta kawo budurcinta sai yaji tayi girma a idonshi, duk da Abun ya bashi mamaki, dan baiyi zaton haka dinba......
Jin kukan gimbiya zinatu shiya sa yarima ya dawo daka duniyar tunanin da yake...... Ganin yanda take kuka yasa zuciyar Yarima tayi karaya tare da tausayinta , tashi yayi ya ka mota ya kwantar da ita akan jikinshi yana fad'in plz ki daina wannan kukan.....
Cikin kuka take fad'in haba Yarima dole inyi kuka, yanzu Yarima ace Ina amarya amma kullum saika fita, kuma inka fita sai dare, har an fara magana akai na, ana fad'in baka d'auki na , kasan gidan sarauta akwai ya'da magana haba Yarima mai yasa baka sona? Maina rasa......
Hannunshi yasa akan bakinta yace ya isa haka,
Ganin kaman Yarima ya tausaya mata yasa taita Mai juye juye a jiki,
Nan sha'awa ta motso ma Yarima Kafin ace Mai har an fara harka.......
*********
Alh madu ne shida hjy babba kallon hjy babba alh madu yayi yace abunda yasa na kiraka dagaske ne bariki zatai aure ko wasa takeyi??
Hjy babba yace haka tace kuma ina ganin kaman dagaske take, dan naga gskya yanzu bata bin maza, inma tanayi Toh a boye takeyi....
Murmushi Alh madu yayi tare da fad'in ok, ina son kayi min bincike akan wa zata aura sannan a ina yake, ina nufin Ina dai son sanin Waye shi da kuma sanin daka inda ya fito.....
Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e
Kud'i alh madu yaba hjy babba, sannan ya tafi
Alh madu yace bariki Nasan bana gamsar dake, amma ni kina gamsar dani, inko dai bani zaki aura ba, shima wanda yake son canza ki dole ya rasa ki,inko na bari kinyi aure toh sai dai in zaki amince ko kinyi aure kici gaba da bina murmushi ya saki tare da fad'in zan nuna miki ni Alh madu ba'amin wargi.........
*AYSHA BAGUDO..... na amsa sa'ko Ina matukar godiya Allah yabar k'auna da zumunci, Allah yasa zumuncin mu har abada Allah ya tsole idon makiya, Wlh naji dad'in sa'kon da kikayi min Sosai ngd ngd, ina matukar kaunarki kaman yanda kike kaunata Allah ya biya miki bukatunki na alkhairi, makwabciyata ta gidan Aljanna insha Allah*
~MARYAM OBAM~


*PAGE 8*
Bariki dariya tayi, tana mamakin irin kishin Yarima Aliyu, gashi baya iya boye kishin shi, dole saiya fito dashi......
Katse mata tunani yayi da fad'in dariya koh??
Tace a'a Yarima kawai naga kana tunanin daba haka bane.....
Yace miye ba haka bane? Tell me, tunda kika fito zaki cemin maza basu kalleki ba??
Tace Yarima yanzu fah dare ne Waye zai kalleni? Inba Kai ba.
Murmushi yayi tare da girgiza kai yace my princess you r too much kin iya Kare kanki..... Anyway yaushe kike son Ayi bikin mu?? Domin Idan Mai martaba ya turo lokaci kad'an za'a sa.
Bariki rufe fuskanta tayi cikin jin kunya tace Yarima *BANDA ZABI* sai abunda su Abba sukace.....
Yarima Aliyu yace hakane but Nasan Kema kina da lokacin da kike so ayi in muka shirya basai mu fad'a ba!?
Tace hakane
Yarima yace ni ko yanzu aka bani zan tafi dake.....
Ido ta zaro lokaci d'aya kuma ta saki dariya Sosai, tace Yarima ni nafi son yakai Nanda shekara d'aya.....
Da sauri Yarima yace what?? Amma dai you are joking koh? Ni bamma tunanin yakai nan da wata d'aya....
Bariki tace Yarima watsa d'aya yayi wuri, ni Ina tunanin nan da wata uku....
Yarima yace hakan yayi miki???
Kai ta d'aga alaman eh, domin Kafin nan ta Gama istabra'i sannan zata samu lokacin gyara kanta Sosai duk da tasan komai tayi bazata dawo budurwa ba, amma zata gwada duk wani kayan gyaran jiki danta d'an gyara kanta.....
Katse mata tunani yayi da fad'in gobe ki koma Gida Zanzo in ganki a can da rana insha Allah,
Tace Yarima gobe kuma?
Yace yes ko you don't want to see me ne?
Da sauri tace a'a kawai naga kullum sai kazo, baka zama ga amarya a gida, inaga ya kamata ka zauna ka bata hakkinta, da lokacinka
Yarima yace ok hakane, zan zauna bazan zoba har sai kin nemeni, sannan ita amarya Ai tare muke kwana da ita.....
Ganin yanda ta canza fuska yasa yayi murmushi danya Lura taji haushin magananshi ne.....
Kamo hannunta yayi tare da matse su duka biyun, yace my princess I love you so much, plz ki dinga kulan min da kanki Sosai...
Kallonshi tayi ganin shima ita yake kallo yasa tayi k'asa da kanta, cikin sanyin murya tace Yarima....... Shuru kuma tayi tana jin nauyin abunda zata fad'a.....
Yarima Aliyu yace ina jinki my princess.....
Hawaye ne ya zubo mata Mai zafi da sauri tayi k'asa da kanta dan karya gane tunda hannunta na nashi hannun..... Cikin rawan murya tace Yarima Idan ka aureni kaji ba yanda kake expecting ba zaka iya saki na????
Yace ban fahimta ba?? Mai kike nufi?
Tace Yarima Ina nufin Bayan auren mu kaji ba yanda nake ba I mean..... Shuru kuma tayi lokaci d'aya tasa kuka mai sauti........
Yarima ido ya kura mata cikin rud'ani...... Tare da tunanin mai take son fad'a mishi haka???? Ganin kukan nata na k'aruwa yasa ya fara share mata hawaye cikin tausayinta....... Ya fara magana kamar haka Zainab Ina son ki fad'amin abunda yake damunki ko miye I will accept you a yanda kike, ina miki so dani kaina ban taba tunanin zanyi ma d'iya mace irin wannan son ba, tell me maike damunki????
Kasa magana tayi sai kuka da take ta faman saki cikin tashin hankali da damuwa,....
Yarima kam ido ya kura mata ganin taki magana sai kuka,... Yace Zainab kodai kina pretending ne bakya so na.......
Da sauri tace a'ah Yarima Ina Sonka, kaine rayuwa na, Ina maka son da baki bazai iya fad'anshi ba, sonda nake maka sai yasa nake tsoran fad'a maka abunda nake son fad'ama a halin yanzu saboda ban San yanda zaka d'auki abun ba......
Katseta yayi tare da fad'in Zainab tell me?? Fad'amin Mai yake faruwa?? ......plz Zainab tell me abunda yake damunki kin sani cikin damuwa......
Kuka take Sosai lokaci d'aya ta fad'a jikinshi ba komai take son fad'a mishi ba sai rayuwarta wanda tsoro da fargaban abunda zai biyo baya yasa ta kasa fad'a mishi sai kuka tare da nadama
Yarima tunda ta fad'a jikinshi ya kasa furta koda kalma d'aya ne sai Shafa mata baya da yakeyi tare da tunani Kala Kala akan Mai take son fad'a mishi?? Lallai akwai wani abu mai muhimmanci daya danganci rayuwarta da take fargaban fad'a mishi, to miye abun??? I need to knw, tunanin baya ya farayi tasha son fad'a mishi magana amma saita kasa, lallai akwai wani abu a tare da ita toh miye wannan abun?? I have to find out........
D'agota yayi tare da fad'in Zainab kukan ya isa haka, what I want you to knw is dat Ina sonki I cnt live without you...... Zainab tun a mafarki Allah ya had'ani dake har na had'u dake a zahiri, ina son ki sani had'uwa na dake had'in Allah ne, na Fara sonki tun Kafin inga Fuskanki, ina son ki sani bawai saboda kyanki ko wani abu nake sonki ba a'a kamalanki da mutunci da yanda kike suturta jikinki yasa na kara sonki koda na had'u dake...... So Zainab dnt be afraid to tell me what in ur mind..... Zainab Abu d'aya zaki aikata in barki duk irin sonda nake miki domin bazan iya juraba dan Indai zan ganki Abun zan dinga tunawa shine *ZINA* duk da Nasan rasaki a rayuwa ta kaman baraza na ne a tare da rayuwa na, bana tunanin koda a mafarki Zaki iya aikata hakan, ina matukar kishinki Sosai harta habib da kike mu'amala dashi hakuri nakeyi badan ina so ba, tunda kince kaman dan uwanku ne, ban son inga wani abu yazo inda kike Inba niba........ Ido ya kura mata tare da fad'in tell me wht on ur mind I need to knw......
Bariki jikinta yayi matukar sanyi Sosai lallai Yarima in yasan wacece ita ya barta har abada..... Tsayawa tayi da kukan amma hawaye na zuban Mata a ido Sosai amma yata iya tata kaddaran kenan dole ta fad'a mishi gaskiya domin hakan shine zai sa ta sami salama duk da itama ba zata iya juran rashin Yarima Aliyu a rayuwarta ba, domin so ya mata shigar sauri sonshi ya shigeta Sosai wanda bata san lokacin da hakan ya faru ba.......
Katse mata tunani yayi tare da fad'in Zainab tell me plz....
Shuru tayi tana kokarin yin magana amma ta kasa domin muryanta ya dashe......
Ganin haka yasa Yarima fad'in kiyi shuru kibar wannan kukan plz Kinji my princess?
Kaita d'aga mishi alaman toh
Yarima Aliyu idonshi na kanta ya tabbata akwai abunda take boye Mai, but koma miye zai sani..... Ganin tasa hannu a kanta alaman yana mata ciwo yasa yace my princess ciwo Kai din yake miki?
Kaita kara d'aga Mai alaman eh , bud'e kofar motar yayi ya shiga wajan driver ya kunna motar,
Da sauri ta d'ago ta kalleshi ganin yaja motar yasa ta kura mishi ido, taga Ina zashi da ita...... Karan wayanshi ne yasa ta dawo daka duniyar tunanin data fad'a
D'auka yayi tare da fad'in USMAN sorry yanzu zamu dawo, zan kaita pharmacy ne a bata magani she has a headache..... Yana fad'in haka ya kashe tare da fad'in Ameen
Yarima cikin gari suka shiga inda aka bama Zainab magani, tare da sai mata kayan fruit sannan suka kamo hanya, bayan sun karaso Bariki suka gaisa da USMAN sannan Yarima yayi mata sallama akan taje tasha magani, ta kwanta ta huta sai sunyi waya......
Bariki gidanta take ta koma ta shiga d'akinta ta kwanta bayan tasha magani bata dad'e ba bacci yayi awon gaba da ita
Usman tun a mota yake tsokanan Yarima Aliyu, akan dole ya mutu akanta yarinyar tana da kyau sai dai karama ce ba wata babba bace......
Yarima dai banza da USMAN yayi domin haushin yanda yake ta fad'in Tana da kyau yakeyi, d'an tsaki yayi cikin ranshi yace bazan kara zuwa dashi ba, tunda Kalle min Mata yake tayi...
Yarima bayan sun koma direct gefenshi ya nufa inda yayi bedroom dinshi yayi wanka, yana cikin sa jallabiya danya kwanta
Gimbiya zinatu ta shigo d'akin tare da fad'in Yarima .....
Yace ya akayi....
Tace ina son magana dakai
Baice mata komai ba sai zama da yayi akan gadon d'akin tare da d'aukan wayarshi yana dannawa.....
Kollonshi tayi cikin jin haushin rashin kulata din da baiyi ba, tace haba Yarima wai mai yasa kake haka, yau kwana na uku a gidan nan a matsayin matarka, amma baka da lokaci na, kullum inka fita sai dare, karka manta wannan baya d'aya daka cikin abunda miji ya kamata yayi ma amaryanshi, duk wani ango zama yakeyi a gida in yayi aure ya dinga kula da matarshi, yau koda bazawara ka aura ai kayi d'auki balle ni budurwa....
Yarima Aliyu kallonta yayi tare da d'an sakin murmushi yace d'auki?? Akan me? Bayan har yanzu ban San maina aura ba......
Cikin faduwan gaba tace kaman ya Yarima ban gane ba ...
Idonshi na kanta domin yana son yaga yanda zatai reaction amma ga mamakinshi sai yaga batai yanda yake zato ba, kenan gimbiya budurwa ya sameta dagaske, inko hakane ya kamata ya dinga bata hakkinta duk da bawai yana jin Sonta bane a ranshi, amma tunda ta kawo budurcinta sai yaji tayi girma a idonshi, duk da Abun ya bashi mamaki, dan baiyi zaton haka dinba......
Jin kukan gimbiya zinatu shiya sa yarima ya dawo daka duniyar tunanin da yake...... Ganin yanda take kuka yasa zuciyar Yarima tayi karaya tare da tausayinta , tashi yayi ya ka mota ya kwantar da ita akan jikinshi yana fad'in plz ki daina wannan kukan.....
Cikin kuka take fad'in haba Yarima dole inyi kuka, yanzu Yarima ace Ina amarya amma kullum saika fita, kuma inka fita sai dare, har an fara magana akai na, ana fad'in baka d'auki na , kasan gidan sarauta akwai ya'da magana haba Yarima mai yasa baka sona? Maina rasa......
Hannunshi yasa akan bakinta yace ya isa haka,
Ganin kaman Yarima ya tausaya mata yasa taita Mai juye juye a jiki,
Nan sha'awa ta motso ma Yarima Kafin ace Mai har an fara harka.......
*********
Alh madu ne shida hjy babba kallon hjy babba alh madu yayi yace abunda yasa na kiraka dagaske ne bariki zatai aure ko wasa takeyi??
Hjy babba yace haka tace kuma ina ganin kaman dagaske take, dan naga gskya yanzu bata bin maza, inma tanayi Toh a boye takeyi....
Murmushi Alh madu yayi tare da fad'in ok, ina son kayi min bincike akan wa zata aura sannan a ina yake, ina nufin Ina dai son sanin Waye shi da kuma sanin daka inda ya fito.....
Hjy babba yace an gama ranka ya dad'e
Kud'i alh madu yaba hjy babba, sannan ya tafi
Alh madu yace bariki Nasan bana gamsar dake, amma ni kina gamsar dani, inko dai bani zaki aura ba, shima wanda yake son canza ki dole ya rasa ki,inko na bari kinyi aure toh sai dai in zaki amince ko kinyi aure kici gaba da bina murmushi ya saki tare da fad'in zan nuna miki ni Alh madu ba'amin wargi.........
*AYSHA BAGUDO..... na amsa sa'ko Ina matukar godiya Allah yabar k'auna da zumunci, Allah yasa zumuncin mu har abada Allah ya tsole idon makiya, Wlh naji dad'in sa'kon da kikayi min Sosai ngd ngd, ina matukar kaunarki kaman yanda kike kaunata Allah ya biya miki bukatunki na alkhairi, makwabciyata ta gidan Aljanna insha Allah*
~MARYAM OBAM~


PAGE 9*
Bariki bata farka ba sai da asuba, jin kiraye kirayen sallah shine yasa ta farka, kuma bata tashi da ciwon kai dinba, tashi tayi ta fad'a toilet, alwala tayi tazo tayi sallah, tare da ro'kan Allah akan ya shiga lamarinta...... Koda ta idar kasa komawa bacci tayi sai kayanta na sawa data fara sawa cikin karamin akwatinta domin zuwa wajan iyayenta na bariki danta d'an Fara kwana a can, gashi yarima yace ta koma yau dinma.
Bayan ta d'iba kayanta na kwana biyar tasa cikin akwati ta rufe tare da ajiye akwatin a gefe, kwanciya ta koma amma ta kasa bacci domin ba komai take ba sai tunani, a duk lokacin da taso ta fad'ama Yarima gaskiya saita kasa, sai kuka yazo mata in tayi kokarin ta daure ta fad'a mishi saiya kashe mata Giwa da fad'in bazai auri mazinaciya ba... Wani hawaye ne ya zubo mata Mai zafi, Tana son Yarima bata son rasa shi, lallai Indai tana son samun Yarima a matsayin miji shine ta boye mishi labarinta har abada..... Da sauri ta girgiza kai tare da fad'in labari na bazai taba boyuwa ba domin komin daran dad'ewa sai gaskiya ya fito, lallai fad'ama Yarima gaskiya shine mafita amma sai bayan na aureshi, zanyi kokarin in fad'a mishi gaskiya ranan daya aureni Nasan May be yayi min uzuri, tunda ba haka nake ba, kaddara ce ta fad'amin wanda nida kaina bazan iya cewa ga abunda ya faru ba, koda za'a samun wuka a wuya ban San yanda Abun ya faru ba......
*******
Haulat ce take jan akwatinta daka gani tafiya za tayi....
Hjy habiba tana bayanta tana fad'in yanzu sai yaushe kuma?
Haulat tace mum sai dai munyi waya, kawai
Farhan ne ya fito tare da fad'in muje in kaiki train station.....
Hjy habiba tace farhan ka Bari driver ya kaita mana,
Yace no mum Bari in sauketa
Babu yanda hjy habiba ta iya, dole farhan da haulat suka fita.
Haulat na gaba farhan na mazaunin driver, ta kalli farhan tace plz mu biya ta gidan Hjy Umaima zan amsa sa'ko.......
Farhan yace ok, amma zaki missing train din 8, sai na 10 zaki hau,
Tace babu damuwa
Juya motar yayi sukai gidan Hjy Umaima, haulat ce kad'ai ta shiga..... Ta d'an jima Sosai ban San mai suka tattauna ba sai gata ta fito ta shiga motar ta kalli farhan tana y'ar murmushi wanda shima din ita yake kallo tace muje.....
Mai yakon suje din saiya kama hannun Haulat yana fad'in haulat dagaske aure za kiyi????
Tace aure kuma? A'a
D'an shuru yayi yana nazari, toh tace a'a Bayan mum dinshi tace aure za'a Mata.....
Katse Mai tunani haulat tayi da fad'in, farhan zanyi aure Indai na samu Mai sona kuma wanda nake so, da an taba son had'ani da wani Wanda bana so..... Wanda shine silan fad'awa ta cikin k...... Da sauri tayi shuru domin taso tayi baran barama.
Farhan yace inaji haulat
Tace andai fasa auren nawa
Wani irin ajiyan zuciya farhan ya sauke, tare da kallonta cikin ido yace haulat zaki aureni???
Da sauri ta kura Mai ido, tare dajin bugun zuciya, lallai farhan ya had'u ba tun yau take sonshi ba, tunda ta Fara ganinshi, domin yanda yake nuna mata kulawa, wanda ko wace mace tana son taga ana nuna mata caring..... Sau da yawa rashin nuna halin ko in kula da maza suke nuna ma matansu suke sa su Fara neman mata y'an uwansu, misali namiji ya fita office, ko kasuwa, kodai wajan da yake Sana'a, bazai kiraki ba, may be in kin kirashi bazai d'auka ba, namiji inya auri mace babu kalaman love duk sai ya daina, in baki da lafiya babu sannu koya jiki, inya biya kud'in magani shikenan, maza kuma kuna da laifi Sosai wajan fadawan wasu matan halaka, mace tana son Mai kula da ita Sosai, yau koda auren dole akama mace bata son miji..... Indai yana kyautata mata wlh sai kuga ta Fara sonshi..... Amma kai miji babu kyautatawa daga tayi abu sai hantara...... Idan tana da k'awa taga tana kyautata mata in bata da lafiya, bini bini ta kirata tana ya jiki kaza da kaza, in kawar Tana bin mata haka zatai ta janta a jiki in aka samu Mai raunin imani ganin yanda kawar tata take mata inta fito mata da kudirinta saita yarda ta amince Mata...... Wlh maza kuma kuna da laifi Sosai, damme bazaka dunga nuna ma matarka soyayya da kulawa ba,bayan aure shikenan daka anyi aure sai a fara d'aure fuska haba haba maza ya kuke haka, sannan saika gama d'aure fuska in dare yayi ka lallabo kana Kai hannu ko kunya babu?........
Farhan ne ya Katse ma haulat tunani da fad'in.... Haulat why r you silent and stare at me lyk this????
Murmushi tayi tare da fad'in nothing, kawai Ina mamakin abunda kace ne......
Farhan yace mamaki kuma? Kodai bazan samu karbuwa bane? Haulat tun ranan dana ganki Allah yasa min sonki, Wlh haulat so nake na aureki inhar kin amince Kece mace ta farko dana Fara ji ina burin in aura.......
Haulat wani irin murmushi ta saki tare da fad'in farhan zanyi tunani akai, yanzu dai muje train station Kar in makara.....
Tada motar yayi suka wuce kabuwa station, koda suka je saida suka zauna bayan yasai mata ticket, zama sukayi suna jiran lokaci,
Haulat ba komai take tunani ba, sai abunda suke aikatawa da hjy habiba, Uwar farhan gashi d'anta yau yace yana Sonta, in kuma tace bata son farhan tayi karya, tashin hankali uwa da d'a....... Ido ta lumshe tare da fad'in Anya wannan abun zaiyi kuwa? Maganan farhan bai kamata in daukeshi da muhimmanci ba, domin ba Abu bane mai yihuwa naga tsiraicin mum dinshi na cita..... Yanzu kuma sai kawai inzo in auri d'anta Kai no way.......
Farhan ne ya Katseta tare da fad'in when zaki dawo? Koni inzo kaduna?
Dariya tayi tare da fad'in mudai yi waya kawai..... Dai dai lokacin aka fara fad'in su tashi train yazo.....
Tashi haulat tayi tana kallon farhan tare da fad'in sai munyi waya
Kai ya d'aga alaman ok tare da bata Wani karamin Leda daya ciro cikin aljihun shi,
Amsa tayi tana fad'in ngd tare da tafiya..... Koda haulat ta shiga jirgi tunanin farhan tai tayi wanda ta rasa dalili........ Bud'e ledan daya bata tayi taga wani kwali karami anyi raping dinshi bud'ewa tayi taga wani zoban zinari Mai shegen kyau, bata san lokacin data saki murmushi ba........
*******
Yarima Aliyu ne zaune gaban iyayenshi yana mi'ka musu gaisuwa, mai martaba yace yaushe zaka Fara aiki a asibitin ka?
Yarima Aliyu yace Abba duk sanda ka bani umarni Niko yau zan iya Fara aiki....
Mai martaba yayi murmushi domin duk cikin yaranshi babu wanda yake so kaman Aliyu bawai dan yana d'a namiji ba kawai, a'ah harda irin biyayyan da yake mishi... Mai martaba yace saika shirya cikin satin nan ka Fara sannan akwai wani fili da nake dashi a u/sarki saika Fara ginawa tunda a can zaka Fara aiki, Nasan wata rana iyalanka zasu bika can din in aiki yayi yawa .......
Mum din Yarima tace Kai Masha Allah, ina taya Yarima godiya
Mai martaba murmushi yayi tare da fad'in kin ara bakinshi kenan kinci Mai Albasa
Yarima yace Abba na gode Sosai Allah ya kara girma, Allah ya biya dan gidan Aljanna
Mai martaba ya amsa da Ameen tare da fad'in waziri zai baka takardun filin sannan zai nuna maka filin,
Mum dinshi tace sai ka Fara ginin mata biyu koh?
Yarima kasa magana yayi, sai mai martaba da yace ginin mata biyu kuma? Aure yace miki zai K'ara?.....
Mum tace eh gashi nan ya fad'a maka da bakinshi....
Mai martaba ya kalli Yarima Aliyu tare da fad'in ina jinka??
Yarima ya fara magana da fad'in Abba dama dama akwai dama....
Murmushi mai martaba yayi tare da fad'in dama me? Gaba d'aya ka kasa magana, mai martaba yaci gaba da fad'in Aliyu inaso ka sani bazan hanaka k'arin aure ba, amma sai dai Ina Mai baka shawara kayi hakuri nan gaba domin baka dad'e dayin aure ba ko sati d'aya bakayi dayin aure ba, inaso kayi hakuri nan gaba kad'an sai a taso da maganan auren da kake son yi, amma fah shawara ce ba umarni ba.....
Yarima Aliyu yace Abba umarni ko shawara duk abunda kace min a matsayin umarni yake a wajena.... Abba kayi hakuri a kullum nafi son kaban umarni domin Ina Mai biyayya ga duk wani abunda kacemin
Mai martaba yace Allah yayi maka albarka, kaima Allah ya baka masu yi maka biyayya
Yarima ya amsa da Ameen Abba,
Mai martaba yace yarinyar y'ar inace????
Yace Abba a cikin kaduna suke, a u/kanawa ,sannan Abba mahaifinta bamai karfi bane....
Mai martaba yace babu damuwa, ya tarbiyan gidan yake??
Yace Abba Alhmdlh gidan akwai tarbiya domin yarinyar yau kwana hud'u data sauke AL'QUR'ANI Mai girma kuma hadda....
Mai martaba yace Alhmdlh, lallai gidan akwai tarbiya, Allah yasa na tsoran Allah ne sannan duk Wanda yake da ilimin addini yaji dad'in duniya da lahira zai iya zama da kowa, dukiya ko mukami bashi bane Abun dubawa tarbiya itace Abun dubawa, kaje zansa Ayi bincike akan gidansu......
Yarima tashi yayi yana mai yima mahaifin nashi godiya sannan ya fita cikin murna yana K'ara godema Allah da har mahaifinshi ya yarda yanzu tunda Mai martaba ya amince toh ya Gama samun Zainab insha Allah, lallai Allah Abun godiya bai taba tunanin zai samu amincewan mahaifin nashi cikin sauri haka ba...... Gefenshi ya nufa na da, koda ya shiga rufewa yayi tare da nufa bedroom dinshi ya fara kallon hotunan Zainab din, Wanda ya zana, tunani ya farayi Mai Zainab take son fad'a mishi wanda take tsoron fad'a??? Kodai in tambayi habib?? Nop bai kamata ba ita ya kamata ta fad'amin koma miye, and d way yanda take kuka yana nunamin abunda take son fad'a Kaman ya shafi rayuwanta? Toh mai take son fad'amin ido ya lumshe yana tunani..... Na farko dai bata da wani aibu balle yace ga abunda take kokarin fad'amai, to Mai Zainab take boyemai??....... Kai ban tunanin abun serious ne inda serious ne data fad'amin.... Wata zuciyar tace mishi kaika sani ko nauyin Abunne yasa ta kasa fad'ama? And kuma Inba serious bane mai yasa take kuka haka in tayi kokarin fad'a Mai? Ganin duk iya tunanin da yayi ya kasa gano komai yasa ya cire abun a ranshi tare da fad'in koma miye Indai Mai muhimmanci ne zai sani, yanzu dai ya kamata in mata surprise inje in ganta....
Bariki na kwance taji ana mata nocking, tashi tayi ta bud'e kofar da sauri ta saki kara tare da rungume haulat Tana fad'in mutanan abuja sai yau, ko waya babu.....
Dariya haulat tayi tare da fad'in kiyi hakuri bariki Wlh wayata ce ta fad'i bani da number d'inki yanzu, sai yasa ina dira kaduna Wajanki na fara zuwa Kinga ko d'akina banje na ajiye akwati ba nazo Wajanki.....
Bariki tace shigo mana
Haulat shiga tayi tare da zama tana fad'in Kai nasha abuja
Bariki tace gashi kin kara kyau da k'iba kaman bake ba, kai zama waje d'aya yayi
Murmushi Haulat tayi tare da fad'in dan bani wayarki in tura hotuna na tare da number d'inki, banda pic dina dake ko d'aya a phone dina
Bariki mi'ka mata wayar tayi tare da fad'in yunwa nake ji wlh Bari in duba habib
Haulat tace ok, haulat ta d'auki abunda take so cikin wayar bariki, sannan tayi murna da abunda ta samu a game da bariki din......
Bariki bata dad'e Sosai ba ta dawo, cikin d'akin tare da fad'in habib ya cika yawo kaman yaci kafan Kare.... D'aukan iPhone dinta tayi ta Fara kiran habib harya tsinke bai d'auka ba......
Haulat tace ashe kinyi iPhone ga Samsung ga iPhone gskiya bariki kina jin dad'i.... Tashi haulat tayi tare da mi'ka ma bariki wayarta Tana fad'in Bari inje inyi wanka in huta anjima nazo
Bariki tace ok but nima zanyi tafiya sai dai munyi waya
Haulat tace ok tana murmushi ta fita
Bariki ganin data dinta a bud'e yasa ta shiga whatsapp da message keta faman shigowa ganin Alh madu ya mata message yasa ta bud'e nashi ganin hotunan daya d'aukesu tayi, tsaki taja tare da shiga gallery ta goge dan in an turo Mata hoto shida kanshi yake bud'ewa bata rufe ba, harda na Hon salis duk ta goge su Wanda ya tura mata kwanaki, duk wani hoto data d'auka wanda bai dace ba ta goge a cikin wayarta...... Kiran Alh madu ne ya shigo cikin wayarta kaman Karta d'auka saita tuna da hotunan daya turo Mata Wanda hakan ya tabbatar mata yana son Mata wani tuggu sai yasa ta d'auka tare da fad'in lafiya?
Dariya yayi tare da fad'in hotunan sun d'auku da kyau koh?
Tace tir da hali irin naka
Yace na baki awa biyu kizo inda nake ko yanzu ki ganki a internet ansa hotunan da mukayi kuma da fuskan wani ba nawa ba danna biya kud'i anyi min aikin , babu wanda zai gane an canza fuskan domin kwararru sukamin aikin kuma ba y'an kasar nan bane.....
Bariki k'asa tayi tana hawaye wayar ta sulale a hannunta......
~MARYAM OBAM~
Reply
#3
PAGE 10*
Kuka take Sosai tare da nadaman fadawarta bariki, wanda ita da kanta tana mamakin yanda har ta fad'a wannan mummunan harkan, yanzu kenan kowa zai iyayi mata barazana kenan? Duk yanda taso ta kimtsa kanta sai an gwadayi mata barazana?...... Share hawayenta tayi lokaci d'aya ta saki murmushi tare da shiga toilet tayi wanka tasa dogon wando da hijab, sannan ta d'auki akwatinta ta fita, u/kanawa ta Fara zuwa ta ajiye, bata sami abbanta na Bariki ba sai ummanta na bariki dan haka tace mata bari taje ta dawo.
Bariki direct gidan Alh madu ta nufa, bayan ta karasa ta sallami mai keke sannan ta shiga cikin gidan Kai tsaye....
A falo taga Alh madu
Ganin bariki ta shigo yasa ya tashi yana fad'in dama Nasan zaki zo, nasan dole kizo.....
Bariki ta dakatar dashi tare da fad'in Zanzo for sure, gani nazo Mai kake bukata??
Yace ke nake bukata tare da d'aga mata gira.
Bariki tace ni kake bukata??.... Wani irin dariya ta saki lokaci d'aya kuma ta gimtse fuska tare da fad'in amma wasa kakeyi koh?? ..... Ina tunanin ka manta wacece bariki shi yasa kake kokarin Sani abunda Banyi niya ba.... Kasan Mai yasa nazo???.... Kai a tunaninka saboda ina tsoran ka tura hotona a internet yasa nazo? Never.... Karka manta bariki ake kirana miye danka watsa hotona a internet?? Miye a ciki? Kai a tunaninka dan kasa hotona a internet zanji wani abu?? Dariya ta saki tare da fad'in u r wrong duk yarinyar data baro gidan iyayenta ta fito tana zaman kanta kai a tunaninka dan kasa hotanta da namiji tsirara zata damu??? Aini Idan kasa aka watsa a internet plz kasa a had'a da number dina May be in sami Mai babban ayaba ba irin naka ba na Wasan yara, SANATA ALH MADU..... kana son buga wasa dani tunda ka Fara sai mun buga..... Karka manta bariki ba y'ar Siyasa bace, bariki ba Sanata bace bariki bamai mukami bace..... Face karuwa Mai zaman kanta wacce take aikata komai dan ta sami duniya..... Yau Idan ka d'aura hotona a internet koda ace nice banda kaya a jikina suna zaka samamin zaka sa in sami yawan masoya masu son sex dani, Kaga may be Turai ma su kirani susa inyi blue film a Biyani..... But amma abunda nake tsoro shine inkai ka rasa kujeranka na Sanata........
Da sauri yace enough don't you dare say something like that in your life again in front of me......
Dariya tayi tace why?? I thought mulkin farar hula muke kowa Nada y'anci koka manta ne??? Ba nazo wani dogon surutu bane ko turanci ba..... Am hare to warning you, ka fita harka na ,nasha ko d'an Siyasa kaman distinguish senator yana da tunani da basira, ashe ba haka bane..... Oh na tuna abun ya had'e da tsufa dariya ta saki mai sauti sannan tace ga kuma son duniya.... Wlh harna tausaya ma al'umar da kake wakilta basu San tsohon banza suka tura...... Tas ya wanke fuskanta da Mari tare da Jefata kan kujeran falon
Bariki tace u slap me?? Kara mata wani Marin yayi.... Yazo zai kara mata wani tayi wuf ta ri'ke hannun amma karfin mace dana miji ba d'aya ba ya kwace hannunshi tare daja mata hannu yayi bedroom dinshi da ita, yana shiga ya Jefata kan gadon d'akin..... Sannan ya kalleta yana wani huci kaman wanda yayi aikin karfi..... Yace zan nuna miki ni tsohon banza ne, zan ajiyeki a nan har karshen rayuwarki inyi ta cinki sai dai ki mutu y'ar iska kawai.....
Dariyan da bariki ta saki ne, shine yasa ya kura mata ido, tace amma kayi hauka koh?? Ina tunanin Bayan tsufa da toshewan basira ka Fara tabuwa, Bari kaji Kafin inzo inda kake saida na shirya ma, ka d'auka haka kawai Zanzo ba tare da wani shiri ba???? Toh inma haka kake tunani Toh ka daina...... Karka manta dazu ka kirani duk abunda ka fad'a nayi recording, sannan ka turamin ainiyin hotan da ka d'aukemu nida kai, Kaga in kasa an canza wancan zan karyata ta hanyar tura Wanda ka turamin wanda fuskanka ne akai tare da tura recording din da nayi kake ta surutai akan kasa a canza fuska...... D'an shuru tayi tare da kallonshi ganin yanda ya d'an tsorata yasa taci gaba da fad'in Kaga in nasa nawa Nima k'imarka da siyasan ka ya zube...... Madu ina son ka sani bana son bata maka suna amma kana ingizani, are you not are shame, nace na daina harka da maza aure zanyi amma kana son dole saina ci gaba dayi, inaso ka sani daka yau shine rana ta karshe da zaka sake yunkurin shiga al'amari na, zan iya fasa auran da zanyi kaifa zaka iya yarda ka rasa kujeranka???..... Ganin Alh madu ya kasa cewa komai yasa ta Fara kokarin fita har takai bakin kofa ta tsaya tare da waigowa tace ina maka fatan shiriya domin mutuwa ci take kaman rana, a shekarunka yanzu babu abunda ya dace dakai sai istigfari domin neman gafaran Allah dan an bata y'ay'an mutane da dama, kaima ka jira Kaga abunda za'ayi ma naka da yardan Allah...... Fuuuuu ta fita tabar gidan, tafiya take tana kuka a kafa tare da takaicin tsintar kanta da tayi cikin wannan kazamar harkan, amma ta d'anji dad'i tunda yanzu ta tabbata Alh madu bazai K'ara Mata barazana ba akan rayuwarta dama shine matsalanta..... Yanzu Abu d'aya zan fuskanta shine Idan Yarima yasan gaskiya shima zanyi komai yanda ya dace ta hanyar fad'amai da fahimtar dashi komai...
Bayan fitan bariki Alh madu murmushi yayi wanda nidai ban gane na miye ba, na mamaki ne? kona nadama ne? kona shirin wani tuggu ne? oho ...... Koma dai miye zamu gani in yaji gargadin bariki ko kuma zai sake bibiyarta
Bariki tana zuwa kofar gidansu na u/kanawa ta hango motar Yarima a fake, wanda shi d'aya yazo..... Mamaki abun ya bata Toh Mai yasa bai kirata ba, kuma wayarta na hannunta, tace may be yanzu yazo...... Gaba tayi tazo zata wuce cikin gidan tayi kaman bata ganshi ba, shima yana kallonta baice mata komai ba harta shige cikin gidan..... Murmushi Yarima yayi tare da d'aukan wayarshi ya tura mata message kamar haka......
Ko in tafi ne???
Bariki ganin message dinshi yasa tayi dariya tare da fitowa waje ta sameshi inda yake bud'e motar tayi ta shiga
Kallonta yayi tare da fad'in kina ganina kika wuce
Tace Yarima yaushe na ganka??
Murmushi yayi tare da fad'in my princess inafa kallonki, harda wani kawar dakai Kalan baki ganni ba
Tace Yarima nidai naga mota amma ban San Waye a ciki ba, ko kana son inyita kallon maza ne ??
Bai san lokacin da yayi dariya ba, tare da fad'in koda yaushe kin San hanyar da zaki Kare kanki...
Shuru tayi tana tunanin I wish Yarima yasan gaskiya ya fara sona, hawaye ne ya gangaro mata a ido da sauri tasa hannu ta goge dan karya gani tare da d'ago kanta taga koya gani.... Kur taga yana kallonta...... Da sauri tayi k'asa da kanta
Yarima Aliyu yace Zainab a kullum nazo Wajanki kina Sani fargaba, Wai Mai kike boyemin ne?? Kina sani tunani Kala Kala plz tell me Mai yake damunki banso ki barni cikin duhu.....
Kuka ta farayi tare da fad'in Yarima tunda nake ban taba jin son kowa ba sai Kai, ina jin tsoran abunda zai faru in kasan gaskiyan al'amarin da nake boye maka....... Karan wayan Yarima ne ya Katseta
D'aukan wayan Yarima yayi ganin Sunan waziri ne, ji nayi Yarima yana fad'in ok gani nan zuwa, har kun karaso?.... Kashe wayan yayi tare da kallon zainab yace Bari inje in dawo yanzu.
Bariki tace ok tare da fad'in saika dawo sannan ta fara kokarin fita daka motar.....
Hannunta ya ri'ke tare da fad'in haka zaki fita Fuskanki yana hawaye??..... Janyota yayi jikinsa tare da goge mata hawayen fuskanta yace plz my princess kibar wannan kukan yanzu zan dawo sai muyi magana Kinji?
Kaita d'aga Mai alaman eh.
Murmushi yayi tare da fad'in dat my girl, inna dawo zan fad'a miki albishir
Murmushi tayi tare da fad'in saika dawo sannan ta fita.
Yarima direct u/sarki ya nufa inda Zai had'u dasu waziri a nuna mishi filin da Mai martaba ya bashi sannan suje asibitin shi y'an jarida su d'auka domin a tallata asibitin duk da Yarima baiso hakan ba, amma waziri yace ayi tunda yace zai Fara aiki na wata uku kyauta akan matsalolin mata tunda shi likitan mata ne, ta gidan tv da radio mutane za suji marasa karfi su zo..... Asibitin ba Yarima kadai bane zaiyi aiki a cikinsa ba harda wasu likitoci na fanni daban daban......
Bariki bayan ta shiga cikin gida, ummanta tace Zainab Yadai har Yarima din ya tafi?
Tace eh amma zai dawo.... Wai har yanzu habib bai zoba? Tun dazu yake cemin yana hanya.....
Sallaman habib dinne yasa tayi shuru ya shigo yana gafaran ku dai masu gida
Shiga d'akin dasu bariki suke yayi yana fad'in in shigo ko in jira a kimtsa....
Bariki tsaki taja Tana fad'in Asara, bayan ka shigo din kake tambaya koka shig......
Waige ya farayi yana duba dawa bariki take magana, yaga babu wani namiji a wajan yace ke dawa kuma?? Naga banga ko wani namiji a nan ba
Bariki tace dakai nake mana...
Yace Wlh bariki zan miki rashin mutunci miye wani ka? Mai yakai mace jinsin maza, gskya banso yana maganan yana hura hanci Kalan ranshi ya baci.....
Umman bariki ta Karya babu abunda take sai dariya, tace Zainab gskya bakya kyautawa taya zaki dinga kiranta dana miji Bayan kin San macece y'ar uwarmu....
Habib yace fad'a mata dai
Bariki dariya tayi tare da fad'in ni bama wannan ba kawata kina ji??
Habib yace kunne aike ji
Bariki bashi Labarin yanda sukayi da Yarima tayi Kafin yace zaije ya dawo, taci gaba da fad'in Wlh Ina son fad'a mishi gaskiya Kinga sai muyi aurenmu lafiya ba tare da matsala ba.....
Habib gyara zama yayi yace lallai Bariki, ban taba sanin baki da wayau ba sai yau. Ke kina tunanin in kika fad'ama Yarima gaskiya zai aureki?? Kin bashi iyayen karya tare da Labarin karya ke kina tunanin duk son da yake miki zai yarda ya aureki? Karki manta kina fad'amin yanda yake kyaman mace mazinaciya, sannan kike gigin son fad'a Mai gskya? Toh inma shi Yariman ya yarda ya aureki kina tunanin iyayenshi zasu yarda??? Bariki kin San Gidan sarauta kuwa?? Shawaran da zan baki shine kiyi shuru da bakinki kiyi yanda kika tsara in an d'aura aure kya fad'a mishi gaskiya tunda naga kina mishi son tsakani da Allah kuma naga kina son zaman auren, kuma nasan bazai sakeki ba tunda ya aureki kuma basa saki..... Yau inda bakya sonshi Kinje gidan da wani manufa ne sai kice mai fyad'e aka miki, amma tunda son gaskiya kike Mai saiki fad'a mishi gaskiyan koke wacece.
Mahaifiyar bariki ta Karya, tace bariki gaskiyan habiba ne, wlh Indai kika fad'a mishi gaskiya zaki iya rasashi kuma na har abada, gidan sarauta zasu iya yarda su rasa d'ansu akan ace ya auro musu karuwa domin abun kunya ne, ki duba kiga su ko aure kayi a gidan sarauta sai Anga jini shine kin Kai budurci... Bayan bako wace mace ke jini ba kuma budurwa ce
Habib ya tabe baki tare da fad'in nidai Allah yasa ina d'aya daka cikin mata masu zubar da jinin, Kar insha gorin miji .... Dan mazan nan ba mutunci garesu ba.....????
Bariki tace toh kuna ganin inna aureshi na fad'a mishi zai hakura dani?
Habib yace insha Allah, dole ma ya zauna dake tunda bada gardi ya kamaki ba, ai yanda kikaji dad'i al'adan gidan basa saki, sai an kamaka da gardi kuma kince kin tuba.....kuma na tabbata koda yayi fushi zai sauko tunda ya aureki zaki san hanyar da zaki janyo hankalinsa ma dole ya sauko, domin ya sami. santaleliyan yarinya son kowa k'in Wanda ya rasa...... Toh Bari dai mu gani bariki zata fad'ama Yarima inya dawo koko ta d'auki shawaran habib au? Anty habiba.....
~MARYAM OBAM~

*PAGE 11*
Dariya bariki tayi tare da fad'in, amma ina tsoran irin fushin da Yarima zaiyi, Wlh ban son inga ya shiga wani hali, bazan iya jura ba, ina sonshi da yawa.....
Habib yace Toh fah, yau Ina ganin bariki.... Toh yanzu dai Mai kika yanke....??
Bariki tace abunda kuka fad'amin dashi zanyi aiki, ranan da aka d'aura aurenmu aka kaini ranan zan fad'ama Yarima gaskiya.....
Habib shewa ya saki tare da fad'in Aiko ki tabbatar kin fad'a mishi tun Kafin ya shiga yaji ya shige zirif kaman bakin gate.....
Bariki duka takai ma habib iya karfinta tare da fad'in rafi ne ba gate ba
Habib ya ri'ke wajan da takai Mai duka yana fad'in na shiga uku zata kassarani..... Amma dai kekam bariki baki da mutunci yanzu ki takarkare iya karfinki ki sakan min wannan uban dukan yanzu inda kin sameni a wajan nono Nafa? Bayan kin San sarai ance a nan rayuwar mace take, salan kije ki kasheni Banyi aure ba naji yanda ayabar nan take ba......
Bariki tace andai yi Asara
Habib yace ke kikaga Asara bani ba
Umman bariki tace kudai dingayi a hankali Kun San Gidan mutane, yanzu sai su kaimu gaba....
Habib yace gaskiyanki domin naga matar can d'akin ta kusa daku Tana min wani kallo wanda ban gane ba, inta karamin sai na mata rashin mutunci in cire kaya mu daku Dan ban son iskanci....
Suna cikin haka Yarima ya kirata tare da fad'in baby come out Ina waje.....
Tashi tayi tana fad'in bari inje inga Yarima na.
Habib yace oh kunga salo a gayas....
Fita tayi tana fad'in kaji dashi.....
Motarshi ta nufa tunda ta fito idonshi ke kanta harta karaso ta bud'e motar ta shigo ciki tare dayin sallama....
Amsawa yayi tare da fad'in my princess na gaji, tunanin driving nakeyi in zan koma Gida.....
Kallonshi tayi tare da fad'in ko in tu'ka ka, in kaika gida??
Yace dakin taimaka min kuwa
Dariya tayi tare da fad'in kaman dagaske....
Yace dagaske nake mana Kinga Idan kikaje can saiki zauna kin zama matata babu dawowa....
Hannu tasa tare da rufe fuskanta tana dariya
Yarima kiran sunanta yayi da Zainab.....
Da sauri ta d'ago ta kalleshi domin jin ya kira sunanta daka gani magana zai Mata Mai muhimmanci.... Wanda yake bukatar natsuwanta
Yace d'azu kina son Yimin magana Ina jinki yanzu....
Murmushi tayi tare da fad'in Yarima a kullum Ina tsoran fad'a maka cewa ni dakai bamu dace ba, saboda kai ka fito gidan girma ni kuma ba y'ar kowa bace ina tsoran auranka domin gudun wulakanci irin na mas......
Da sauri yasa hannunshi a bakinta ya rufe Mata, tare da fad'in enough, dama duk wannan nonsense din kike son fad'amin shine kike d'agamin hankali?..... D'an tsaki yayi alaman jin haushi tare da kawar da kanshi gefe.....
Ganin ranshi ya baci yayi banza da ita, yasa ta d'ago tana mishi magana Yarima kayi hakuri, ban San zakai fushi ba.....
Katseta yayi da fad'in Zainab ban taba tunanin zaki dinga irin wannan tunanin ba.... And kina ma sona kuwa????.....
Da sauri ta kalleshi tare da fad'in Yarima baki bazai iya fad'in irin sonda nake maka ba, how I wish in bud'e maka zuciyata Kaga irin sonda take maka..... Yarima Ina Sonka yanda baka zato duk wani jini dake gudana a jikina yana gudana ne da Sonka I..... Da sauri tayi shuru ganin yana kallonta.....
Jin tayi shuru yasa ya ru'ko mata hannu tare da fad'in Zainab are you sure akan abunda kika fad'a??
Kai ta d'aga Mai alaman eh
Wani irin murmushi ya saki cikin jin dad'i, tare da fad'in nace zan baki albishir d'azu right?
Tace eh
Hannunta ya saki tare da fad'in ina goran albishir din???
Dariya tayi tare da fad'in zan baka in naji albishir din
Dariya yayi tare da fad'in promise?
Tace yes I promise....
Yayi murmushi tare da fad'in mai martaba ya amince da maganan aurena dake.... But at first yace in Bari nan gaba tunda ban dad'e dayin aure ba.... Daka baya kuma ban San mai yasa ya canza ra'ayi ba yace za'a turo gidanku ayi magana d'azu waziri yake fad'amin May be cikin week dinnan a turo......
Bariki gaba d'aya komai nata ya tsaya ta rasa mai takeji murna take ko akasin haka??? Gaba d'aya ta kasa ganewa gadai ta nan ne dai....
Ganin tayi shuru yasa Yarima ya kura mata ido tare da fad'in lafiya kuwa my princess? Kodai you are not happy ne dan za'a turo??
Da sauri tace a'a am so much happy tare da sakin murmushi....
Ganin ta saki jiki yasa Yarima jin dad'i sun dad'e suna fira sannan Yarima yace Zai tafi tare da bata wani Leda Wanda bata san ko miye a ciki ba....
Amsa tayi tare da fad'in ngd
Hancinta yaja tare da fad'in sai munyi magana.....
Tace OK tare da fita tayi cikin gida,.... Tana shiga habib ya amsa ledan tare da fad'in Allah yasa Abun ciye ciye ne dan Wlh yunwa nakeji tun safe babu abunda naci....
Su turare ne Arabian perfumes masu shegen kamshi da kud'i a ciki.... Habib d'aukan kud'in yayi dubu d'aya d'aya bandir biyu, dubu d'ari biyu kenan..... Yace Kai Yarima akwai kyautar girma....
Uwar bariki ta Karya tace ai gidan sarauta ya fito dole ya dinga kyautar girma.... Domin da suji kunya gwara dukiyarsu ta k'are....
Bariki kallon uwarta ta bariki tayi tare da fad'in mai kuke cine Wai??
Ummanta tace abinci nake dafawa wani zubin kuma kowa ya siya...
Bariki tace toh yanzu tunda nazo inyi sati d'aya nan sai a fara girki kullum, kallon habib tayi tare da fad'in muje muyi cefane mu dawo......
********
Tsakanin haulat da farhan soyayya ta shiga Sosai tun Haulat na nuna bata so harta yarda domin tana sonshi kuma uwa uba farhan ya iya nuna ma mace kulawa tare da kalamai masu dad'i da kwantar da zuciya...... Sai dai abu d'aya haulat da yake damunta shine tasan dakyar Hjy habiba ta yarda d'anta ya aureta ..... Sai dai haulat din tana ganin in bata yarda ba kaman ta nuna mata rashin adalci, and inma ta yarda ta auri d'an nata ya zasu dinga yima juna kallo........
Farhan ne zaune a falo shida mahaifinshi domin yana kasar.....
Farhan ya kalli dad dinshi yace dad I find someone dat I wanted to marry......
Kallonshi mahaifin nashi yayi tare da fad'in farhan aure Bayan baka kammala karatu ba
Yace dad Ina final year ne, Ina son a fara magana b4 in Gama....
Dad din nashi ya kalleshi cikin son gudan d'an nashi yace why are u so rush to marry??
Yace dad just
Dad din yace ok but wacece yarinyar and Waye mahaifinta??
Farhan yace sunanta haulat mum tasan ta domin at tym Tana kwana gidan na......
Muryan hjy habiba sukaji tana fad'in karyanka Wlh koda zaka mutu bazan bari ka aureta ba, gwara ma kabar wannan maganan.....
Mijin hjy habiba ya kura mata ido tare da fad'in akan wani dalili?? Har kike kiran koda zai mutu bazaki Bari ya aureta ba?? Kin kuwa San abunda kike fad'a kuwa? D'an nawa kike ma fatan mutuwa??..... Toh let me tell you Wlh Indai Inada rai kuma yana Sonta dole In tsaya mai.....
Tace ni kuma ban amince ba domin bai dace da ita ba....
Mijin nata yace habiba akan wani dalili? Miye rashin dacewan? Kallon farhan yayi tare da fad'in naji kaman kace yarinyar tana kwana a nan wani zubin....
Farhan yace eh dad
Kallon hjy habiba yayi tare da fad'in na tabbata inda yarinyar tana da aibu bazaki kawota gidan nan ta kwana ba, harki kasa fad'amin, domin naga Idan kikai ba'ki kina fad'amin but baki fad'amin wannan ba, ina son ki sani kaman farhan ya aureta ya Gama Indai Allah yasa matarshi ce babu yanda za kiyi.....
Hjy habiba tace ni kuma Indai har Ina numfashi kuma ni na haifeshi ban yarda ya aureta ba, kuma bazan taba yarda ya aureta ba....
Dad din farhan yace habiba Ina son ki fad'amin dalilin da yasa bakya son ya aureta??
Tace hakanan kawai ban son ya auri yarinyar
Dad din yace you are not serious.... Tare da kallon farhan yace inka kammala karatunka I promise zan tsaya maka har sai ka aureta.... Yana fad'in haka ya haura sama Fuuuuu tare da fad'in rabo dai yana kisa.....
Kallon farhan hjy habiba tayi cikin bacin rai tace wato ni ban isa bako?? Ka kyauta amma ba laifinka bane.... Itama fuuuu tayi sama
Farhan d'aga kafad'a yayi tare da fad'in whatever nidai Ina Sonta kuma tunda dad ya tsayamin banda damuwa..... Fita yayi yabar gidan
*******
Yarima Aliyu ya fara aiki a asibitin shi, sannan an fara gina Mai filin da Mai martaba ya bashi, da yake filin k'ato ne ko wacce za'a Mata gefenta ginin gidan sama, da yake akwai kud'i an d'iba ma'aikata da yawa suna aikin domin Yarima yace nan da wata biyu ko uku yake son a Gama duka ginin.....
Yarima ya dawo gida yau ko wajan Zainab bai samu ya biya ba, kaman yanda Ya sabayi kullum, domin ya gaji, yana shiga cikin falo gimbiya zinatu ta taso Tana kuka tare da fad'in Yarima jita jitan da naji gaskiya ne???
Kallonta yayi sannan ya kauda kai gefe tare da fad'in fad'amin abunda kika ji coz am tired, I need to rest....
Cikin kuka mai sauti tace Yarima naji ance ginin mata biyu kakeyi zaka K'ara aure......
Yarima Aliyu murmushi yayi tare da fad'in gaskiya aka fad'a miki.....
Wani irin ihu ta saki mai kara tare da fad'in Wlh bazan yarda ba, ai wannan cin fuska ne yaushe ka auroni saboda rashin adalci ka Fara maganan k'arin aure, ko wata d'aya Banyi ba amma kake fad'amin zaka K'ara aure Wlh baka isa ba.....
Yarima Aliyu kallonta yake cikin bacin rai, domin ya tabbata ihun da takeyi kuyanginta suna ji.... Dan haka ya wuce ba tare daya kulata ba.....
Ganin haka tabi bayanshi Tana fad'in ai dole ka wuce wlh Yarima bazan yarda da rashin adalci ba har d'akinshi ta bishi tana surutai....
Yarima kam ko kallo bata isheshi ba, toilet ya fad'a Ya barta nan tana ta surutai kaman zararra
Bayan yayi wanka ya fito daka shi sai towel yana goge kanshi, tashi tayi ta nufeshi tare da rungume shi tana kuka tana fad'in Yarima dan Allah ka tausaya min bana son kishiya Yarima Ina kishin ka, maina rasa da kake kokarin K'ara aure, ko wata d'aya Banyi a gidan nan ba amma har kana maganan aure...... K'asa tayi tana kuka mai ban tausayi.....
Jikin Yarima Aliyu yayi sanyi tare da tausayinta.... Gimbiya dake k'asa tana kuka ganin kaman jikinshi yayi sanyi taji dad'i dan dama tasan za'ayi hakan.....
D'agota yayi tare da fad'in zinatu kiyi hakuri, ki d'auka komai kaddara ne, komai ya faru da bawa ki d'auka wannan auren da zan kara a matsayin kaddara......
Tureshi tayi tare dayin baya tace babu wani kaddara.... Karka kara cewa kaddara akwai abunda ba kaddara bane mutum shike sama kanshi..... Duk namiji inya tashi aure saiya dinga amfani da wannan Kalman kaddara kaddara ban yarda da wannan kaddaran ba....
Yarima Aliyu yace baki da ilimi baki san addini ba, so banda time din in tsaya ina bata bakina wajan yi miki bayani...... Kaya ya fara kokarin sawa.....
Ta Fara zunduma ihu tare da fad'in Wlh baka isa ba ,ni nafi karfin wulakanci, sai dai ka zaba cikin biyu koni ko wacce zaka aura..... Ni Wlh bama laifinka bane na iyayenka ne da suka d'aure maka gindi kake son yin wannan rashin adalcin sune munafukai marasa tsoran Allah d..... Tas ya sauke mata Mari da sai da yasa ta dawo cikin hayyacinta......
Ri'ke wajan tayi domin Marin ya shigeta Sosai...
Yarima Aliyu yace you cross your limit kije na sakeki saki d'aya bazan zauna da macen da zata zagi iyayena ba koda da wasa......
Gimbiya zinatu tace saki?? Yarima kasan Mai ka fad'a kuwa? Ka manta cewa babu saki tsakanin mu koda kuwa maina maka saika kamani da laifin Zi......
Yarima yace keep quiet, wannan ne dalilin daya baki daman kiyi min komai saboda bazan sakeki ba?ciki harda raina iyayena? U r wrong, al'ada ba addini bace, you better leave this place tun Kafin in miki abunda za kiyi mamaki na Iletered ....... Tashin hankali? Yarima Aliyu ya karya dokan masarauta koya zata kaya muje zuwa........
*plz masu min magana ta messenger kuyi hakuri ku daina saboda bani da messenger na goge facebook kawai gareni shima saboda posting ne, duk mai son magana dani yaje page dina yamin magana zan gani Inba mutum amsa, amma in a messenger ne zan gani babu daman bada amsa, dan na goge*
~MARYAM OBAM~




*PAGE 12*
Idonta na kanshi ganin dagaske yake zai iyayi mata komai yasa tayi gaba tare da tsayawa wajan kofa tace Yarima nika saka? Auren dako wata d'aya baiyi ba amma ace harka sakeni? Lallai kayi babban kuskure a rayuwanka daka furta min wannan Kalman, sannan inaso ka jira Kaga Mai zai biyo baya tunda har ka karya wannan dokar ta masarauta..... Fuuuuuu ta fita
Yarima Aliyu yace mad girl tare da saka, saka jallabiya ya kwanta danya huta domin yayi matukar gajiya gashi wannan matar tashi ta kara jagula Mai lissafi, yana kwanciya yaji Phne dinshi na ruri kallon wayar yayi tare dakai hannunshi kan wayar, Sunan Mai martaba ya gani, d'auka yayi ban San mai mahaifin nashi yace mishi ba naga yace gani nan zuwa.....
Tashi yayi ya canza kaya sannan ya nufi gefen mahaifin nashi inda yaga mum dinshi damai martaba a cikin bedroom dinshi..... Yana kokarin gaida mahaifin nashi Kafin ya karasa sai saukan Mari yaji tas tas har guda biyu abunda ba'a taba mishi ba tunda ya taso gashi yau mahaifin nashi yayi mishi.....
Cikin fushi da bacin rai Mai martaba yace ka zubar min da k'ima, saki cikin wannan masarautar?? Bayan kasan sai an Kama mutum ya aikata laifi biyu ake saki????
Yarima Aliyu yace Abba Ina Mai neman gafaran ka, Abba zagin iyay.......
Mai martaba ya daka Mai tsawa Wanda ba Yarima ba harta mum dinshi saida ta tsorata da irin tsawar damai martaba yayi ma Yarima Aliyu....... Yace na baka umarnin Ka maida matarka, sannan daka yau Indai harka K'ara Karya wannan dokar ban yafe maka ba duniya da lahira..... A haka kake kokarin K'ara aure??? ..... Mata d'aya ma ka kasa da ita ko wata d'aya bakayi da itaba amma har Kalman saki ya shiga?? Am really dissapointed with you...... Ina son daka yau kaje ka zauna kaida matarka karka K'ara taso da maganan auranka dan banga alaman zakai adalci ba ko kad'an...... Sannan wannan al'adan daka karya saina hukunta ka, kaje kaida kanka kasa a rufeka sai kayi sati biyu Kafin ka fito mutumin banza......
Tunda Mai martaba ya fara magana kan Yarima Aliyu na k'asa, har Mai martaba ya kammala, sannan Yarima Aliyu ya fara magana da fad'in Allah ya huci zuciyar Mai...... Dakatar dashi Mai martaba yayi tare da fad'in tashi kaban waje....... Ban son jin komai daka gareka....
Yarima Aliyu jiki a sanyaye ya tashi ya fita direct cikin kurkukun masarauta yaje tare da bada umarnin a rufeshi....... Fadawa babu daman tambaya face aiwatar da abunda Yarima ya basu umarni.......
Bayan fitan Yarima Aliyu mahaifiyar Yarima tace ma Mai martaba hukuncin da aka yanke ma Yarima yayi tsauri da yawa ya...... Mai martaba dakatar da ita yayi tare da fad'in banso ki kuma saka baki cikin wannan maganan, kije ki fad'ama zinatu ta koma d'akinta......
Mum din Yarima amsawa tayi da Toh tare da fita dan tasan mijin nata yayi fushi Sosai.... Kuma tasan Kafin ya sauko sai anji jiki mutun ne mai hakuri amma bai iya fushi ba, ta tabbata tunda har Ya iya rufe ido ya hukunta Yarima tasan dakyar ya saurareta yanzu...... Koda ta koma gefenta taga zinatu nata kuka rarrashinta tayi akan tayi hakuri tare da fad'in ta koma d'akinta komai ya wuce, kiran Hafsat tayi tace ta raka gimbiya gefenta.....
Hafsat ta amsa da toh tare da cema gimbiya zinatu muje..... Direct gefen gimbiya suka shiga suna shiga gimbiya ta wuce sama tabar Hafsat nan..... Hafsat tace kina da aiki......
Hafsat komawa tayi wajan mum din tasu Tana tambayarta maiya faru,?
Labarin abunda ya faru mum taba Hafsat.
Hafsat cikin tashin hankali tace Abba da kanshi yasa Yarima yaje kurku?? Bari inje in ganshi mum tana maganan tare da fita
Direct kurkun ta nufa inda taga Yarima a ciki a rufe, kuka ta saki tare da bada umarnin a bud'e ta shiga.
D'aya daka cikin fadawan yace afuwa gimbiya Mai martaba ya bada umarnin Kar a bud'e kofar nan sai yayi sati biyu......
Yarima Aliyu murmushi yayi cikin takaici tare da ganin ba'a mishi adalci ba danya karya dokar daba addini bace, sannan abunda yafi d'aga mishi hankali yanda mahaifin nashi yayi amfani da mummunan kalma wajan cewa inya K'ara Karya al'ada bai yafe mishi ba, hakan bai isa ba saida Ya fad'a Mai ya dakile maganan auranshi da zainab...... Ido Yarima ya lumshe lallai mahaifinshi yana son rasa shi, domin a yanda yake ji, bazai iya rayuwa ba tare da Zainab ba, bazai ma iya ganin wani ya aureta ba inba shiba, inko hakan ta faru baya ganin zai iya jura ko kad'an......
Muryan Hafsat ne ya Katse Mai tunani da take fad'in bros Tana tsaye a waje tana kallonshi tace haka zaka kwana a nan? Tana maganan ne cikin tausayawa tare da kuka
Yace lil kin San ban son kuka koh?
Tace Bros taya bazanyi kuka ba, mai yasa Abba zaisa a rufeka danka saki matarka aiya kamata aji maita maka..... I dnt knw why Abba yake d'aukan al'ada kaman addini yake daraja wannan al'adan ya kamata duk a barshi is not fai........
Yarima Aliyu sa hannunshi yayi a bakinta tare da toshe mata yace enough lil sis, karki kara fad'in haka Kinji??.... Abba yana da ilimin addini Sosai baki ga duk cikin al'adan da yafi bashi muhimmanci shine na saki ba, karki manta Idan akayi saki sai al'arshan uban giji ya girgiza..... Abunda Abba yayi shine dai dai bai kamata inyi saki ba duk da raina ya baci..... But thank god saki d'aya ne and kuma na maidata but I will teach her a big lesson for insulting my parent..... Zan iya tolerating komai but banda zagin iyaye koci musu mutunci..... Yanzu Ina son kije ki zauna da ita Kafin in fito
Hafsat kallon Yarima tayi tace bros gskiya ban tunanin zan iya zama da ita, matarka she use to show her attitude to anyone ,and ni kuma I won't tolerate it, in Naje haushinta zanji coz saboda ita kake nan
Yarima Aliyu yace lil wani attitude??
Tace dazu fah mum tace in rakata d'akinta muna shiga ta wuce ta barni, ko magana babu ai wannan haline mara kyau....
Yarima duk da ranshi a jagule yake saida yayi murmushi, kaf sisters dinshi yafi son Hafsat tana sashi nishad'i, yace lil ki daina sawa a ranki haka ne, kina jin haushinta kawai dan tasa an rufe miki bros d'inki.....
Hafsat tace uhm uhm Dan tasan ya ganota... Tace Bros sauro zai dameka bari insa a kawo maka magani
Yarima Aliyu yace Nop leave it ko kin Kawo zasu shigo tunda kofar abude take....
Hafsat shuru tayi tana kallon d'akin da babu haske saina fitila domin ba'a Kai hasken huta ba dan dai kawai a horar damai laifi da duhu..... Gashi babu katifa balle filo, Hafsat ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in ina zuwa.......
Yarima Aliyu yana nan zaune shi d'aya...... Hafsat bata dad'e da tafiya ba saiga wani daka cikin fadawa yazo yana fad'in Allah ya taimaki Yarima Mai martaba ya bada umarnin a amshi wayoyin hannunka domin cikin nan ba'a shiga da waya......
Yarima shuru yayi tare da d'auka wayan yayi dialing number din Zainab ( bariki ) harya tsinke bata d'auka ba, kara kira yayi shuru, dan tsaki yaja kad'an Kafin ya kashe wayan ya mi'ka musu......
Hafsat direct gefen Mai martaba ta nufa, inda tayi sallama.... Amsawa yayi cikin sakin fuska tare da fad'in Hafsat baki bacci ba??
Tace eh Abba
Yace lafiya??
Tace Abba nazo neman alfarma ne
Yace Hafsat alfarman me?
Tace Abba dan Allah Nasan baka taba ce mana a'a ba akan duk abunda muke so, Abba kayi hakuri kasa Yarima ya fito dan Allah Abba, ta karasa maganan cikin kuka....
Mai martaba yace Hafsat tashi kije ki kwanta sannan daka yau karki kara zuwa inda Yarima yake daka yanzu na hana kowa yaje inda yake.
Tace Abba d......
Yace tashi ki tafi
Tashi tayi jiki a sanyaye domin dama tasan dakyar ya yarda dan tasan mahaifin nasu bai iya fushi ba.... Tasan mutum d'aya ce zata ma magana Indai tayi ma Mai martaba magana zai yarda a fito da Yarima itace gimbiya zinatu..... Toh amma bata son zuwa wajanta dan bata son raini, dan haka ta nufi gefen mum dinsu a falo taga mum din na zaune tana karanta al'qur'ani......
Mum din ajiye al'qur'ani din tayi ta kalli Hafsat tare da fad'in baki je kin kwanta ba??
Tace mum taya zan iya bacci Yarima na kulle, mum wajan fah ko katifa babu babu abun rufa ga sauro.... Dan Allah mum kije Kema kiyi ma Abba magana....
Mum tace Hafsat tunda Mai martaba yace a rufeshi ko Nayi magana bazai sa a bud'eshi ba, so Kinga gwara kije ki kwanta zaifi miki....
Hafsat cikin kuka tace haba mum, wajan fah akwai sauro Wlh ciwo zai Kama shi Dan Allah m.....
Mum ta dakatar da ita da fad'in go and slp plz.
Hafsat fita tayi direct ta nufi gefen gimbiya zinatu koda ta shiga haurawa tayi har bedroom dinta taje tana mata nocking...... Ta dad'e tana nocking saiga Gimbiya zinatu ta fito tana fad'in lafiya cikin wannan daren? Maiya faru?
Hafsat tace kin San mai martaba yasa a rufe Yarima kuwa??
Gimbiya zinatu tace ban sani ba, amma Nasan zai iya zama gaskiya tunda ya karya al'ada.....
Hafsat tace kiba Mai martaba hakuri yasa a bud'e shi
Gimbiya zinatu tace hakuri akan a saki Yarima? Dariya tayi tare da fad'in Aiko bazai fito ba, gwara yaji a jikinshi koda na kwana biyu ne Kafin a fito dashi...... Karki manta yau ko wata d'aya Banyi ba amma yayanki yamin saki d'aya.... Ke kina ganin yamin adalci? And akan wani dalili zanje ince ma sarki a sakeshi tunda gani mara kunya ni Uwar son miji ko??
Hafsat kallonta take cikin mamaki, tace amma Banyi zaton haka ba, kina maganan kunya AI baki dashi tunda har kika iya zagin iyayen mijinki.....
Gimbiya tace kin fad'i gskya, gashi na zagi iyayen nashi kuma har yanzu ina matsayin matarshi, sudai iyayen nashi su suka dawo dani....
Hafsat tace banyi mamakin jin haka daka gareki ba, and bazan biye miki ba domin irin tawa tarbiyan daban take, da taki...... Tas takai ma Hafsat Mari tare da fad'in karki manta koni wacece yayanki nake aure nafi karfin raini a Wajanki har abada.........
*zadai kuga typing error yau sosai domin typing din gaggawa Nayi yau*
~MARYAM OBAM~


*PAGE 13*
*wat a funny.... Wlh readers kuna bani dariya, ana baku novels a free daka writer tace novel d'inta ya koma na kud'i sai ku Fara zaginta.... Hmmm which bata ce dole saika biya ba, in kana da ra'ayi ka biya ka karanta in baka da hali saika bari bawai ka dinga zagin taba, tana da right ta mayar da Littafinta na kud'i tunda basirarta take zama ta rubuta muku, wasu ko comment basa iyawa, amma writer dan tace ta maidashi na kud'i saiku Fara zaginta, miye Abun zagi a ciki??.... Haba ku dinga yima writers adalci mana, in kina ra'ayi biya ki karanta in bakya ra'ayi babu dole?‍♀ writer zata bata lokaci ta muku typing amma comment ya gagara akwai alot of mutane da suke karanta novels din mutum amma basu taba comment ba sai anjika shuru za'a fara biyoka PC ana tambaya which hakan bai dace ba, idan writer tayi muku posting bata bukatar komai sai comments d'inku in taga bata samun comment ba dole ta maida na kud'i ba, in kud'i kuka biya inta tura ko kuyi comment ko Kar kuyi bai damu writer ba tunda kudinku kuke karanta wa, so ku gyara ko kuma writers suyi ta maida muku novels dinsu na kudi*
Hafsat ri'ke fuskan tayi tare da fad'in ni kika mara??
Gimbiya zinatu tace eh ko zaki rama ne??
Hafsat murmushi tayi tare da fad'in bazan rama ba, saboda kinci darajan Yarima inda badan shiba Wlh da Kafin ki sauke hannunki saina nuna miki kuskuranki..... Dasai kinyi dana sanin Marin Hafsat a cikin masarautar su.....
Gimbiya zinatu tabe baki tayi tare da komawa cikin d'akinta, domin tana ganin kaman Hafsat din zata iya ramawa Dan yanda taga lokaci d'aya har tana iya ganin bacin ranta K'ara ra.....
Hafsat fita tayi ta koma d'akin mum dinta, bata ganta a falo ba dan haka tayi bedroom dinta, inda ta sameta ta fito daka wanka......
Mum din tace Hafsat Wai ba zaki ki kwanta ba? kike ta zarya??
Tace mum wani bacci zanyi Yarima yana kulle cikin sauro babu fanka babu katifa, haba mum..... Kuka ta kuma saki.....
Mum din tace wlh kina da aiki Hafsat, kallon Hafsat din tayi tare da fad'in maiya sami Fuskanki naga ya tashi??
Cikin kuka tace mum Wlh gimbiya zinatu bata da kirki, bama mum labari tayi, tare da cewa mum Wlh Yarima shine mai gaskiya amma Abba baima saurareshi ba, jiba Nima daka zuwa kalla abunda tamin....
Mum ranta ya baci amma saita boye Dan Kar y'ar tata ta gane, tace Hafsat komai zai faru ni dake bamu da ikon bud'e Yarima sai abbanku, dan haka kije ki kwanta kina zaune zai sa a bud'eshi Kinji.....
Hafsat jiki a sanyaye ta fita ta nufi gefenta.....
Mum kaya tasa ta nufi gefen Mai martaba, inda ta sameshi zaune a cikin bedroom dinshi Yana kallon news, zama tayi dan nesa dashi har aka gama Labaran sannan tayi gyaran murya tare da fad'in ina son magana dakai inka bani dama.....
Mai martaba yace tunda nake dake, baki taba tambayana izinin magana dani ba, dan haka kiyi maganan ki Kai tsaye.....
Tace magana zanyi akan Yarima wacce nake bukatan amsa, Nasan Yarima yayi laifi babba, na sakin matarshi wanda kayi amfani da maganan matarshi kayi mishi hukunci, sannan maganan al'ada shima a......
Mai martaba ya dakatar da ita, tare da fad'in Khadija koke da kika haifa Aliyu bazaki fad'amin halinshi ba, abunda nake son ki sani bawai naki sauraran Yarima bane ko Nayi amfani da maganan matarshi ba ko d'aya, na hukunta shine ta hikima akan Kalman saki daya furta, wannan hukuncin dana mishi zaisa nan gaba komai zai faru tsakaninshi da iyalinshi bazai yi saurin furta Kalman saki ba, duk kuwa yanda ranshi ya baci, Idan har namiji ya fara furta Kalman saki in ba'ayi wasa ba ya fara kenan tun kana d'aya biyu har sai Ayi uku azo ana nadama..... Wannan hukuncin da namai shine zai nuna mishi cewa komai zai faru ya zama mai hakuri ya daina saka Kalman saki..... Namiji da hakuri aka sanshi mace shu'uma ce in ranta ya baci babu abunda bazata fad'a maka ba, in kaga haka sai ka fita ka barta karka biye mata har Kalman saki ya shiga, yana dakyau namiji ya daina saka Kalman saki a duk sanda matarshi ta bata mishi rai domin a lokacin shaidan yana kansu, zaiyi ta ingiza su, in yaji anyi saki sai yasa ma kanshi rawani yayi nasara, sai yasa ba'a so mutum ya yanke hukunci cikin fushi and Idan mace ta maka laifi akwai hanyar da zaka hukunta ta harta gane tayi kuskure .... Sai yasa nake muhimmanta wannan al'adan masarautar na hana saki sai an Kama mutum da laifi biyu...... Na farko zina domin duk matar da take da miji tayi zina hukuncin jifa ne a kanta, sannan a lokacin da mazinata ke zina ana cire musu imani...... Wa'iyazubillah yanzu in mutun ya mutu yana aikatawa Mai zaice ma Allah??? Wanda yanzu zina ya zama ruwan dare ga matan aure..... Duk saboda san duniya shaidan yayi tasiri a zukatan wasu al'umma, suna aikata alfasha basu daukeshi bakin komai ba, suna ganin kaman za suyi tsawon rai Kafin su mutu zasu daina, wanda shaidan ne ke sa musu haka, kaita zuba iskanci kana ganin Aini ba yanzu zan mutu ba Kafin in mutu zan shiryu haka Kai baka shiryu ba mutuwa zata zo maka babu notice sai dai ka farka ka ganka cikin kabari????? ka girbe abunda ka shuka.... Wlh hawaye nake ina rubuta wannan wajan?????????? kawai Ina tuna irin azaban kabari da ukuban da mutum zai Tarar in bai aikata Abun al'kairi ba.... Bayan azaban kabari tashin alkiyama, hisabi tsallake sirad'i, saka mako wuta ko Aljanna ?? kai Wlh duniya ba komai bace.... Allah yasa mu dace..... Mai martaba yace sannan wanda ya aikata kisan Kai shima bashi da imani zai iya kashe kowa.... Kinga mutane biyun nan kaji tsoran zama dasu........
Mum ta sauke ajiyan zuciya sannan tace hakane Allah yasa mu dace..... Amma maganan auran da yake son ya kara fah??
Mai martaba yace wannan maganan ki bari inya fito naga irin yanda yake ma matar tashi sai in yanke.....
Mum tace babu damuwa duk da tasan itama matar tashi tana da nata matsalan, mum tace sarki Mai adalci Ina neman ma Yarima sassauci domin wajan da zai kwana babu katifa filo ga sauro....
Mai martaba yayi murmushi tare da fad'in karki damu kin San bazan barshi haka ba nasa a bashi maganin sauro..... Da abun lulluba amma bai San nina tura mai ba, zaiyi tunanin fadawa ne suka bashi.....
Mum ta d'anji sanyi da taji haka dan haka ta saki ranta Sosai.......
Bariki dake zaune tana kallo gidan iyayenta na bariki, tashi tayi ta d'auki wayanta ta danna, taga miss call din Yarima, ido ta zaro tare da fad'in ya akai banji K'ara ba, da sauri ta Fara kira lokaci d'aya kuma ta kashe saboda ganin dare yayi Sosai tare da fad'in bari ta mishi message In idanshi biyu zai kira,
Message ta Fara rubutu mishi kaman haka......
Barka da dare Yarima na, sorry ka kira wayan yana silent yanzu kuma naga dare yayi, Ayi min afuwa ur wife to be insha Allah.......... Tura mai message din tayi tana murmushi.....
Ganin bai mata reply ba bai kuma kirata ba yasa tayi tunanin yayi bacci ne, dan haka itama ta fita ta nufi toilet ta Kama ruwa, ta dawo ta shiga Uwar d'aka ta kwanta inda ummanta na bariki take akan gado, tunda bariki tazo abbanta na Bariki baya kwana a gidan, dama a falo yake kwana Wanda bariki ta Fara tunanin dama suyi aure amma bazata musu magana ba dan tasan dukansu ba yara bane, and shima mahaifin nata na Bariki ba'ko yaushe yake kwana ba dan yana da iyali yana dan kwana ne wani zubin saboda mutanan gidan Kar su Fara zargi wannan kenan.......
Gimbiya zinatu Bayan ta koma d'aki, kiran gimbiya Amina tayi ta fad'a mata abunda ke faruwa harda sakin da Yarima yayi mata da Marin da tayi ma gimbiya Hafsat........
Gimbiya Amina salati ta saki tare da fad'in Kai saki fah kika ce??
Gimbiya zinatu tace eh saki Wlh akan zai K'ara aure, dan Nayi magana shine nayi laifi .
Gimbiya Amina tace lallai Yarima hukuncin damai martaba ya yanke yayi dai dai dashi, amma ina son kiban hankalinki kije ki roki, Mai martaba kaman yanda Hafsat tace miki akan a sako Yarima, ina son ki nuna mishi saboda ke yasa aka sako shi, Idan kikai hakan iyayen nashi zasu gane kina sonshi, Kinga zasu K'ara d'aura Mai laifi...... Sannan kije yanzu cikin daren nan kiba Hafsat hakuri ki nuna mata kinyi nadama Inba haka ba zaki jama kanki ba'kin jini keda kike da y'an uwan miji Mata, bata haka ya kamata kiyi ba, yanzu kije kiyi abunda na saki, ke kije har wajan Mai martaba dinma yanzu amma ki Fara zuwa wajan Hafsat din, ita zata raka ki wajan abban nasu ,
Gimbiya zinatu tace my love kefa da kanki kin San bama Hafsat hakuri a wajena ba abu bane mai yihuwa
Tsaki gimbiya Amina tayi tare da fad'in kiyi abunda na saki, zinatu ban son musu Tana fad'in haka ta kashe wayan..... Ganin haka yasa Gimbiya zinatu saka dogon hijab akan kayan baccin da tasa ta fita domin aiwatar da abunda gimbiya Amina tace mata.......
Kai tsaye gefen gimbiya Hafsat ta nufa..... Nocking tai tayi..... Gimbiya Hafsat dake zaune ta kasa bacci taji ana mata nocking tashi tayi ta bud'e kofar ganin gimbiya zinatu yasa ta tamke fuska....
Gimbiya zinatu tace Hafsat nazo in baki hakuri akan abunda ya faru d'azu ... Rai nane a bace akan abunda ya faru tsakanina da Yarima, d'aura hannunta tayi akan kafadar Hafsat tace Hafsat Nasan Idan Kece a matsayina May be kiyi abunda yafi haka in zaki min adalci ya kamata kisan duk wata mace ranta zai baci in taji mijinta zai K'ara aure ko wata d'aya batayi ba da aka aurota..... Hafsat Ina son Yarima, sonshi yasa nake kishin shi, Hafsat Kema mace ce, nasan zaki fahimceni, d'azu sanda kika zo idona a rufe yake saboda bacin rai, Nayi nadaman zagin da nayi ma Yarima tare da Marin da nayi miki, gashi saboda ni aka rufeshi dan Allah zoki rakani Inba Mai martaba hakuri a sako Yarima ta karasa maganan tana kuka.
Hafsat gaba d'aya tausayin gimbiya zinatu ya kamata, har take ganin k'arin auren da Yarima yake son k'arawa tabbas baima gimbiya adalci ba , inma zai K'ara aure ya Bari nan gaba Kafin gimbiya ta Gama cin amarci, amma daka zuwanta yace zai K'ara aure gskya baiyi adalci ba ko kad'an Hafsat gaba d'aya sai take ganin laifin dan uwan nata ne, kallon gimbiya zinatu tayi tare da fad'in kiyi hakuri gimbiya komai ya wuce, sannan ina son ki sama ranki komai ya faru da bawa kaddara ne.
Gimbiya zinatu cikin ranta tace ke kika ga kaddara amma bani ba, sai mutum ya tsula maka tsiya ace min Wai kaddara ce...... Amma a fili sai tace hakane, tare da fad'in muje mu sami Abba dare Nayi a samu a fito da Yarima.....
~MARYAM OBAM~



*PAGE 14*
Gimbiya Hafsat tace ok bari in d'auko hijab, komawa tayi ta shiga bedroom d'inta Jim kad'an sai gata da hijab a jiki tace muje...... Direct gefen Mai martaba suka nufa suka fara nocking...... Mum ce ta bud'e kofar..... Ganin su zinatu yasa ta fad'in lafiya kuwa?? Bakuyi bacci ba har yanzu??
Hafsat tace mum plz Abba muka zo gani Dan Allah.
Mum tace ku shigo, bari in kirashi..... Ciki tayi Jim kad'an sai gasu ita damai martaba
Mai martaba yace zinatu lafiya??
Cikin kuka tace Abba dan Allah kayi hakuri a fito da Yarima.....
Mai martaba shuru yayi yana nazari can yace Babu damuwa ki tashi kije, zai zo yanzu ya sameki....
Cikin kuka take ma Mai martaba godiya akan yarda da yayi zai sako Yarima, tare da tashi ta fita ita da Hafsat.
Bayan sun fita Hafsat ta kalli gimbiya tace, ngd da kikai magana za'a fito da Yarima ba karamin dad'i naji ba.....
Gimbiya zinatu tayi murmushi tare da fad'in karki damu, nima ba karamin dad'i naji ba, domin bazan iya bacci ba Yarima yana kulle a kurkuku.
Hafsat taji dad'in maganan gimbiya Sosai, dan haka tace mata taje gefenta Kar Yarima ya fito yaje yaga bata nan.......
Bayan fitan su gimbiya zinatu daka wajan Mai martaba, yasa aka bud'e Yarima tare da fad'in yazo inda yake...... Bayan an bud'e Yarima direct wajan mahaifin nashi yaje......
Bayan Yarima yazo gaida iyayen nashi yayi da fad'in Barka da dare.... Zama yayi a k'asa tare da fad'in Abba Nasan yau na bata maka rai Nayi abunda baka taba tunanin zanyi ba, Abba Ina neman gafaran ka, domin fushin ka a kaina baraza ne a rayuwa na, dan Allah Abba ka yafe min.......
Mai martaba ya Katseshi da fad'in Aliyu tunda nake dakai baka taba sani cikin fushi irin yau ba, amma babu komai ni musulmi ne Nayi imani da kaddara kuma haka Allah ya tsara, babu wanda ya isa ya canza, umarni kawai mukebi...... Amma ina son in ro'ki alfarma akan Kar wannan Kalman ta K'ara fita daka bakinka ba tare da babban laifi ba, Wanda yake cikin dokan wannan masarautar, wanda bama fatan hakan ya faru......
Yarima kanshi na k'asa yace Abba ka daina bani shawara ko neman alfarma, koda yaushe nafi son kace kaban umarni, Idan kace min alfarma ko shawara Ina jin wani iri, Abba Nasan na aikata kuskure Wanda Nayi nadama, ina ro'kan gafara tare da bada hakuri.....
Mai martaba yace Allah yayi maka albarka, kaima Allah ya baka yara masu maka biyayya, Mai martaba yayi ma Yarima nasiha Sosai tare da K'ara fad'a Mai muhimmancin hakuri...... Daka karshe yace ya Tashi yaje ya kwanta.....
Yarima tashi yayi tare dayi ma iyayenshi saida safe ya nufi gefenshi......
Bayan fitan Yarima Aliyu, mum din Yarima tace Kai Allah ya kyauta.
Mai martaba ya amsa da Ameen, Aliyu yana da hakuri amma bai iya fushi ba.....
Mum tace ai halinku d'aya.....
Mai martaba murmushi yayi tare da fad'in Kai Anya kuwa? Amma yana da zuciya kuma ina tunanin irin naki zuciyar ya d'auko..... Dariya duka suka sa.......
Yarima koda ya shiga bedroom dinshi ya shiga Kai tsaye ya fad'a toilet ya sakeyin wanka, tare dasa jallabiya, lokaci d'aya kuma ya tuna da wayoyinshi fita yayi yaje ya amso tare da dawowa a falo yaga gimbiya zinatu wannan karan, kallo d'aya ya mata ya kauda kai tare daci gaba da tafiya.....
Binshi tayi da sauri tasha gabanshi tana kuka, tare da fad'in dan Allah Yarima kayi hakuri, nasan nayi maka laifi, wlh shairin shaidan ne da kuma na zuciya, Yarima nayi nadaman zaginka dan Allah ka yafemin Wlh shairin zuciya ne kuka take Sosai tana magana....
Yarima ganin yanda take kuka yasa ta tashi tausayi, yace ya isa haka, kibar wannan kukan komai ya wuce tunda har kin gane kuskuranki.....
Tace Wlh Yarima Ina jin kunyan kallonka domin abunda Nayi maka sai inga kaman bazaka yafemin ba
Yarima Aliyu murmushi kawai yayi tare da jan hannunta suka haura sama, d'akinta ya kaita tare da fad'in go and sleep sai da safe......
Hannunshi ta ri'ke tare da fad'in Yarima plz let slp together plz
Yarima zaiyi magana tace plz Indai harka hakura akan abunda nayi maka let slp together am your wife....
Yarima yace ok let go to my room, I can't sleep here.....
Gaba yayi itama ta bishi, suka nufa d'akinshi Yarima bai samu ya kunna phone dinshi ba saboda bacci ne Sosai a idonshi dama yau ya gaji ga kuma abunda ya faru.....
Gimbiya zinatu duk yanda taso tayi Yarima danya kulata amma ya'ki domin bai dad'e ba bacci ya D'aukeshi.... Duk da shima ya Lura da abunda take bukata amma bawai ya kyaleta bane akan abunda ta mishi yana da burin hukunta ta, domin inya barta haka nan gaba zata K'ara abunda yafi zagan mishi iyaye.... Ganin yayi bacci yasa tayi tsaki tare da fita daka d'akin tayi nata d'akin.......
Message tayi ma gimbiya Amina akan yanda ta aiwatar da abunda ta sata, tare da fad'in an sako Yarima gobe za suyi waya ta karasa Mata sauran bayani.....
Washe gari Yarima Aliyu tun 7 yabar gida ya shigo garin kaduna, direct hspt dinshi ya nufa, Sai a lokacin ya kunna wayoyinshi yaga sa'kon Zainab dinshi, murmushi yayi tare da ajiye wayan ya fara aiwatar da abunda yake gabanshi......
Bariki koda ta tashi ummanta ta bariki tayi musu abinci, ci tayi sannan taje tayi wanka, tare da shiryawa don Tana son zuwa maraban jos wajan haulat domin tun shekaran jiya take ta kiran bariki akan tana son ganinta..... Kallon ummanta ta bariki tayi tace zan fita amma anjima kad'an zan dawo....
Bariki direct maraban jos ta nufa inda ta sami Haulat a d'akinta.....
Haulat ganin bariki da hijab yasa ta fad'in mai zan gani haka?? Yaushe kika Fara sa hijab kodai maganan da naji gskya ne?
Bariki tace wani magana??
Haulat tace ji nayi Anata jita jita zaki aure wai Idan Wanda yazo a Bayan layi kuke had'uwa, ance kaman wai dan gidan sarauta ne....
Bariki cikin ranta tace oh mutane, komai kayi ana Lura dakai kai baka damu da mutum ba amma shi yana nan ya damu dakai..... Amma a fili sai tace su suka sani saji dashi, Munafukai....
Haulat tace bariki Wai boye boyen mai kike min? Karki manta bariki bana boye miki komai nawa, haka Kema bai kamata ki boyemin komai naki ba..... And Idan Auran za kiyi dagaske zanfi kowa murna, nima Kinga auran nake son yi,.... Yauwa ban baki labari ba dama kiran da nake ta miki kenan..... Yaron hjy habiba ya ganni yana sona, kuma son aure, da Farko Ina shareshi akan banso, amma yanzu wlh bariki ina matukar sonshi Sosai...... Harna amince mishi but abunda yake damuna mum dinshi irin abunda muka aikata tare wlh shi nake tunani nake tsoro, ta gefe d'aya kuma ina gani bazata yarda d'anta ya aureni ba......
Bariki tace Hmmm haulat, gaskiya dole kiji tsoro, Kinga tsiraicin surukar ki, kin tsotse inda yaronta ya fito sannan kuma yanzu kike son auranshi...... Tashin hankali ashe ni nawa Mai sauki ne...... Haulat a duniya babu abunda na tsana kaman lesbians yana d'aya daka cikin abunda ya fara tarwatsa rayuwata duk da ban taba aikatawa ba, haulat Mai mace zata bani?? A kullum sai yasa nake fad'in nafi son in sami namiji mai cikakkiyar ayaba Wanda zai gamsar dani..... Mai mace zata baki Wanda namiji bai baki ba, Kinga misali yanzu mace tayi kissing dinki, shima namiji zai miki, duk wani abu da mace zata ma mace namiji zai miki sannan ya kara miki da sandar girma, wanda mace bata dashi..... Ni Ina mamakin dad'in Mai kuke ji haulat Idan kukayi lesbians dinnan, ni Kinga babu wata Shegiyar matar da zata bud'emin hq insha Mata, sucking, wlh babu ita, ni kyama ma wannan abun yake bani Wlh, gashi wasu matan warin gaba garesu haka kuke sa baki.....
Haulat tace Kedai bari, wlh bariki haka muke sa baki, dan kawai a bamu abun duniya, Aini zan baki labari, ita kanta hjy habiba wani zubin dauriya kawai nake, sai yasa ai nakai mata Miski nace Kafin muyi ta dinga sawa, domin wani zubin wari gabanta yake Kai AI Wlh inda badan kud'i ba nima da banyi ba, dan tana ban kud'i Sosai sai yasa nake biye mata, amma fah akwai dad'i kizo mu gwada kiji.....
Bariki tace ni? Allah ya kyauta, Allah karya nuna min wannan ranan, AI gwara in mutu dana aikata wannan abun, Tabdi.....
Haulat tayi dariya tare dakai hannunta fuskan bariki ta shafa mata, tace nikam bariki ki d'aure koda sau d'aya ne, dan Allah ki bani muyi nima inji irin zumar dasu kwartayenki suka manne miki. Ni sau d'aya kawai za muyi....
Bariki tace haulat you are mad. Kin San takan wannan abun zamu iya samun matsala dake??
Haulat tace bariki Wlh wasa nake miki, AI nasan bazaki taba aikata wannan abun ba... Kinga mubar maganan kiban shawara akan abunda ke damuna....
Bariki tace uhm, gskya Abun naku ne babba, toh amma inaga Indai auran kike son yi dagaske kuma tsakani da Allah, ya kamata ki daina aikata abunda kike yi, Indai kina son Allah ya taimakeki ki daina aikata sabo, and ita hjy habiba Indai zatai adalci ya kamata ta Bari d'an nata ya aureki, tunda harda ita cikin masu kara lalataki, inko ta hana d'anta auranki bata da adalci, sannan ita in Tana da hankali ya kamata ta gane Allah yana Sonta da shiriya ne, tunda har hakan ta faru d'anta na cikinta yake son abokiyar cin mushen ta, Kai Allah ya kyauta.... Uwa taci d'a zaici ta hanyar sunna ?‍♀
Haulat tace Kedai bari Wlh Ina cikin tsaka Mai wuya
Bariki tace ai bamu ga komai ba, tunda tun Farko mun zabi sabama Allah, yanzu muka fara gani ta karasa maganan tare da zubar da hawaye, taci gaba da fad'in haulat, sai yanzu na hango abunda ake cewa rayuwar mace kalilan ce, yanzu ki duba ki gani Ina manyan karuwai irin su magajiya jummai yanzu wake son zuwa wajansu tunda Sun tsufa, yanzu kowa mu yake rubibi daka mun Fara girma sai Muma a watsar damu, muna ganin ana rubibin mu duniya na rudar mu, sai muki yin aure, in mun Fara girma sai muji muna son aure lokacin mun daina samun kasuwa , sai a lokacin zamu fara dana sani, domin mun k'asa samun mijin aure, saboda mun bata rayuwar mu, amma namiji saiya Gama she'ke ayarsa ya auru, sannan kiga tsohon namiji yana neman yarinya y'ar shekara Goma sha, amma karya ne kiga matashi yana neman tsohuwar mace, wlh haulat aure shine ya dace da mace ba bariki ba, bariki babu komai sai dana sani fushi bacin rai, wanda bai isa ba ya fad'a maka magana, in bakai wasa ba wata rana wani ya zaneka, babu kuma yanda za kayi, kai rayuwar bariki rayuwar banza ce da shirme, duk da wasu suna fad'awa bariki domin Sun rasa abunda za suyi, wasu kuma kaddaran rayuwarsu ce hakan, wasu kuma ra'ayi ne yasa suka fad'a..... Kuka Bariki ta saki Tana fad'in haulat a duk ranan dana aikata zina Sai nayi kuka tare da takaicin fad'awa ta wannan harkan, sai yasa bana wasa da ibada domin neman gafaran Allah, tare da ro'kan shi ya canza min rayuwata, wanda kuma Alhmdlh Allah ya amsa ibada ta, na daina aikata abunda nakeyi..... Kuka yaci karfinta
Haulat itama idonta yayi ja alaman any moment zata iya zubar da kwalla daka idonta.... Tace bariki Magananki gskya ce, da yawa matan da suke fita Bariki bada son ransu bane, amma mutane basa gane kowa da irin tasa jarabawan sai su dinga aibanta mutum, wasu mutane are selfish Indai mummunan kaddara ba akan mutum ya fad'a ba sai su dinga ganin kaman da gangan mutum yake aikatawa, har Su dinga ikirarin cewa duk wacce ta zama karuwa ita taso, suna mantawa da Allah suma zai iya jarabtansu sai yaga yanda za suyi, yana dakyau in kaga mutum yana sabon Allah, Kayi mishi fatan shiriya ko kayi shuru...... Bariki duk karuwa Tana da burin tayi aure kaman ko wace mace but our destiny take us to where we are now..... Itama hawayen ne ya zubo mata, taci gaba da fad'in ni Nasan komai mutum yayi tashi kaddaran kenan Allah ya riga ya tsara komai, babu yanda za muyi, sai dai muyi fatan shiriya na har abada......
Dukansu kuka suke alaman tsoran Allah ya kamasu su duka biyun, suna cikin kukan wayar bariki ta Fara K'ara ,ganin Yarima Aliyu yasa ta d'auka tare da sawa a kunnenta Tana kokarin goge hawayen fuskanta.....
Yarima yace you are crying??
Ganin ya gane yasa cikin muryan kuka tace how did you know dat am crying??..
Mai makon ya bata amsar tambayan da tayi mishi, sai yace kina ina??
Tace ina maraban jos
Nanata Sunan yayi maraban jos??
Tace eh Yarima
Ok kawai yace tare da fad'in I will come to your house in d next 30mnt so ki dawo yanzu, yana fad'in haka ya kashe wayan.....
Bariki sororo tayi tare da tashi,
haulat tace ashe dagaske ne aure za kiyi,?
Bariki tace hakane zan baki labarin komai in mun had'u ko kuma muyi waya, zan tafi ana jirana.......
~MARYAM OBAM~

Reply
#4
*PAGE 15*
Bariki direct u/kanawa ta koma, har takai gida Yarima bai zoba, dan haka taita zaman jiranshi, tayi wajan 30mnt din sai gashi ya kirata akan ta fito yana kofar gida.....
Tashi tayi ta fita inda ta sameshi cikin mota....
Gaidashi tayi cikin kulawa tare da fad'in ya aiki??
Mai yakon ya bata amsa saiya kafeta da ido, ba komai yake tunawa ba sai kalaman mahaifin nashi, inda yace karya K'ara mishi maganan auran da yake son k'arawa ..... Ido ya lumshe yana tunanin abubuwa da dama, ya tabbata bazai iya juran rashin Zainab ba, amma ya, ya iya tunda mahaifin nashi haka ya bashi umarni.... Tunda yake abbanshi bai taba cewa Kar yayi abu ba ya ketare, yana ji a jikinshi bazai iya juran a hanashi auran Zainab ba......
Jin yayi banza da ita yasa ta d'ago taga ita yake kallo da sauri tayi k'asa dakai tare da fad'in Yarima lafiya kuwa??
Murmushi yayi tare da fad'in lafiya, kawai I miss you ne...
Murmushi tayi tace kullum fa saika ganni jiya ne kawai baka ganni ba....
Yace hakane, jiyan kawai da ban ganki ba, yasa naji kaman Nayi shekara ban ganki ba
Dariya tayi mara sauti domin taji dad'in maganan da yayi.......
Sun d'an taba fira, sannan ya mata sallama ya wuce.....
Bayan Yarima ya koma Gida direct wajan mum dinshi ya nufa, bayan ya gaidata ya zauna kusa da ita tare da fad'in mum plz ina son magana dake which maganan ya shafi rayuwana.....
Gaba d'aya hankalin mum din yayi kan Yarima wanda magananshi ya bata tsoro, musamman daya ce maganan dazai Mata ya shafi rayuwanshi..... Tace Yarima Mai ya faru?? Maiya sameka? Wani abu ne?
Yace mum akan maganan k'arin auren da nake son yine. Plz mum Ina son yarinyar Sosai, mum Bari kiji tun a mafarki na Fara ganinta........
Mum tace mafarki??
Yace eh, tare da bata labarin abunda yake faruwa... Ya d'aura da fad'in mum had'uwa na da yarinyar had'in Allah ne, ina matukar sonta, mum Idan aka hanani auranta ban iya j......
Da sauri mum tace ya isa haka, jikinta a sanyaye tace Yarima zanyi magana damai martaba, Kaje ka huta dan naga alaman kaman yanzu ka dawo.....
Yace eh mum, tare da tashi ya fita.....
Mum shuru tayi tana nazari, lallai ya kamata abar Yarima yayi wannan auran, tunda har Ya iya cire kunya ya Mata bayani irin haka..... Tashi tayi ta nufi gefen mijin nata , toko ci Sa'a shi d'aya ne, zama tayi tare da fad'in Barka da yamma.
Mai martaba Ya amsa da yauwa, yana ga kaman kina cikin damuwa? Domin Fuskanki ya nuna hakan.
Tace inada magana ne akan Yarima.
Da sauri mai martaba yace maiya sami Yarima din??
Tace babu komai magana ne akan auranshi da yake son karawa....
Mai martaba yace ba jiya nace abar wannan maganan ba, sai nan gaba
Tace hakane, amma ina son fad'a maka Yarima yanzu yabar wajena, akan maganan auran nashi, labarin yanda sukai da Yarima ta fad'a mishi harda mafarkin da Yarima yakeyi, sannan tace ina son in baka shawara ,tunda muke da Yarima bamu taba cewa yabar Abu ba, sannan daka baya ya dawo da maganan......
Mai martaba ya dakatar da ita da fad'in, lallai wannan babban magana ne, Yarima yana mana biyayya a matsayin mu na iyaye..... Tunda har na hanashi maganan ya kara taso da ita bai kamata in hanashi ba, domin hanashi zai iya sawa ya bijire mana, domin shi SO daban yake, sannan muma ya kamata mu masa adalci mu amince da duk wata bukatarshi Indai bai sabama Shari'a ba..... Yau na fahimta abunda ya dad'e yana damuwa, lallai iyaye k'alu bale garemu Idan d'anka ko y'arka suna maka biyayya tare dajin duk wata magana taku, Indai yaron ya Kawo muku abu kuka nuna bakwa so, Indai ya dage Toh ku tayashi son Abun tare da mishi fatan alkhairi..... Sau da yawa wasu iyayen suke saka yaransu suke bijire musu Bayan yaran suke da gskya amma iyayen Suki yarda da kudiran yaran, in ba'a sami Mai hakuri ba saiya bijire musu, yaka mata iyaye su dinga Lura da miye yaransu suke so tare da abunda suke bukata.... Kar matsayinku na iyaye yasa ku manta hakkin yaranku akanku...... Haka zalika Kuma yaran Kar soyayya yasa ku bijire ma iyayenku ,domin Kaf duniya babu mai muku son gskya kaman iyayenku....... Akwai wani labari da naji na wani yaro da yake son auran wata yarinya....... Yarinyar kowa yasan bata ji, Ma'ana dai y'ar iska ce yarinyar, lokacin da yaron Ya fad'ama ma iyayenshi sai suka k'i yarda suka ce ya nemi wata, shiko yaron yace Wlh ita yake so, aka buga aka raya, Baban yaron yace sam bai yarda Yaronshi ya auro yarinyar ba domin y'ar iska ce....... Ganin yanda babanshi ya dage, sai yaron Ya daina musu komai dama iyayen ba masu karfi bane, yaron ke musu komai tunda yana aiki,...... Toh Kunga irin matsalolin dake faruwa, a sanda naji wannan labarin Nayi takaici Sosai, ai iyaye iyaye ne, yaka mata mu dinga hakuri dasu, mu muna ganin mune akan dai dai, haka suma suke gani sune akan dai dai, in kayi hakuri kabi umarnin su, kasan kwana nawa za suyi a duniyar?? Koko saika rasa su zaka Fara kuka dayin dana sani?? Wlh baka taba sanin muhimmancin iyaye sai basa raye, sai munyi hakuri da iyayenmu sau da yawa kana ganin abunda yake dai dai kuma kowa yasan dai dai ne amma su sai suce sam, in mutum ya duba Aida basa haka, yanzu harda girma daya kamasu sai yasa suke irin haka, Idan mutum yana girma tunaninshi yana kara canzawa...... Idan har yaro yana tuna haka ya kamata ya dinga hakuri da iyayenshi, sannan abunda kama iyayenka kaima haka naka za suyi maka shairi ko khairan, sannan Indai kai burinka kuntata ma iyaye bazaka taba ganin haske ba a rayuwa..
Mum tace hakane, Allah yasa mu dace
Mai martaba ya amsa da Ameen, tare da fad'in zan tura aje a nema masa auran yarinyar cikin satin nan insha Allah, saiku Fara shiri
Mum tayi y'ar murmushi tare da fad'in Allah ya bada Sa'a zamma Yarima albishir
Dariya Mai martaba yayi tare da fad'in dan nema ba, Ashe tun a mafarki yake ganin yarinyar ikon Allah.
Mum tace Wlh nima nayi mamaki, Allah dai yasa abokiyar zama ce.
Mai martaba yace lallai soyayyarsu had'in Allah ne, duk Wanda yace zai shiga tsakani akwai matsala
Mum tace hakane, tayu rabo ne na kusa tsakani sai yasa ya kasa hakuri, kuma rabo na kisa
Mai martaba yace hakane, Allah ya shige mana gaba.....
Mai martaba yasa an tura gidansu bariki, inda su waziri suka je, kuma babu laifi su waziri Sun yaba da irin gidan tarbiyan da bariki ta fito, domin tunda Yarima ya fad'a mata ranan da za suzo bariki ta hayo wasu mutum biyu Sunan sune y'an uwan mahaifinta, sannan duk ta tsara musu yanda za suyi.
Koda waziri yayi maganan sadaki akan nawa zasu yanke
D'aya daka cikin kawun Bariki na karya yace dubu hamsin ya isa, domin karancin sadaki shine albarkan aure,
Waziri yaji dad'i Sosai domin ya gano gidan mutunci Yarima yake neman aure sannan ba masu kwadayin abun duniya bane, duk da ya gansu talakawa kuma ko yanzu a sauron gidan suke zaune, Ma'ana a zaure.
Nan take Waliyan Yarima suka biya sadaki, dubu hamsin tare da K'ara million d'aya suka ce wannan kaman matsayin kyautatawa ne, tunda iya abunda suka yanke shine na sadakin,
Dakyar iyayen bariki suka amshi kud'in, domin cikin mutanan Yarima sunce gidan sarauta in sun bada Abu dole ake amsa, ba'a miyar musu. Sannan an tsaida rana nan da wata biyu
Nan dai akayi addu'a tare da tashi kowa Ya wuce.....
Cikin Wanda sukazo daka gefen Yarima harda Mai Anguwa, ma'ana sarkin u/kanawa, wanda Kafin su zo shine aka bama damar yin bincike akan gidansu yarinyar da irin tarbiyanta, kuma yace babu wani matsala gidan tarbiya yarinyar take Yadai yi magana Mai Kyau akan gidansu bariki ? ko Mai yasa yayi haka?? Bayan yasan yanda sarauta take?? Sannan hausawa na cewa shidai ramin karya kurarre ne, koma dai miye dalili za muji zamu gani....
Koda su waziri suka koma, sunyi ma Mai martaba bayanin irin gidansu bariki, Sun fad'a mishi gidan mutunci Yarima yake neman aure, sannan suka kara da fad'amai sai dai talakawa ne Sosai ba masu karfi bane, domin yana yin gidansu ya nuna hakan, kuma kaman gidan Haya suke, waziri ya kara da fad'in sai dai abunda ya kara burgeni duk da irin talaucin su , suna da wadatar zuci, basu da kwadayin abun duniya
Mai martaba yaji dad'i Sosai, tare da fad'in ina son Kafin Ayi bikin a nema musu Gida su koma, wannan kyauta ce daka gareni
Waziri yace an gama godiya suke .
Bariki bayan magabatan Yarima sun tafi, ta fito ta sami babanta na Bariki da sauran mutanan, nan suka bata kud'in, sannan ta sallami mutum biyu din akan saita kara nemansu. Tafiya sukayi suna godiya.
Kallon abbanta na Bariki tayi tace gskya aiki yayi kyau
Yace Sosai kuwa, sai naji dama auran nan da iyayenki na gskya kika had'asu, ina tsoran ranan da asiri zai tonu
Bariki tace karka damu, komai a tsari nake tafiyar dashi.
Yace dakyau tare da fad'in ni kam inda mmnki zata yarda Aida munyi aure
Bariki tace dagaske kakeyi?
Yace dagaske nake Wlh
Bariki tace Aikam zan mata magana sannan ni zan biya sadaki, da kayan lefe akwati guda biyu ai zan had'a maka Indai dagaske ne wlh, nima na samu lada
Yace ina godiya Kinga gwara Ayi auran, tunda nida ita Kar tasan Kar ne
Dariya bariki tayi tare da fad'in wannan haka yake.
Yarima Aliyu yana barin asibiti ,direct wajan bariki ya nufa, inda bata ma San da zuwanshi ba, saida ya kirata yace ta fito yana waje, Dan haka ta tashi ta fita ta sameshi a mota
Yarima kallonta yayi cikin jin dad'i tare da fad'in amaryata
Murmushi tayi cikin jin kunya tare da gaidashi
Amsawa yayi tare daja mata hanci, yace am so happy today
Kallonshi tayi tare da fad'in happy for wht?
Yace soon zaki zama tawa ..... Oh na manta kin ma riga kin zama, Ashe an bani ke har an biya sadaki...
Murmushi kawai tayi
Yarima yace yaushe za muje kiga gininki?
Tace a'a basai Naje ba,
Yace toh ni ina son kije ki gani , ya za'ayi kenan??
Tace zan tambayi Umma inta amince sai muje
Murmushi yayi kawai tare da kawar da maganan yace, Mai kike bukata Ayi da bikin mu??
Tace kaman me??
Yace event din da za'ayi
Shuru tayi tana nazari inta yarda Ayi event Kar a wajan event taga Wanda ta sani, Kar su fad'ama Yarima gskya Kafin ita ta fad'amai, kai gskya a'a.. Kallon Yarima tayi wanda shima ita yake kallo tace Yarima inaga Kar Ayi wani bidi'a.....
Kamo hannunta yayi tare da fad'in, a'a ya kamata muyi koda Abu d'aya ne, muyi dinner, inaga zaifi
Tace toh amma fah badan taso ba, ta dai amince ne dan Kar yaga kaman ta'ki yarda da maganansa.....
Kallonta yayi yace tunda an gama maganan event saura na akwati zan baki kud'i Kisai irin kayan da kike so, duk da za'a kawo miki daka gidanmu, wannan wanda zan baki akwai wanda nake bukata ki siya wanda only me zan dinga ganinki dashi, saiki K'ara da irin naki choice din .
Bariki ido ta rufe ciki jin kunyan maganan Yarima, ta rasa mai yasa Idan yayi mata wata maganan take jin kunya Bayan tasan ita bata jin kunyan magana gaban kowa, kodan Yarima badan iska bane sai yasa nake jin kunyan shi? Tabbas hakane domin duk Wanda kuka ga yana maganan banza gaban wani in kuka duba za kuga shiya bada dama Ayi mishi.
Sunyi fira akan in zai dawo zai Kawo Mata kud'i cash ta siya abunda take so sannan ya Mata sallama ya tafi ..... Toh andai ce duk abunda akace an yishi had'e da karya komai daren dad'ewa gskya zata bayyana, zamu gani asiri zai tonu Kafin biki ko sai Bayan biki muje zuwa........
~MARYAM OBAM~


*PAGE 16*
Bariki gida tayi, tana shiga ta doka ma habib kira akan yazo, kallon uwarta ta bariki tayi tace Umma.....
Amsawa tayi da fad'in ya akayi? Yau dai Kedai shar
Bariki tayi dariya, tare da fad'in ina son miki magana Allah yasa zaki amince....
Umma din tace name fah.?
Bariki tace akan abbana, Mai zai hana kuyi aure, inaga zaifi muku.
Umma tace aure? Dawa Rufamin asiri, barni inyi abunda ya kawo ni.
Bariki tace kin fiso ki zauna babu aure??
Tace a'a ina so inyi mana inna samu dai dai ni
Bariki tace gashi kin samu
Dariya tayi tare da fad'in shiya ce miki zai aureni? Ko Kece kike son had'awa??
Bariki tace shiya Aiko ni inyi miki magana, kuma naga Wlh auran shiya dace daku.
Tace hakane, Allah ya tabbatar mana da alkhairi, saiki fad'a mishi na amince
Bariki tace Alhmdlh, amma dan Allah Ayi bikin Kafin aurena..... Nan dai sukai ta tattaunawa suna cikin fira habib ya fad'o kaman an jefoshi
Bariki tace miye haka ko sallama babu
Tsaki yayi tare da fita ya tsaya a kofar d'aki yana gafaranku dai masu d'aki, tare da kuso Kai.....
Bariki tace wannan ne sallama??? Ai b....
Yace dakata Mlm, nifa ban gane miki ba, tunda Yarima ya fara soyayya dake kika koma wata iri iri, in ke kin zama ustaziya ni barni yanda nake.....
Bariki tace Allah ya shirya, ni bama wannan ba zauna kaji.....
Kallon tara saura kwata ya watsa ma bariki, sannan yace wlh Ina gab da in Tsiga miki rashin mutunci, Idan kina kaini jinsin da ba nawa ba.....
Tace Allah ya baki hakuri, zauna dan Allah
Zama yayi yana bud'e hanci wai shi a dole ranshi a bace yake
Bariki tace iyayen Yarima sun Aiko har Sun tafi
Yace haba dan Allah?? Gud'a ya saki tare da fad'in inama inada duwawu babba dana tashi nayi rawa da duwaiya guda d'aya....
Bariki dariya tayi tare da fad'a ma habib yanda aka yanke bikin nan da wata biyu
Habib yace Wlh bariki ban San mai yasa ba, ina sonki da Yarima,...
Bariki tayi dariya tace ngd kawata, nan suka shiga tsara yanda za'a gudanar da bikin da yanda za'a samo kawayen Haya duk habib yace abar komai a wajanshi......
Sannan maganan gyaran jiki irinsu dilka, maganin Mata bariki tace y'ar Maiduguri take So,da yar Sokoto
Suma habib yace duk zai Kawo, cikin satin nan dan a Fara , sunyi magana Sosai inda tabi habib suka je maraban jos domin ta Fara had'a kayanta wanda take bukata wanda bata so kuma ta bayar.....
Koda suka je sunga haulat ita da Hjy babba suna magana, ganin bariki yasa haulat ta nufi bariki Tana fad'in Indai za'aga wannan kina wajan.....
Habib yace Wlh Haulat zan miki bura uba, ban so
Tabe baki Haulat tayi tana bashi hakuri,
bariki kam wajan hjy babba ta nufa tana fad'in haka hjyta har yanzu fushin ake dani?.
Hjy babba yace kyaji dashi, ni Kinga karki batamin rai yanzu da yamman nan
Bariki tace haba hjyta kiyi hakuri mana
Hjy babba yace Wlh bariki kina bani mamaki, da kyanki da kuruciyarki da lafiyanki, amma kice zaki aure, keda ake rububinki haba bariki
Bariki tace hjyta adai yi hakuri
Hjy babba yace ya wuce yana tabe baki
Bariki tace godiya nake tare dayin gaba ta nufi d'akinta.....
Tana cikin had'a kaya haulat tazo, ganin bariki nata aikin had'a kaya yasa haulat tace badai bikin yazo ba??
Bariki tace eh Wlh, Kinga wata biyu aka sa, gwara in fara had'a kaya, in kyautar dana kyautar wa inbar na Bari
Haulat tace hakane, ni har yanzu ba'a fad'amin dan wani gari bane ko sunanshi
Bariki tace saurin Mai kike ki jira koma Waye zaki gansa in lokaci yayi
Haulat tace Allah ya kaimu, nan ta Fara taya bariki had'a kaya, haulat ta d'auko wata Leda nan kayan suka zube dan ledan ya fashe, Aiko ayabar roba suka fito...... Haulat d'auka ta farayi taga har guda biyar tace bariki dama kina dasu?? Ah ba banza ba kika daina harka da maza ba, ashe kina da abunda yake d'ibe miki sha'awa
Bariki kai ta girgiza tare da cema haulat ki d'auka duka na baki, ni ban taba amfani dashi ba, yanda aka bansu haka na ajiyesu dan banda abunda za suyi min
Haulat ta dinga godiya tare da fad'in amma wanda ya baki yasan kina son babban ayaba tunda harya baki....
Bariki tace Alh madu Yaban dan iskan tsoho, ci gaba da had'a kayanta tayi harta gama taba haulat kyautan kayanta da yawa.
Haulat tana ta mata godiya duk yanda haulat taso bariki ta fad'a mata wa zata aura amma bariki ta'ki Tadai fad'a mata dan gidan sarauta ne, abunda kawai bariki ta fad'a mata kenan..........
A kwana a tashi babu wuya wajan uban giji, bariki ta gama istabra'i, sannan iyayenta sunyi aure, mai martaba ya siya musu Gida Mai kyau 4bedroom a u/kanawa inda anan iyayen nata na Bariki suka tare, sannan bariki tace ta bar musu gidan halak malak, domin suna Mata aiki yanda ya dace, bariki ta K'ara kyau da haske domin ana mata gyaran jiki Sosai.....
Yau bikin bariki da Yarima baifi kwana Goma ba, Yarima yanzu ba kullum yake zuwa wajanta ba, domin aiki sunyi mishi yawa, ga hidiman biki, gana asibiti ga fitinar zinatu, abubuwa sunyi mishi yawa Sosai..... Yana office ya Gama duba patient yaji yana bukatar ganin Zainab dinshi dan haka ya tashi ya nufi gidansu, wanda yanzu in yazo ciki yake shiga dan akwai falon ba'ki a gidan, kiran Zainab din yayi yace ta sameshi a waje basai y'a shigo ba.
Fita tayi inda ta sameshi a mota ta bud'e ta shiga tare da gaidashi
Mai makon ya amsa sai yace Kai my princess Kinga yanda kike K'ara kyau kuwa?? Gskya ana gyaramin ke dakyau,
Murmushi tayi cikin jin kunya sannan tace Kai Yarima wani kyau nake karawa?? Tayi maganan a shagwabance
Yace Zona nuna miki tare da janyota jikinshi, wani irin kamshi ne ya daki hancinshi Wanda tunda ta shigo yake ji, amma daya janyota jikinshi sai yaji kamshin ya fito Sosai, gaba d'aya yaji jikinshi ya fara weak domin kamshin turaren yasa jikinshi ya fara yin sanyi..... Itama ta gefenta wani iri take ji domin maganin da ake bata ya tsumata Tana matukar bukatar namiji amma babu yanda ta iya dole sai mijinta Bayan tayi aure, gashi yanzu Yarima yana son tada mata bala'i.... Yarima Aliyu hura mata iska yayi a fuska da sauri ta d'ago suka had'a ido peck yakai mata a goshi tare da furta I love you my princess
Da sauri ta lumshe ido
Ganin haka yasa Yarima ya kura mata ido yana kallonta tare dajin wani irin mugun sonta na K'ara shiganshi.... Jin shuru yasa ta bud'e ido a hankali idonta ya sauka cikin kwayar idonshi da yake kallon nata idon..... Dukansu wani irin yanayi mai wuyan misaltuwa suka shiga....... Karan wayar Yarima yasa ya saketa ta tashi da sauri daka jikin nashi ta koma ta zauna dakyau..... Daukan wayan yayi ya duba, ganin mai kiran yasa bai d'auka ba, zinatu ce......
Bariki kam gaba d'aya ta birkice, dan dan tabata dinnan da Yarima yayi har tana jin zuban ruwa a cikin pant dinta, lallai ya kamata Yarima ya rage zuwa, ko kuma ya daina tabata.... Domin Indai hakan zaici gaba da faruwa zata sha wuya, ido ta lumshe tasan ba komai yake sata yawan sha'awa ba sai maganin da take sha, wacce y'ar Sokoto take bata.....
Yarima ne ya Katse Mata tunani da fad'in, my princess zan gudu, bata sim yayi guda d'aya tare da cewa ta cire nata, baya son ta kara amfani dashi.....
Amsa tayi, tace toh dama tun tuni take da burin canza layi, amma tana tsoran Kar Yarima yace Mai yasa, yanzu tunda ya kawo mata, hankali kwance, sannan ya bata check na 3mil yace a K'ara gyaran jiki domin naga suna gyaramin ke dakyau......
Tace Yarima kafa ban kud'i cikin kwanakin nan, kaban a kalla wajan 7mil kace in siya kayan akwati, kuma gashi kace May be gidanku su Kawo nasu gobe ko jibi, kai kamin gashi gidanku zasu kawo, ga kud'i kuma kana karamin, gskya abun yayi yawa, ka barshi.....
Bata fuska yayi tare da fad'in in kin ciro kud'in ki zubar a bola tare da ajiye mata check din a jiki.....
Ganin yanda ya bata fuska, yasa tace Yarima kayi hakuri, wlh ba haka bane, naga hidimar tayi yawa ne Sosai, Kaga y......
Yace enough, komai na miki, kin can Canta inyi miki shi, and karki manta am your husband to be, waya kamata inyi ma Abu Inba keba?? In my life ban taba kyauta ko wani abuba a nuna ba'a soba sai ke..
Da sauri tace kayi hakuri plz na tuba, ngd Allah ya saka da alkhairi....
Jin ta fad'i haka yasa yaji dad'i..... Ba komai yasa Yarima ya bata wannan kud'in ba, sai sanin da yayi ba masu hali bane su, and y'an uwanshi zasu Kawo akwati, ance ana bada kud'i, sai yasa ya bata wannan kud'in dan iyayenta su bada tukwici... Ajiyan zuciya yayi tare da fad'in zan tafi sai munyi waya,
Tace OK
Yace kin dai ki zuwa kiga gidanki koh?
Tace Yarima saurin Mai kakeyi?? Ka Bari har a kaini mana
Murmushi yayi domin kin amincewanta yasa ya kara yarda damai tarbiya da kuma kamun kai zai aura, sabanin matan yanzu da suka lalace suke ganin haka shine wayewa, tab kunji Yarima shi'a dole zai aura ustaziya?
Sallama ya Mata sannan ya wuce......
Bariki gida ta shiga jiki a sanyaye lallai Yarima yana matukar sonta da yawa, hawaye ne ya gangaro daka idonta, tare da tausayin kanta yanda zai dauketa in yasan ko ita wacece......
Anata shirin biki musamman ta gefen ango, domin dai ita amarya rufa rufa take ma auran ba kowa bane ya sani, sai dai zargi da wasu sukeyi......
Ranan da za'a kawo akwati saida bariki da habib sukai hayan mata guda biyar, An kawo akwati guda ishirin da hud'u, dozen biyu kenan, kaya ne makil na Kece raini masu tsadan gaske..... Ganin yawan kayan yasa umman bariki taga 1mil yayi kad'an dan haka ta sami bariki dake boye cikin wani d'aki, tace ya kamata a K'ara kud'in nan Kinga uban kayan kuwa? Bariki kara 1mil tayi ya zama 2mil, nan aka basu kud'in tukwici, tare da abun ciye ciye da aka tanadar musu, bayan sun fito sis din Yarima Fatima tace Kai ance yarinyar talakawa ne amma har da bata 2mil, Aini ban d'auka zasu bada koda dubu d'ari ba, dariya sukayi sannan aka canza firan,
Bayan sun tafi bariki ta fito tana kallon kayan, itama Abun ya bata mamaki ganin kaya masu uban yawa da tsadan gaske, yanzu ga akwati ishirin da hudu, gashi kudin da Yarima ya bata itama ta siya guda sha biyu, duka talatin da shida.....
Ummanta ta bariki tace Kai gskya ki gode Allah y'ar nan, Yaron nan yana sonki Sosai, ji uban kaya sannan kayan d'aki yace baya bukatar komai, kai Kinji dad'i wlh
Bariki murmushi kawai tayi jiki a sanyaye, domin sai yanzu ta Fara jin tsoran abunda take kullawa na auren bariki, da tana ganin abun kaman wasa, amma tunda har taga akwati yau an kawo ta tabbatar Abun dagaske ne, d'aki tayi ta Fara rusgan kuka tare da fargaban abunda zai biyo baya..... Hmmm Allah ya kyauta dai zan iya cewa
Biki ya kan Kama amma amarya bata cikin nutsuwa kullum tana cikin fargaba, harta rame saboda damuwa, kullum bata da wani aiki sai kuka tare da K'ara tsanar rayuwar bariki........ Tana cikin wannan kukan Yarima ya kirata, da sauri ta seta kanta dan Kar ya gane sannan ta d'auka...
Gaidashi tayi
Amsawa yayi tare da fad'in ya naji muryanki haka??
Da sauri tace mura nakeyi Yarima
Yace toh fah, Allah ya sawake zan Aiko miki da magani.
Tace nasha tun dazu
Yace OK, toh ya shirye shirye?
Tace Alhamdullilah
Yace za'a Aiko miki da kayan da zaki saka a dinner sannan masu makeup za suzo suyi miki ranan, lil sis taban sa'ko in fad'a miki
Bariki tace ok Allah ya kaimu
Ya amsa da Ameen, sun d'an taba fira Kafin sukai sallama.....
Yana ajiye wayar gimbiya zinatu ta shigo, Tana fad'in yanzu Yarima saboda cin fuska a cikin gidan nawa kake waya da wacce zaka aura??? Kuka ta fashe dashi tare da fad'in haba Yarima Wlh kana cimin fuska da yawa maina maka haka da kake Yimin wannan abun??
Ganin yanda take kuka sai yaji ta bashi tausayi, rarrashinta ya farayi.....
Gimbiya zinatu ji take kaman ta tureshi Dan tsabagen kishi, Allah ya sani da badan gimbiya Amina tana kokarin hanata wani Abun ba da Wlh babu abunda zai hana tayi ma Yarima mugun tujara, amma Gimbiya Amina tace tayi hakuri ta Bari Ayi auran zata nema Mata mafita, yarda da gimbiya Amina da tayi shine yasa har take dan jurewa, amma ji take kaman zata mutu dan kishin Yarima take Sosai, bata son ganin ko wace mace kusa dashi......
Toh biki ya rage saura kwana biyu, inda a yau za'a gudanar da dinner, bariki da habib sunyi hayan kawaye Wanda sune kawayen amarya, cikin kawayen harda haulat da khairat, zuwan haulat gidan iyayen bariki yasa ta gane yanda bariki ta shirya auranta, ta gano tayi amfani da iyayen bariki, haulat ta kalli bariki tace gskya kinyi dabara, nima Ina tunanin haka zamma farhan, in samo iyayen bariki
Bariki ganin Haulat ta gano komai, yasa tace inko za kiji shawarata karki Fara yin aure da iyayen bariki, gwara ki koma Gida wajan danginki
Haulat tace Hmmm kedai kawai Ayi sha'ani,
Anyi ma amarya makeup na Kece raini, tayi mugun bala'in yin kyau, gaba d'aya makeup din da aka mata yasa ta canza, ta kara mugun kyau dama yaya balle an kara da wanka, an shiryata cikin wani tsaddan material Mai Kama da less anyi mishi dinkin doguwar riga, k'asan kuma anyishi da fad'i kaman weeding gown, an saka mata head maroon kayanta kuma golden, ba karamin kyau tayi ba, kawayenta kuma sunsa kaya red head golden, ba karamin kyau bariki tayi ba, da kawayenta, 7 dai dai aka turo motoci dan d'aukan amarya da kawayenta zuwa wajan dinner da za'ayi a cikin garin kaduna, duk y'an uwan ango suna kaduna, an d'auki amarya an nufi hall da ita, inda motarsu na zuwa na ango yazo, dan haka Yarima ya fito ya nufi motar da Zainab ke ciki, Yarima daya ganta ido ya kara bud'ewa ganin irin kyau data K'ara kaman ba ita ba, dama yasan tana da kyau gashi anyi mata makeup, lokaci d'aya kuma sai yaji yana kishin ta shiga Ayi ta kallonta, ya dad'e a motar yana nazari akan baiso ta shiga.....
Itama ta gefen amarya fargaba take, karta shiga taga Wanda ta sani, asiri ya tonu.....
Jin Yarima shuru yasa usman yazo yana buga glass din motar
Bud'ewa Yarima yayi tare da fad'in Usman gskya aje abama mutane hakuri, an fasa wannan dinner din, suci abinci kawai su wuce
Usman yace Yarima. Kasan Mai kake fad'a kuwa?? Plz Yarima ku fito mu shiga
Yarima yace kasan inna fad'a magana bana canzawa koh??
Usman shuru yayi yana nazari can yace dan Allah Yarima kayi hakuri ka duba girman Allah karka bamu kunya......
Yarima ya dakatar dashi da fad'in am telling you kayi abunda nace, wannan umarni ne.... Karan wayanshi yasa ya d'auka ganin lil sis
Yana d'auka tace Bros ku shigo mana kowa na jira, dan Allah kuyi sauri
Yace sis am sorry bazan zo ba, kuba mutane hakuri .....
Tace what? Tare da tashi ta fito waje dan taji dakyau, hango usman tayi da Yarima a tsaye da sauri ta nufesu, tana fad'in bros miye haka plz kuzo ku shiga....
Zaiyi magana tace plz koso kake ace akwai matsala ne??
Yace let people say what ever, nidai bazan shiga wannan wajan ba.
Hafsat tace bros akan wani dalili?
Yace ban son ayita Kalle min Mata, inada kishin iyali na
Hafsat hannu ta d'aura a Kai, alaman takaici, danta d'auka wani abune akayi mishi da yasa yace bazai shiga ba, motar da bariki take Hafsat ta nufa, sai gata ta fito
Ganin amarya a waje yasa Yarima ya fara yima Hafsat fad'an Mai yasa zata fito mishi da mata....
Hafsat tace bros nifa bani na fito da itaba
Kallon bariki yayi yace Oya muje in kaiki gida
Tace Yarima plz muje mu shiga, zaiyi magana tace dan Allah, karka sa mutane suyi zargin wani abu tana maganan tare da kokarin San zubar da kwalla.....
Ganin haka yasa yayi dan tsaki tare da fad'in karki Fara cewa zakiyi min kuka a nan, dan naga kina da Arhan hawaye, babu yanda Yarima ya iya dole ya shiga shida abokanan shi da amarya da kawayenta, cikin hall din yayi mugun tsaruwa, wajan zaman amarya da ango daban su biyu, y'an jarida da masu hoto sai d'auka suke, kowa yana fad'in amarya da ango sun dace dinner din ya had'a manyan mutane ciki harda Mai martaba, Yarima bai San zaizo ba saida Ya ganshi shida abokanan shi, harda Mai girma governor da wasu masu mukami a gwamnati sun halarta, anyi watsi da naira kaman baza'a mutu ba, an yanka cake daka nan akace amarya da ango suzo suyi rawa, nan suka fara rawa duk da bariki ba a sake take ba, dan tana jin tsoran ko akwai wanda ya Santa a wajan, nan aka fito ana watsa musu naira mum din Yarima tayi musu liki Sosai, a cikin masu likin idon bariki ya sauka akan Alh madu, dam gabanta ya fad'i, musamman irin murmushin da taga yana sakar mata, gaba d'aya jikinta taji ya saki babu kwari, Yarima kaman ya Lura da ita gashi kuma mutane sunyi yawa ko ince maza dan haka Yarima yaja hannun Zainab suka koma suka zauna, Anci ansha kowa ya watse, Yarima yakai bariki gida da jikinta yake a muce ganin Alh madu a wajan dinner, yanda ta gode Allah ta canza layi ma balle ya mata barazana, toh inya fad'a ma Yarima fah?? Nan taji gabanta ya fara fad'i
Bariki harta Washe gari tana cikin zullumi Kar asirinta ya tonu, haulat Dai da khairat sunyi Mata kara domin a gidan suka kwana, dasu kuma ake komai, bariki na kwance haulat tace wai lafiya kuwa naga kinyi shuru??
Bariki tace kalau nake
Haulat tace dan bani wayarki in bud'e hotspots banda data gashi Ina son tura Abu.
Password din wayar bariki ta cire sannan ta mi'ka ma haulat wayan.....
Toh rana dai bata Karya inji masu iya magana yau juma'a aka d'aura auren Zainab musa da angonta Yarima Aliyu, akan sadaki naira dubu hamsin inda dubban jama'a suka shaida......
Bariki tunda taji an d'aura take ta godema Allah, domin anyi auranta cikin nasara ba tare da Yarima yasan gaskiya ba, a hankali tace yau zan fad'a maka koni wacece Yarima Indai aka kawo ni gidanka,..... Karfe hud'u dai dai aka zo aka d'auki amarya inda aka tafi da ita Zaria a can zata zauna Kafin a dawo da ita kaduna, gefen Yarima Nada aka kaita inda aka gyarashi harta wanda suka kawo amarya bariki hayansu tayi, an karrama amarya da danginta wajan su abinci da duk abunda suke bukata, nan sukace zasu wuce tunda sun kawota, anyi musu shatara na arziki Kafin nan suka wuce......
Wajan karfe 9 Yarima ya shigo d'akin amarya ba tare da Aboki ko d'aya ba, dan yace kallon da suka mata wajan dinner ya isa haka, bariki na zaune akan gado Yarima ya shigo tunda ya shigo gabanta ke faman fad'i, inda take ya nufa tare da cire mata gyalen dake kanta yace Alhmdlh tsarki ya tabbata da Allah daya nuna min wannan ranan, janyota yayi jikinshi yayi mata wani irin runguma, har tana jiyo ajiyan zuciyarshi, lokaci d'aya ya saketa tare da d'agota ya sauketa k'asa yace my princess muje muyi alwala muyi ma Allah godiya..... Gabanta taji yana fad'i yaka mata Yarima yasan gaskiya Kafin wani abu ya shiga tsakaninsu, wayarshi dake ajiyu yayi kara d'auka yayi yaga number kaman Karya d'aga, sai kuma ya d'auka, ban son mai aka fad'a mishi ba naga ya kashe da sauri tare da fara danna wayar duk wannan abunda ake suna tsaye shida bariki suna kallon juna amma shi idonshi nakan wayar.... Lokaci d'aya hawaye ya fara zuba a idonshi tare da fad'in today is our wedding night, the day dat I have waiting for since d day dat I have meet u, but you destroy my life, you have cheated me..... Cikin tashin hankali tace Yarima maiya far.... Yace keep quiet tare da ri'ke kirjinshi alaman yana mishi ciwo yana kokarin yin magana ya fara tari Sosai lokaci d'aya yayi k'asa......
*TOH MASU MIN KORAFI IN K'ARA YAWAN RUBUTU YAU DAI NA K'ARA, AMMA KUDA KUGA WANI POSTING DIN SAI NAN DA KWANA UKU, BUT IN NAGA COMMENTS DINKU YAU YAYI YAWA MAY BE GOBE IN MUKU*
*not edited*
~MARYAM OBAM~



*PAGE 17*
Tari yake Sosai, bariki kuka ta Fara Tana fad'in Yarima Mai yake damunka?? Tare da tabashi tana son d'ago Shi ,hannunshi da yasa a baki yana tari ya cire ya fara kokarin tureta alaman tabar tabashi, amma jikinshi babu kwari ya kasa tureta din...... Wani irin tari yayi tare da yunkurin yin amai saiga jini nan..... Wani irin ihu ta saki mai ban tsoro tare da kiran nashiga uku Yarima maiya sameka??
Ganin jinin a bakinshi yana fita yasa ta fita da gudu, tana fita taga fadawa tace dan Allah kuzo Yarima zai mutu, tana maganan tana kuka da ihu, kuzo mu kaishi asibiti..... Da sauri suka shiga wasu kuma suka je fad'ama iyayenshi, koda fadawa suka shiga ganin Yarima sukayi a kwance yana wani irin nishi ga jini na zubar mai a baki, da sauri suka D'aukeshi suka fita dashi, suna cikin sashi a mota mum dinshi tazo, ganin halin da d'an nata yake ciki yasa ta Fara fad'in Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, Yarima maiya sameka, lokaci d'aya kuma tasa kuka, shiga motar tayi da sauri suka nufi asibiti...... Bariki Kafin ta karaso har Sun wuce dan haka ta Fara cewa sauran fadawan muje ku kaini dan Allah inda suka je..... Ganin kanta ko dankwali babu yasa wasu kuyangi dake tsaye wajan suka karaso suna fad'in Allah ya taimaki gimbiya, ki koma ki saka mayafi sai a kaiki,.
Sai a sannan bariki tasan a halinda take da gudu tayi ciki, inda ta d'auko mayafinta tana kokarin fita wayar Yarima dake d'akin ya fara K'ara dole yasa ta koma ta d'auki wayar babu suna number ne ke kiranshi harya tsinke bata d'auka ba..... Fita tazo yi lokaci d'aya kuma ta tsaya cak domin tunawa da abunda ya faru da Yarima, wanda tunda aka kirashi ta rasa gane kanshi,har wannan abun ya sameshi, danna wayan tayi da nufin ta shiga taga Mai aka turo mishi, gani tayi akwai password, shuru tayi tana nazari Mai Yarima ya gani?? Kodai wani ya fad'a mishi koni wacece?? Gabanta taji ya fara fad'i tunawa da kalaman daya Fara Mata Kafin ya fad'i...... Wani irin kuka ta saki mai ban tausayi, tare da fad'in shikenan2 sunyi nasara Sun fad'ama Yarima koni wacece kuka take Sosai, lokaci d'aya kuma ta fita da gudu inda taga mota na jiranta shiga tayi domin aka kaita asibiti da yake fadawa sun San asibitin da suke zuwa nan aka nufa da ita dan suna da tabbacin can aka Kai Yarima, tana mota tana kuka......
Kafin kace Mai har labari ya bazu cikin masarauta, Yarima Aliyu bashi da lafiya rai a hannun Allah, har wasu na cewa jini ke fita a bakinshi hala amaryanshi ba budurwa bace, wasu kuma suce kodai wani abu tayi mishi?? Haka dai ake ta jita jita, koda kuyangin gimbiya zinatu suka fad'a mata cikin tashin hankali itama tayi asibitin.....
Yarima Aliyu ko Kafin akai asibiti, ya daina koda motsi, ana zuwa akai emergency dashi, likitoci sukai kanshi aka fara dubashi, tare da bashi taimakon gaggawa....
mum ta kasa zama sai kuka takeyi ga fadawa a wajan da yawa, kowa ya shiga cikin damuwa.
basu dad'e ba saiga bariki ta karaso Tana kuka, tare da fad'in mum Ina Yarima?? Ina Yarima?? Mum din ri'keta tayi tare da rungumeta, ta kasa ko magana sai shafa ma bariki baya takeyi alaman tayi shuru......
Suna cikin haka saiga Zinatu tazo cikin Tashin hankali ganin Bariki wajan mum ko ba'a fad'a mata ba tasan itace amaryan da Yarima ya auro, da sauri ta nufi bariki ta fincikota tare da watsa mata Mari Tana fad'in mai kika ma Yarima?? Mai kika mishi?? Kuka ta saki Zinatu tare daci gaba da fad'in Wlh Idan wani abu ya sameshi saina kasheki W.......
Mum sai yanzu ta iya magana, tace Zinatu kina da hankali kuwa?? A gabana kike wannan abun?? Shi Yarima dinne yace miki ita ta mishi wani abu??
Cikin kuka tace mum, daka ita sai shi, Nasan wani abu tayi mishi......
Mum tace ya isa haka, plz ki barni inji da abunda yake damuna ban son rigima....
Bariki kam tunda zinatu ta mareta take ri'ke da wajan Tana kuka, ko bata tambaya ba tasan itace Uwar gidan Yarima Aliyu...... Bariki tasan lallai ko ba'a fad'a ba dole kowa yayi zarginta, abunda Zinatu ta fad'a gaskiya ne..... Kuka tayi k'asa tanayi tare da fargaban Kar wani abu ya sami Yarima dan bazata iya jura ba.....
Kowa na cikin Tashin hankali, ga doctors har yanzu basu fito ba...... Suna nan zaune saiga Mai martaba shida Hafsat Sun zo cikin Tashin hankali.
Mum ganin Mai martaba yasa ta tashi ta nufeshi tana kuka, tare da fad'in ina jin tsoro Kar Yarima ya mutu Aman jini yakeyi Ina tsor.....
Toshe mata baki Mai martaba yayi, tare da fad'in ki daina fad'in haka, Hafsat itama kuka ta Fara cikin Tashin hankali.....
Duka kowa shuru yayi babu Mai rarrashin wani, suna nan tsaye d'aya daka cikin doctors din ya fito, suna ganinshi suka nufeshi tare da fad'in Dr ya ake ciki, ganin Mai martaba yasa yace ranka ya dad'e wacece Zainab a cikin nan??
Da sauri mum tace ga tanan tare da nuna bariki, yace ok tare da kallon Bariki yace taso muje......
Da sauri ta tashi tabi Dr, kowa da abunda yake sakawa, Zinatu ta Fara fad'in mum kin gani ko kin gani wlh itace tayi mishi wani abu.....
Kowa shuru yayi ya kasa cewa koda uffam.... Suna jira suga ikon Allah......
Koda Bariki suka shiga oxygen din da akasa ma Yarima yana k'asa alaman yana son d'aukewa, kuma yana saka zero shikenan mutum ya mutu, da sauri Dr yace plz ki mishi magana sunanki yake ta kira pls say something karku rasa shi.......
Da sauri ta ri'ke Mai hannu tana kuka tare da fad'in Yarima karka bari wani abu ya sameka..... You know that I can't live without you, plz Yarima ka tashi kasan ina Sonka kaine rayuwa na, wlh bazan iya juran inga wani abu ya faru dakai ba......
Lokaci d'aya oxygen din ya fara k'aruwa alaman numfashin shi yana son dai daituwa.... Likitocin ganin haka yasa suka fara kallon juna alaman jin dad'i an fara nasara..... Bariki kuka take Sosai tana fad'in karya mutu ya barta....
Idonshi dake rufe ya fara zubar da hawaye...... Lokaci d'aya numfashin shi ya dai daita......
D'aya daka cikin doctors din yace ma Bariki yauwa komai yayi dai dai mu jira muga kuma yanda Abun zai kasance amma muna bukatar ki zauna har muga farkawanshi, muna nufin Kar kibar asibitin nan har sai munga ya farka ....
Cikin kuka tace babu inda zani Ina nan tare dashi
Dr din fita sukayi, inda suna fita Mai martaba yace ya akayi?? Mai yake faruwa dashi??
D'aya daka cikin Dr din yace ya samu bugawan zuciya ne, ina tunanin yaga abunda ya bashi tsoro ko mamaki, kuma daka duka alamu abunda ya gani ko yaji yana d'aya daka cikin abu masu muhimmanci a rayuwanshi, hakan yana faruwa wasu ma rasa ransu suke, a gskya masu rasa ransu ma sunfi yawa amma shi yayi Sa'a ko ince mun samu mun ceco rayuwanshi tare da taimakon Allah da kuma wannan baiwar Allah dake ciki, magananta da yaji shine yasa zuciyarshi ta Fara harbawa, inda badan ita ba toh gaskiya dasai dai kuji mummunan labari , dan haka dole ta zauna dashi muga yanda Allah zaiyi.....
Mai martaba godiya yayi ma Dr din tare da fad'in zamu iya ganinshi?? Sannan kana ganin zai tashi babu wani matsala??
Dr yace zaku iya ganinshi amma plz Kar kuyi magana, sannan zai tashi insha Allah Indai yarinyar na kusa dashi kuma yana jin magananta a kusa dashi.....
Mai martaba yayi ma Dr godiya, sannan suka shiga d'akin, ganin Bariki sukayi a zaune kusa dashi hannunta na ri'ke da nashi tana kuka.....
Kowa tsayawa yayi yana mamakin irin wannan Abun musamman mum damai martaba, ita dama zinatu bata shigo ba domin maganan Dr yasa taji wani iri tare da takaici..... Mum ce ta k'arasa kusa da inda Yarima din yake tare da kamo d'ayan hannunshi, fuskanshi tayi fayau ga hawaye a idonshi na zuba..... Mum itama hawayen ne yake zuba daka idonta, kowa dake wajan ya tausaya mishi...... Mai martaba ganin mum nason kuka mai sauti yasa ya kamota sukai waje, Hafsat da Bariki suka zauna a d'akin
Zinatu ce ta shigo d'akin ganin zinatu yasa bariki tashi tabar d'akin domin irin kallon da taga zinatu din nayi mata, kuma ko babu komai ya kamata ta dan bata waje ta gana da mijinta duk da bai farka ba.....
Fita Bariki tayi tana fita, Mai martaba yace Zainab ya kika fito?? Ko wani abu kike bukata??
Tace a'a Abba cikin jin kunya, na d'an basu waje ne.....
Mai martaba ya gane ta fito ne saboda Zinatu.......
Mum tace Zainab bai kamata ki fito ba ai, maza ki koma Kinji.....
Tace toh mum jiki a sanyaye Bariki ta shiga, abubuwa sun mata yawa, na farko Tana zullumin Mai aka fad'ama Yarima a waya, sannan maiya gani, duk wannan Abun suke ta faman Mata yawo a Kai..... Koda Bariki ta shiga zintau fita tayi
Bariki zama tayi kusa da Yarima tare da kurama fuskanshi ido, har yanzu yana hawaye, gaba d'aya zuciyarta ta tsinke, shidai har yanzu bai farka ba, toh wannan hawayen fah????..... Kiran Hafsat akayi a waya ta tashi tabar d'akin Tana fita kaman ance Yarima ya bud'e ido , a hankali ya bud'e idonshi ya sauka akan na Zainab wacce itama shi take kallo tana murna tare dason yin magana murna ya hanata......
Murmushi ya sakar mata, tare da kamo hannunta ya ri'ke tare da matse su.....
A hankali tace Yarima Ina Sonka I can't live without you, tana maganan tana kuka, tace I was scare with your condition I......
Hannunshi yasa ya rufe Mata baki yana kokarin yin magana ya tsaya alaman ya tuna da wani abu....... Lokaci d'aya ya sake mata hannu tare da fad'in leave from hare I hate to see your face........
Cikin kuka tace Yarima zainab din'ka ce Yarima nice maina......
Ya daka mata tsawa tare da ri'ke kirjinshi yace I said leave from here ....... Su mum dake waje Suka shigo harda su zinatu, ganin Bariki na kuka Yarima shima hawaye ne ke zuba a idonshi gashi ya ri'ke kirjinshi...... Kallon iyayenshi yayi tare da fad'in mum tell her to leave from here....... Kowa kallonshi yake cikin mamaki da sauri Hafsat ta fita kiran doctor...... Mai martaba yace Aliyu matarka ce kake koranta?? Maita maka??...... Yace Abba plz tell her to leave I don't want to see her face.... Why am I still alive.... Dai dai lokacin doctor yazo yace kowa yabar d'akin........ Bariki da sauri ta fita Tana kuka lallai ta tabbatar an fad'ama Yarima ko ita wacece kuka take Sosai tare da barin asibitin ba tare da sanin kowa ba......
*Hmmmm Ashe masoya novel's din bariki suna da yawa?? Ban taba sani ba sai jiya??? lallai kuna son posting naga ruwan comments harda Wanda ban San suna karantawa ba, jiya Sun zuba comments, tunda hakane nima daka yanzu zan daina posting kullum Indai bakwa zuba comments kunga 50 50 kenan kuyi rowan comments inyi rowan posting??? Ina sonku masoya novel's dina*
~MARYAM OBAM~



*PAGE 18*
Bariki kuka take Sosai tana tafiya a kafa, tafiya take bata san inda take wurga kafarta ba, ba komai bane a ranta sai yanda Yarima yake nuna tsanan ganinta, ta tabbata abunda take boyewa take burin in sunyi aure ta fad'ama Mai, wanda take burin Sanar Mai an samu wani ya fad'a Mai..... Zama tayi a k'asa gefen titi Tana kuka cikin Tashin hankali, bata taba tunanin abubuwa zasu cabe Mata haka ba, tunda take shirya wannan abun bata taba tunanin Idan ta fad'ama Yarima gaskiya dole iyayenshi Suma su san gaskiya tunda tayi amfani da iyayen bariki, gaba d'aya dana sani takeyi Wanda hausawa ke cewa k'eya ce, da yake dare ne Sosai babu mutane sai motoci dake Faman wucewa, suma motocin jifa jifa suke wucewa ba Sosai ba......
Bayan iyayen Yarima sun fito dasu zinatu, kowa da abunda yake sa'kawa cikin ranshi game da wannan al'amarin.....
Zinatu kam dad'i ya cikata Sosai, tare da aiyana ma ranta lallai Yarima ba virgin ya sami matarshi ba, tunda har Ya nuna baya son ganinta, yake nuna mata tsana k'arara, ji take kaman tai ihu dan murna, tare da fad'in da Gimbiya Amina batai bacci ba dana kirata na bata wannan kyakyawan labarin, amma Allah ya kaimu gobe......
Sunyi wajan 20mnt a wajan, sannan mai martaba yace Ina Zainab??
Nan mum ta kalli Hafsat tace ina tayi??
Hafsat tace nima ban sani ba mum,
Nan mum ta tambayi fadawan dake wajan ko sunga inda tayi??
D'aya daka cikin fadawan yace ta fita, daka ganin alama kuma waje tayi dan yanda ta fita da sauri tana kuka......
Nan mum tayi hanyar waje fadawa suka bita, itama hafsat bayan mum tabi....
Fita sukayi suna nemanta amma basu ganta ba, fadawa sukayi gaba suna dubata, wani daka cikin fadawan ya dawo da sauri yana fad'ama mum ga tacan a zaune a k'asa Tana kuka
Da sauri mum suka nufa inda take, tana nan zaune a k'asa Tana kuka mai cin rai..... Mum d'agota tayi tare da fad'in Zainab lafiyanki kuwa zaki fito bakin titi ki zauna kina kuka??
Zainab bata ce mata komai ba, domin har yanzu kukan take.....
Mum tace maza kuzo a kaiku gida, kuje ku huta tare da kamo hannunta sukai asibitin..... Suna k'okarin shiga sai ga Mai martaba shima yana fitowa, ganinshi yasa suka tsaya harya karaso inda suke.....
Mum tace Dr din ya fito ne??
Yace a'a nazo inga ko kun ganta Ashe ga tanan, suzo a kaisu gida dare yayi......
Da sauri bariki tace ni zan zauna dashi....
Mum tace Zainab kiyi hakuri kuje gida gobe da safe sai kuzo Kinji??
Kai ta d'aga amma badan taso ba, sai dai dan bazata iya musu da mum ba, haka suka tafi gida ita da Hafsat da Gimbiya zinatu damai martaba domin mum ce zata kwana dashi..... Duk da sun so suji maike faruwa in Dr Ya fito amma mum tace suje babu wani matsala tunda aiya farka......
Koda kowa ya fita, Yarima Aliyu ido ya lumshe tare da kwanciya yana Mai jin zafin abunda ya gani.... Dr ne ya mishi y'an dube dube sannan yace haba Aliyu, kana son sama kanka damuwa plz ka kwantar da hankalinka an fad'amin you r a doctor so nasan Idan na fad'a maka ka sami bugawan zuciya zaka San abunda ya kamata kayi wajan cire ma ranka abunda ya razana ka...... Yarima baiko Kalli Dr ba balle ya kulashi sarautar ta motsa..... Dr yaci gaba da fad'in Yarima ka gode ma Allah, amma kana son Zainab dinnan da yawa, Allah y.......
Yarima Aliyu ya Katse Dr da fad'in ina son a sallameni......
Dr yace sallama?
Yarima Aliyu yace yes yanzu
Dr yace a'ah ka Bari ka K'ara samun sauki, domin har yanzu baka dawo Normal ba.....
Yarima Aliyu tashi yayi dakyar ya zauna tare da fad'in Dr i am a Dr too I knw how to handle myself, and kace na samu buguwar zuciya?? So zamana a nan baida amfani dole inje gida a nan zan samu nutsuwa...
Dr shuru yayi yana nazari, maganan Yarima Aliyu gaskiya ne, Idan mutum ya sami buguwar zuciya irin haka, iz either an fad'a Mai wani abu ko ya gani, so inya duba yaga abun iz not true a hankali zai Fara samun lfya domin ya samu nutsuwa.......
Yarima Aliyu tashi yayi jiki babu kwari, kaman zai fad'i yayi sauri ya ri'ke hannun Dr din.......
Doctor din yace kayi a hankali, ka zauna let me call your parent su ri'ke ka, taimaka ma Yarima yayi ya zauna yana cije baki alaman yana jin jiki.....
Yarima Aliyu ba komai bane yasa yace a sallameshi sai dan yayi magana da Zainab bariki, akan yaudaran da ta mishi and baya jin zaiyi accepting d'inta a matsayin mata, matar data gama watsewa a duniya ko wani namiji ya santa t.........
Bud'e kofar da akayi yasa ya d'aga ido da yake zubar da hawaye, ganin mum da fadawa yayi, nan Dr yace su taimaka sukai Yarima Mota, kamashi sukayi suka fita, mum kallon d'an nata take cikin tausayawa.. Bayan an fitar da Yarima mum ta kalli Dr tace nidai banso ka yarda ya koma Gida ba, ina jin tsoran Kar wani abu ya sake samunshi.......
Dr yace karki damu, a gidan zaifi samun nutsuwa, Idan mutum yayi irin haka kika ga yace yana son tafiya akwai abunda yake son tabbatar wane, wanda shine yasa ya fad'a irin wannan matsalan, sannan komai ya faru call me.....
Mum godiya tama Dr sannan ta fita.
Bariki bayan sun karasa gida gefenta da aka kaita nan ta shiga, bedroom tayi Kai tsaye, ta zauna a k'asa tana kuka kaman ranta zai fita, wayan Yarima dake hannunta tayi k'ara alaman an turo Mai sa'ko, ajiye wayar tayi a gefe...... Tabbas tasan wannan ba komai bane, tunda tun Farko ta zabi sabama Allah, dole taga bacin rai, dama duk Wanda ya kauce hanyar Allah kuma yasan yabar hanya Mai Kyau dole ya had'u da ukuba tun a duniya, ita Allah na Sonta da rahma tunda harta gane ta kuma yi nadama, sai dai irin hanyar da tasa kanta koda kayi nadama sai an samu masu goranta maka, in bakayi wasa ba harta jikokinka sai anyi musu gori da fad'in ai kakarsu tsohuwar karuwa ce da, ko kuma ayi ma y'ay'anki ace ai uwarsu karuwa ce, in tayi aure tama miji laifi yace ta biyo halin uwa, tasha a nono, kai Wlh rayuwan bariki batayi ba ko kad'an... Kuka ta K'ara saki cikin jin zafin bata rayuwarta da tayi duk da kaddara ne ya sameta..... Wacce bata san yanda akayi Abun ya sameta ba.....
Gimbiya zinatu kam tana shiga gefenta wa'ka ta kunna Tana ta rawa cikin jin dad'i, tare da fad'in first night ya zama ranan ba'kin ciki dariya ta saki cikin jin dad'i...
Koda su Yarima Aliyu suka Iso gida, cewa yayi zai nufi gefen Zainab, duk da mum taso ya bita amma ya'ki, mum bata sa komai a ranta ba, ita a tunaninta da taji yace zashi wajan Zainab, sai tayi tunani ko abunda yayi mata d'azu yake son bata hakuri, sannan a mota ta fad'a mishi abunda Dr sukace inda badan Zainab dinba toh da zai iya mutuwa..... Fadawa na k'okarin rikeshi yace Nop ku barni, zan iya, tafiya yake dakyar harya shiga cikin falon bai ganta ba
Mum ganin ya shiga yasa itama ta wuce
Yarima bedroom dinshi yayi inda tun Kafin ya k'arasa yake jin sautin kukanta, bud'e kofar bedroom din yayi ya ganta a k'asa tana rasgan kuka a hankali cikin murya irin na marasa lafiya wanda yake jin jiki yace wannan ba kuka kike yiba..
Jin muryan Yarima yasa tayi sauri ta tashi, tare da kallonshi tana mamakin ya akayi ya dawo......
Yarima Aliyu idonshi na kanta yana mata wani irin kallo Mai Kama da I hate you, yace Zainab oh sorry Bariki......
Jin ya kirata da Bariki yasa zuciyarta ta tsinke gaba d'aya, abunda take zargi shine ya faru an fad'ama Yarima.......
Katse mata tunani yayi da fad'in how dare you....... Shuru yayi cikin kunan rai hawaye na zuba a idonshi...... Yace kin cuce ni, kin yaudareni, and ina asibiti kin kuma bina har ana fad'in da badan keba dana mutu, Mai yasa kika zo?? Mai yasa ban mutu ba, I wish da mutuwa nayi da Nasan zanga irin wannan ranan, you play with my feelings you all lies to me, you cheat me, kin maida iyayena yara kinyi wasa dasu......
Da sauri tace dan Allah Yarima ka saur......
Yace keep quiet, don't try to say anything, let me speak you cheater......
Bariki kuka take Sosai
Yarima Aliyu yaci gaba da fad'in do you think I will trust you again?? You break my trust, dan shuru yayi sannan yaci gaba da fad'in Zainab I love you from d bottom of my hrt, why are hidden your secret with me??.......
Tana kokarin yin magana yace I said don't try to speak keep your mouth shut, I don't want to listen to ol your lies again,
Bariki kuka take na farko ga Tashin hankalin halinda mijinta ke ciki, gashi ya hanata yin magana
Yarima Aliyu yace but you don't cheat me, you cheat your self, Zainab I was shock to see your pictures with different men's, ido ya rufe yana hawaye domin takaicin abunda yake fad'a ji yake kaman zuciyarshi zata buga, I never expect dat from you, Zainab mai yasa kika bata rayuwanki nawa kike samu? mai kike ji,? mai yasa kika yaudareni,? mai yasa kika boyemin gaskiyan ko ke wacece,? Zainab how old are you kwata kwata da zaki bata rayuwanki just for money?? Mai kika samu Mai kika tara ??
Da sauri tace Yarima plz ka saurareni dan Allah tana maganan tana kuka....
Yace I don't want to listen to ol your lies, komai naki karya ne your love your affection is ol a lies......
Shuru yayi hawaye na zuba daka idonshi Abun gwanin tausayi? sanna yaci gaba da fad'in you break d trust dat I have for you, Zainab kwata kwata shekaranki nawa?? Har kin San ki samu iyayen Karya, ki aurar da kanki da kanki, you fool us, mai kika d'auki aure??? Do you think dat marriage is a joke?? Zainab I truly love but I won't accept you d way you are.....
Ihun data saki Tana bashi hakuri akan ya tsaya ya saurareta tayi mishi bayani akan duk wanda ya fad'a yayi ne danya had'asu......
Yace Yimin shuru, Habib zai miki karya ne?
Cikin razana tace habib.....
Yarima yace eh habib call me and tell me everything ol your plan...... Zainab I feel so sad when I hear d truth about you..... Nayi takaici you never love me habib told me you marry me only for money...... Shuru yayi yana hawaye can yaci gaba da fad'in kin aureni dan ki sami kud'i bakya sona Wanda kike so yayi rejecting d'inki sai yasa kika aureni danki nuna mishi kina da Wanda suka fishi..... After dat he send me your pictures matsawa yayi kusa da ita ya d'auki wayarshi ya fara dannawa nuna mata yayi yace Waye wannan hotunan tane da Alh madu, gashi tsirara ya ri'keta, sai kuma wanda tayi da Hon salis...... Yarima yace have you seen it?? Ok shima wannan it ol a lies ko shima wannan so ake a had'amu?? Jefa wayan yayi a K'asa ta fashe...... Idonshi ya rine yayi ja, ga zuciyarshi dake faman tafarfasa kirjinshi na mishi zafi........ Yace you betrayed me, who did I harm to deserve ol this punishment...... Ban kasance mazina ciba, ban taba sanadin lalacewan wata ba, why matar dana aura kowa ya Santa.......
Bariki kuka take Sosai tare da tunanin irin cin amanan da habib yayi mata, lallai don't trust anyone in life,...... Bakinta na rawa ta Fara fad'in Yarima Nasan ni Mai laifi ce a gareka dan Allah kaban dama just once I need to exp......
Yace I won't give you any chance to tell me another lies, karyan da kikayi min baya ya isa...... My heart only beat for you..... Tun a mafarki na Fara sonki, but you never love me, you hurt me alot...... You marry me for money not for love...... Ok even I, I won't accept you as my wife..... You will live here as my servant har karshen rayuwarki zaki zama mai min bauta, and I will make sure to hurt you d same as you did to me, nd I promise to hurt you, keda duk Wanda kukai wannan abun sai Nayi punishing naku, I will make sure to make you regret knowing me in ur lyf........
Da sauri ta matsa kusa dashi tare da kokarin tabashi ya daka mata tsawa tare da fad'in don't you dare try to touch me.... Karki k'ara yunkurin tabani da wannan kazamin jikin naki......
K'asa tayi da giwowinta Tana kuka tare da fad'in Yarima call me wit wat ever name you like, I deserve it, Yarima just once plz ka saurareni plz.....
Yarima yace do you think zan kara sauraran wannan karyan naki?? Harda cemin kin sauke Al'qur'ani, Wat a funny, kin dai yi hadda a bin maza.....
Tace Yarima iz true na sauke al'qur'ani tun I was 11yrs plz Yarima allow me to speak......... Hmmmmmm bari dai muga ko zai bata daman fad'a mishi ko ita wacece ?
*Plz kuyi manage I have a headache na gaji da typing din, comments dinku yasa nace bari in takura kaina inyi muku posting, ina matukar yinku Sosai da Sosai*
~MARYAM OBAM~


*PAGE 19*
D'an shuru yayi kanshi na k'asa yana zubar da hawaye, yana son Zainab yana mata tsantsar so, but da yasan haka take daya ro'ki mutuwa, daya ro'ki Allah ya d'auki rayuwarshi da yasan zaiga irin wannan mummunan ranan........
Jin yayi shuru yasa ta Fara fad'in Yarim......
Yace I said keep quiet, I don't want to listen to you.... Zainab even at once kin taba tunanin irin yanda zanji in nasan gaskiya a kanki???...... Kin taba tunanin ya iyayena zasu d'auki abun in suka San koke wacece??..... Zainab mai kika d'auki rayuwa?? Mai yasa kikai wasa da feelings dina?? You don't love me...... Wani hawaye mai zafi ya zubo Mai sannan yaci gaba da fad'in, tunda bakya sona Mai yasa kika aureni, Zainab inda kin fad'amin bakya sona tun Farko kud'i kike so, I will give you d money dat you want..... Basai kin yaudareni ba kin aure ni b.....
Kafin ya k'arasa abunda yake son fad'a ta Fara matsawa kusa dashi, daka mata tsawa yayi tare da fad'in karki zo inda nake..... Tari ya farayi Sosai......
Da sauri ta nufeshi tare da rik'eshi Tana buga mishi baya a hankali, tana kuka ta Fara fad'in Yarima I knw dat I have lies to you, na boye maka koni wacece Nasan wannan gaskiya ne, but Yarima abunda aka fad'a maka Akan son da nake maka karya ne..... Yarima you are my life, Yarima I love you, I can't live without you...... Tsagaitawa yayi da tarin da yakeyi tare da kallon idonta itama idonta nakan nashi...... Taci gaba da fad'in Yarima sonda nake maka shine yasa na boye maka koni wacece, saboda ban son in rasaka....... Yarima in zaka tuna nasha kuka ina son fad'ama wani abu, sometimes wani abu ya shigo koka katseni.... Yarima I try to tell you who I am but whenever I try to tell you wani abu saiya shigo, and habib yana fad'amin Indai na gaya maka gaskiyan who I am you will hate me and leave me..... Yarima sonda nake maka bazan iya juran rashinka ba..... Yarima Wlh Ina Sonka Ina Sonka, how I wish in bud'e maka zuciyata Kaga irin sonda nake maka..... Yarima plz ka amshi kaddara ta karka juya min baya kaman yanda mahaifina yayi min, Wlh Yarima Idan ka juya min baya zan iya mutuwa...... Jin haka Yarima Aliyu yayi sauri ya rungumeta dukansu kuka Yarima hawaye ita kuma kuka mai sauti....... Bariki tana rungume a jikin Yarima Aliyu ta Fara fad'in Yarima........
Ni d'aya mahaifina ya haifa......
Nice y'ar mahaifina ta Farko kuma tun daka kaina bai k'ara samun haiyuwa ba, tun ina y'ar shekara Goma mum dina ta rasu, lokacin na shiga gararin rayuwa, gaba d'aya na tsani komai dake duniya .
Mahaifina babban malami ne a k'asa nan wanda kowa ya sanshi bama kasar nan ba harta kasashen duniya, mahaifina malami ne mai sani Sosai sannan d'an kasuwa ne wanda yayi fice Sunan mahaifina sheik musa monguno...... Dan maiduguri ne, sunyi auren soyayya da mahaifiyata tun a k'asar misra suka had'u lokacin sunje karatu mum dita y'ar Sokoto ce soyayya Mai karfi ya shiga har takai da aure..... Tunda mum dina ta rasu mahaifina bai kara tunanin yin aure ba, shi yaci gaba da kula dani har Nayi hadda na sauke al'qur'ani da sauran littafai lokacin ina shekara shad'aya a duniya..... Ina karatun boko komai nawa dad dina yake min tare da taimakon Mai aikin mum dina wata tsohuwa Wanda na dauketa kaman kakata nake kiranta da Ummaa,
Dangin mahaifina sun dameshi akan ya k'ara aure, domin zamanshi haka bamai yihuwa bane, ya nuna musu babu tsarin k'ara aure a ranshi, domin bai yarda yayi aure ya bada ri'kona wajan matar daya aura ba, domin yana matukar jin tausayi na, ya nuna musu Ummaa na kula dani baya bukatar ya auri wata mata, koda zaiyi aure yace saiya aurar dani shine zai samu nutsuwa......
Haka dai suka barshi Ina shekara shabiyar a duniya Ummaa ta rasu ??, naji mutuwar Ummaa Ina tunanin Nafi jin Nata akan sanda naji mutuwar mum dina, har saida na kwanta a asibiti, a lokacin na k'ara yarda ba mutuwa akema kuka ba, shakuwa ce da Sabo akema kuka, haka na k'ara fad'awa cikin gararin rayuwa tare da kadaici, mahaifina yana matukar jin tausayina Sosai.....
Bayan rasuwan Ummaa family din dad dina suka k'ara taso mishi da maganan aure, wannan karan basu mishi da wasa ba, kusan duka y'an uwanshi suka had'u harda mamanshi wato kakata tunda mahaifinshi ya dad'e da rasuwa, dole yasa ya amince ganin yanda suka nuna fishinsu akan ya k'ara aure........ Wata y'ar uwarshi aka aura Mai Mai suna Falmata wacce mijinta ya rasu ya bar mata yara biyu Mata, ganin abbana yana da kud'i yasa akace zai iya ri'ke yaran dan haka tare aka kawota da yaran, gidan dad dina dake Abuja.
Falmata Tana nuna min so Sosai, bata Bari koda kud'a ya tabani, mahaifina yana jin dad'in hakan, sannan komai zai mana tare yake mana da Kananan yaranta, haka dai rayuwa taci gaba dad dina wata rana ya d'aukeni mukaje bank aka bud'emin account, gaba d'aya kud'in da mum dina ta bari aka samin kud'i masu uban yawa a lokacin kusan 20mil banda kadarori data bari tare da gidan gona Wanda kullum cikin samun kud'i ake, komai na mum dina dad dina yace cikin account dina za'a dinga sawa.... Na nuna ma dad dina daya Bari a wajanshi amma yace a'a in ri'ke hakki nane........ Mahaifina yana nuna min tsantsar so Sosai har baya iya boye son da yakemin gaban kowa kullum magananshi ni tare da fad'in irin tausayi na da yake ji......... Dad dina yana yawan zuwa gari gari wa'azi da kasashe, ganin matarshi Tana kula dani yasa ya yarda yake tafiya yabar mata ni....
Lokacin da nake shekara Goma sha bakwai komai nawa Ya fito, kyau diri Kirjina komai nawa dai tubarkallah, Falmata duk kawayenta kana kallonsu zaka gane y'an duniya ne, sannan basa zuwa gidan sai dad dina baya k'asar........
Wata rana Ina d'aki na fito daka wanka daka ni sai towel, ina zaune ina shafa mai saiga Falmata ta shigo, da sauri na tashi Ina kokarin in d'auko abu in rufe jikina A Kai rashin Sa'a towel din ya fad'i, gaba d'aya idon Falmata na kaina, da sauri na shige towel na rufe Ina kuka domin naji kunya Sosai ranan
Ranan dai a d'aki na wuni banko le'ko ba
Washegari na fito da yake lokacin ina zana waec kuma ranan shine paper na karshe na fito zani skul cikin jin kunya, saiga Falmata tazo ta ri'ke min hannu tare da fad'in haba zainab, mai yasa tun jiya kika k'i fitowa nifa mamanki ce kiyi hakuri dana shigo ba tare dayi miki nocking ba, tunda ta ri'ke min hannu sai wani murmurzawa take kaman filo ta ri'ke, ganin zanyi lati gashi tana ta wani shafa min hannu yasa nace ummi zanyi lati.
Murmushi tayi tare da fad'in muje in rakaki mota, har mota mukaje ta sani tare da fad'ama driver ya kaini a hankali
Tun daka ranan Indai Falmata zata min Abu saita tabani ban taba zarginta da wani abu ba, duk tunani na tanayi ne saboda in saki jiki da ita, domin tunda Abun nan ya faru nake jin kunyanta Sosai, haka zatai taja na da fira ni gashi ban cika son magana ba......
Wata rana dad dina yaje saudiya umra ,ina d'aki ina karanta wani hadith daka ni sai kayan bacci a jiki na, kawai Falmata ta fad'o d'akin dama kwana biyu ban cika bari muna had'uwa ba inma mun had'u nesa nesa nake da ita domin ban son yanda take yawan tabani..... Ganin ta shigo d'akin yasa na tashi tsaye domin taban tsoro irin kallon da take min..... Nufoni tayi tana y'ar murmushi tare da fad'in baki bacci ba har yanzu?
D'an murmushi nayi tare da fad'in eh ummi.
Matsowa tayi gab dani tare da min wani irin kallo da yasa gabana ya fara fad'i....
Tace Zainab nazo ne muyi wata magana wacce nake fatan zaki amince min??
Cikin rawar baki nace eh ummi insha Allah
Shafamin fuska tayi tare da fad'in yauwa my daughter
D'an ja baya nayi kad'an
Murmushi tayi tare da matsowa kusa dani ta janyoni jikinta ta rungume har ina jiyo sautin ajiyan zuciyarta, a hankali tace Zainab plz ina son ni dake mu dinga biya ma juna bukata, Wlh sonki ya kamani dan Allah ki yarda kiban had'in Kai.....
Da sauri na fara kokarin tureta amma na kasa domin tayi min ru'ko Sosai, bakinta take kokarin kaiwa nawa ina kuka ina tureta har Allah yaban Sa'a na cije ta a hannu da sauri ta sakeni, na shige toilet na rufe, kuka nake Sosai tare da tsoro da mamaki, dama ummi tana yin mad'igo Innalillahi'wa inna ilaihirajiun, ranan na tsorata Sosai tare da k'ara jin tsoran duniya..... Tunawa da irin azaban da Allah ya tanadar ma masu yin mad'igo sannan zamanin annabi ludu an kifa duniya saboda luwadi da mad'igo, yau shine ummi take aikatawa...... Tunawa tayi da sanda malaminsu yake musu wa'azi akan masu aikata mad'igo ko luwadi...... Inda yace
Mad'igo ko luwadi babban zunubi ne a musulunci, wanda za'a iya cewa Idan aka cire shirka, da kafirci to yana iya biyo baya.......
Sannan hukuncin wannan mummunan aikin luwadi ko mad'igo yana kusan dai daine da mutumin daya zagi Manzon Allah..... Kuma Kun San hukuncin Wanda ya zagi Manzon Allah.....
Manzon Allah (S A W) yace
Mafi girman abunda yake jin tsioranshi akan Al'ummata shine aikin mutanan Annabi LUD....
mai nene aikin mutanan Annabi LUD??...... shine luwadi da mad'igo Allah ya tsare.....
A wani hadisi so uku ajere Manzon Allah yana tsinema Wanda yake aikata irin aikin mutanan Annabi LUD.....
Manzon Allah (S A W) Yace....
*ALLAH YA TSINEMA WANDA YAKE AIKATA IRIN AIKIN MUTANAN ANNABI LUD, ALLAH YA TSINEWA WANDA YAKE AIKATA IRIN AIKIN MUTANAN ANNABI LUD, ALLAH YA TSINEMA WANDA YAKE AIKATA AIKIN IRIN MUTANAN ANNABI LUD*
Asara da tabewa ta gama tabbata akan mutumin da Manzon Allah ya jera Mai tsumuwa har guda uku akanshi.???
Sannan Manzon Allah yace.... Duk Wanda kuka samesu suna aikata irin aikin mutanan Annabi LUD to kukashe maiyi da wanda akeyi dashi
Sai dai a cikin hadisai ana samun rauni da wanda bai inganta ba.......
Sannan malamin mu ya kara dacewa duk mai aikata luwadi ko mad'igo hukuncin shi Indai aka kamasu wasu sunce........
A jefesu wasu kuma sunce a k'ona su, wasu kuma sunce a sami bene ginin gidan sama wanda yafi tsawo a jefo su aita musu haka har sai Sun mutu????? Wlh muji tsoran Allah, y'an mata da samari kunji wannan babban laifi ne wlh masuyi ku tuba ????
Bariki kuka take Sosai tare da tsoran Falmata lallai Asara da tabewa ya tabbata akanta aikata lesbians, kuka take Sosai tare da burin Dad dinta ya dawo ta fad'a Mai......
*May be anjima inyi muku wani ko gobe da safe*
~MARYAM OBAM~
Reply
#5
PAGE 20*
*WARNING: DUK WACCE TAKE GROUP DINA, DAKA YAU DUK WACCE TA K'ARA TURO NOVELS DIN DA AKACE NA KUD'I NE WLH ZAN CIRETA KO WACECE, NAGA WASU ABUN NASU YANA YAWA, ANCE NA KUD'I NE NA KUD'I NE, IN BAZAKA BIYA BA KARKA KARANTA SAI KACE DOLE, NIDAI NA FAD'A DUK WACCE TA K'ARA TURA NOVELS DIN DA AKASA NA SIYAR WANE CIKIN GROUP DINA WLH SAI NA CIRETA?*
Rannan saboda tsoro a toilet na kwana, koda asuba yayi da lambo na bud'e kofar toilet din naga bata nan, naje nasa ma kofata key,... Tun daka ranan ban cika fitowa ba, wata rana naje kitchen Zan d'iba abinci sai gata ta shigo nan gabana ya fara fad'i amma sai naji Abu daban, inda ta Fara bani hakuri Wai Wlh shaidan ne ba halinta bane, ita bata haka kaza da kaza tsautsayi ne wlh kunyan had'a ido takeyi dani, dan Allah in rufa Mata asiri Kar in fad'ama kowa....... Ganin harda kuka sai taban tausayi tare da fad'in Ummi ki nemi gafaran Allah akan ya k'ara kareki daka fad'awa halaka, sannan babu wanda zan fad'ama wa, tunda har kin gane kinyi kuskure..... Nan tai tamin godiya.......
Tun daka ranan na daina shige mata, dama ba wani shige mata din nakeyi ba, sai dai ita ce ke k'okarin jana a jiki......
Wata rana naje kitchen d'iban abinci, harna d'iba na fito naga Ummi a falo ita da wata kawarta na gaida kawar wacce ta kuramin ido kaman tsohuwar mayya,, ummi tace zainab Nayi coconut juice yana fridge Nasan kina so.....
Nace eh ummi tare da komawa kitchen na d'auko a cikin fridge, d'akina na shiga na fara cin abinci na, cikin kwanciyan hankali, nasha juice dina tunda ga lokacin ban San inda kaina yake ba, tun wajan karfe biyu na rana, nidai na farka wajan karfe goma na Safiya gabana Nata zugi kaman ansa min Reza an jimin ciwo, kafana duk ciwo suke min kaman anyi dambe dani, jiki na duk tsami, dakyar na tashi nayi toilet dan in samu inyi tsarki da ruwan zafi ko zanji sauki daka zugin da nakeji, bayan na shiga toilet Wanda ban Lura ba kawai naga jini na bimin kafana...... Abun yaban tsoro ya kuma bani mamaki nasan dai bana al'ada sau biyu a wata kuma baifi kwana Goma dana Gama ba, abun ya dauremin Kai, amma tunda nayi wanka tare da gasa wajan, nasa pad, na fito ina tafiya dakyar.....
Abunda Yaban mamaki shine yanda naga pad din bai baci ba, tunawa da nayi ance al'ada yakan Zoma mace tako wani siga, wannan abun ne yasa na basar duk da ban taba yin irinsa ba, ganin jinin baizo ba yasa nayi wanka na fara sallah
Lokacin da dad dina ya dawo daka saudiya baiko nemeni ba, gaba d'aya tunda ya dawo ya canza daka irin kulawan da yake min, da Farko Ina mamaki amma daka baya saina Fara tunanin aiki sunyi mishi yawa, gashi ina son mishi maganan karatu na, domin ni saudiya nake son zuwa karatu ban son inyi a k'asar nan...... Wata rana naje d'akinshi na sameshi akan maganan karatu na, ya nuna bai yarda inje wata k'asa karatu ba, nai k'okarin in nuna mishi irin burina na son zuwa can fad'a ya bini dashi abunda bai taba min ba a rayuwa, kuka nasa ganin haka Ya fara rarrshi na akan inyi hakuri baya son yayi nisa dani ne, haka yaita rarrashi na, duk da ina Lura da irin canza min din da yayi Sosai.......
Wani Tashin hankali da damuwa daya rufeni shine rashin ganin al'ada dina harna wata biyu, ga nonona suyi ta faman min zugi da rad'adi, gashi sun k'ara girma na k'ara wani haske ....... Gashi gaba d'aya turare na da nake masifar so naji suna min wani irin wari, gaba d'aya na zubar nace hala sunyi expire ne, nasa driver yaje ya siyomin wasu irinsu ,shima dai naji warin yakeyi, abun bada ka nan ya tsaya ba nida bani da wani cin abinci Sosai amma minti Goma na fara jin yunwa gashi ci kaman jaka...... Duk wannan abunda ake ciki Dad dina baya k'asar yana Ghana.
Wata rana na fito ina zazzabi shima dakyar na fito na nufi kitchen dan naji yunwa na neman kasheni, ina zuwa falo Nayi d'akina da gudu Ina amai domin warin turaren wutan da aka sa a falon ji nayi kaman warin jaba...... Ina cikin amai saiga ummi da kawarta sun shigo suna fad'in sannu maike damunki bari in kira Dr, ban damu ba dama ina da bukatar ince a kira family Dr dinmu ta dubani domin dad baya Bari maza na dubamu...... Dr tazo tana tamin tambayoyi ina bata amsa Kai tsaye tace bari ta d'iba jini na, na mi'ka mata hannu na ta d'iba, tace zata koma tayi gwaji inta gwada ta gani zata Aiko da magani.....
Bayan Dr ta fita na koma na kwanta ina jiran a kawo min magani, ina cikin bacci naji an bugo min kofa da karfi, tashi nayi inga ko Waye dad na gani da Falmata, Dad dina kallon tsana yake min ina mamakin ya akayi ya dawo yau,
Katse min tunani yayi da fad'in uban wa ya miki ciki ??
Cikin razana da fargaba nace Dad mai.....
Tas tas ya saukemin Mari har biyu tare da fad'in kin cuceni Zainab, nida nake ma jama'a wa'azi , yau gidana shine y'ata ta ciki na tayi cikin shege.... Allah ya isa tsakani na dake Zainab kin cuceni, duk irin tarbiyan dana baki, jiya sanda ummi d'inki ta kirani tace in dawo gida babu lafiya, Banyi zaton wannan mummunan labarin zan Tarar ba.....
Cikin kuka na fara fad'in Wlh dad ba ciki gareni ba, kuma Wlh muje asibiti a duba, Niko saurayi ma ban dashi W.......
Tas Falmata itama ta sakar min wani gigitaccen Mari tare da fad'in shairi likita zata miki, mutuniyar banza, wlh kin cucemu kaf zuri'ar mu babu wacce ta taba Abun kunya sai ke
Cikin kuka nace ummi Kema shaida ce banda K......
Tayi sauri ta katseni tare da fad'in Yimin shuru munafuka
Dad dina shidai shuru yayi inda Falmata take ta kalaman batanci akai na tare da fad'in na d'auko musu Abun kunya yanzu taya zasu kalla mutane da wannan abun nawa..... Falmata ta kalli dad dina babu ko tsoro tace naji kayi shuru kaman kana jin tsoran yi mata magana gwara ka yanke hukunci tun Kafin mu kasa fita
Dad dina yace in fad'i uban da yayi min ciki.
Ina tamai rantsuwa akan ba ciki gareni ba, dan dai nidai nasan ban taba kwanciya da kowa ba nida ko maza ban kulawa taya zan samu ciki, sai dai in a ruwa nasha.... Da sauri nace Dad Wlh hala a ruwa nasha d...... Falmata ta saki shewa tare da fad'in a ubanki gashi nan da yake gabanki kika sha...... Ko tsoran dad batai ba ta dinga zaginshi Wai shine ya dauremin gindi ai yana nunamin so ya d'auki dukiya masu yawa Yaban ba dole Inbi maza ba..... Kuka nake Sosai tare da takaici na tabbata Falmata Nada wani mummunan Abu a kaina tun sanda Dad dina yace tun jiya ta kirashi akan ya dawo, toh ni kuma yau Dr tazo ta dubani kenan tasan wani abu ko ince ita ta kullamin shairi..... Tsawan da Dad dina yamin yasa na dawo cikin hankalina da hayyacina yace na baki nan da zuwa gobe ki fad'amin wanda yayi miki Inba haka ba za kiga fishina y'ar iska fuuuuuu ya fita...... Wannan itace mummunan Kalman dana taba ji Dad ya fad'a tunda nazo duniya kuma ba'a kan kowa ya fad'a ba sai a kaina, Kalman tayi min ciwo, nidai nasan namiji ko hannuna bai taba ri'kewa ba balle ince toh taya na samu ciki kwata kwata na kasa ganewa..... Ina dai nan zaune inda nake ina kuka saiga Falmata ta shigo tazo gab dani Tana fad'in Zainab kiban had'in Kai Indai kina son Dad d'inki ya yafe miki.....
Wani irin kallo na Mata tare da fad'in da in aikata abunda kike bukata gara dad ya yankani d'anya ya soya Naman jiki na, akan in aikata wannan mummunan aikin wanda Manzon Allah ya tsine ma masuyi.....
Tace haba zainab sau d'aya kawai za muyi in mukayi sai mu tuba....
Zainab tace tir lallai tabewa da Asara sun tabbata a kanki, lallai irinku ne wanda ake cewa kuna fita daka addini baku Sani ba......
D'aura hannunta tayi akan nonona da sauri na wanka mata Mari Wanda dai dai lokacin dad dina ya dawo d'akin ganin na mareta yasa ya fara salati tare da fad'in munanan kalamai a kaina wanda zan iya rantsuwa sune suka bini harya kaini inda nake yanzu domin bakin iyaye dafi ne, sai yasa koda wasa karka taba aibanta d'anka domin addu'an iyaye kaman takobi take da kaifi..... Dad yaci gaba da fad'in daka yau bani bake bazan zauna da wannan abun kunyar ba, wlh saboda ke bazan fasa fita cikin al'umma ba , sannan harda marin ummi d'inki lallai wata rana Nima zaki mareni,
Kuka nake Sosai domin jin maganan dad nake Wlh kaman bashi yake fad'ansu ba, mutum Mai tawakkali, da ilimi yau shine yake nuna da yaji kunyar duniya gwara ya rabu dani har abada, duk irin sonda yake min ban taba tunanin zai min haka ba, yau koda cikin gareni dagaske ina tunanin dad dina zai d'auka a matsayin kaddara amma gashi anyi min shairi ya yarda
Gashi matarshi sai zugashi takeyi shi kuma yana k'ara hawa yana aibanta ni......
Ranan cikin dare mahaifina yace in bar mishi gidanshi tunda naki fad'an uban da yayi min ciki, ina kuka inata rantsuwa akan banda ciki, inma ciki ne Toh a ruwa nasha, har al'qur'ani na d'auko na dafa akan ban taba saduwa dako wani namiji ba amma dad dina baiko saurareni ba, cikin kuka nace Dad na tabbata abunda kake min yanzu kana yinshi ne cikin rashin bincike, dad kafi kowa sanin wacece ni, kafi kowa sanin abunda zan aikata yau Dad koda ciki gareni ina tunanin zaka d'auka a matsayin kaddara....
Cikin murya irin ta fushi yace fita kibar min gida y'ar iska karuwa......
Lallai wannan Kalman ta dad'e tana Yimin ciwo Sosai har yau inna tuna ina kuka
Mahaifina ya'ki amsan kaddarata saboda Kar yaji kunyar duniya ace y'ar babban malami tayi cikin shege, duk da a lokacin ban San inada ciki ba dagaske.....
Tafiya nake cikin dare komai ban samu na d'auka ba, daka ni sai kayan jiki na, wata babban mota na gani ta lodo wasu kwalaye na samu na shige duk da ban San inda za suba kawai Ina burin inbar garin abuja dan nasan motar wani gari zata, ban dad'e da shiga ba motar ta tashi kaman ni suke jira...... Aiko mukai ta tafiya...... Munyi tafiya Sosai Kafin motar ta tsaya inda na samu na fito na ganni a wani waje kaman kasuwa duk da darene ga mata birjit, cikina naji ya fara ciwo Sosai tare dajin wani abu kaman hanjin cikina zai fita, da sauri nayi wani wajan benci na zauna inata juyi ji nayi wani abu kaman ruwa na fita daka jiki na, ina dubawa naga jini Sosai ga wani irin ciwon ciki inaji Sosai, muryan wani naji a kaina yana fad'in na shiga uku an fasa aurena Mai zan gani haka y'ar uwa??
Ganin na kasa magana alaman ina jin jiki yasa ya kamani yana fad'in oh ni hjy babba sai ku tashi ku kwaso ciki kuzo kusha maganin zubar da ciki kuyi ta juyi, sai a nan na tabbatar da ciki gareni kuma Bari Nayi domin anyi mana bayanin jinin al'ada a islamiyya kuma yanda wannan jinin yake zuba nasan bana al'ada bane, na shiga rud'ani Sosai tare da tunanin a Ina na sami ciki, naci kuka tare da takaicin wannan abun..... Wanna d'an daudun Mai suna hjy babba shine ya taimaka min harna warke na dawo normal Ina kwana a d'akinsa saiya koma d'akin abokanan sa y'an daudu...... Wannan shine silan komawa na gidan karuwai har na fad'a wannan mummunan harkan tunda banda wani abu da zanyi sai shi, sannan nakan je kofar gidan mahaifina ko in tura a ajiye Mai hotuna na da shigan banza dan in kuntata mishi sai dai ban sani ba koya gani ko bai gani ba oho, ina karuwanci ne saboda rasa mafita ko madafa iyayena sun koreni banda wani gata.... Komai ya fado min shi zanyi tunda banda mafita duk da ina aikata Abunne kaman dole sai dai banda wata hujja akai, amma na d'aura hujjata akan ina son in kuntata ma Dad dina, duk da wani zuwa da nayi na ajiye hoto naga gidan babu kowa , na tambaya akace sun tashi tun daka wannan ranan da naje naga gidanmu ban k'ara tunanin in koma Gida ba ko in nemi iyayena ba...... Dan Tsagaitawa tayi tana kuka tana rungume jikin Yarima taci gaba da fad'in Wlh Yarima Ina aikata zina amma Wlh harga Allah cikin raina Ina mamakin haka..... Had'uwa na dakai shine yasa na daina, gaba d'aya, Yarima Nasan had'uwa na dakai had'in Allah ne, na tabbata duk wannan Abun daya faru dani kaddarace Wanda har yanzu ban son wanda yamin ciki ba, Yarima dan Allah kaima karka juyamin baya kaman yanda dad dina yamin dan Allah Yarima.......
Yarima Aliyu dan janyeta yayi a jikinshi ya kura ma fuskanta ido na wani lokaci sannan ya fara murmushi tare da fad'in wow wow nice story I wish dat am a director in had'a film da wannan labarin naki Nasan zan samu kud'i, zainab I will never ever trust you again, komai zai fito daka bakinki karya ne, do you think dat I will believe you with dis ur fake story....... Har kina danganta kanki da babban malami kina fad'in shine dad d'inki?? Wani irin murmushi yayi tare da fad'in you always lies to me...... Bazan k'ara yarda dake ba in my lyf......
Tace Yarima am telling you the truth........
Yace truth?? Zainab komai naki karya ne, kina tunanin wannan labarin naki zai sa in yarda dake?? You are wrong, this is not the same Yarima dat trust you before, today wen I see d truth about you I have change.....
Cikin kuka tace Yarima Wlh gaskiya na fad'a maka harga Allah, Wannan shine gaskiyan labarin rayuwa ta......
Yace koda gaskiya ne....... I won't accept you as my wife...... Zaki zauna a nan a matsayin baiwa Mai min bauta...... I won't accept you macen da kowa ya Santa, but before in baki aikin ki dole in miki HIV test in gani May be kina dashi tunda anbi wancan anbi wancan so Kinga in kina dashi sai in San Kalan aikin daya dace in baki...... Zainab I will make sure to hurt you, saina hukunta ki yanda nan gaba bazaki k'ara yaudaran wani ba, you r lucky I make promise to my dad da yau sai kin bar gidan nan but you will live here as my servant, I hate to see your face, make sure to hide your face from me har sai na nemeki cheater, Yana fad'in haka ya ri'ke kirji dake faman mishi zafi ya fita tare da bar mata d'akin...... K'asa tayi tana kuka shikenan Yarima ya tsaneta duk da ta fad'a mishi gaskiyan ko ita wacece kuka ta saki mai ban tausayi......
Daka yanzu duk wacce take neman BARIKI NA FITO, daka farko taje ta duba Wattpad ko facebook page d'ina MARYAM OBAM NOVELS... Dan gskya daka yanzu babu wacce zan kara turamawa na gaji ga typing ga aikin ture ture haba Abun yamin yawa......
~MARYAM OBAM~


*PAGE 21*
Lallai dama duk Wanda yabar Allah yana tare da tabewa da Asara, duk Wanda ya zabi sabama Allah, amma babu komai zan jure insha Allah, zan d'auki duk wani hukunci ukuba da Yarima zaiyi min...... Da sauri ta tuna da abunda habib ya Mata, lallai habib yaci amanarta rayuwa wanda ka yarda dashi shine mai cutanka...... D'auko wayanta tayi duk da dama Yarima ya canza mata layi gab da bikinsu Tana da number habib dana su haulat ...... Kiran habib tayi duk da lokacin wajan karfe biyar saura an kusa kiran sallah asuba..... Cikin muryan bacci ya d'auka daka gani baima ko duba sunan ba.....
Jin muryan bariki yasa habib fad'in harya koroki ne???
Tace habib kaci amanata Tana magana tana kuka, mai yasa kamin haka, duk irin yardan da nayi maka??? Abun ......
Yace dakata ki daina kaini jinsin da ba nawa ba Mlm,
Tace an kaika d'an daudun banza da hofi..... Maci Amana
Habib yace dakata bariki, miye zancan cin Amana?? Au dama bariki akwai Amana ne?? Toh gaskiya Indai haka kika d'auka bai kamata a dinga ce miki bariki ba, karki manta kud'i na fito bid'a, kuma da Farko Aina rufe miki sirrinki, da aka Biyani naira na dukan Naira har million biyar na fad'i gaskiya, sannan wacce taban tace in kira Yarima in fad'a mishi gaskiya, Kafin ki fad'a mishi, sannan ta tura mai hotunan ki da kikai da maza, da sim d'inta na kira kuma ta wayarta ta tura hotunan, dan haka aikin kud'i nayi, ke kina tunanin saboda in rufa miki asiri zanki amsar million biyar, haba bariki ai kin yaudari kanki, Bariki babu Amana ko yarda..... Da Farko na ri'ke miki amana daka baya kud'i yasa na canza, dan haka Kar kiga laifina.........
Bariki tace abunda Kamin insha Allah sai kaima anyi maka, kaida wacce kuka shirya hakan......
Habib yace Ina ja miki kunne ki daina kaini jinsin daba nawa ba, sannan Bari kiji ita wacce ta Biyani so tayi Yarima ya koroki ita ta aureki domin y'ar lesbians ce, bari in fad'a miki sunanta, sunanta hjy Umaima abunda yasa na fad'a miki koda Kema zaki Biyani ki nemeni dan ki rama, ko yaushe ina free Danni da kika ganni y'ar kasuwa ce ya k'arasa maganan tare dayin shewa ahayye....... Ita haulat da bata da k'ashin arziki Aida ita akaso ayi aikin ta Fara yima matar kwana kwana.....
Bariki kashe wayarta tayi domin bazata iya jin wannan tsinannan ba......
Kuka take Sosai wato hjy Umaima itace tayi komai tare da amfani da habib, toh taya tasan habib din?? Taya suka had'u?? Lallai haulat ya kamata taban amsa, kiran Layin haulat tayi bata d'aga ba, k'ara kira tayi harya kusa tsinkewa sannan haulat ta d'auka cikin muryan bacci.....
Da sauri Bariki tace haulat maina miki keda habib da hjy Umaima.....
Haulat da bacci ke idonta jin haka yasa ta tashi tare da cewa bariki, Kece?? Mai kike fad'a haka......
Nan Bariki ta bata Labarin abunda habib yayi mata
Haulat tace Bariki wlh Wlh ban San hjy Umaima zatai miki haka ba, da Farko dai taso taje wajan boka danta miki asiri ki yarda da ita, har nayi niyan taimaka mata a lokacin, sanda na dawo kaduna in zaki tuna wata rana Aina amshi wayarki?? Toh Ina cikin duba hotunan da nake turawa sai gashi an turo wani keda Alh madu tsirara, nan nima na tura, in baki mantaba data dinki a kunne take ranan, ganin na tura na Alh madu saina had'a dana wani da kika kwana a kirjinshi, ina gamawa na baki wayarki, dama Nayi magana da hjy babba akan Alh madu ya bashi aikin ya gano wa zaki aura, yace yana son in tayashi...... Jin haka saina kira hjy Umaima akan Kar taje wajan boka na bata labarin halinda kike ciki, akan auran da za kiyi akwai wanda yake son rusa auran, harda hotunan dana tura cikin wayarki ta bu'kaci in tura mata tunda na bata labari, nan na tura mata harda number din habib dan na fad'a mata shine yasan komai da kike shiryawa...... Bariki tun ranan da kikai min wa'azi tare da nasiha Wlh daka ranan naji jikina yayi sanyi tare dayin nadama, kuma harga Allah na cire hannuna daka son cutar dake, wlh bariki ban taba tunanin hjy Umaima zata nemi habib ba, dan tunda tamin magana nace tayi hakuri kawai ta bari kiyi aure in yaso daka baya sai ta nemeki, na fad'a mata hakan kawai danta kyaleki Ashe bata hakura ba, kai amma wannan matar ko y'ar iska amma karki damu bariki zan dau miki mataki Wlh, Shima kanshi Alh madu da kanshi ya kira hjy babba yace a daina maganan ya barki kawai.........
Bariki kashe wayan tayi bata taba tunanin hjy Umaima ko habib za suyi mata haka ba, lallai makashinka na tare dakai, ta yarda da habib amma yaci amanarta, lallai gaskiya habib ya fad'a bariki babu Amana, sannan komai kayi sai Anci amanarka Indai a bariki ne, jin kiran sallah asuba yasa ta tashi dakyar kanta kaman zai fashe da ciwo, toilet ta nufa dakyar tayi alwala, tazo tayi sallah......
Bayan ta idar gaba d'aya ta kasa bacci , ba komai take tunani ba sai irin matakin da Yarima zai d'auka wanda ta tabbata za taji jiki, dan murmushi tayi tare da fad'in indai wannan hukuncin da Yarima zaimin zaisa ya yafemin Zan jura, koda zaiyi ta azabtar da rayuwa na Indai Ina matsayin matarshi zan jure.... Kuka ta kuma saki tare da fad'in Yarima Ina maka son so, Sonka a jini na yake, zan amshi duk wani horarwa daka gareka...... Tashi tayi ta fita falo da niyan ta Fara aikin bauta daka yau,tana shiga taga Yarima kwance akan kujeran falon yana rawan sanyi, da sauri ta nufeshi cikin Tashin hankali idonshi a rufe kaman yana bacci amma ba bacci yakeyi ba........ Hannunta tasa akan goshin shi taji zafi Sosai.. Ido ya bud'e a hankali idonshi ya sauka akan Nata gaba d'aya kallon juna suke cikin ido...... Sunyi wajan minti uku suna kallon juna Kafin ta tashi da sauri taje ta samo ruwa da towel tasa towel din tare da matsewa, ta Fara k'okarin sama Yarima akai cikin murya irinta mara lfya yace don't you dare try to touch me.
Cikin kuka tace Yarima plz allow me to do it, you have a fever.....
Yana k'okarin yin magana tayi sauri tasa Mai towel din akai tana d'an matsa Mai, jin haka yasa ya kasa maganan da yake son yi.....
Amma cikin ranshi babu komai sai k'una tare da tuna hotunan da aka turomai bariki akan namiji tana kwance ga wani kuma yana tsirara ya ri'keta, da sauri yasa hannu ya ture ta.......
K'asa tayi ruwan dake kusa da ita ya zube, yace karki k'ara zuwa inda nake, I have told you, I hate to see your face....
Kuka take Sosai tare dayin nadama akan irin rayuwar data jefa kanta, dan kawai ta kuntata ma Dad d'inta, wanda inta mutu bata da wata hujja, lallai dama irin bala'in dake cikin zina harda rashin ganin k'imar mutum, sannan ba'a ganin darajan mazinaci Wanda gashi shine take gani yanzu, ta tabbata bata ga komai ba yanzu, sai nan gaba.....
Yarima ne ya daka mata tsawa cikin tsana tare da fad'in I said leave from here.
Jiki a sanyaye ta tashi tana kuka harta kusa shiga d'aki yace stop...... Cak ta tsaya
Yace zoki goge wannan ruwan, wa kika bari ya goge?? And make sure ki cire carpet dinnan dan ruwa ya tabashi shima, kije ki shanya a waje......
Kitchen ta nufa ta d'auko mopper ta Fara goge ruwan, carpet din yana da girma kasa d'auka tayi, duk abunda Zainab keyi Yarima na kwance yana kallonta, ganin bazata iya d'auka ba yasa tace Yarima cikin dashewan murya bazan iya d'aukan carpet dinba yayi min nauyi.....
Murmushi yayi tare da fad'in inda sex ne ai kina iya yi, harda kwanciya akan ko wani namiji kin iya, kindai iya karuwanci......
Ido ta lumshe domin maganan Yarima Aliyu ya dakar Mata zuciya, harga Allah Kalman daya fad'a ta iya karuwanci taji Kalman har cikin zuciyarta, tunda take ba'a taba ce mata karuwa ba tunda ta fito karuwanci Abun ya dameta, ita da takeso a dinga ma kiranta da bariki, amma yau shine rana na farko da aka ce ta kware da karuwanci Abun yayi mata ciwo.... Wani zazzafan hawaye ne ya zubo mata ganin in bata fitar da carpet dinba zaiyi ta fad'a mata magana sai yasa ta Fara k'okarin ta d'auki carpet din domin ta kaishi waje din, kaman yanda yace.... Fara ja tayi tana son tayi k'okarin ta d'auka tasa akai, santsin tiles din wajan dabai bushe ba ya di'beta zata Zame, gaba d'aya ta sadakar ta fad'i ji tayi an ri'keta, idonta dake rufe saboda tsoro ta Fara bud'ewa a hankali idonta ya sauka akan na Yarima da shima din ita yake kallo, sunyi wajan minti biyar a haka suna kallon juna , sannan ya d'agota gaba d'aya tare da fad'in stop making and excuse da zaki dinga sawa ina taba wannan kazamin jikin naki.....
Bata ce komai ba shima yana tsaye yana kallonta, kokarin d'aukan carpet din ta karayi......
Hannu yasa shima tare da kama mata duk da baya jin dad'in jikinshi , har kofar waje suka Kai ganin fadawa a wajan, gashi ko hijab balle Gyale bata saba sai dan kwalin dake kanta na jallabiya, yasa yace sake carpet din kibar nan....
Bata musa ba, dan in tayi magana zai iya yi mata ihu, ga fadawa kuma tana hangowa ita yanzu tsoran halin Yarima take, d'auke roban ruwan tayi takai kitchen ta fito kenan shima yana shigowa falon, kallonta yayi tare da kawar da idonshi daka kanta, daka ya kalleta sai ya tuna irin karyan da tamai, Ashe duk ba sonshi take ba, dan kud'i ta aureshi dan k'aramin tsaki yaja tare da wucewa d'akin da yake matsayin nashi danya kwanta yabar ganinta domin wani irin tukukin ba'kin ciki yake cika shi tare da mamaki Wai itace take da wannan munanan halin.....
Gimbiya zinatu Tana farkawa ko sallah batai ba ta doka ma gimbiya Amina kira.......
D'auka gimbiya Amina tayi tare da fad'in zinatu lafiya da asuba, badai Yarima bane ya miki wani abu??
Tace ko d'aya labari na kira in baki da dumi duminsa
Gimbiya Amina tace bani inji kodai Yarima ya Kori Matar daya aura ne??
Gimbiya zinatu tace kusan haka, nan taba gimbiya Amina Labarin abunda Ya faru.....
Gimbiya Amina tace Kai amma wannan labarin yamin dad'i wlh, toh kodai ya sameta a bule ne?? Hala ba budurwa bace an gama cinyeta a waje, shine yaci yaji kofa a bud'e shine nasan yasa lokaci d'aya ya tsaneta, amma labarin nan yasa ni nishad'i.... Su Yarima manya shidai Mata duk ba virgin....
Dariya suka saki su duka, gimbiya zinatu tace ni tunani sunyi min yawa wlh, na farko dai bamu tabbatar ko virgin bace ko akasin haka, kinga bamu da tabbas and sanda yake kwance ita taje tayi magana dashi, har Dr yana cewa tare da taimakon ta, yasa zuciyarshi ta Fara harbawa.... Wlh am compose
Gimbiya Amina tace haba zinatu karki sama kanki tunani, ke dama miye burinki badai Yarima yafi sonki bane, koma ya saki matar daya aura??
Zinatu tace eh shine burina My love
Gimbiya Amina tace toh ki cire tunanin komai, na kusa zuwa Zaria din insha Allah, zamu shirya komai, yanda zata bar gidan gaba d'aya.......
Yarima koda ya shiga d'aki kasa bacci yayi sai juyi yake, gashi kirjinshi na mishi mugun zafi, ga zazzabin har yanzu yana ji, zainab ta gama dani, ta cuceni, but zan rama abunda tamin Wanda nan gaba zata kiyayi yaudaran wasu.....
******
Farhan ya kammala karatu inda ya taso da maganan auranshi da haulat, nan hjy habiba ta tasar da balli akan bai isa ba, babu yanda mijinta baiyi ba akan ta fad'a mishi dalilin rashin yarda amma ta kasa bashi amsa, dan haka yace dole sai farhan ya auri haulat......
Haulat tana d'an waya da Bariki kuma tana neman shawaran bariki duk da bako da yaushe bariki take d'aukan wayanta ba, wata waya da sukayi Bariki taba ma haulat shawaran ta fad'ama farhan gaskiyan lamarin abunda suke ciki ita da mum dinshi in yana Sonta may be ya aureta inko baya Sonta sai su hakura, inda bariki ta fad'ama Haulat ita gashi karyan da tama Yarima gashi tana shan wuya yana nuna mata tsana a fili, haulat ta d'auki shawaran bariki.
Farhan yazo kaduna inda suka had'u da haulat kaman yanda bariki ta fad'a mata haka ta fad'ama farhan, nan da nan idonshi ya kad'e yayi ja, baiko tsaya sauraranta ba yayi gaba abunsa....... Koda haulat ta kira bariki tana fad'a mata bariki tace aiki godema Allah da kika fad'a mishi Indai har so gaskiya ne zai dawo, sannan zunubin da kika aikata keda mum dinshi Kinga saiku nemi gafaran Allah tunda kince min kin daina yanzu ,
Bariki taci gaba da fad'in ni saida na shiga gaskiya ta fito gashi ina cin ubana Kai haulat da badan so ba dana bar Yarima kuka ta saki Tana fad'in ina son Yarima Sosai wanda sonshi yasa nake jure irin azabtar dani din da yakeyi.......
*******
Yarima Aliyu ya warke babu laifi, amma har yanzu yana nunama Zainab tsana, yau Yarima Aliyu yaje fada domin ganawa damai martaba, bayan yaje waziri ya fita Kafin in shiga aka rufe kofa girib, wannan shine yasa ban sami shiga ba ? ban kuma San mai suka tattauna ba .......
Koda Yarima Aliyu ya fito direct gefen bariki ya koma domin duk irin abunda yake mata Indai ran girkinta ne yana kwana a gefenta.....
Bariki na zaune akan gadon d'akinta saiga Yarima ya shigo wanda rabon daya shigo d'akin tun sanda aka kawota sukai rigima, sai dai su had'u a falo, Bariki kallo d'aya zaka mata kaga ta rame Sosai, kallonta yayi tun daka sama har k'asa Shima ya Lura data rame, yace ina son Kimin alfarma ko ince kiyi ma kanki.......
Da sauri tace Yarima fad'i abunda kake so zan maka Indai za kaji dad'i.....
Yace ina son ki kaini kotu ki nemi in sakeki........
Da sauri ta kalleshi tare da hawaye dake zubar Mata a fuska..... Kai ta Fara girgizawa tare da fad'in Yarima bazan iyayi maka wannan abun ba......
Yace why?? Tell me why?? You don't love me, you marry me only for money, ban San in baki wuya I try to send you away from me without hurting you and you are telling me bazaki iya abunda nace ba??
Cikin kuka tace Yarima zan zauna matsayin matarka har karshen rayuwa na koda zaka dinga yankan Naman jiki na, Yarima kana ganin kaman baka min horo ba. Yarima kasan rashin kulani da bakayi tare da maidani kamar Mai maka bauta kasan yafi min komai zafi da ciwo........
Yace keep quiet..... Don't try to show me affection, you always telling me lies, Zainab you don't love me just go away from my life.......
Tace Yarima Wlh koda zaka kasheni bazan Barka b.....
Tsawa ya daka mata tare da fad'in why tell m.......
Itama da karfi tace because I love you.....
Da sauri ya kalleta suka had'a ido, hawaye na zuba daka idonta taci gaba da fad'in Yarima I can't live without you..... Yarima kayi punishing dina dako wani irin hukunci zanyi accepting amma karka kara cewa in rabu dakai, Yarima I will die without yo......... Da sauri yasa mata hannu a baki alaman ta daina fad'in haka shima hawayen ke zuba daka idonshi duka kallon juna suke cikin ido suna hawaye?..........
~MARYAM OBAM~



*PAGE 22*
A hankali yayi murmushi tare da fad'in what should I do???...... Zainab am truly love you, and you know that..... Zainab mai yasa kika boyemin irin rayuwan da kikayi?? Mai yasa baki fad'amin ba?? Zainab just once kin taba tunanin how I will feel in naji daka sama?? Zainab I knw nace bana son mazinaciya, bazan iya auren macen dake aikata zina ba, Zainab Ina da kishin abunda nake so..... Dat does not give you and excuse to hide your biggest secret with me..... I know ina sonki and I can't live without you.... But you..... Shuru yayi yana taikacin abunda zai fad'a.. Yace you never love me, Zainab na kasa yarda kina sona.... U break my trust Ina ganin komai daya fito bakinki is lyk kaman Karya kike fad'amin..... Kin boyemin gaskiyan wacece ke, kin samu iyayen Karya, kinsa na aureki a matsayin dey are your real parents, dan shuru yayi can yace in ban manta ba har yaya kika cemin kina dashi namiji..... D'an murmushi Yarima Aliyu yayi yace Zainab kin San mai yasa ban hukunta mutanan da suka tayaki wannan aikin ba??? Just because I love you, and Idan Nayi haka my parent will know d truth about you, and ba yanzu nake son Susan koke wacece ba..... But iz tym to show them who you are now..... Zainab sonki yasa na yarda ni in hakura in barki ki tafi koda zan mutu, since you already killing me with dat picture dat I have seen.... D'aura hannunshi yayi akan kafad'anta yaci gaba da fad'in Zainab dad'in Mai kika ji?? Mai zina ya k'ara miki?? Zainab I decide to go far away from you...... Idan ina ganinki bazan iya manta abunda kikayi min ba...... Zainab inda kin fad'amin koke wacece irin sonda nake miki I will accept you as my wife, and I will treat you as a queen......
Da sauri tace Yarima Nasan na yaudareka, nayi maka K'arya, na boye maka koni wacece, but Yarima na fad'a maka gaskiya yanzu..... I hide d truth about me saboda ina tsoran karka gujeni yanda kake nunamin kana kyaman masu aikata zina..... Yarima nida kaina Nasan bai kamata komai ya sameni ba in aikata zina ba, fushi da son kuntata ma Dad dina shiya jefani har izuwa hakan, duk da a lokacin bani da wata hanya daya wuce in amshi abunda ya zomin..... Yarima ban San kowa ba Dad Dina ya koreni saboda gudun kunyar duniya, bai damu da wani hali zan fad'a ba, Yarima na jure sanda Dad dina ya koreni amma bazan iya juran inyi nesa dakai ba Wlh Yarima Ina maka tsantsar so...... Yarima dan Allah ka bigeni ka mareni kamin komai Indai hakan zaisa ka yafemin kamin duk abunda Kaga dama.....
Yace Zainab na tabbata sanda kika had'u dani akwai mazan da kika ci gaba da bi n.....
Da sauri tace Yarima daka lokacin dana tabbatar ina Sonka na dena hulda da maza, wlh Yarima tun sanda muka had'u na daina aikata zina, na aureka cikin tsarki banzo gidanka da kazantar kowa ba, sai da nayi istabra'i Kafin na aureka..... Kuka yaci karfinta Sosai
Yarima rungumota yayi tare da shafa mata baya alaman tayi shuru..... Saida y bari tayi shuru tana sauke ajiyan zuciya sannan yace..... Zainab am blind of ur love..... When ever I try to accept you as my wife sai tsoro ya kamani........ Ina tsoran karki k'ara cutar dani.........
Idonta da yayi ja tace Yarima ban taba maka karya akan sonda nake maka ba......
Murmushi yayi tare da fad'in how will I know?? Bayan tun Farko da karya kika Fara gabatar min da kanki keda wannan yaron daya fad'amin gaskiya a kanki daka baya..... Zainab na baki dama ki kaini kotu, Abba ya haramta min furta Kalman saki ba tare da wata hujja Mai karfi ba, idan kika kaini kotu shida kanshi zai ban dama in rabu dake.....
Kallon idonshi tayi tare da fad'in Yarima Idan na aikata hakan will you be happy???
kasa magana yayi shima yana kallonta....
Taci gaba da fad'in Yarima you can do whatever but I won't leave you
Yarima komai zaka fad'a akai na Indai akan Sonka ne zan jure..... Even za'a saka min tsinin bindiga ace in furta Kalman cewa ka sakeni Wlh bazan ceba... Yarima I was born to love you, only you k'asa tayi tare da kama kafafunshi ta ri'ke Tana kuka tace Yarima dan Allah ka amshi hakan a matsayin kaddara, Yarima nasan yanzu baka sona, amma dan Allah ka zauna dani koda kullum zaka dinga dukana......
Jikin Yarima Aliyu yyi sanyi ya tabbata Tana sonshi dagaske... Toh amma ya kasa mantawa da hotunan daya gani daka idonshi.....
Lokaci d'aya ya d'agota tare da share mata hawayen dake fuskanta yace stop it...
Ido ya d'an kura mata, sannan yace give me sometime, zan yanke abunda ya dace...... Yana fad'in haka ya fita....
Yarima Aliyu yana son manta abunda ya gani ko yaji amma kishi ya hanashi.... Direct d'akinshi ya nufa, kwanciya yayi akan gadon d'akin tare da lumshe ido, ba komai yake tunani ba sai yanda zai amshi Zainab a matsayin mata...... Tunawa da yayi da abunda limam ya taba fad'a mishi da sauri abubuwan suka dunga dawo mishi kai....... Da sauri ya tashi zaune....... Ya fara tunani lallai bai taba ganin fuskanta a mafarki ba sai dai jikinta ko kuma yaga duhu, lallai wannan ne duhun dake tare da Zainab, wato zina data aikata, lallai Allah ya nuna mishi ba'a mishi wayau, sannan a rayuwa karka ce ka tsani Abu, ko baka son Abu kaza, domin Allah zai iya jarabtanka da abun wanda gashi shine yanzu Allah ya jarabceshi da Zainab wacce yafi so fiye da komai....... Lallai auran Zainab da yayi yana cikin kaddaranshi domin kuwa Indai mutum yace baya neman zabin Allah shi wanda yake so zai zaba zaiga ba dai dai ba, sannan ba'a ma Allah wayau...... Lallai Yarima ya gane abunda yake nuna kyama akai shine Allah ya jarabceshi akai ya had'ashi da wacce take aikata zina..... Ido ya lumshe yana hawaye..... Lallai Allah ya jarabceshi a hankali ya furta Allah ka bani ikon cin wannan jarabawan......
Yarima Aliyu duk da ya sauko amma bai Bari Zainab ta fahimta ba, inta gaidashi ya amsa ya fita shikenan abunda ke had'asu...... Abun na damun bariki Sosai ita kullum a ro'kanta shine mijinta ya yafe mata ya amsheta a matsayin mata.....
Yau Yarima Aliyu a gidan zintau yake tunda ya fita daka gidan bariki baiko k'ara wai wayanta ba..... Wajan magrib cikinta ya fara ciwo alaman za tayi period and sau da yawa in zatayi yakan zo mata da ciwon mara Sosai wani lokacin kuma baya mata, Toh wannan karan yazo da wani irin salo, Tana zaune a falo daka ita sai wata riga dai dai giwarta domin daka yanzu tayi d'amarar janyo hankalin mijinta kota wani hali, k'asa tayi tana juye juye kaman zata mutu, harda kuka saboda azaba......
Bayan an fito daka sallah magrib Yarima Aliyu direct gefen bariki ya nufa wanda yaji kawai yana son ganinta, duk da ba komai yake had'asu ba dan yanzu daka gaisuwa shikenan, bayan Yarima ya shiga yayi nocking murd'a kofar falon yayi ya shiga a k'asa ya ganta ta ri'ke ciki Tana kuka......
Da sauri ya nufeta yana fadin Zainab what wrong with you???? Mai ya S..... Ganin jini a riganta yasa ya gane period takeyi, d'aukanta yayi cak ya nufi bedroom d'inta da ita bai ajiyeta ko ina ba sai toilet suna shiga ya fara kokarin cire mata rigan, tare da fad'in sannu, cire mata rigan yayi gaba d'aya idonshi ya sauka akan kirjinta Wanda suke a tsaye kyam....... Gaba d'aya Yarima ya shiga cikin wani hali, lokaci d'aya ya juya tare da fad'in kiyi wanka ki fito cikin wani irin murya Mai Kama da kasala, yana fad'in haka ya fara k'okarin fita..... Da sauri ta ru'ko hannunshi..... Tsayawa yayi cak ba tare daya waigo ba....
Tace plz help me bazan iya ba.....
Uhm Yarima dai kasa juyawa yayi domin kirjinta Sun tafi dashi and baya son nuna mata Kar taga kaman ya shiga wani hali, and hakan zai bata daman taga kaman taci bulus akan abunda tayi mishi duk da ya daukeshi a matsayin kaddara..... Juyawa yayi idonshi suka k'ara sauka akan kirjin bariki, da sauri ya kawar da Kai domin Indai yaci gaba da kallo zai iya bada kanshi......
Ganin tana nishi alaman tana jin jiki yasa ya, tara Mata ruwan zafi a cikin bath, d'aukanta yayi cak ya sakata a ciki, a hankali ta lumshe ido........ Alaman taji dad'i data shiga ruwan zafi....
Yarima Aliyu ganin jikin Bariki da yayi, yaji yana matukar jin sha'awa, fita yayi da sauri.... Koda ya fita a gadon d'akinta ya zauna yana jiranta ta fito, idonshi a lumshe gaba d'aya surar jikin Zainab yake gani, ido ya d'an bud'e yana k'okarin ya cire abun a ranshi..... Lokaci d'aya kuma shaidan ya kiyasta Mai yanzu haka taita bud'ema wasu y'an iskan jikinta??..... Wani irin kishi yaji ya taso Mai lokaci d'aya ya tashi yabar d'akin...... Kofa ya fita direct d'akinshi ya nufa inda ya kwanta akan gadon d'akin.... Tunani ne barkatai cikin ranshi.... Lallai Indai yayi imani da kaddara dole ya cire duk wasu munanan tunani akan Zainab dinshi..... Jin kiran sallah isha'i ya tashi ya nufi masallaci.......
Koda Yarima Aliyu ya dawo daka sallah direct gefen Bariki ya nufa, kai tsaye bedroom d'inta ya shiga...... Ganinta yayi kwance akan gadon d'akin towel ne d'aure a jikinta.......
Nufanta yayi tare da fad'in ya cikin ya daina miki ciwo??
Kaita girgiza alaman a'a...
Yace OK bari in d'auko miki paracetamol kisha it will help you, to reduce d pain..... Tashi yayi ya fita jim kad'an sai gashi ya shigo da maganin tare da bud'e fridge din d'akin ya d'auko ruwa, yana fad'in Kai it so cold, Bari in d'auko wani a kitchen......
Duk Tana kwance tana jinshi.
Jim kad'an sai gashi ya dawo, tare da d'agota yace tashi kisha.....
Cikin sanyin murya irin ta mara lafiya tace Yarima banci komai ba, tunda safe....
Da sauri ya kalleta yace why?? Mai yasa zaki dinga wasa da cin abinci? So kike ulcer ya kamaki?? Tashi muje kici......
Tace a'ah na koshi ka barshi kawai....
Kallon fuskanta yayi wanda hawaye ya fara zuba.....
Ido ya lumshe tare da bud'esu lokaci d'aya, yace oh shit, mai yasa kuka baya miki wuya?? Plz stop it Zainab ban son ganin kukanki.....
Cikin rawar murya tace Yarima plz ka dawo kaman da..... Yarima Ina bukatar soyayyarka da kulawanka, Yarima plz ka yafe min, Yarima inada rauni, wannan horan da kakemin yayi tsauri da yawa, pls Yarima ka dawo kaman da..... Wannan ciwon da nakeji ba komai bane akan rad'adin shareni da kakeyi, Yarima Ina son in jure inga sanda zaka sauko, amma na kasa bazan iya jura ba, plz Yarima d...... Kuka yaci karfinta Sosai
Rungumeta yayi tare da matseta a jikinshi Sosai, kaman wani zai kwaceta, lallai yana son Zainab, baya son ganinta cikin damuwa, wannan yana d'aya daka cikin abunda yasa bai hukunta Wanda suka tayata aikin boye mishi ko ita wacece ba, saboda son da yake mata......
Tana manne a jikinshi tace Yarima plz ka amsheni yanda nake, na tabbata sonda kake min ya ragu Sosai, amma Yarima koda sau d'aya ne a rayuwa ka k'ara bani dama sau d'aya, just trust me once.....
D'agota yayi tare da kura ma fuskanta ido, murmushi yayi lokaci d'aya, tare da fad'in Zainab...... Kin San mai yasa nake zaune dake har yanzu??? Just because I love you..... Zainab sonda nake miki shiyasa nace kiyi nesa dani coz you don't love m......
Da sauri tasa hannunta a bakinshi ta toshe Mai tare da fad'in Yarima......
My love for you is true and it's surfaced the day I first saw you, And I love you more than I will tell you.......
Idonshi nakan Nata yace Zainab..... Trust is d root of love for a lover.... But you break dat root gaba d'aya jijiyan jikina ya tsinke sanda na gane duk abunda kika fad'amin karya ne.... If a lover looses trust in his partner he will immediately shut down and withdraw........ But Zainab I stay with you just because I love you..... I try to give you another chance but whenever I see your face.... Dan shuru yayi sannan yace it make me scare, kullum Ina tsoran karki k'ara tarwatsa min rayuwa...
Tace Yarima just trust me once... Wlh Yarima in kaci gaba da yanda kake min zuciya na zai buga, zan iya r..
Bakinshi yasa cikin nata ya fara kissing dinta, yana tsotsan bakinta kaman yana shan lollipop.......... Yayi wajan 5mnt yana mata haka Kafin ya cire bakinshi cikin nata..... Bariki gaba d'aya wutar jikinta ya d'auke, Yarima Aliyu idonshi na kanta ya Lura da yanayin data shiga...
Lokaci d'aya ta kama cikinta alaman ya murd'a mata tare da sakin y'ar k'ara........
*MASOYA GA DAMA TA SAMU FAH TA YANDA ZAN NUNA MUKU INA JIN DAD'IN COMMENTS D'INKU DA SHARHIN KU AKAN WANNAN NOVEL DIN.... DAKA YAU DUK WANDA YAKE COMMENTS NAGA COMMENT DIN YAMIN ZAN SAKA SUNANSHI A CIKIN WANDA ZAN SADAUKAR MA PAGE DIN GABA, DAKA GOBE ZA'A FARA DAN HAKA YAU INA SON GANIN COMMENTS DA SHARHI DOMIN MUTUM YAGA SUNANSHI A PAGE DIN GOBE CIKIN WANDA ZAN SADAUKAR MA PAGE DIN... WANNAN DAMAN GABA D'AYA FANS DINA NABA MAWA, NA FACEBOOK, WHATSAPP, WATTPAD DUKA*
~MARYAM OBAM~
Reply
#6
*BARIKI NA FITO*
*BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*
*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*
*WWW.Maryamobamnovels.com*
*Wattpad @maryam-obam*
*Instagram@maryam_obam*
*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW.... BARIKI NA FITO*
*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*mrs Yusuf marubuciyar gidan bariki kina wuta sis Allah ya k'ara miki basira?.mika'il khadeejar(ummu Amrah). Aisha Ismail bafarawa. Aysha nasir. S, Y, SAGAGI. bilkeesu Khan mmn rabi. Hajara Abdullahi. Mustapha imam haruna. Aminullah usman gidan Dusu. Mustapha Ibrahim kft. Umm-Banat. Mrs Ahmad musa. Real Ummy smart. Sakinat zubairu(saky). Princess dijah. Momyn nurr. Maman Sadeeq. Nerjwerh. Aisha(maman hany). Muhd usam. Rufai idrees. Fannah kamal. Skp ummour suhaelert. Mama G. Zainab Adamu. Habibashehu94. Bilkisu muhammad lapai. Aesher aleeyou. Imteeyaz. Mafglam. Maman faeeza. Ummussalma Ibrahim Aliyu. Aimat digsa. Umar ya'u Lawan. Sarki danjuma hashidu. Asiya Aliyu shuaibu. Momy Hassan. Mmn Ummi. Momyn sultan. Amina yayaji6. Fatima Abdullahi. Haajar khamis. Ummar Hamza muhammad. Fatima az-zahra Abba. Maman noor. Yar baiwah. Zainab ( Yar Amana) zaria. Maryam Garba. Nassad. ummu muhammad team gimbiya?. Ummu Abdallah. Umma Aliyu gulma. Ummul aulad. Rabiatu abdulkadeer. Real maman zarah?. Ummee m shehu. Rukyn mamah. Zeenatazzubair. Mommy areef. Maryam Hamza. Hussy luv. Zee. Binta Ibrahim. Saffiyah faruq. Maryam Muhammad isa. Zainab Umar faruk. Mss fatimatu bintu Ibrahim. Ibrahim rashida loko. Fulani ummu Ahmad. Muhammad Zara autah. Meenah muhd. Nafisa um shu shu. Aishatu Haruna Harun. Rahinatu Ibrahim...... Wannan duka page din naku ne da sauran masoya na ina matukar yinku, wanda baiga sunanshi ba kuyi hakuri kuna da yawa zamu had'e a next page insha Allah....zan dinga d'aukan mutum shabiyar 15 Wanda comments dinsu yafi sai in sadaukar musu da nxt page*
*BOOK 2*
*PAGE 23*
Cikin tashin hankali Yarima ya ri'keta tare da fad'in sannu Bari insa a kawo miki tea, fita yayi da sauri Jim kad'an sai gashi shida wata kuyanga da tray a hannunta, Bayan sun shiga direct wajan Zainab ya nufa tare da d'agota inda kuyangar ta ajiye tray din ta fita....... Yarima zaunar da ita yayi tare dayi mata sannu cikin tausayawa, bayan ya zaunar da ita shida kanshi ya fara had'a mata tea Abunda bai tabayi ba, sai dai Ayi mishi, amma gashi yau yanama Zainab, had'a mata tea din yayi tare da k'okarin sa mata a baki, amsa tayi tare da fad'in zansha da kaina......
Mi'ka mata cup din yayi tare da zuba mata kayan ciki, a cikin bowl, Fara bata yayi ta amsa ta Fara ci, taci babu laifi tace ta koshi domin ta k'osa tasha magani ta huta da wannan rad'adin da takeji...... Paracetamol din ya bata guda biyu tasha, tana k'okarin kwanciya yace Nop karki kwanta, idan akasha magani ba'a kwanciya....... Janyota yayi yasa kanta a kirjinshi tare da shafa mata gashin kanta wanda saka attachment din da takeyi duk yasa ya zube, amma duk da hakan akwai gashin babu laifi.......
Saida ya Bari sukai wajan 10mnt a haka sannan ya kwantar da ita, wani irin mugun sha'awar matar tashi yakeji, haka itama ta gefenta domin Yarima tunda yayi kissing d'inta duk da tana period taji alaman kaman sperm yana zuban Mata cikin pad....... Yarima fuskanta ya kalla tare da sakan mata murmushi itama murmushin ta sakar Mai yakai mata peck kiss akan goshinta ..... Ido ta lumshe a hankali ya furta good night my princess......
Da sauri ta bud'e ido domin Sunan da taji ya kirata dashi, wanda tun suna soyayya...... Yau gashi yace mata my princess lallai Allah ya amshi addu'arta mijinta ya fara saukowa daka fushin da yake da ita.....
Katse mata tunani yayi da fad'in bye har yamai bakin kofa sannan ya tsaya tare da waigowa ya kalleta yace hope da sauki??
Kai ta d'aga Mai tana murmushi..... Shima murmushin yayi tare da kashe mata wutan d'akin ya fita......
Yarima a falo ya sami Gimbiya zinatu Uwar gida sarautar mata? tasha wata doguwar riga d'inkin ya kamata dam, atamfa ce........ Tana ganin Yarima ya shigo ta tashi da sauri tare da fad'in Yarima inata kira baka d'auka ba......
Yarima Aliyu yace wayan suna bedroom dina, ban fita dasu ba....
Tace ok tare da rungumoshi tana fad'in I miss you my love......
Yarima Aliyu biye mata yayi dan dama a bu'kace yake Sosai, dan gaba d'aya zee Bariki ta gama yamutsa mishi lisafi, Yarima dai ansha love da Uwar gida sarautar mata Gimbiya zeenatu?
********
Farhan koda ya koma Abuja direct wajan mum dinshi ya nufa hjy habiba wacce take d'aki ita da jamcy wacce hjy Umaima ta bata d'ani, gaba d'aya sun shiga duniyar shagala farhan ya bud'e kofar domin a bud'e yake and kuma tasan farhan yayi tafiya dad dinshi kuma baya k'asar..... Sai yasa basu damu dasu rufe kofar da key ba...... Koda yake in Allah yaso tona maka asiri duk dubaranka saita bace maka.......
Farhan furta Innalillahi'wa inna ilaihirajiun yayi tare da fad'in tir tir tir....... Kuka yake Sosai kaman yaro k'arami....
Hjy habiba da gaba d'aya jininta ya hau tare da fargaba da tsoro?? not even hjy habiba Wlh even me ina imagine abun ace a kanka ya faru d'anka na cikinka ya kamaka kana aikata wannan mummunan aikin wanda Manzon Allah ( S A W) Ya tsine ma mutane masu aikata wannan abun har sau uku a jere??? kai Mata Wlh muji tsoran Allah, dad'in Mai mace zata baki?? Mtswwwww
Farhan cafko jamcy yayi ya fara jigba kaman ba mutum ba.....
Jamcy babu abunda take sai ihu tare da ro'kanshi akan yayi hakuri ya daina dukanta, saida yayi mata lilis sannan yace tasa kaya tabar gidan Kafin ya kasheta da duka.....
Da sauri jiki na rawa ta Fara saka kaya, ta fita da gudu.......
Hjy habiba kam, yanda ya sameta haka take bata motsa ba sai jikinta data rufe....... Farhan kallon tsana yayi mata tare da fad'in I feel A shame to call you my mother...... Hawaye na zuba A idonshi yace what did I do to deserve a mother like you...... Lallai dole kik'i yarda in auri haulat ashe abunda kike aikatawa kenan da ita..... Lokacin da haulat ta fad'amin koke wacece I thought shairi tayi miki, amma Abunda na gani yau yasa gaba d'aya na tsani kaina da abunda ke cikin rayuwa..... Inda nasan zanga wannan ranan da nayi fatan sanda kike da cikina da bari kikayi, kin lalata yaran mutane, yaran cikin ki, ko ince jikokin ki, let me tell you something Wlh Wlh Indai har Ina numfashi maganan aurena da haulat babu fashi sai dai wani abu daka Allah, zan aurota in kawota ta zauna matsayin sirikar ki..... Yana fad'in haka ya fita fuuuu......
Hjy habiba gaba d'aya kunyar duniya ta kamata ko motsi ta kasa, kuka ta saki tare dayin nadama lokaci d'aya, lallai da tasan irin wannan ranan zata risketa data ro'ki mutuwa, d'anta na cikinta ya kamata tsirara tana aikata mad'igo ita da yar yarinyar cikinta, wannan Abun kunyar har Ina???...... Dakyar ta iya tashi tasa kaya tare da nufa d'akin d'an nata amma koda ta shiga bata ganshi ba, baya nan, cikin tashin hankali tayi toilet domin tayi wankan tsarki...... Gaba d'aya tsoro da fargaba ya sata gaba, yanzu Idan farhan ya fad'ama mijinta shikenan ta kad'e..... Kuka take Sosai, koda yake dama mijin nata ne ya kamata akan d'anta data haifa??..... Zamu kuma waiwayo hjy habiba muji ya zata kaya...... Bari mu le'ka gidan Yarima Aliyu.....
*******
Washe gari da safe karfe goma dai dai Yarima Aliyu ya fito kai tsaye gefen gimbiya Zainab ya nufa, koda ya shiga bai ganta a falo ba dama baiyi zaton ganinta a falo d'inba, bedroom dinta Ya nufa....... A zaune ya ganta tasa wando 3quater da wata top ta kamata, kanta babu d'ankwali......... Yarima Aliyu gaba d'aya idonshi nakan surar Zainab,
Ganin Yarima ya shigo yasa ta tashi da sauri ta nufeshi tare dayin hugging dinshi, tana manne a jikinshi tace thank for helping me yesterday........
D'an cireta yayi daka jikinshi tare da kallon fuskanta, karamin bakinta yaja tare da fad'in ri'ke thanks d'inki bana bukata..... Hope da sauki jikin??
Murmushi tayi tare da fad'in Alhmdlh.
Ido ya kura ma fuskanta, yana son Zainab dinshi da yawa ga wani kamshi Mai rikita zuciya da takeyi.... Sai dai abu d'aya da yake k'okarin mantawa shine rayuwarta ta baya wanda yake ro'kan Allah ya mantar dashi gaba d'aya......
Ganin yayi shuru yana kallonta yasa ta d'anyi baya...... Janyota yayi jikinshi tare dayin hugging dinta yana shakar kamshin jikinta, lokaci d'aya kuma ya saketa tare da ri'ke mata hannu ya jata sukai kan gado, zaunar da ita yayi tare da d'aura kanshi akan cinyarta, yasa hannunshi ya janyo mata kanta kaman zaiyi kissing d'inta yasa baki y'a cizan mata hanci kad'an k'ara ta saki tare da k'okarin tureshi daka jikinta...... Murmushi yayi ganin yanda ta bata fuska, yace sorry my princess....... Kinyi breakfast kuwa?? Kaita d'aga mishi alaman eh.....
Duka shuru sukayi na wani lokaci, sannan yace ya kamata mu tare a gidanmu na kaduna, ina son in koma aiki, tunda na warke.....
Zainab tace Niko nafi jin dad'in zama a nan.....
Yarima Aliyu yace ok shikenan, sai In k'ara aure in zauna da matata a can K......
Da sauri ta toshe Mai baki tare da fad'in plz Yarima ka daina fad'in haka, yaushe zamu koma??......
Ido ya kura mata yana kallon yanda ta ku'ke dan yace zai K'ara aure....... A hankali yace Zainab Idan na k'ara aure how will you re.......
Katseshi tayi da fad'in Yarima plz stop it, bana son wannan maganan plz......
Murmushi yayi tare da fad'in lallai kam, ni ai next tym mata biyu zan aura a jere y'an mata masu kyau.......
Hawaye ya gani a fuskanta......
Dariya ta bashi amma saiya dake tare da fad'in my princess na fad'a miki ban son wannan kukan...... A hankali tace Yarima ya zanyi?? Nima bason yi nakeyi ba...... Amma Nasan ko naso ko ban soba dole zasu zuba..... Yarima dama Nasan zaka K'ara aure kodan ka kuntata min musamman ni dana bata rayuwa na tun....
Hannunshi yasa akan bakinta tare da fad'in shhhhh keep quiet...... Zainab ni musulmi ne Nayi imani da kaddara....... Annabi (S A W) Yace.....
Amani shine ka yarda da Allah da mala'ikunsa, da littafansa, da Manzon ninsa, da Ranar lahira, kuma ka yarda da kaddara ...... Mai kyau ko mara kyau......
Zainab Nayi imani da had'uwa na dake yana cikin kaddara ta, kuma na yarda da kaddara...... Zainab a rayuwa yana dakyau ka nemi zabin Allah ako da yaushe, Kar mutum yace shi yafi son Abu kaza, duk abunda Allah ya baka ka amsa ka godema Allah...... Allah yana jarabtan bayinshi ta hanya da dama..... Bawai dan baya sonsu bane, A'ah sai dan ya gwada imaninsu..... Wasu suyi hakuri su cinye, wasu kuma su kauce hanya...... Yadda da kaddara yana cikin imani, ni musulmi ne Nayi imani da kaddara....... Hannunta guda biyu ya kamo tare da matsewa yace Zainab...... Every man needs a good wife whom he can trust with his heart........ Zainab trust shine soyayya but you break my trust akanki tun Farko...... Now I try to give you another chance....... But I always scare karki barni n...... Da sauri ta kwace hannunta dake ri'ke da nashi tace Yarima ......
I cannot leave you down, because you are my life, our love is lyk a biggest garden in d world......... I love you Yarima I really do love me, plz stop ol d doubt dat u have on me, and trust me once again...... Yarima Nasan bako wani namiji zaiyi accepting dina ba d way I am...... Yarima Nasan kana sona sai yasa ka d'aukeni a matsayin kaddara..... Yarima Indai sonda kake min gaskiya ne you have to trust Wat I say......
Murmushi yayi tare da fad'in Zainab any man who girl dat he loves lies to him at first, he will always doubt her words...... Zainab plz karki k'ara breaking trust d'ina.... Habib ya fad'amin gaskiya akanki and d same habib tell me dat you don't love me, u only marry me for money...... Am blind of ur love, I don't knw wat is right or wrong, but just once in ur life try to accept me as ur husband dat you love wit ol ur hrt...... Zainab karki taba yarda ki nunamin alaman cewa habib gaskiya ya fad'amin Akan sonda kike min plz I will give you d money dat you want, just to stay with me, ko nawa kike bukata zan baki, burina ki zauna dani......
Kuka tasa Mai sauti tare da fad'in Yarima shikenan yanzu bazaka taba yarda dani ba, wlh Yarima komai na fad'a maka Indai akan son da nake maka ne, wlh gaskiya ne..... Haba Yarima plz trust me once, and give me second chance to show you how much I love you.......
Fuskanta ya d'ago yana kallonta cikin idonta tare dasa hannu yana share mata hawayen da takeyi...... Yace Zainab I will give you another chance, but if you break my trust again....... Shuru yayi can yayi murmushi tare da fad'in may be dat day I will die........ Da sauri ta rungume shi tana kuka, kasa magana tayi domin kuka take Sosai...... Yarima shafa mata baya yai tayi alaman tayi shuru ganin bata da niyan shurun yasa ya janyota tare da fara kissing dinta wanda yasa gaba d'aya jikinta ya mutu tun bata miyar mishi da martani harta Fara....... Kissing din junansu suke Sosai ko wannan su yana d'auke da sha'awar dan uwansa...... Sunyi a kalla wajan 10 mnt suna shan bakin juna, gaba d'aya daka Yarima har Zainab jikinsu ya mutu, saketa ya d'anyi tare da saka harshenshi cikin kunnenta yana tsotsa da sauri ta matseshi tare da kankameshi Tana sauke wani irin nishi mara sauti....... Zainab gaba d'aya jikinta ya mutu cire harshenshi yayi cikin kunnenta tare da saka bakinshi akan kunnenta ya fara mata magana, when zaki gama period??....... Zainab na k'okarin yin magana amma ta kasa domin duk wani miyau dake bakinta ya d'auke saboda gaba d'aya Yarima ya tsotse mata shi....... Jin tayi shuru yasa ya d'agota suka had'a ido, da sauri ta rufe nata tana d'an murmushi....... Iska ya hura mata a fuska wanda yasa dole ta bud'e idon , gira ya d'aga mata tare da fad'in tell me??? .......
Dakyar ta iya furta me zan fad'a ma?????...... Tayi maganan ne cikin kasala
Yace abunda na tambaya
Tace me kenan
Hancinta yaja, ta saki y'ar k'ara kad'an... Dariya yayi tare da fad'in abunda ya hanani taba matata......
Ido ta lumshe cikin jin dad'i da kuma kunya, na farko taji dad'i Yarima ya sake da ita, na biyu har yana son yin sex da ita, sai yasa taji kunya,...... Uhm ashe dai Bariki anada kunya? bari inyi shuru Kafin team din Bariki suyi min caaaaa ?? dan naga basa kaunar a fad'a mata magana?
Janyota yayi jikinshi tare da fad'in tell me my princess......
Tace Yarima kwana hud'u nakeyi.......
Murmushi yayi tare da fad'in soon zan zama ango......
Uhm kawai ta iya cewa....
Yarima cikin ranshi yace Zainab bata dad'ewa wajan gama al'ada sabanin wasu matan da har kwana 8, 9, sunayi wasu kuma kwana uku Sun gama, Yarima yace Inda Zainab Tana cikin masu dad'ewa daya cutu, domin yana matukar bukatar matarshi........ Jin yayi shuru yasa Zainab fad'in Yarima......
Uhm kawai yace tana manne a jikinshi ya rungumeta alaman ina ji.........
Tace Yarima Ina Sonka
Dariya yayi tare da fad'in dagaske ko wasa.....
Uhm ai kaima ka sani...
Murmushi yayi tare da fad'in ban riga na sani ba sai nan gaba.....
Ta gane abunda yake nufi dan haka bata k'ara cewa komai ba sai dariyan da takeyi K'asa k'asa....
A hankali yace nayi magana da Abba akan Dad d'inki.....
Da sauri taja jikinta daka nashi tana kallonshi tare da zubda hawaye tace Yarima..... Sai kuma tayi shuru
In Mai karatu bai manta ba kwanaki Yarima yayi magana da Mai martaba su biyu Toh maganan mahaifin bariki yayi mishi, amma bai fad'a ma Mai martaba cewa shine mahaifin matarshi ba, kawai ya nemi alfarman cewa Mai martaba ya bama sheik musa monguno goran gayyata domin akwai wata lacca da ya cema Mai martaba yana bukatar sheik din yayi....... Mai martaba yace ma Yarima sheik din baya Nigeria ya koma k'asar misra da zama wajan shekara biyu ko uku da suka wuce....... Sai dai Yarima ya nemi wani Mlm din, Amma Mai martaba yace ma Yarima zai gwada tuntubar sheik din in ya yarda zai zo Toh....... Kunji yanda Yarima yayi da abbanshi ......
Labarin yanda sukayi damai martaba ya bata, sannan yace mata ina son fad'ama iyayena koke wacece a gaban dad d'inki, domin dole sai Sun san gaskiya, tunda wa incan ba iyayenki bane na gaskiya....... Hmmmm idan iyayen Yarima suka San gaskiyan wacece bariki zasu yarda d'ansu yaci gaba da zama da ita??? ??? muje dai zuwa muga yanda zata kaya.........
*plz daka yau zan fara tsallaken kwana d'aya Kafin nayi posting, idan Nayi yau bazanyi gobe ba, ina fatan zaku fahimta??*
*NOT EDITED: AITA HAKURI DA TYPING ERROR*
~MARYAM OBAM~



*BARIKI NA FITO*
*BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*
*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*
*WWW.Maryamobamnovels.com*
*Wattpad @maryam-obam*
*Instagram@maryam_obam*
*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW.... BARIKI NA FITO*
*NA SADAUKAR DA WANNAN PAGE DIN DA WA INNAN HAZIQAN MARUBUTAN*
~HAUWA USMAN JIDDERH~
*My mentor kawar kirki my kawar shawara kowa naki ne jiddarh kin iya zama da kowa, ina matukar yinki marubuciyar RABO AJALI Daka jin Sunan novel din ansan zaiyi onga, dama akwai kwakwalwa*
~AYSHA BAGUDO~
*banda ta biyunki, ina matukar kaunarki halaccinki a gareni bazan taba mantawa ba har in koma ga Allah, lallai kin nuna kina kaunata tsakani da Allah Allah ya biyaki ya ba'ki abunda kike nema*
~AUNTY HALILOSS~
*marubuciyar BAYA DA K'URA*
~NEESHAR JAY~
*Marubuciyar ASHWAAN*
~HALISSA ADAMOU LISSA~
~HAWWA MUHD USMAN REAL SMASHER~
*Marubuciyar ALKAWARIN JINI*
~LAYUZA KABIR ADAM~
*BOOK 2*
*PAGE 24*
Bariki hawaye ta farayi tare da fad'in Yarima Ina jin tsoran Kar wani abu ya faru, Yarima Abba da mum Ina ji kaman bazasu amince dani ba in suka San gaskiyan abunda na aikata...... Kuka yaci karfinta lokaci d'aya kuma ta rungume Yarima Aliyu tare da fad'in dan Allah Yarima komai zai faru Karka bari a raba mu ko kuma kayi nesa dani...... Nayi kuskure a rayuwa, aure ba'ayinshi da karya ko yaudara...... Duk abunda akace k'arya dole wata rana asiri ya taunu, sai yasa akace ramin k'arya kurarre ne, duk abunda aka had'ashi da karya baya dad'ewa yake rushewa...... Sai yasa akace gaskiya dokin k'arfe..... Ba'a taba cewa gaskiyan mutum ta k'are sai dai ace k'aryan mutum ya k'are...... Kuka ta kuma saki mai sauti tare da k'ara kankame Yarima Aliyu kaman ance mata za'a kwace mata shi?
Yarima Aliyu kam gaba d'aya ta sakar mishi da jiki, a duniya babu abunda ya tsana kaman yaga kukanta, gashi ita kuma kukan baya mata arha, bini bini ta Fara...... Shima k'ara matseta yayi a jikinsa..... Lallai shima yana tsoran Sanar da Mai martaba ko wacece matar tashi, wannan yana d'aya daka dalilin da yasa ya fara tunanin neman mahaifin Zainab din, domin Idan suka had'u da Mai martaba yana ganin komai zaizo da sauk'i..... Duk da yasan Zainab tayi wauta tun Farko inda ta fad'a mishi ko ita wacece da abun yazo da sauk'i, duk da harda gudun mawarshi wajan k'ara tunzurata ta boye mishi ko ita wacece, domin yanda yake nuna kyamarshi akan mace mazinaciya..... Dole taji tsoran fad'a Mai gaskiyan ko ita wacece..... Abunda Yarima yafi jin tsoran iyayenshi su sani shine Zainab tayi amfani da iyayen Bariki wato iyayen bogi k'arya, a matsayin sune iyayenta, ya tabbata ran abbanshi zai baci Sosai domin zaiga kaman ta raina su ta maidasu k'ananan mutane tayi wasa dasu, amma baya shakkan abban nashi yasan Bariki tayi karuwanci ya tabbata Abba mutum ne mai ilimi zaiyi imani da kaddara tunda bata wuce kan kowa ba, matsalan Yarima Aliyu kawai yanda zai fad'ama abbanshi iyayen matarshi daya aura ba su bane ainiyin iyayenta ba...... Hmmmmm
Yarima jin kukan nata ya'ki tsayawa yasa yace Zainab, ki daina wannan kukan ni dake har abada insha Allah, babu Mai rabamu..... Aurena dake had'in Allah ne, komai zai faru naji na gani ina sonki a haka...... Ki daina wannan kukan Kar kisa kanki ya fara ciwo.......
Tana manne jikinshi tace Yarima..... Ina Sonka bazan iya juran wani abu ya shiga tsakanina dakai ba, plz Yarima karka sa dad d'ina yazo, wlh Ina Ji a jikina kaman zuwanshi zai zama silan rabuwa na dakai yar........
Da sauri ya cireta daka jikinshi tare dasa bakinshi cikin nata, kissing d'inta yayi na wajan 2mnt, Kafin ya saketa gaba d'aya kasa magana tayi? dama sai yasa ya Mata domin ta daina wannan maganan ta sami nutsuwa....... Kaman yanda yayi zargin kuwa hakan ta faru domin Bariki kasa magana tayi sai hawaye dake zuban Mata a ido, shima hannu yasa ya fara goge mata, lokaci d'aya kuma ya d'agota tare da fad'in yunwa nake ji, muje muga Mai zamu ci...... Wardrobe d'inta ya bud'e ya d'auko mata jallabiya ya taimaka yasa mata tare da Jan hannunta ta fad'o jikinshi ya d'aura hannunshi akan kafad'anta suka nufi falo, inda an jera kayan abinci, kuyangi na wajan a tsaye suna jiran ta fito su saka mata, Bayan sun fito ita da Yarima kuyangi suka zube suna gaidasu....... Bariki tace kuje zan zuba mishi da kaina...... D'aya daka cikin kuyangin tace ran gimbiya ya dad'e muna Mai neman afuwa bamu San Yarima yana nan ba, bari muje mu k'aro wani......
Bariki tace ku barshi haka kuje kawai..... Fita sukayi suka bar daka Yarima sai his princess bariki au Zainab, gaskiya team bariki kuyi hakuri fah naji Kun Fara cewa a daina batama gimbiyarku suna ana ce mata bariki ??? sunanta Zainab, ni gashi barikin na saba dashi???......
Yarima Aliyu ja mata d'aya daka kujeran dinning din yayi, tare da fad'in zauna my princess......
Zama tayi shima ya zauna...... Kallonshi tayi tare da fad'in toh who will leak d food???
Yarima yace you mana, tunda kin Kori masu zubawa......
Tace oh Waye Yaban kujera in zauna??
Yace ni.
Tace good, toh waya kamata ya zuba abinci din??
Yarima dariya yayi tare da fad'in my princess mana
Tace a'ah, Nina Fara zama, dan haka Kai zaka saka mana....
Yarima Aliyu kai ya girgiza alaman a'a, sannan yace let me call them su zo su saka mana.....
Bariki tace nidai wanda kasa zanci, ganin dagaske take yasa Yarima Fara bud'e coolers din, d'aukan saving spoon yayi tare da fara zubawa, ganin yanda yakeyi yasa ta Fara dariya....... Tare da tashi ta Fara k'okarin amsan spoon din danta saka musu ........ Amma Yarima ya hanata tare da fad'in barshi my princess ai komai zan iyayi miki Indai it's will make you happy...... Tace oh komai fa kace?? Yace yes komai kike so indai zaki farin ciki.......
Bariki tace ok, toh yanzu kasan Mai nakeso??
Yarima yace a'a tell me??
Tace indomie nake so, kuma Kai zaka dafa.......
Yarima Aliyu bai son lokacin daya Fara dariya ba, shi ko kasheshi za'ayi bai masan yanda za'a kunna gas ba, balle dafa indomie...... Yace my princess Kina da rigima......
Tace but u promise me komai nake so, zaka min, you have to fulfil ur promise...... In kuma baka iya ba tell me ta k'arasa maganan tana dariya.....
Yace oh you are challenging me??
Tace yes am challenging you.....
Yace OK challenge accepted....... Zan dafa miki indoomie, Zan baki mamaki, but you will help me ki kunna min gas sai ki fita daka kitchen din in kin kunna min.......
Tace babu damuwa zan kunna maka..... But make sure indoomie din yayi dad'i.... Rufe cooler din abincin yayi suka nufi kitchen ta kunna mishi gas sannan ta fita tana jira taga indomie......... Yarima Aliyu yana ganin ta fita ya fara danna wayarshi tare da shiga google ya rubuta....... *HOW TO COOK INDOMIE* nan yaga yanda ake dafa indomie Kala Kala, d'aura tukunya yayi???? yana karantawa yana zuba abunda akace, cikin minti Goma Yarima ya gama dafa indomie ya zuba a plate....... Falo ya fito tare da ajiye mata a dinning yace Oya come and eat....... Da sauri ta taso dan taga wani irin Abu yayi, Aiko da mamakinta sai taga indomie yayi kyau a ido, ga kamshi yana tashi Sosai.
Zama tayi tana kallonshi sakar mishi murmushi tayi, danta k'osa taci, yanda taga indomie din, gira ya d'aga mata tare da fad'in ko saina baki a baki?
Kaita girgiza mai alaman a'ah Zanci da kaina.
D'iba tayi tasa a baki da sauri ta ajiye Tana kallonshi.... Yace Yadai??
Tace baka sa Magi ba a ciki, anya kasa spicy din kuwa? Naji babu Magi.
Yarima Aliyu shuru yayi can ya tuna bai sa magin indomie din ba, yace oh?‍♀ na manta bansa spicy dinba,....
Dariya bariki ta Fara mishi tare da fad'in, bari in d'auko sai in dinga sawa akai ina ci, kitchen din ta nufa Jim kad'an sai gata da spicy din indomie din ta fito dashi, ta Fara zubawa tana ci, shima zama yayi ya fara cin abinci..... Kallonshi tayi tace Yarima dama you knw how to cook ne dama??
Murmushi yayi tare da fad'in ko ban iyaba akanki ai zan koya.
Tace oh I see, yaushe zaka min tuwo??
Ido ya zaro alaman shock yace tuwo?? Sai kuma yayi dariya tare da fad'in oh plz my princess Nasan babu yanda ake had'a tuwo a Google S...
Shuru yayi domin ya fasa Kwan
Dariya ta farayi tare da fad'in haba, haba, no wander indomie tayi dad'i duk da babu spicy, Ashe a Google Yarima na ya koya, dariya ta saki mai sauti
Shima dariyan yayi tare da fad'in, ai nasan I try wannan ne first tym dana taba dafa Abu, ya kamata Kimin kyauta.
Uhm tace tare daci gaba da cin indomie d'inta, saida taci tayi nak sannan ta tashi ta zagaya ta bayanshi tasa hannunta akan wuyanshi ta d'aura kanta a saman kanshi, ido ta lumshe tana fad'in, Yarima kayi k'okari Sosai, thanks for d noodles.
Tashi yayi tare da janyota jikinshi yace, bana bukatar godiya, wani abu zaki bani
Tace wani abu like Wat?
Yace something dat will make me happy tare da d'aga mata gira.
Murmushi tayi tare da manna mishi peck kiss a kirji, tace gashi na baka, hope it make you happy
Yarima Aliyu murmushi yayi tare da fad'in, mai kikayi min? Bakinshi yakai wajan Nata, ido ta lumshe dan tasan kissing d'inta zaiyi, ido ya kura ma fuskanta wani irin so yake mata wanda bazai iya fassara shiba, ganin baiyi kissing d'inta ba yasa ta bud'e idonta suka sauka akan nashi idon.
Kallon juna sukeyi cikin ido, A hankali ya fara fad'in... I will never love anyone lyk I love u nd you well knw that I never make a promise that I don't intend to keep, I promise to love you til my last breath.....
Hawaye ne ya fara zuba a idonta Wanda zan iya cewa na murna ne, dajin kalaman mijin Nata, A hankali itama tace Yarima words alone will never be able to express the depth of my love for you, l wnt u to knw, I"ll be loving you always nd forever.
Kallon idonta yake lokaci d'aya kuma yayi murmushi tare da fad'in my princess kina da arhan kuka.
Tace Yarima wani zubin yana fita ne ba tare da sanina ba, wannan hawayen farin ciki ne, Yarima ban taba tunanin zaka amsheni a matsayin mata ba, lallai Nayi dace, nafi ko wace mace Sa'a, na aikata sabo mafi girma t...... Kuka yaci karfinta Sosai
Yarima matseta yayi a jikinshi yana fad'in oh, Kinga irin matsalanki koh?? .... Kuka kuka.
Tace Yarima kukan murna nakeyi.
Dan janyota yayi daka jikinshi tare da kallon idonta itama nashi take kallo, Yarima yace Zainab koda kinfi haka zan amsheki domin haka kaddarata take, wayau ko dabara, bazai taba sa ka kauce ma kaddaranka ba, k'okarin Kai bakinshi cikin Nata yayi da sauri yayi baya tare da sakinta...
Ba komai Yarima Aliyu ya tuna ba, sai irin yanda yaga zainab dinshi a jikin maza, ido ya lumshe lokaci d'aya yayi k'okarin yayi controlling kansa domin yasan shaidan ne ke k'okarin saka mishi abun a zuciya.
Zainab dake tsaye ganin yayi baya da ita yasa tace Yarima lafiya? Maiya faru? Tare da matsawa inda yake,
Murmushi yayi tare da fad'in lafiya, bari inje in dawo, peck yakai mata a goshi tare da fad'in take care, da ido ta bishi harya fita tana murmushi
Yarima Aliyu koda ya fita direct bukka ya nufa wanda yake ta bayan masarautar, kuma babu Mai zuwa wajan sai su, zama yayi akan carpet a k'asa tare da lumshe ido, lallai sai yayi Ya'ki da shaidan Kafin ya cire wannan abun daka idonshi da kuma ranshi, yana kishin Zainab Sosai, bai taba tunanin Zaiga irin wannan Abun a game da ita ba, toh amma ya, ya iya tunda haka tashi kaddaran take, lallai abun da kishi kuma dole sai mutum ya daure..... Hmmm Nima dai nace Yarima kayi jahadi domin bako wani namiji bane zai Yarda da hakan, wasu mazan basu d'aukan komai yazo musu a matsayin kaddara, wanda Allah yakan jarabci bawa ta hanyoyi da dama, wasu saisu kasa cinye jarabawan, Allah yasa mu dace, Allah karabamu da mummunan kaddara ?
Hafsat ce cikin shiri domin wanda zata aura zai zo fada yau gaida Mai martaba, tun wani zuwa Dubai da tayi suka had'u suka kulla soyayya Mai karfi, wanda manya sun shiga cikin maganan, duk da yaron bad'an gidan sarauta bane, amma iyayenshi Suna da kud'i Sosai, sannan Yaron Mai suna Umar d'an kasuwa ne,
Yaron yazo ya gaida Mai martaba, inda Mai martaba ya yaba da hankalinsa Sosai Bayan ya fito aka kaishi falon ba'ki, bai dad'e ba Hafsat tazo ta sameshi gabanshi duk an cika mishi kayan abinci Kala Kala, kallonshi tayi tare da fad'in Barka da zuwa masarautar Zazzau
Dariya yayi tare da fad'in ina godiya my Gimbiya hafsatu
Murmushi tayi tare da zama kujeran dake kallonshi,
Yace miye haka??
Tace karka manta a inda muke, muna cikin masarautar mune, gwara nesa nesa .
Yace hakane, tare da fad'in Hafsat, ina son a matso da bikin mu nan da wata biyu, wata biyar yayi nisa
Tace Kai wata biyar din fah kaman yanzu ne,
Yace hakane nan sukai ta fira Sosai.
Bariki an gama period, Yarima ana nan ana lissafi ?, kuma ranan data gama girki ya fad'o a d'akinta,
Yarima ya saba ma Bariki da romancing Tana matukar bukatar mijinta itama, Yarima Aliyu tunda ya fita bai dawo ba sai wajan tara saura, saiga Yarima ya shigo tare da sallama,
Tana zaune akan gado tasa wani shegen rigan bacci Wanda dashi da babu duk d'aya, kallonta yayi tare dajin wani mugun sha'awa, gonshinta yasa hannunshi tare dayi mata addu'a kaman haka
"ALLAHUMMA INNEE AS'ALUKA MIN KHAIRIHA WA KHAIRI MAA JABALTAHA 'ALAIHI WA'A UZHUBIKA MIN SHARRIHA WA SHARRI MAA JABALTAHA ALAIHI"
bayan ya gama addu'a sannan yace taje tayi alwala, bayan tayi alwala, suka gabatar da sallah raka'a biyu, bayan sun idar suka fara addu'an neman y'ay'a na gari.
Kallonta yayi tare da fad'in muje kici abinci, tace Yarima naci abinci bana jin yunwa.
Tashi tayi daka kan dadduma din tare da k'okarin komawa kan gado, Kafin takai Yarima ya rungumeta ta baya, tare dasa hannunshi akan nononta yana shafa mata su, Bariki kam ido take lumshewa alaman hakan da yake mata tana jin dad'i, juyo da ita yayi ta gaba ,tare da cire mata rigan baccin dake jikinta, dama bata sa pant ba, Yarima ganin surar Bariki gaba d'aya ya kid'ime, duk da d'akin akwai duhu amma ba duhu Sosai ba, bakinshi yasa cikin nata ya fara kissing d'inta yana janyo harshenta yana tsotsa tare da tsotsan lebanta, gaba d'aya kafafun bariki Sun sake, kaman ya sani, ya jata sukai kan gado, bakinshi yasa akan nononta yana sucking dinsu, ido bariki ta lumshe tare da sauke numfashi Mai sauti, tsotsan nononta yake yana wasa da harshenshi akan nonon, nishi kawai take saki, Yarima hannunshi yasa a hq din bariki yana fingering d'inta, gabaki d'aya bariki ta birkice tare da sakin zafafan nishi, Yarima wajan saitin pin d'inta wato d'an tsaka, yake wasa dashi da hannunshi sai mi'ke mi'ke take da kafa alaman ta fita daka duniyar da take ciki, saida ya tabbata ta gama fita hayyacinta sannan ya d'aga mata kafafuwanta duka biyun sama tare dasa harshenshi dai dai saitin pin d'inta ya fara sucking tsotsa, bariki babu abunda take sai ihu tare da sakin nishi mai sauti...... Lokaci d'aya ta Fara k'okarin ture Yarima alaman tayi realising, ganin haka shima ya gane ya cire bakinshi daka hq d'inta, Bariki babu abunda take sai mamaki tare da tsinema rayuwar bariki, tunda take bata taba sanin a wasanni ana realising ba sai yau, koda yake duk namijin daya d'auki karuwa bai cika yin wasanni da ita ba, hasali ma maza da yawa Inba matansu ba, basa kissing karuwa kawai ayaba suke sawa a ciki hq burinsu su biya bukata kawai Su sallameki, kuma daka zaran namiji ya biya bukata da karuwa Allah Allah yake kibar inda yake, babu rayuwa mai dad'i da kwanciyan hankali kaman rayuwar aure..... Tana cikin wannan tunanin Yarima ya d'aga kafarta sama yasa ayabarshi ciki, wani irin k'ara ta saki mai sauti Yarima shima nishi yake tare da sumbatu iri iri, bariki jin banana din Yarima take har cikin karshen hq d'inta, Yarima kam sakawa yake yana fitar dashi, Bariki kam kankana Uwar ruwa, babu abunda yake fita sai ruwa, Yarima Aliyu gaba d'aya surutai yake tama bariki, bariki tun Kafin Yarima yasa banana tayi realising sau biyu, yanzu da yasa tayi sau d'aya, gaba d'aya Yarima ya gama lugwigwitata, Bariki itama ta biye ma Yarima style kam kala Kala, Yarima yasha, Bayan sun gama Yarima Aliyu harda hawaye ba komai ya tuna ba sai irin mazan da suka San matarshi, lokaci d'aya ya tashi tare da kamota ya rungumeta ta yana hawaye tare da fad'in Zainab dan Allah ki ri'ke min amanan kanki, dan Allah Kar kiyi abunda zan kasa yarda dake a karo na biyu,
Tana manne a jikinshi itama babu abunda take sai kuka lallai dama tasan hakan zai iya faruwa, sai yasa akace yarda Indai ka rasa shi wajan miji ka shiga uku, karki taba bari mijinki ya nuna miki rashin yarda, ko kiyi abunda zaisa ya Fara zargin ki, domin rashin yarda yana rusa zamantakewa.
Tace Yarima ka yarda dani bazan taba cin amanar aure ba, bazan taba cin amanarka ba, k'ara rungumeta yayi lallai Mata suna suka tara, yau ya tabbatar da hakan, Zainab Tana d'aya daka cikin mata masu ni'ima, and irinsu ne idan namiji ya rasa yake daya sani, domin suna bama namiji gamsuwa yanda ya kamata....
Itama ta gefen bariki tayi mamaki Yarima bashi da Kalan katotuwar ayaba sannan ba karama bace, sannan baza'a ce mata medium ba, amma gabaki d'aya taji ayabar tashi har cikin cikinta sai yanzu ta tabbatar da abunda ta taba ji...
Ko wace mace tana da size din hq d'inta, akwai mace Mai shegen zurfi, akwai macen da bata da zurfi,
Mace Mai zurfi zata so babban ayaba, mara zurfi kuma zata so ayaba mara girma
Kaman yanda ayaban maza yake Kala Kala, akwai ayaba Mai tsawo siririya, akwai Mai tsawo da girma da fad'i, akwai ayaba karama Mai kauri, akwai karama mara kauri, size by size ne dai abun, and akwai matan da babban ayaba bata sawa suyi realising, sai karama kaman alh madu inda hq din bariki bamai zurfi bane zasu iya zuwa dai dai, sai dai ita tana da zurfi, irin su Alh madu sune ya kamata ya nemi mara zurfi, sai dai abun ba'a ganewa da mace Mai zurfi ko mara zurfi..... And mata masu son manyan banana ku rage Kar kuje ku samo Mai katotuwar ayaba kuji baya gamsar daku? Abun dace ne, sai yasa akeso koda yaushe bawa ya nemi zabin Allah akan komai ? Allah yana son bayinshi sai yasa yayi ma kowa nashi hallitan daban, inda babban ayaba ne jin dad'i da masu karama da sun bani sai Allah da Ya'ke Mai adalci ne ga bayinsa sai akayi kowa da dai dai shi,
Gabaki d'ayansu bacci yad'aukesu, suna rungume da juna?
Yarima Aliyu yana nunama Bariki love itama tana nuna mishi tsan tsan so, Yarima gaba d'aya in bai jishi jikin Bariki ba baya jin dad'i, su duka sun yarda suna kaunar junansu, kuma sun yarda bazasu iya rabuwa da juna ba..
Gimbiya zinatu gaba d'aya tasa ma kanta damuwa da Tashin hankali akan Bariki, ita burinta a halin yanzu bariki tabar gidan, dan taga yanda Yarima yake nuna mata so fiye da komai, Gimbiya Amina ta mata alkawarin tana nan tafe jibi insha Allah
Gaba d'aya yau masarautar tana cikin tashin hankali, domin wanda Hafsat zata aura, yayi hatsari Allah ya mishi rasuwa, koda hafsat taji Labarin harda Suma, dakyar aka samu ta Farfado Wanda Yarima ne ya tsaya akanta, Tana tashi ta rungume Yarima Aliyu tana kuka, cikin tausayin kanwar tashi da yafi so yaita bata hakuri akan tayi mishi addu'a, ba kuka ba, hafsat tunda wannan abun ya faru ta zama so silent, Bariki da hafsat kullum suna tare Bariki na k'okarin kwantar mata da hankali, wannan ne yasa shakuwa Mai karfi ya shiga tsakanin Bariki da hafsat, musamman da bariki ta Lura Yarima yana son Hafsat Sosai wannan ne dalilin da yasa itama taji tana son Hafsat din Sosai kaf cikin sauran y'an uwan nashi
Gimbiya Amina tazo Zaria wajan gimbiya zinatu, wanda ba komai suke shiryawa ba sai yanda Bariki zata bar gidan
Bariki da Yarima suna dinning suna cin abincin saiga kiran mum ya shigo wayan Yarima, d'auka yayi cikin fad'a yace kazo kaida amaryanka , Tana fad'in haka ta kashe, Yarima baiyi tunanin komai ba yace ma Zainab mum na nemansu, tashi tayi ta d'auki hijab tasa suka nufi gefen mum inda fadawa suka rakasu, aiko suna shiga mum ta wanke Yarima da Mari har biyu tare da fad'in mutumin banza, Yarima kaci amanarmu tare da wannan masarautar, ka rasa wacce zaka aura sai karuwa, wacce take zaman kanta... Bariki najin haka ta Fara hawayen tausayawa ma kanta lallai illar bariki kenan koda ka tuba sai an nuna maka kyama, kai Bariki baiyi ba Wlh, mum taci gaba da fad'in Yarima yarinyar da ta samo iyayen bariki ita ka aura tayi wasa damu kuma tasan gaskiya kaci gaba da zama da ita, jiba irin hotunan data d'auka da maza, hotunan tane dasu Hon salis da madu?‍♀ Mum tace idan har nice uwarka inaso ga takarda ka rubuta mata saki uku yanzun nan...
Yarima Aliyu hawaye bariki kuka, jin an ambata Kalman saki,Yarima yace mum kiyi hakuri Nina d'auki hakan a matsayin kadd.... Mum ta daka Mai tsawa tare da fad'in mara kishi Wlh Yarima idan baka rubuta abunda nace ba yanzu zan tsine maka sai kaje kaida matarka sannan ka manta n..... Da sauri yace mum zanyi abunda kikace yana magana yana hawaye daukan takardan data jefo mishi tayi ya fara rubutu mum tace saki uku zaka rubuta ka bata, domin gidan sarauta bazamu amshi karuwa a matsayin sirika ba har abada..
Bariki da sauri taje ta tsugunna a k'asan mum tare da kama kafar mum tana kuka tana ro'kan mum akan ta dakatar da Yarima, mum tureta tayi da karfi tare da fad'in karki k'ara cemin mum, ni ban haifi karuwa ba, maza ki tashi daka nan kibar cikin wannan masarautar tun Kafin insa a fitar dake a wulakance..... Yarima Aliyu mi'ka ma Bariki takardan yayi yana kuka itama tana kuka, duka kallon juna suke suna hawaye mum ganin haka taja bariki waje tare da bama fadawa umarnin su kaita waje tabar wannan masarautar .....
Bayan mum ta shigo Yarima Aliyu yace mum Nayi abunda kika ce, Allah ya sani bazan iya juran ganin fushin kiba ko Kimin mugun baki ba, amma mum rabani da matata da kikayi kaman kin cire min raina ne daka jiki na, Mum d'anki zaki rasa bada jimawa ba Nasan rabani da Zainab da kikayi bazan I..... Tari ya fara sai ga jini kaman yanda yayi kwanakin baya, lokaci d'aya yayi k'asa yana tari Sosai jini gudaji yana fito mishi?????......
~OH OBAM TA BANI BA DAMAN INJE HUTU SAI AYI TA KIRANA?? HABA MASOYA NA, NASAN KAUNACE TASA HAKAN, AMMA FAH KU TUNA INA DA UZURI NIMA ? KUMA NAGA DA IN DINGA TYPING KAD'AN AI GWARA IN DINGA TSALLAKE KWANA D'AYA INA MUKU DA YAWA~
~MARYAM OBAM
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 3 172,167 09-09-2019, 12:10 PM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 11,779 07-24-2019, 10:16 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 8,334 07-24-2019, 10:08 AM
Last Post: Gimbiya
  Yadda na taba yin soyayya da kanwata Maryam a fim Gimbiya 0 2,741 11-16-2017, 10:24 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 3,823 Less than 1 minute ago
Last Post:
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 2,047 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)