The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*KASUWANCI NA* by ASMABAFFA
#1
KASUWANCI NA



            105-106

By
AsmaBaffa

   ZAINAB ATIKU SALAMA ths page is for u tawajena.


           Shuru nayi sai ma kara gyara masa nayi ina so na hanashi amma bazan iya ba gaskiya,bazan iya shanye wannan shagali ya wuce ni ba banma san sanda na fara mayar masa da martani ba cikin salo da birgewa,muryarsa naji da kyar yana I need u Babyna pls ki yarda a hankali zan miki ba zafi,Yanzu Yamma tayi ka bari sai dare maybe na yarda,no ni ban yarda ba yanzu nake so sai dai idan baza ki bani ba dama tunda ni bakya so na,Haka nace ma bana sonka? to in kina so na ai zaki ji tausayina amma ke ko daya babu a idonki, murmushi nayi sabo da ina sonsa bana son na yi masa laifi ina ji ina gani cike da tsoro nace to ka kara yi kadan amma,yace dan mitsili zan yi,nace to tunanina da gaske dan mitsili din zaiyi,jikinsa na rawa ya fara sarrafani a Fagen sarrafawa sai dai mu sarrafa juna sabo da ta nan ba a bari na a baya sabo da dadi ne ke kwasata kawai nima naji na iya na fara nuna kwarewa ta,a hankali yake bi dani har ya samu Hanyarsa Yanda nake da Niima sai dai a shafa Fatiha, Kai..kai..yau ma da zafi Allah ni bazan yarda ba,Aayan a lokacin yayi nisa kara kankameni yayi ba ta inda zan iya motsi,a hankali yake aikinsa ina ihun Zafi bakinma toshe min yayi da nasa sai Sambatu yake iri iri,in nace ya dagani sai yace dan Mitsili zaiyi sai da ya mugun dadewa sannan ya samu nutsuwa,ya gamsu sosai.

    Kukan Shagwaba nake masa yana ta lallashina tare da rada min dadadan kalamai,yau ma naji jiki a hannunsa,nace aka sake Allah Hijira zanyi na bar garin,Dariya yayi ina zaki koma? Can yankin Mambila sai muyi Hijirar tare kafata kafar matata,Ina shafa kirjinsa nace ai bazan je da kai ba tunda kai zaka jawo nayi Hijira, Do u knw what? Sai ka fada, I love u,i love ur everything,u r so sweet Baby ban ma san yanda zan miki bayanin ba, kwanciya ta na gyara tare da juya masa baya,Juyowa dani yayi tare da cewa wa yace miki ana juyawa me gida baya? Mantawa nayi shi yasa wanka za muyi haka ya daukeni har toilet na Sha gashi sannan mukayi wanka tare da tsarkake jikinmu.
    Sai da muka kwanta har bacci ya kwasheni naji Aayan yana shafani sai Shan albarkatun kirjina yakeyi,a hankali na tsinci muryarsa yace My Mufee pls dan Dis nake Needing,baki na turo kamar zanyi kuka haka dazu kace Dan mitsili yanzu kace Dan Dis Allah akwai zafi in ba so kake wajen ya   samu matsala ba,Insha'allah bazai samu ba dole na hakura ya kara yin na biyu.
    Amma wannan kam kasa hakuri nayi kuka nayi ta barkawa sabo da zafi,na tabbata da ace akwai wasu kusa damu sai sunji irin yanda nake Magiya da kuka,Aayan shi baya gajiya ko kadan Sambatunsa kawai yake yi wanda bai ma san inda yake ba.

     Washe gari ma again da safe kasa tashi nayi sabo ya min raga raga jiya,Shi ya min komai da komai ina jin Brush kawai nayi da kaina sabo da duk kakale kakalena Aayan uban gida nane kamar zai cire makoshi ni ko nace ya bani nayi, har shafa mai tare da sa kaya shi yayi min mukayi sallar Asuba da Azkhar ya kara gyara Bedroom din sannan muka koma bacci sabo da Bala'i kari naji zai nema kawai nayi baccin karya daga haka na gasken ya daukeni,shima yasan idan ya sake nema baiyi adalci ba haka ya danne jarabarsa yayi bacci da kyar.
   Meenat ma yau shuru suka jini sun kasa gane kaina kwana hudun din nan,yanzu basa jirana ma Kansu suke mawa girki in na fito aci damu idan bana ci su dafa min wanda muke so ni da Aayan,Ameer kadai suke kira suci abinsu.
    Suna kitchen duk kusan Meenat ce ta gama komai Ma'eesha waya takeyi da Yarima da safen nan tana yanga tare da kashe murya.
    Hello Dear cewar Ma'eesha,yeah ina jinka,Yarima ya wani yi juyi saman Bed tare da cewa am just missing u,Maeesha tayi wani murmushin jin dadi Miss u much more Dear,me kikeyi yanzu,Ina kitchen,wow shi yasa naji kamshi cewar Yarima, uhmm kai ina wani kamshi a girkina na yan koyo,Ba wani yar koyo ai Ameer yace duk kun iya girki kinga na huta.
   Dariya kawai Ma'eesha tayi sannan yace ltr,ok Allah ya kaimu sukayi Sallama lokacin Meenat ta gama komai har gyaran kitchen.
  Tace gashi nan Ma'eesha ki shirya Dining ni kuma bari nayi wanka,wa zakiwa wanka yanzu ki Bari muci sai kiyi ke wai ko da saurayin ki a gidan nan ne?bakya ko fitowa Palo sai kin yi kwalliya.
    Meenat jin sharrin da Ma'eesha zata kulla mata ta fasa zuwa tayi wankan,doguwar rigar ta bari Blue a jikinta da dan siririn gyalenta tace muje to mu karya.
 
    Sun Zauna Dining kenan sai ga Ameer yaci uwar wanka kamar zaije wajen Daurin aure shadda light blue tasha aiki dinkin kamar a jikinsa aka dinka das das dashi sai kamshi yake bulbulawa yayi wani Fresh sumarsa me yawa sai sheki take ga gemu na matasa dan firit tare da saje kadan.
   Ma'eesha tayi dariya tace gaskiya yau kayi fa, kafi ko yaushe kyau amma Yarima ya wuce ka,Meenat kuwa na kallon Ameer sai ko tayi sauri ta tsuguna a kasan Dining ta buya gyalenta tasa tana ta goge fuskarta wai kar aga maiko, Ameer yace Yarima Din me yarinya Bobonki bai kaini haske ba,amma dai baza kace baki ko chocolate bane ka sani dai ga Hanci kamar biro dan gayu na karshe,Dariya Ameer yayi yace ke kika sani kuma wannan.
   Kamar naga Meenat a nan Ameer ya furta,Maeesha tace tana kasan Dining yau aljanunta ne suka motsa tsoron mutane take ji,daga nace wa zata yiwa kwalliya da safe shine taji tsoro na ta fasa fita,Yanzu kuma tana ganinka shine ta buya kasan Nan wai tsoronka take ji,Aljanun tsoro ne suka shigeta,Dariya Ameer yayi tare da tsugunuwa kasa ya leka sai ko Meenat ta kara yin kasa tare da boye fuskarta,yace yau sai naga me kike boyewa yayi kamar zai kamota ta fito da rarrafe ta Mike da sauri ta koma Bedroom,Meenat ta saba da kwalliya idan bata yi ba bata Jin dadin rayuwarta,wanka tayi ta shirya cikin Doguwar rigar Lace tayi kyau matuka,sai lokacin ta fito suna ta cin abincin su ma sannan itama tazo ta zuba nata ta fara ci,Ameer ya kalleta ya kara kallonta sannan yace baki gaisheni ba yau,Ina kwana?ka tashi lfy? Yace lfy lau, u?tace lfy yace good kin kyautawa kanki da badan haka ba yau da sai kin fadawa yan garinku,dariya suka yi gaba daya.

    Meenat yau ta fita zuwa Islamiyya schl dinsu ta kai wani kudi tana kan hanyarta ta dawowa  gida da yamma wani Saurayin matashi wanda bashi da makusa ta ko ina cikin dalleliyar motarsa ya dinga bin Meenat ta saurareshi amma taki sai da suka zo har gida,Matashin ya firgita da ganin irin wannan katafaren gida,A ransa yace da gani dama kalar masu kudi ce, haka yake ta kallon gidan da Meenat ta shiga da yake Islamiyyar ba nisa da nan gidan,Me mota dai haka yayi shahada ya tura daya daga cikin ma'aikatan gidan cewar dan Allah ya kira masa waccen yarinyar,Me gadi yace Meenat sunanta ai bari a fada mata,Ina Palo muna tare da Ma'eesha dake chat sai Ameer,Me gadi yayi Sallama tare da cewa Meenat kinyi bako yana waje wani me jar mota,Nasan wannan me nacin ne,Ameer yace kina ji fa Kije maybe yayan Tsito ne,wani haushin Ameer Meenat taji da ta rasa gane na mene kawai tace kace ina zuwa, Meenat ta Mike ta shiga daki Don ta kara dan gyarawa ta fita,Kafin ta fito Ameer ya fita wajen Saurayin kawai yace yayi hakuri an kawo kudin auren Meenat shi Yayanta ne, saurayi yace ba komai Allah tabbatar da alkhairi ya shiga motarsa ya tafi yana cike da jin haushin Ameer ko karya ma yakeyi oho a ransa yace suje da yarsu dan Ubansu an fasa aura wannan abu na rufawa juna asiri.

    Ameer ya koma inda ya fito ya zauna yayi mursisi,Sai ga Meenat ta fito anci uban gayu kamar zata je Dinner Ameer yana boye dariyarsa Meenat ta wuceshi da yanga tare da Galla masa harara dan ta ganeshi dariya yake mata,ta fita tana kunkuni tace Sa'idini kawai,Sai da taje taga wayam ba kowa,har waje ta leka,Me gadi yace ranki ya dade ya tafi yarsa ina daki naji karar motarsa ya figeta a fusace,ko dan kin dade ne yayi fushi,su kansu Masu aikin basu ga sanda Ameer ya kori bakon ba,Meenat a ranta tace yayiwa kansa, gaba ta kaini tuntuben me choge.

    Tana shiga Palo ta zauna gefen Ameer, har ya tafi? Meenat tace ae mun danyi magana sama sama,Ameer yace da Alama kina sonsa? Meenat tayi banza dashi tana latsa waya,sai daga baya tace ya Ameer dan Allah ka kaini gidan kawata da yamma mana kaji? Driver dinku me yakeyi? Sis Mufee tace yaje ya duba Iyalinsa can kauye sai mun koma hutun schl zai dawo,Ya Aayan ya hanamu fita sai nan da wani lokaci ki Bari idan mun tambayeshi ko zai yarda sai na kaiki.
   Ok to kana gani tun safe sunki fitowa abincin ma Shi yazo ya daukar musu na kasa gane meke damun Mufee, Aayan kuma sai nishadi yake kullum cikin farin ciki sai wani kiba da kyau ma yake karawa,Ameer baka fahimci komai ba? Ameer shi yasan dalilin komai Aayan warkewa yayi shi yasa yanzu angwanci yake yi su Meenat basu gane ba. Kallon Meenat Ameer yayi tare da cewa ki Bari kije ki tambayeta da kanki kiji tunda ke bakya gani ki kyale sai kinji dalili.

    Aayan ne da Misalin 5pm ya shirya tsab ya fito zaije wurin Daddy ni kuma na danji sauki haka na gyara toilet kal kal tare da Bedroom din yana kamshi ta ko ina,nayi wanka da ruwa me Zafi na shirya cikin kaya marasa nauyi,Meenat ce da Ma'eesha suka shigo da Sallama,Lokacin ina Jikin Mirror ina fesa turaruka,Maeesha tace kinyi kyau Mufeeda,Tnx ya kuke? Lfy sis bakya fitowa kamar baki da lfy muke ganinki Meenat ta furta,Wani kuka ne ya taho min sabo da Aayan kullum baya daga min kafa ko kadan na damu gaba daya yaki bari na dan warke ma,Meenat tace subhanallah me akayi miki kuma kuka? a jikin mirror na kifa kaina ina ta kuka da shesheka suna kallona duk sun shiga damuwa.

   Dan Allah ki fada mana mene ne?meke damun ki?me ya faru? Ina hawaye nace Ina so na fada muku amma Allah ya haramta ba kyau dole bazan fada ba wai sai dai nayi shuru, Meenat tace to wai tafiyarki ce duk ta canja mu bamu gane ba,nace Aayan ne yake ta abu daya ni wlh bazan iya ba gwara ayi asarar kudin gyaran jikin,ni da nasan hakane bazan yi gyaran ba,Sai yanzu Su Meenat suka gane me yake damuna,Dariya sukayi tare da cewa uhm wannan kuma tsakaninku ne wannan fadan ba ruwanmu babu me iya miki maganin abun sai dai muce aci gaba da hakuri kafin ki saba muji kinfi ma Aayan din maita suna ta dariya,nace
    Dan uwarku Ku fitar min a daki tunda dariya kuka zo yi min,Ficewa sukayi suna kuskus.

    Hajja ce take rera wakarta tana gaguda kwalli a idonta tana Yareye iyee nanaye...Ayyeee riyalle duniya.....Haneefa dake kusa da ita tayi lamo a gefe sai yanzu take tunanin aure,da can me yasa bata samu cikin samarin ta masu kudi ta fitar da miji an mata aure ba ta zauna tace ita karatu sai tayi Masters, yanzu ko mijin ma ta fito dashi wa zai mata kayan daki? Mikewa tayi ta bar wajen Hajja ta koma dakinsu inda ta tarar da Su Meenal tare dasu Sajeeda sunyi jugum suna tunani,Kallonsu tayi tace ya akayi ne yan mata? Meenal tace hmm ke dai bari Wai yanzu Abbi yazo duk mu cire layin wayar mu mu basu harda masu computer kowa ya kawo tasa wai za a siyar a siya mana kana na Irin su Dagani Gara, harda wata waya Dagani Gara kuma? Ae mana tana nan wata me uban nauyi yar China ko Camera babu,Yanzu dan danna wayar ma da muke tana ebe mana kewa karbesu za ayi kwarai kuwa dan har an kwace ta yan mazan gidan nan tare da Sauran yara kaf za a siyo kayan abinci me yawa wanda zai dan Dade ana ci,Abbi kullum suna fita neman aiki duk tsufansu amma ba a dacewa.

    Khaleel ne ya fito daga wanka ko Vaseline babu a dakinsu dakin su Haneefa ya shigo da gajeren wandonsa kai Ku miko min Vaseline na labta a jikina,Sajeeda tace kamarka da shafa Vaseline,to ya zanyi kawai a bani na labta haka,kune ance Ku samu aiki kunki ai da mun huta,Khaleel yace baki da hankali in mutum yayi aikin ma ai sai abinda Hajja tace wlh akan nayi wannan tsohuwar ta Dameni gwara na bar gidan nan na koma gidan frnd dina. Haneefa suna dariya tace nayi mamaki da yanzu kowa baya ragawa Hajja to ko dama wai tsafin nata can gidan ta binne su ne? Ita ta sani ai gashi tun ba a je ko ina ba sun jawo mana muna gane kurenmu gaba daya me yafi zaman lfy dadi Ameer tun wuri ya shiryu gashi ya huta Allah sai ya zareshi a cikin mu suka koreshi Ashe gata suka yi masa aikin banza ni dama ni suka kora wlh da wannan wahalar,Khaleel sai masifa yakeyi yana shafa mansa a dakin ya gama sannan yace to Ku ban aron Cumb,Meenal tace Cumb daya tal a gidan nan na Umma da ta zo dashi a jakarta shi yake yawo a gidan nan kowa dashi yake taje kansa mata da maza bari na karbo ma, yanzu wannan Sumar dana tara ta common Cumb ba bu bare man gashi da sauran kayan gyaranta ai kamar mahaukaci ma zan dawo soon zanje wajen me aski dole na sauketa, Sajeeda tana dariya tace haba gayu tana ma kyau, gyara ne yasa yanzu da babu zaki gani very soon dole ina ji ina gani na sauke ta, gaskiya Aayan baida mutunci Allah wadaran sa daya kore mu akan shegiyar Mufeedan nan,

Khaleel yace ah lallai baku fara nadama ba me tayi muku yanda haka kawai muke biyewa su Abbi da Hajja muka sasu a gaba musamman Ku,Aayan ko wacce shara shi ake turawa,tun bai San kasar nan ba Hajja ke tura masa asiri tun muna yara har muka girma,ki tuna takura da akayi masa shi da Ubansa,kalli matayen da aka sa ya aura kuma aka sa ya sakesu,kalli irin yanda ake nuna masa shi da Ubansa ko makiyinka ai baka yiwa haka ba bare dan Uwa na jini,Allah wadaran halin Hajja me zuciya kamar ta fir'auna danka da jikanka ka jefa su a wani Hali duk sabo da son kudi.

    To mu ba irinku bane Sajeeda shekaran jiya dukkanmu Maza muka zauna muka tace tare da tankada mukayi rairayi munyi lissafi ya bulle dai dai dan haka mu Maza duk mun tuba wlh Allah ya ganar damu gaskiya kuma Aayan bashi da laifi yama yi kokari yayi biyayya,yana da damar da zai tattara su koma kasarsu amma ya zauna damu yana Shan bakin ciki,to mu dai yanzu ma Istingifari mukeyi ko mu nan ance miki Hajja haka zata barmu ba tare da ta asirce kowa ba, tunda tayiwa danta da ta haifa wa zata kyale kuma Uwa fa guda, yanzu kalli inda su Mommy suke mata rashin kunya kin San kuwa asirinta ne yake ta karyewa zai tonu,gamu dan muma mun gano gaskiya,da ai bamu gane ba musamman Ku mata masu karamar kwakwalwa,mu dai sai Aayan da Mufeeda,Allah ya bar mana Anty Mufee sai Mufee.

    Sajeeda tace kato da kai kana kiran wata yarinya karama da Anty anji kunya,ai ke bakin cikin naki harda Hassada cewar Khaleel kinga tafi ki kyau,ta auri Aayan sannan Ameer ma maybe Kanwarta zai aura,Me yasa yanzu samarin naki yan iska basa zuwa? Duk sun gujeki wlh tun wuri ki gane gaskiya,Haneefa tana ji da sauran mata duk sunyi shuru Khaleel ya gogesu tas ya kara gaba abinsa.

    Gaba daya sun hallara a Palo ana cin shinkafa dafa duka tasha manja tana tiri tiri sun saba da cin girkin yan gayu duk sai suka ji wannan ba dadi kowa turawa yake da hakuri,Abbi mamakinsa daya shine dare daya suka koma talakawa me yasa basu yi planning sun mallaki kadarori ba,a ransa ya tuna da fa talakawa ne su sai rufin asiri kuma aka samu Daddy ya basu aiki suka koma gidansa da zama,da sun San haka ne gwara a ginawa kowa gidansa daban da yanzu ba ruwansu,duk kudin kuma da suke samu a wajen bokaye suke karewa aikinsu kenan,kawai kudi suke kwasa a Companies suna abinda suke so basa tunanin su tattala sabo da gaba sai burin kawai su kwace Dukiyar Aayan data Daddy,Hajja kuwa ko a jikinta bata da niyyar tuba sai ma kwantar da hankalinta da tayi tasan dole Daddy zai nemeta ta dawo dasu dole su dora daga inda suka tsaya.
    Meenal ce a palon tace duniya budurwar wawa,Abbi ya harareta tayi shuru,Abbi sani kuwa kallon Khaleel yayi tare da cewa dan ubanka baza ku aske Sumar nan ba ko sai kace kan mahaukata,Khaleel yace haba Abbi yawa kuke ba kudi ba komai me kuke so yan mata su gani a kanmu mu birgesu dashi yar wayar duk kun kwace kuma ya kuke so muyi shike nan mu baza muyi nishadi ba kenan, Mujaheed yace ni wlh aka sake barin gidan nan zanyi me ake min sai fada safe da rana da dare.
   Hajja ta Galla musu Harara ba wanda ya kulata wanda ta tabbata da ace da ne da tuni sun bata hakuri,Hawaye Hajja ta fara tare da cewa an rainani bani da iko da kowa,shuru ba wanda yace mata kala,ta mike tsaye tare da cewa ai bani na dora muku talaucin ba da zaku tsaneni me nayi muku? Wlh in na gaji bar muku gidan zanyi,sai nayi magana ayi Banza dani wata tsiyar nayi muku da za a dauki karan tsana a dora min,to duk Wanda ya fasa baya kaunar uwarsa da ubansa,Abbi yace me akayi miki kuma wai? Gasu nan bani da iko nayi magana sai cin mutunci to wlh zan bar muku gidan nan, Hajja ta fashe da kuka, yaran gaba daya tsaki suka ja tare da mikewa daya bayan daya suka bar palon su Abbi ne ke bata hakuri.

    Zaune nake a palon Sama na Aayan,naci uban kwalliya cikin English Gown iya cinya nayi kyau,Yau na samu Salama Da kyar Aayan ya fita zuwa wajen Yarima yana nemansa yace bazai je ba da kyar na lallabashi sabo da ya Dameni da fitina ko kasa bana sauka sai dai su Meenat ke yin komai kullum sai ya sani kuka yace zan saba ni dai yau 1wk kenan ban saba ba.
  Abin mamaki 40mnt sai gashi naji sallamarsa har ya dawo, duk da damuna da Aayan yakeyi bana ganin laifinsa kuma bana jin ya isheni ko naji haushinsa Sam bana jin hakan sabo da sonsa da yayi min yawa bana jin akwai abinda zai nema na hanashi a duniya,Da ya fita ma duk sai naji ba dadi gidan amma jin sallamarsa wani Sanyi da dadi ya ratsani har na kasa boye farin cikina,. Tsayawa yayi yana kare min kallo yanda yaga na wani yi mugun kyau kamar a sace ni,murmushin da nasan yana kara min kyau na sakar masa tare da walwali da Idona cike da jan hankali ina daga zaune na bude masa Hannu ya kuwa karaso a hankali tare da shigewa jikina a hankali na mayar da hannuna tare da rungumeshi gwiwoyinsa suna kasa,Hannayena nasa tare da tallafo fuskarsa muka hada Ido nace sannu da zuwa kana na shiga tsotsar bakinsa kamar na samu Alawa me dadin gaske.
    Hannu na daya na sa a cikinsa nace muji ko kana jin yunwa dariya yayi sabo da yanda nayi kamar irin dana din nan, ina Sonki My Queen ya furta yana dariya sabo da yanda nake masa cakulkuli a cikinsa, mikewa yayi tare da kwanciya saman doguwar kujera ya daura kansa a saman lumtsumemiyar cinyata wacce ke sheki da santsi ga tsoka da girma sai kamshi takeyi ta ko ina,Yar rigar dama guntuwa ce,Hannu yasa ya wara cinyata wai bude min Kingdom din taki na gani ya warke jiya fa sau daya kika bani tal, shagwaba na fara

 nace Allah a'a amma ai ya dace ka dinga danne maitarka kullum ba fashi ka bari na warke sai na baka amma kullum kace Dan Dis,gobe kace dan Mitsili,gata kace kadan,nasan yau kuma cewa zakayi....kafin na karasa yace Dan Kucili, dariya mukeyi gaba daya yace tunda nake koyan hausa in baki labari wannan words din ne suke bani Wahala da dariya,abin dariya,wai Dan Kucili,dan mitsili,dan dis,dan kadan,dan Kis,Dariya mukeyi nace ai har dan Kucilili ana cewa,yana dariya yace to na yau Dan Kucili zanyi,nace naki sai na warke 1wk sai next wk,Ido ya zaro waje tare da cewa kawai mutuwa kike so nayi ni bazan iya ba,Ina wasa da gashinsa nace gidanmu na gado wai ya za ayi dashi ne? Aayan yace ki Bari kawai a gyarashi a sake sabon Gini sai a sa yan haya mu jira muji nan gaba ko Abbanku yana da rai ko ya rasu dole bincike za ayi first,nace to Allah ya kaimu,Ameen yace sai me kuma?nace uhm...uhm.. da dai zan fada kar kace ina da son kudi ne,fadi mana idan ma kina so waye baya son kudi kuma ai kudin mijinki kije so ko? Kai na daga ae,Lefe ni fa ba ayi min ba,dariya yayi tare da cewa duk kayanki? Ai wannan kawai siya mana kayi kuma ma ai har su Meenat lefe kuwa iya Amarya akewa, Ki kwantar da hankalinki idan ma har biki kike so sai ayi miki,nace a'a ni bana son biki ko wata Dinner kawai lefe nake so sannan ayi min Kamu, mene kamu kuma? Kamu da akewa Amarya idan ana gobe za a daura mata aure a sata a lalle,to ai gwara Dinner dashi,nace a'a ni duk wannan basa birgeni kawai Kamu za ayi min nima shine yake birgeni a duniya bazai yuwu ace ni har abada baza ayi min ba,kullum burina naga anyi min Kamu a biki sai kuma haka ta faru to duk da haka ban makara ba shi yasa nake jin tsoro kar na samu ciki ba ayi min Kamu ba,idan na haihu ai magana ta kare kuma na haifi dan dakan Kuka,Dariya Aayan yake tayi tare da cewa lallai har yau Kuruciya na nan,Dan dakan kuka kuma shege fa kenan,Dariya nayi nace ae ayi min Kamu ni dai ko idan na haihu nace dan dakan Kuka na haifo.

   Jibi Birthday na sai a hada da kamuna,Waye zaiyi Kamun to? Zakiyi Birthday party ne? Nace a'a ba wanda zan gayyata Meenat da Ma'eesha sun isa su sani a lalle,ga Ameer da kai kuma Ango kun isa shike nan,Aayan yau dariyar Mufee kamar ta kasheshi da shirmena,yace to sai na gayyato Yarima ma yazo ayi dashi ko,nace to Allah ya kaimu,Aayan ya kalleni yace Amarya an kusa saki a lalle,nace haka yake next wk zamu koma schl ma,Nan Aayan ya hade rai yana jin haushin schl shike nan bazai dinga gani na ba sai yamma,yace a bari sai nan da 2wks ki koma kinga kin kara 1wk kenan ko? Nace ae Allah ya kaimu,Bazan iya yini ban ganki kusa dani ba, schl ta wani dawo ya furta tare da sauke ajiyar zuciya .

    Na kalleshi nima nayi shuru sabo da bana so mu rabu ko na 1mnt,hannunsa naji ya tura cikin rigata yana Murza kirjina, sakon dai dai yake shigata babu gargada ban san sanda na shiga Maida masa da martani ba,daukana yayi cak yana rada min dan Kucili za a bani,banyi musu ba sabo da bana son na bata masa kuma kar ma yace na fiye Complain ba dama miji yace zaiyi wani abu sai mace ta fara Complain sai ki ga yana jin tsoron neman hakkinsa yana danne sha'awarsa sabo da yawan Complain,ko miji ya dinga zargin kansa Shi ba namiji bane ko bai iya komai ba baya sa matarsa taji dadi dashi sai kiga duk ya shiga damuwa da tunani baya birge matarsa shi.
  
    Meenat ce zaune Saman sofa tana Shan ice cream dinta tana kallon American film a Tv,Ameer ya shigo ya zauna gefenta shima sanye da riga me gajeren hannu da 3qtr sai kamshi yake yi,yace San min na Sha Ice cream din,Dazu ya Aayan ya kawo mana da yawa yana fridge,bana iya Sha da daya ni kawai in zaki bani a naki ki bani,Meenat ta turo baki haka ta ebo a spoon tace duk zaka rage min quantity ni ungo ni karbi ya bude baki kuwa Meenat ta zuba masa ya shanye tana Sha tana bashi sai da suka shanye robar guda sannan Meenat tace kaji dadi hankalinka ya kwanta mun shanye da kai,karo wani mu shanye again ,au dama kana iya Sha da yawa dan kar nasha nayi kiba kazo ka raba ni dashi, Ma'eesha ce ta cakare ta fito kamar zata je Dinner,Meenat kawai sai ta hade rai tam, Ma'eesha tace Sis zanje wurin Yarima yana palon baki,Meenat sai lokacin ta saki ranta tace to maza ayi sauri a dawo lfy ki gaisheshi..me Meenat ke nufi da fushinta da farko? oho.

    Kallon film dinsu suke yi sai katsam budurwa da saurayi suka fara kissing din juna a haukace,Americans ba kunya sai gashi ana tube kaya za a fara Sex,Meenat duk kunya ta rufe ta da sauri ta dauki remote zata canja Chanel,Ameer yace mene haka sai da kallo ya dauko dadi ai nan shine ainihin film din Horror movie ne ki tsaya ki gani abinda zai faru mana,Meenat tace ni ba yar Iska bace tana Satar kallon Tv kuma,tace haka kawai mu dan Allah ka kawo remote a canja ka wani kwace basai mutum zai kalla ba, Meenat taji ana shidewa a Tv Ameer ya ba da Amanna yana kallo ta dan kallo ta dauke kai tace yan iska kawai sai taga Masoya sun koma abin tsoro dama Horror film ne sai suka koma fada da zako zako hakora,mace ta bude bakinta wommm...Sai da Meenat ta buga kara tare da fadawa jikin Ameer, Ameer yana Jinta dan munafuncin Sa sai yace ai film din nan abin tsoronsa yayi yawa yanzu zaki ga ma sun koma kamar Dujal ance har mafarkinsu akeyi, na gani a BBC wani Horror rannan ana kallo a wani gida ya fito daga TV ya shiga jikin matar kin San Aljanune, Meenat ta kara kankameshi ta boye fuskarta a jikinsa taki dagowa,Ameer yana jin dadi a ransa a fili yaci gaba da cewa ai ba a barin irinku su kalli wannan sabo da idan suka ganku sukan iya Faso TV suzo wajenku,ni tsoro nake jiye miki dan yanzu zan fita sai ke daya bari na Canja Chanel,ya canja Chanel ya fara kamar zai Mike Meenat ta rikeshi kam ta makale a jikinsa tana roko Karya tafi,yace to sai dai ki dakko Ice cream ki dinga bani a baki sai na zauna idan ba haka ba tafiya zanyi.
   Da sauri Meenat ta dakko tace bari na baka idan Ma'eesha ta dawo sai ka tafi kawai,nan ta zauna damfamfam tana bawa Ameer Ice cream a baki yana sha yana latsa wayarsa ya Zama dan gata,a ransa yace wlh aure zance Aayan ya min kwana nan na huta nima.


AsmaBaffa


    KASUWANCI NA


         107-108


Official


By
AsmaBaffa


HOUSE OF HAUSA NOVEL,TASKAR SURAYYARHMS,TASKAR FIDDAUSI SODANGI,UWARGIDA,ASMABAFFA FANS CLUB gaba dayanku gps na gode da Sharhi da kuke yawan yi kunfi kowa shi yasa wannan page naku ne.

    Tnx etc da ake yawan fada basu damu Writers ba anfi son Sharhi Readers Ku daure kuci gaba munfi jin dadin typing da posting.Gp dina naga ana sanya da Sharhi ko an fara gajiya ne da Novel din a tafi Hutu???? Love u all fans.

     Ameer yana tunani ya zaiyi ma shima yayi auren nan ya huta,kwanciya yayi saman 3seater tare da Jan eriyar tunaninsa ya shiga nazari,Meenat na gefensa ta gama bashi Ice cream tana waya da kawarta ta schl,yawancin yan makaranta musamman yan Boarding schl idan suka hadu da kawayensu zage zage zaka ji yana tashi kawai ana shegiyar ya gari etc,yanzu Meenat ita da tayi Day schl ma wannan tsabiyar ta zauna mata Ameer na gefe ta daga waya kawarta tana dagawa Ameer yaji kawar ta duro ashar, Meenat tana dariya tace amma dai Allah ya tsine miki,Shegiya ai baki da mutunci,Kawar tace dan ubanki ke Hafsat Salisu ciki ne da ita daga biki, Meenat tace ke Dan Allah? ke Amai take yi,Meenat tace ai Hafsat Salisu matsiyaciya ce,ai Allah yayi yar iska a nan wajen,Kawar Meenat tace hmm ke dan uwarki Aisha Balarabe wai aure zatayi shegiya, Meenat tace ai tsinanniya ce Aisha ta kirki zamu je gidansu ai soon, duk wayar tasu a zage zage ta kare har suka gama wai nan hira aka Sha kuma sai gulmar frnds,Abinda yan mata keyi kenan ai bin diddigin kawaye ana munafunci wance taci gaba ko baya taci,taci gaba da karatu ko a'a,anyi mata aure dadi take Sha ko wahala,ya ta koma ya gidansu yake aikin kenan sa ido,haka ma'aikata ma burinsu suga a ina abokiyar aikinsu take kwana ya gidansu ko gidan mijinta ayi ta gulmarta,duk iyayinta Ashe kaza kaza, frnds cikin su idan ba wata a kusa sai ayi ta gulmarta kema kina tashi ayi taki gulmar aikin kenan ya kamata ayi gyara mutum yaji da kansa ma matsalarsa ta ishe shi,amma sai abinda ba ruwanka zaka damu kanka.

    Ameer ya kalli Meenat yace yanzu wannan wayar taku mene sunanta mene amfaninta? Gulma ko zage zage? Shuru Meenat tayi,abinda kika koyo kenan a schl din taki zagi da gulma,ki daina ba kyau kawai kuyi ta zagin juna sannan da hirar wasu kuna zagi wannan bai kamata ba babu tarbiyya a ciki,Last warning na miki wannan idan na kara Jin wannan zage zagen am serious sai na Zaneki a gidan nan,Meenat baki bude take kallonsa da mamaki yanda ya zage yake ta mata masifa ba ji ba gani,kuma ba alamar wasa a idonsa ita dai tayi shuru.

   Lokacin munzo sakkowa ni da Aayan muka ji wayar da Meenat ke yi har ta gama,haka muna tsaye Ameer ya fara mata fada,naji dadi kuma ya birgeni,yau na tabbatar Ameer yana da hankali sosai kuma yasan me yake,kuma na kara yarda da zancen Aayan cewar Ameer ya tuba ya canja halayensa sabo da ace da ne ba ruwansa.
   Karasa sakkowa mukayi nace Weldon Ameer na gode haka ake so idan Zama ya hada ka tare da mutum yayi ba daidai ba ka gaya masa gaskiya na gode,Ke kuma Meenat haka Ammah ta bamu tarbiyya?Ni ban sanki da haka ba wlh,Meenat zatayi magana nace dalla rufe min baki Banza ko kunya bakya ji,Aayan yace to fadan ai ya isa haka taji ta daina ko Kanwata? Meenat tace ae.

     Zama Aayan yayi tare da cewa Meenat ku shirya gobe akwai Kamun Amarya a gidan nan,Meenat tace wace Haneefa ce ko Sajeeda ko a cikin su Meenal ne? Aayan yace My wife Mufeeda,tace Kamu take so ayi mata kamar ko wacce Amarya, Meenat tace tabara ce kawai da samun waje kaine ma kake biye mata,ni kuwa nace ae anji din ina ruwanki,Meenat tace wlh ba wani Kamu da za ayi miki ya wuceki sai kallo,Ameer yace ina ruwanki? Ma'eesha ta shigo itama dariya tayi tare da cewa bata lokaci ki Bari a hada da sunan Baby idan kin haihu a kama ki,Haka duka suka ki yarda dole Mufee sai hakura nayi nace Birthday din ma na fasa shiryawa a gidan,Aayan yace to gobe Ku shirya akwai surprise a gidan nan kuma gift ne na wife dina, amma kar wacce tace zata ji tsoro,muka ce to Allah ya kaimu.

    Washe gari mun gama shiri muna jiran Surprise na Aayan,Ameer ma yace baza a barshi a baya ba,5pm dai dai sai ga Aayan ya shigo tare da securities dauke da akwatuna ana shigowa dasu sunfi guda Ashirin,baki muka bude muna kallo aka gama jere su kaf suka fita, sallamar Yarima Bobo muka ji tare da Mace dattijuwa a bayansa amma ta rufe fuskarta da Mayafi sai dai da ganinta Hutu da jin dadi ya ratsata, gashi kafafunta da hannayenta da muke gani fara ce amma ba kar ba sai sheki takeyi,wani lace ne a jikinta na alfarma da gani yar gayu ce,sai kamshi takeyi, Doctor din dake Kula da Ammah kafin ta rasu muka gani, Uwata zauna ga kujera cewar Aayan,mamaki ya rufeni wai uwarsa,to wai wace ne haka,dattijuwar ce muka ji tana kuka amma kamar mun San muryarta,a hankali ta bude mayafinta tare da Cewa Mufeeda ta,zo nan Mufee ta,Meenat Ma'eesha nice fa Ammanku,Ammah ce,nan take muka kalleta sosai ba Shakka Ammah ce ta Sha Hutu,to ita bata rasu ba,nan tsoro ya kama mu na tashi da gudu ina fatalwa...fatalwa....Meenat ma suka Mike tare da rufa min baya muka fada Bedroom tare da boyewa,daga su Yarima har Ammah dariya sukeyi,Haka ma Ameer duk da bai Santa ba,Qur'ani na dauka,Meenat ta dauki carbi,Maeesha ta fara Rabbana atina muna ta yi kamar makarantar allo,tafiya muka ji za a bude kofar muka kara Volume din muryarmu ina Yaseen....Meenat na Lahaula Wala quwwata illabillah,
   Aayan ne ya shigo aiko muka manne kanmu waje daya,yace baku da hankali wai Ammah taku ce bafa mutuwa tayi ba,idan fatalwa ce taya zaku ganmu da ita,dama ba mutuwa tayi ba turai muka kaita akayi mata magani,shine abinda nake ta cewa zan baki wanda yafi miki ko mene a rayuwa,ita ce gift din tawa,surprise dina kenan,Mufee tace kuji haka kawai munga gawarta kiri kiri kuce waye waye, wlh Allah bata mutu ba Ammah ce kuzo muje Yarima zai muku bayani.
   Da kyar Aayan ya lallaba mu muka fito,amma sai buya mukeyi a bayansa na manne fuskata a jikinsa Meenat kuma taja rigata ta rikeni,Maeesha kuwa da tafin hannu ta rufe idonta.

     Har Palo muka zauna can nesa inda ba ruwanmu da Ammah,Ammah mamaki takeyi Ashe duk son da kakewa mutum ya mutu kana ihun Kuka da ace zai dawo kowa gudunka zaiyi bazai Zauna da kai ba,Allah me iko,Muryar Yarima muka ji yace a bude taro da Addua Ameer,Ameer  Ashe Malam ne yanda ya dinga zazzaga addua ba a magana.
    Yarima yace Mufeeda kece Babba ya dace Ku bamu hankalinku,Alhmdllh kamar yanda kuka gani Ammah ce taku ba mutuwa tayi ba kuna mamaki sabo da kunga gawarta a kwance,to wannan ba shirin kowa bane face nawa,idan baza ki manta ba lokacin da akayi aurenki da Aayan ya tafi bai kara waiwayonki ba,ko gaisuwa bai miki ba,kuma zaki tuna da kika ce masa Ammah ta rasu ko damuwa baiyi ba,sannan nace nan gaba idan kika ji rawar dana taka a aurenki da Aayan har kyauta sai kin min,nace ae anyi haka duka.
   Zakituna me Daddyn Aayan ya fada miki cewar labarinki da Aayan ya bashi shine yasa yace dole sai ya aureki ko? Nace ae haka ne.

    To lokacin da Aayan ya sameni da Zancen ni na kara cewa kin dace kuwa ya aureki yace shi bai yarda da tarbiyarki ba kuma da alama kina da son kudi,baki sani ba sai da muka dinga bibiyar rayuwarki sabo da ba auren mutum haka kawai shi yasa ake so har kullum ace mutum ya Zama na gari sabo da irin wannan kuma alhmdllh bamu samu wani mummunan Hali naki ba sai wanda ba a rasa ba wanda kowanne dan Adam yana da aibu ko yaya ne bazai yuwu ace 100% kake ba,nace ae, idan munzo miki da zancen ba lallai ki yarda ba a wancen lokacin,kuma lokacin kin kawo bukatar taimako na aikin Ammah idan muka ce gashi gashi zaki ce ba dan Allah muka zo ba,kuma lokacin Aayan baya son wani aure umarni kawai yabi,shine nace mu bari sai mun kai Mahaifiyarku asibiti tunda ba ranga ranga take ba sai mu fada mata muji,bayan an kaita likitan yace Ku fita za a duba ta lokacin muna Office din a can ciki,a nan muka sameta da maganar,Tayi farin ciki kuma tayi Naam,amma tace mana ko da ta rasu ga Amanar yaranta nan Aayan ya rikesu,kuma mun karba,sai tace kina da wani Hali daya wanda bata Sonki dashi Aayan yayi kokari ya canja ki,nan tace mana ke akwai son kudi bata so abin yayi nisa ya kaiki ga halaka duk da cewa tasan talauci da nauyin dake kanki yasa wannan halin ya shige ki.

    Tace amma baza ki canja ba sai in kinsan bata raye sannan Zama ki yarda ayi auren,nan ta shirya mana dabara,Ammah ce tayi magana tace kwarai Mufeeda nice na shirya musu komai sabo da ki fara koyon Darasi a duniya ki san cewa Kudi ba shine komai ba,duk abinda Allah ya tsara shi zai faru,sai karfin addua kan sawa Allah ya canja,ina Sonki fiye da komai a duniya shi yasa Nace suce miki an farkeni baza a dinke ni ba sai kin yarda anyi aure nasan wannan zai sa ki yarda ayi miki auren sabo da Yarima ya bani Labarin Aayan kaf a asibitin,kuma naji tausayinsa,na yarda yaron kirki ne zai iya rike min ke da Amana,kuma naji kina jin tsoronsa shine ya dakeki kika min karya kika ce kwalabati kika fada,shine ya daukeki ya hukunta ki kika ce min kina gidan kawarki neman taimako sabo da kar hankalina ya tashi,to Mufee kin yarda kuma kinyi abinda nake zatonki wato dangina da dangin Mahaifinki sun daura miki aure,sun sani kuma makwafta sun sani,Alhmdllh an baki sadaki kin taho da burin Ammah dinki dole ta tashi sabo da tuna ninki kudi da aikin asibiti shi zai sa na rayu ba Allah ba,ya kika ji da kika ga basuyi tasiri ba na rasu a lokacin kinga hukuncin Allah,Meenat baki manta ba nace muku naji a jikina ta hadu da Alkhairi kuma na bar muku wasiyya Ku bata ko? Meenat tace ae kuma mun fada mata ashe dama kin San komai duk abinda kika fada kuma ya faru,Murmushi Ammah tayi tace to lokacin da kuke kuka kuna suma lokacin aka canja gawata wacce a asibitin idan baku manta ba Doctor ne ya daukeni tare da canja min daki lokacin aka daukeni aka kawo wata baiwar Allah wacce tayi hatsari da dadewa an rasa danginta tana motuary aka yi mata wanka tare da hada ta za a sa Alummar musulmai su sallaceta akaita makwanci ,Dangina dana Babanku duk sun San ban mutu ba,kawai kallonku sukeyi,a boye Yarima ya sanar musu amma basu San dalili ba,shi yasa kuka ga basu wani damu ba suna ta harkarsu ko? Nace kwarai kuwa ko a jikinsu a lokacin.

   Shi yasa aka hanaku Ku bude gawar lokacin da za a kaita kuna ihu da kuka lokacin ni kuwa tuni anyi min Visa ina Kukan rabuwa daku cike da tsoro kar na mutu da gaske,Aayan da Yarima ne suka kaini U.s acan aka yi min aiki da komai na warke,naso nazo na ganku Amma Aayan yace min baki shiryu ba kina nan da son kudinki na jira tukkunna.

    Aayan ne ya karbe zancen da cewa shine dalilin da yasa kika ga na Dade ban zo wajenku ba kina Amarya,ina U.s sai da Ammah ta samu sauki muka dawo ni da Yarima lokacin baki ga dana zo ba bana baki ko kwandala ba ban kuma siya miki komai ba,lokacin kuma tunanin ki zaki samu kudin Kasuwanci,ni kuma na nuna na fiki wayo,na hanaki sisi,sannan dana kaiki gidana na baku abinci garau garau Ammah ce tace nayi miki haka zaki kara hankali,tun kina tunanin zan saki kudi kuji dadi sai kika ji shuru,abinda kika ce na baki shi nake baki bana kari,sai da naga kin fara gane gaskiya,sannan na fara sakar miki sai naga ma kawai ma baki San wani kudi ba,sabo da Dubu biyu a wajenki kudi ce,nayi ta miki gwaje gwaje da dama baki gane ba,yanzu Ma Ammah ce tace ta gaji tasan yarta ta fara hankali ta girma ta hakura gwara ta dawo ta ganku,kuma da baki hankali kin canja ba da baza ki ganta yanzu ba,Yarima ne karfin shirya komai kuma shi ke yawan zuwa ganin Ammah a Us,shi yasa rannan muka je tare har kika yi fushi dani dole na dawo ba shiri, gata nan Ammah taga ina sonta da yawa sai garani takeyi na Zama mijin tace,Dariya Ammah tayi tare da cewa Allah kyauta Aayan,Yarima na dariya,Ameer kuwa sai yanzu ya fahimci komai,yace Ammah sannu da zuwa ni Cousin din Aayan ne ga Meenat nan ta rainani gaba daya kullum sai ta zageni a gidan nan,Dariya akayi gaba daya amma banda ni wacce nake hawayen bakin ciki,sam ni abinda Ammah tayi naji haushi gaskiya kuma bata kyauta ba,akan wannan ta iya sawa aka shirya ta rasu jibi irin kukan da mukayi da halin da muka shiga na rashinta, yanzu baza ta iya yi min fada na Canja ba kawai sai tayi mana haka yau gashi har Meenat tayi Candy anfi 1yr, kuma tasan Aayan a lokacin ba sona yake ba dan tana tunanin na gari ne kawai sai ta yarda nayi wannan auren da wuri gashi ni har ma nafi sonsa,kuma har Aayan ya rufeni shi da Yarima, gaskiya Ammah bata kyauta mana ba ni banga amfanin hakan ba amma wata zuciyar a raina tana sanar min fa ai na shiryu kuma nayi hankali sau nawa Ammah na min fada na daina abinda nake amma naki ji,to kuma idan ma naso kudin ai duk akansu ne tunda su nakewa komai,dan su nayi,sai kuma aga laifi na ai kowa da halinsa, ya Ammah za tayi da mutanen unguwa fa wanda suka Santa lallai za a dinga fyalla gudu kuwa.

    Meenat kuwa da Ma'eesha duk sun tafi sun makale a jikin Ammah suna ta murna da hira tana shafa Kansu,Ameer ma yace shima Allah sai ta sa masa albarka,haka ta shafa kansa daya tura mata,amma kuma Ammah hankalinta baya jikinta ya tashi matuka,hankalinta na kaina wacce tafi so a duniya ganin ina kuka naki kulata,kamata yayi ace ni ta fara shafawa ba wasu ba,Aayan ma hankalinsa ya koma kaina yar gwal dinsa na kuka kyautarsa bata birgeni ba kenan,Ammah ce       tace Zo Mufee ta kinji? Ta Mike zata zo wajena da sauri na Mike tsaye tare bin hanyar wani Bedroom wanda nake so na dauka cewar nawa ne ni kadai a sama kusa dana Aayan da muke kwana,nan na shiga kawai nayi kwanciyata a saman Bed,da sauri Aayan ya biyo bayana amma na sawa kofar Key,ko waye gaskiya zai iya jin ba dadi idan akayi masa haka Mufee tana da gaskiya cewar Aayan a ransa.
  
   Magiya da lallashi ba wanda bai min ba naki ki magana,Haka Ammah tazo da kanta tayi tayi naki,su Meenat ma,Yarima da Ameer duk sunyi sun hakura,Aayan yace suje kawai zan huce ne.
 
    Suna Palo suna ta hira har Ammah ina jiyo hayaniyarsu,Suka ci suka Sha,Ammah kuwa Aayan cewa yayi ta hau sama ta zabi daki ko a bata part guda tace a'a a dakin su Meenat zasu dinga kwana suna hira da yaranta kafin ta koma gidan can tsohuwar unguwarmu.
    Yarima yace Ammah Aayan ya miki magani kin warke ni kuma ai na siya miki gida hadadde ciki zaki koma,Ammah harda kuka su Meenat sai godiya suke masa,Ameer yace to ni kuma Mota zan sai mata insha'allah,Mamaki Ammah takeyi har ni kaina da nake labe ina jin hirarsu Allah haka yake ikonsa ka gama Shan wahalar duniya ba sai ya yanka ba wasu ma sai kaji dadinsu,suji kanka lallai ba a san wanda zaiji kanka ba a duniya ba sai lallai danka daka haifa ba.

    Ammah duk wannan baya gabanta hankalinta yana kaina dana ki kulata,Haka har suka tafi tare dasu Meenat tayi wanka tare da shirin baccinta suma haka sai suka ci gaba da hirarsu suna ta bata labarina da abubuwan da suka faru bayan bata nan,da halayen yan gidan su Aayan etc da kyar Ammah ta iya bacci sabo da tuna nin naki saurarta na kasa yi mata Uzuri,kuma Danni tayi hakan dan rayuwata ta inganta amma na kasa Fahimtar me take nufi,Kuka nake tayi a daki ni an tozartani a gaban kowa ance ina da son kudi har Uwata tayi karyar mutuwa sabo dani, kuka nake sosai Aayan yana jikin kofar yayi yayi na fito mu kwanta naki yarda,shi kuma bazai iya bacci  babu ni ba ya riga da ya saba,kukan nan nawa yana kona masa rai,tun yana rokona na fito mu kwanta har ya hakura yaje ya kwanta amma kasa bacci yayi gaba daya ya shiga damuwa sai tsaki da juye juye yakeyi ya rasa ya zaiyi ya iya bacci ba tare da ina jikinsa a kwance ba,Bai kara Sanin lallai Ashe yana sona kamar ransa ba sai yau,ko baiyi komai ba ace yana ganina a kusa dashi.

   Cikin dare wurin 1am ya kara zuwa ya rokeni na bude masa ko bazan je wajensa ba naci gaba da bacci na ina jinsa,har ya gaji ya tafi,2am ya dawo wai dan Allah to na bude ya bani abinci naci tun rana banci komai ba, nan ma naki kulashi Sai ma baccina da nakeyi.
   Haka ya kusan kwana a hanyar dakina da dakinsa sai da yayi sallar Asuba sannan bacci ya daukeshi cike da bacin rai.
   Washe gari Har Ammah suka shiga kitchen suka shirya abinci ana ta Harka ba Aayan ba ni,shi yana baccin gajiya,ni kuma naki fitowa nayi wanka na da komai yunwa na kwakulata amma naki fitowa ko kadan,Sai haka suka hakura sukayi breakfast har Ameer, misalin 12pm Aayan ya Sha wanka direct dakin da nake ya nufo cike da hasala yace bude kofar nan ko na bude da kaina yanzu kafin na irga 3 tsoro da tausayinsa naji tun jiya yake abu daya na tabbata ko kansa bazai wa haka ba,ina fushi kamar zan fashe na turo baki na bude kofar, shigowa yayi da sauri ya rungumeni a jikinsa yana why? Babyna me yasa haka? Zaki kasa Fahimtar mu,idan laifi ne hakan kiyi hakuri baza a sake yi miki ba amma dan Allah ki Kula Ammah ko zata ji sanyi baki ga yanda ta damu ba sai zancenki take min kullum bata da burin da ya wuce Mufeedanta ranar nan ma fa da kika Dameni ko da budurwa nake waya nace miki watace yar Us Ammah ce fa kuma lafiyarki ta tambaya a lokacin,dan Allah kiyi hakuri ko abinci kici kalli duk har kin rame,ina jikinsa yana ta lallashina ina sheshekar kuka harda na shagwaba,yace ni Allah bazan je wajenta ba tunda tayi min haka ta tafi ta barmu Ashe tana raye kuma ka boye min bazan je wajenta ba,Ok to naji ya isa haka kukan Zauna bari na kawo miki abinci kici kinji mufeen Ammah? Nace Allah ni ba tata bace ka daina fada min,a raina mamaki nakeyi wai Aayan ke nuna min so haka,ashe yana sona haka ai har tsalle nayi da birgima a saman Bed sabo da murna Aayan na so na da yawa.
  Ammah ya fara gaisarwa cike da girmamawa,su Meenat suka gaishe shi yana tsokanarsu sun samu Ammah sun manta da kowa,Ammah tace ina mutuniyar? Yace  hmm da kyar ta yarda zata ci abinci sai yanzu ta bude kofar da kyar sai da na Sha fama tun jiya nake abu daya,Farin ciki Ammah tayi lallai Aayan yana son yarta sosai kuma yana kula da ita taga zahiri a jikin mu kuma su Meenat sun bata lbr,Abinci Meenat ta hada masa a tire ta abawa Aayan,Ammah tace nasan Halin abata akwai zuciya ka bita a hankali zata sameni ne,Aayan yace to ya nufo dakina, sai da yasha fama kafin ma naci abincin sai da kansa ya shiga bani a baki shima yana ci,da kyar nake karba,sai yace dan Allah ki hadiye pls sannan zan hadiye,idan ya takura min na fashe da kuka,bayan mun koshi nace to sai ya fitar min a daki,yace kai Sweetheart ki Bari ko hira muyi mana naji dadi kinga jiya ko bacci ban iya ba bakya kusa,nace ni ba ruwana ka tafi ko na barma dakin kawai,Haka ya hakura badan yaso ba ya fita,naji tausayinsa sai nace dawo to ka kwanta amma 2hrs kawai zaka tafi,ba musu ya dawo na nuna masa bed tare da cewa kwanta to zan tayaka baccin,Dadi ya lullubeshi nima haka sabo da nayi missing dinsa so nake naji duminsa,key na sawa kofar sannan na kwanta a gefensa ina kunkuni,jikinsa ya jawo ni yana aikin lallashina yana so ya danyi Romancing dina amma yasan bazan yarda ba fushi nake dasu gwara ya lallabani haka kan kace me bacci ya kwashe mu muna makale da juna dama baccin bai ishe mu ba,Ammah duk ta matsu ta bar gidan sabo da kunya take ji Zama gidan yarta jira take Yarima yazo a canja mata gida.
   Ameer har sun saba da Ammah kamar ummansa haka yake ji da ita.

   Kwanan Ammah uku a gidan nan ban kulata ba ko ganina bata kara yi ba tun zuwan farko,Aayan ma bana sakar masa fuska bana bari ma ya rabeni tun rannan da nace zan tayashi bacci ban kara bari ko yatsa ya rike min ba,ya shiga damuwa har ramewa yake yi,Ammah kuwa har da na sani takeyi da bata shirya hakan ba ta barni da halina,Yarima yace suyi hakuri zan sakko ne,Ammah tace tunda ta huta a kaita gidanta tare dasu Meenat gaba daya,Aayan yace ai shi bai yarda ba baza a dauke masa su Meenat ba,Ameer ma yace gaskiya basu yarda ba,Ammah da kyar ta lallabasu tare da ganar dasu har suka hakura,Aayan yace Mufee fa ai dole a tambayeta,Ammah tace kyaleta ba komai itama zata zo da kanta ne ta neme mu,Yarima suna zaune su Meenat murna kawai sukeyi da zumudi ko ta kaina basa bi suka tattara nasu ya nasu kaf suka shirge a mota,sannan Aayan ya rakasu wajena wai zasu bi Ammah su wani bakin ciki ya kara dirar min,mun saba da rayuwa tare da yan uwana kullum muna tare ina ganinsu ina jin dadi muna abubuwanmu sabo da tare dasu Meenat nazo gidan miji ban san zafin rabuwa da yan Uwa ba sai yanzu gashi mun kara shakuwa,tare muke kashewa mu rufe,su bani shawara na basu,su suke tayani ayyuka da komai ba ruwana da wasu masu aiki sai masu wanki da gyara Compound,nan take na kallesu kawai na fashe da kuka,suma suka rushe da kukan suna bani hakuri,nace Meenat kuma yanzu shike nan kun tafi ni kadai zaku bari?ai sai ku bari sai nan da kwanaki sai ku bi bayan Ammah amma ba komai kuje rayuwa ce, ita Ammah ai ta saba da zama ba mu,ta saba da rayuwa ita kadai shine yanzu daga zuwanta zaku manta dani Ku bi bayanta ko? Meenat tace gani mukayi idan mun barta baza taji dadi ita daya ba,ae Amma ni kuma fa kunyi tuna nin haka? Ita da tayi tafiyar muke tunanin bata raye fa mun hakura ma da ita shine zaku bita tun yanzu? Shike nan mun fasa Binta bari sanda kika yarda shike nan,Da sauri su Meenat suka fita suka sanarwa da Ammah,dariya tayi tace da gaskiyarta lallai Mufeeda na yarda ta Zama Babba ta kara hankali kuje Ku dawo da kayanku ni zan tafi Ku bata hakuri daga baya sai kuzo ku yini kwa dinga yi min.
  Haka suka dawo da komai nasu inda yake,Ameer yafi kowa murna,Aayan ma yaji dadi da basu tafi ba sabo da yasan an bar baya da Kura shi zai sha wahala dani kafin na huce.
   Ma'eesha ta dawo tace Ammah sun tafi da Yarima sis gamu mun dawo,Good for u nace kawai sannan na juya nayi kwanciyata.

     Bayan sati daya da dawowar Ammah Yarima ne ke dawainiya da ita tare da Ameer su suka kaita danginta can kawai tare da Maiduguri duk sunyi murna tayi musu bajinta ta dawo katon gidan da Yarima ya siya mata na alfarma,ga yan aiki mata dattijai masu kwari har biyu,da me gadi namiji daya, gidan ba abinda babu na kayan alatu da ci da Sha.
   Haka ta zauna a dan gidanta,Yarima ya kai Ma'eesha da Meenat sau biyu sun mata yini guda,ni kuwa ba ruwana fushi nake da kowa bana kula kowa sai Ameer,Haka Aayan ma kullum da sha'awarsa yake kwana yana tashi,bana kulashi babu yanda baiyi dani ba amma naki lallashi ba adadi,har Ameer yasa ya bani hakuri naki ji ,Yarima yace ba ruwansa sai dariya yakewa Aayan yanda duk ya fita daga hayyacinsa ya rame kullum tunani  da damuwa yakeyi,har kasa jurewa yayi ya Sanarwa Daddy wai idan nazo gaisheshi ya bani hakuri ya lallaba ni,Daddy yace ba ruwansa ya kula da matarsa kowa haka yake hakuri.
   Ni kaina tausayin Aayan nake ji sosai ganin halin damuwar da yake ciki,kuma shi yake kula da ganin naci na koshi,amma ba ruwana da shi kuma ba wai dan bana sonsa ba sai ma tausayinsa da nakeji.
  Sati gudan da mukayi bana kula Aayan kullum gyaran jikina nakeyi tare da Shan tsumi na masu Inganci,ina gyara jikina wanda Maman Sayyah kawata ta koya min hadawa da kaina,maza irin su Aayan sai da gyara sosai kwai kwarzaba,nayi mamakin da naga yana iya daurewa amma nasan a wahala yake kawai na rashina,Meenat ma duk sun fahimci yanda yanzu bana kula Aayan yana cikin damuwa, zuwa wajena suka yi tare da min nasiha sosai ba laifi kuma ta shageni sun tunatar  dani ina cikin fushin Allah da Mala'iku, bayan sun tafi na tafi Dakin Aayan amma baya nan,gyara dakin nayi sosai tare da toilet,haka gaba daya part din mu sai dana gyarashi Neat sannan na sauka kasa,Ameer dasu Meenat sai murna sukeyi da alama na daina fushin,da kaina na shirya girki na me shegen dadi,Pounded yam da egusi soup sai farfesun Kaji nayi tare da shirya lemuka kala biyu na gama komai na kwashi na Aayan a flasks na Alfarma na kai tare da shiryawa a bedroom dinsa, lemuka ne kawai na barsu a fridge sai ya dawo zan kai masa.

     Ina yin Sallar Isha na shirya cikin kayan bacci na ala tsine ba abinda ba a gani a jikina sunmin kyau,ko ina kamshi nake fitarwa abina nasa Hijab kato da niyyar sauka kasa naci abinci tare dasu Meenat,ina fitowa Aayan kuma ya hauro saman muka ci karo,yana ta kallona ganin haka yasa na juya zan koma Bedroom da sauri,hijab dina ya jawo na dawo baya,ido muka hada ina shirin fara kuka yace me nayi miki wai kike min haka? Shuru nayi yace fine jeki Allah ya gani kuma yana kallonki yayi gaba abinsa ya barni a tsaye,fasa sauka nayi nabi bayansa zuwa Bedroom dinsa yana kallona yayi banza dani ya fada toilet tare da yin wanka ya fito ina kallo ya gama shirinsa ina zaune Saman Bed,na fita na kawo masa lemuka tare da Fruits salat na ajiye,ya kalla tare da cewa kwashe abincin bana ci ni alhalin yunwa yake ji, shuru nayi ban kwashe ba,tsawa ya buga min ba dake nake ba,sai da na tsorata matuka,zuwa yayi tare da hayewa Bed dinsa yace kwashe ki bar min room bana son ganinki pls,Karfa ko ya daina so na haka nake tunani,kuka na fara masa ba tare da nace masa komai ba, idan na tashi sai na ballaki a room din nan bana ra'ayinki fice min da gani, Kukana naci gaba da yi nace an cuceni ace bazan yi fushi ba,kuka boye min Ammah ta bata raye kuma shine aka zo ake ce min ina da son kudi a gaban kowa duk an rainani,bayan ni ba haka nake ba maimakon a lallasheshi shine za a balla ni,barin gidan ma zanyi gaba daya tunda haka ne.
   Wanne hakuri ne ba a baki ba? Ya kike so ayi miki? Yarinya ce ke? ai dai na hakura har girki nayi ma kace wani baka ci kai,kuma ka tsaneni baka kaunata baka son ganina ai shike nan bari na tafi.
    
   Shuru yayi a ransa yana me jin dadi wani Sanyi tare da Hamdala ga Allah,muryarsa naji yace zo ki zauna akwai maganar da zamuyi kuma in dai baki karba ba kawai na daina kulaki ba ruwana dake,a raina nima sai murna nake,cike da shagwaba na zauna a gefensa nace gani to ai ko ina turo masa dan lips dina me kyau da birgewa,kallona ya tsaya yi na gama birgeshi.

   Wannan page na yan gps ne gaba daya sabo da wannan babban page ne babu wanda yayi zaton Ammah na raye abin mamaki,sai nan gaba za a kara Jin yanda akayi corner dasu Mufeeda ha Ammah ta barsu a zuwan ta mutu dole ba wannan ne kadai dalilin ba akwai wani.


  Tnx fans! ayi hakuri da typing errors.

AsmaBaffa
Reply
#2
    KASUWANCI NA



          109-110



Official



By
AsmaBaffa


      MAMAN 2 KIDS and MOM INTEESAR wannan page nakU ne sabo da jajircewarki a Sharhi.

  HUMAIRA sarkin Sharhi ina gaisuwa me tarin yawa.


  AUTA ina kika boye tare da ASYCOOL shuru Allah yasa lfy.

Manya manya maganin kanana Jinjina nake muku
FLOWER
MARCYCOOL
ZAINAB ATIKU SALAMA
SAMEERAN GAYA
HAFSAT KHAIRAN
MAMAN MEENAT
MOM SUHAIL
MRS HAMZA
MRS UMAR
MRA FAROUQ
JANNAT
MAMAN WALEEDA
QUEEN MERMU.
  
           Ido ya lumshe tare da budesu tar a kaina,kallonsa nakeyi cike da so tare da kewa shima hakan,wani kallon so muke aikawa da juna dadi na ratsa mu, magana ya fara yi min cikin nutsuwa,Mufeeda ya furta cikin muryar tausayi da lallashi,Kallonsa nayi sunan da ya furta har kwakwalwata haka naji kamar wata na'ura ce ta ambaci sunan haka nake jin dadinsa.
   Magana yaci gaba da cewa tunanina kinyi hankali Ashe ba haka bane,an miki bayani sai ki fassara abu bai bai,kin kasa Fahimtar me ake nufi,yanzu abinda kikayi kin kyautawa Ammah kenan,mahaifiyarki guda,ta miki komai a rayuwa ance ta rasu kin damu kina kewarta ance bata rasu ba ta dawo akwai dalilin da yasa ta shirya hakan,ba wacce take so sama dake,bata da magana sai Mufeedanta,tazo har gidan mijinki da kike aure amma kika ki Kula ta ko kallo bata isheki ba,mutumin da yayiwa Mahaifiyarsa haka waye bazai masa ba,iyaye fa basa laifi wurin yaransu,Meenat su fiki hankali,mahaifiya guda kika ki kulawa,kika wulakanta,tana can da bacin ranki Allah ma na fushi dake,sannan ni ban miki komai ba ina mijinki kalli abinda kika dinga yi min kan abu kalilan kin bani kunya,yanzu gobe zamu je ki bawa Ammah hakuri ki shirya idan kin yarda idan baki yarda ba to,Da sauri nace ni bazan je ba na daina kulata tunda tayi min haka, cike da bacin rai yace to tashi kije nima ba ruwana dake.

    Kin tashi nayi tare da yin shuru sai da aka kwashe 15mnt sannan ina kunkuni nace to shike nan ai zanje amma Allah bazan gaishe ta ba tunda tace ina da son Kudi,Hararar wasa ya jefo min yasan na hakura ma tunda na yarda zanje,abincin fa baza Kaci ba? Kince baza ki gaisar da Ammah ba ta ya zan ci abincinki,baki na turo ai dai nace idan Naje kawai zance Sannu da zuwa Ammah amma Allah bazan gaisheta ba,to ruwa kawai zan sha nima,kai dan Allah Nafa sha wahala wurin girkin nan na bata lokaci nayi maka da kaina,baka ji dadinsa ba pls Kaci ko kadan ne? Bazan ci girkin wacce bata gaida Mum dinta ba,da ace kina gaisheta sai naci,shuru nayi sai da naga lallai bazai ci ba nace to zance mata Sannu Ammah ni dai bazan ce ina yini ko ina kwana ba Allah sai in kar Kaci abincin kuma ai nayi kokari ma.
  Shi kanshi yasan ma na huce gaba daya sai yace to zanci badan halinki ba,ina murna na cire Hijab dina na ajiye gefe,ya kalleni sama da kasa yaga kayan Harka iya kaya,Nayi kyau ga kayan baccin matsiyata dasu komai ana gani, ina sane nake kara girgiza jikina ko ina rawa yakeyi na zuba masa komai kawai na dauki Hijab dina zan mayar jikina yace noooo pls ki barshi haka zo ki tsaya a gabana,haka ya tsayar dani kamar wata soja yana cin abinci yana kallona na kasa tsayawa waje daya sabo da na tafi da Imaninsa ina sani nake girgiza jikina wai irin na gaji da tsaiwa sai kukan shagwaba nake masa ina dire diren kafafu shi kuwa karfin Hali kawai yake yi tuni hankalinsa baya jikinsa idonsa ya canja da kyar ma yake kokarin cin abincin hankalinsa yana kaina.

    Bai ma gama ci ba naga yace kwashe na koshi,na kwashe komai na mayar kitchen sannan na koma dakina na kwanta a bed tare da yin dai dai wai irin Jan aji nasan dole zai biyo ni,Brush da shiri ya sake ya fito yaga bana Bedroom din,Wayata ya kira yaga ban daga ba,ya kara kira shuru ina kallo kuma,Da kansa ya Mike ya nufi inda yasan zai ganni,hango ni yayi na baje ina baccin karya amma tunaninsa baccin gaske ne,wani juyi nayi me Jan hankali,light ya kashe tare da haurowa Saman Bed din,yanda naga yana abu a rude shi ya bani dariya har na kasa rikewa na saki abata,cakulkuli ya fara min muna dariya yace dama kina kallona ko? Nace Oya let's go,ai Bazan iya matsawa nan da can ba kawai mu kwanta a nan, yau ban bari ya fara min komai ba,ni na fara Sabo da nayi Missing din mijina da yawa,kamar zan cinye masa lips tare da tongue haka nake tsotsesu da zafi zafi, dadi ya gama rufe shi kawai wani nishi mukeyi,Bana iya cewa komai sai dai nace Miss u Baby,Shima haka can kasa naji yace yau Dan Ficici za a bani,Lokacin ina jin dadina ya min yawa bana hayyacina nace a'a yau kamfatowa zakayi,yace Allah? Nace ai Kwaso kawai, yace an gama,ba karya kuwa ya kamfanta dan yau nafi ko yaushe jin jiki a hannunsa,ba karamar wahala nasha ba,tun ina kuka dadi sai da na koma na wahala,sabo da ban wani saba ba,kadan na saba Bazan iya dauke yanda yake so ba ba tare da na dan sha wahala ba yanzu sai nan gaba,har yau sabon nawa ba wani me yawa bane sai kuri idan anzo kuma na fara kuka ido ya raina fata,shi kanshi Aayan ya san iya limit din da nake kaiwa ban gajiba,shine yake so dole na saba sai yazo wanda lokacin na gaji sai ya dinga Dragging dina,Kuma ko yaushe yana ganin ci gaba tunda kullum ina kara samun ci gaba.

    Sai da ya samu nutsuwa muka yi wanka na gasa kaina sosai mun kwanta again yana Sa min Albarka yana jin dadi yace lallai yan matana yanzu ana ta girma kullum, tnx alot My Queen,jikinsa na shige nace ni ba wani sabawa karka kala min ina yar yarinyata.dariya yayi tare da kara kankameni yana shafa min gashina zuwa gadon baya na yace muyi bacci sai gobe kuma zanga wanne salon za a nuna min naji na yau ya hadu kin ba da style,dukan wasa na masa ina jin kunya na kara boye fuskata a kirjinsa ina dariya kasa kasa,wata Kalma na rada masa a kunne wacce saura kadan ayi second round da kyar na lallasheshi yace to ki daina kunna ni,nace kyis na kasheka to,Dariya mukayi gaba daya hannayensa suna saman Mazaunai na yana shafasu cikin Salo iri iri wanda ni kaina hakan yana min dadi.

     Abbi ne kwance saman gadonsa  yana nazarin duniya tare da mamakin canjawar komai da ya samesu a rayuwa,gashi har sun lalace suna ramewa sunyi duhu sosai kamar basu ba,dama ance duk wanda ya saba da rike kudi yana shan wahala idan karayar arziki ta sameshi,kuma dama can taimakon su akayi talakawane gaba da baya, duk gashi har sun zama abin tausayi duniya ta juya musu baya,wai sune a wannan matsayi, Hajja ce ta shigo dakin Abbi tana fada mene amfanin kwanciyarka a gida da tsakar rana haka baza ku fita neman na kanku ba,kudin hannuna sun kare saura Naira dari kamata yayi ko yar dubu biyu ina rikewa a hannuna ni bana iya rayuwa ba kudi,Abbi shuru yayi bai ce mata komai ba Sabo da bakin ciki da me zasu ji, Hajja tace au dan Iskanci kana jina ina magana kamar kaga Kashi eyee,ni na daura muku talaucin idan kudin banza ne me yasa baku yi zuciya kunyi ba, Haba Hajja me nace miki kuma,ya kike so muyi kina gani karatun su Sabeer ma nema yake ya tsaya,ba komai bamu da komai sai bashi ma da muke ci ki dinga tausayinmu mana,idan ba sata kike so muyi ba me zamuyi miki? Hajja Hawaye ta share wai an ci mata mutunci,ta fice fuuuu ta bar Abbi yana bakin ciki.
    Haneefa ce ta fito ta cikin yan uwanta Maza da mata tace to Jama'a ku kalli atamfar jikina ta gaji da wanki har ta kode tana neman jemewa,dama kayan namu kadan muka ebo,Meenal ce ta fado da gudu tace Bazan ji kunya ba bayin Allah nasan masu hankali ne gaba daya dan Allah me Pad always ta san min ko a min karo karo na kudi na siyo,Sajeeda tace ai duk dan kwalayen Ka kayana sun kare a kunzugu rannan,sai dai kiyi amfani da dankwali, Mujaheed da Khaleel suna dariya suka ce kadan kuka gani Yara tun yaushe muke cewa kuyi aure tun da gatanku samari na rubibinku kuka ki gashi na pad ma ya gagareku.

Meenal ta kalli Khaleel tace dan Allah bani gajeren wandon nan naka da naji zaka jefar naga cotton ne sosai zai sha ruwa a jikinsa,Khaleel yace ko kunya bakwa ji wai a gabanmu kuke irin wannan kalamai ba tarbiya ba komai sai kije yana cikin bakar jakar nan ki dauka,Meenal da Sauri taje ta dauki gajeren wandon Khaleel wani me nauyi cotton tasa reza tare da yankashi kashi Kashi ta linka kamar dai Pad haka ta dinga sawa tana kunzugu dashi.
   
   Matayen su Abbi talauci ne ya ishesu gaba daya suka ga gwara su tafi gida tunda yanzu ko sabulun wanka da wanki Rasawa akeyi a gidan,Nan suka tayar da rigima sai an sakesu,Umman Ameer tace ita dama tana jin Haushi an rabata da Danta Ameer ta gaji,Hajja tace ba shegiyar da za a saki kamar yanda akaci daula dasu dole Asha wahala dasu dama in sun koma dangin nasu ma dai talaucin zasu tarar Sabo da duk kanwar ja ce.

   Yaji sukayi wai sun tafi gida sai sun huta zasu dawo,Yaran gida suka ce sama dawo idan sunji Wahala kar wanda ya hanasu,suna shiryawa suka ce mu munyi gaba,Su Mujaheed suka ce a dawo lfy Allah ya kiyaye Hanya,tuna ninsu yaran zasu damu sai suka ga kowa harkar gabansa yake,Sabeer yace mu ai Aayan da Daddy kadai ne zasu ce zasu yi yaji zuwa turai mu damu Amma kawai ba abinda ake tsinana mana ace za a damemu,common toothpaste mu muke siya,sabulun wanka da wanki ba a san a bamu ba,Abbi yace Kai rufe mana baki marasa kunya,Sajeeda tace ai wlh sai daí a godewa Allah Amma ya dace ace a cikinmu akwai Karuwai,akwai yan shaye shaye tare da kasurguman barayi sabo da Halin da muke ciki a gidan nan,kowa kansa ya sani kowa ta kansa yakeyi,Hajja tace ai duniya ce yanzu ma kofa a bude take zaku iya komawa Karuwanci da shaye shaye,sace sace kuwa na wanda kuka gani shi zaku dauka dan ni nawa yafi karfinku?, Abbi Sani yace Haba Hajja addua ai zaki yi musu ba kice suje suyi ba ai yarane yanzu idan  mune zaki so yaranki su dawo haka?.
     Kai Sani ka rufe min baki shegen kunne kamar malafar Kwadi,Dariya aka dauka gaba daya har yaran Sabo da kunnen Abbi Sani kamar Malafa haka suke kuwa,Abbi Mustapha ne ya buga musu tsawa,shima Abbi babba yace zaku bar palon nan yan Bantan uban Yara.

     Khaleel ne yake ta masifa a tsakar gida an sace masa sabulun wanki wanda da kyar ya hada kudin ya siyo na wanki dan Naira Hamsim wani kato zai dinga cancanawa yana wanka dashi,daga ajiyewa ya juya baya zai dauko bokiti kafin ya dawo har an dauke sabulun yan mintuna kadan,Nan ya fara fakon wanda ya dauka duk wanda ya shiga wanka ko me wanki sai ya duba sabulunsa mata da Maza,Meenal tana fitowa daga wanka ya ganshi a hannunta ashe ita ta sace ta wanke panties dinta tunda period take dole sai da wanka da wanki,Kamar zai cinyeta haka ya kwace abinsa,dan ya bar mata tace kazanta ta na wanke dashi fa period ne duk na shafa masa na wanke da kyar ake gane kalar sabulun dazu wlh dan baka gani ba yanda ya rine kamar jar color aka Sa,abin kyankyami har wari yakeyi, Khaleel ya gano so take ya bar mata shi du, yace ai ko a Abbatuwa mayankan dabbobi aka jefa shi cikin kogin jini bani abina dan Uwarki mayya wlh idan na kara ajiye abina kika dauka sai kin gane kurenki,Meenal tace jaraba akan sabulun wankin?Yace ae din,to yi hakuri dan Allah ka bani na karasa wanke daya pant din nawa yanzu na tuna ban gama ba kaima kasan sanda muna daula bakwa sanin ma time din da muke period yanzun ma babu ce tasa ba yanda zamuyi dole muke yage yar kunyar.
    Khaleel yace ungo badan halinki ba dan dai kawai kina san min Vaseline dinki ne Allah gashi nan saura ki karar dashi,Na gode cewar Meenal ta koma toilet ta gama ta fito ta bashi sabulunsa,Mujaheed ma da shi yayi wanka haka mata da mazan kaf ba yanda Khaleel ya iya haka kowa ke zuwa yana rokarsa dashi sukayi wanka,Abbi ma yace kai Khaleel bani sabulun sodar nan naka zan cude jikina dashi ina so na fita neman Ameer ruwa a jallo dan ubansa ya zai manta da iyayensa,Khaleel yace kune fa kuka koreshi ai ni ya birgeni wlh,gashi sabulun dan Allah nasan wankanka dadewa kakeyi karka silleshi Abbi.

Harara Abbi ya zuba masa ya wuce yayi wanka sannan ya kwalawa Meenal kira tana zuwa yace Bani Toothpaste naji ance kece me shi a gidan nan,Meenal tace Vaseline gareni  ni Katon gaske wlh ko wanka zaka yi dashi ina dashi kamar tulu yake Sabo da girma saurayina nasa ya kawo min shi maganin gidan yawa,Meenal Me Vaseline kenan,Abbi yace dauko min shi na shafa,wace to me abin goge baki?Haneefa ce me su manya manya ita take matsowa kowa da kanta duk yanda kuke da ita sai daí ta Matsa ma da kanta kar ya kare da wuri,Abbi yace kirawota ta bani,Tunanin Abbi ai shi Babbane Haneefa zata bashi ya matsa da kansa yanda yake so sai kuwa yaga tace kawo Brush din,da mamaki ya kalleta ta kuwa bude ta dan difara masa kadan tare da cewa kar ka raina Abbi rayuwar sai da tattali,Hajja ma tazo tace Haneefa ashe kece me makilin matso min a nan na goge bakina,Haneefa tace  rayuwa sai Imani Hajja ku tsofaffi har wani goge hakora kukeyi idan ba iyayi ba da ganin arahar Sa me zaki goge hakora kamar Tsinken tsire duk sun zube saura dai daiku kici goronki shima yana wanke muku baki tayi tafiyarta,Hajja tace ni me na tare musu da aka rainani,ta fara kiran Khaleel sai da yazo jikinsa ba riga, tace wai kai kullum baza ka Sa riga ba kai kenan daga dogon wando sai gajere,Khaleel yace Am too sexy ne Hajja wlh shi yasa nake nuna muku baiwa ya fada yana dariya,Hajja tace ina wata baiwa a nan Da Ameer dina ne ya fada sai na yarda dalla bani sabulu na wanke jikina, Khaleel yace Rayuwa sai Imani Hajja wa zaki wa wanka ke ba miji ba,yo ko miji gareki me zai ci da ke ki sha zamanki haka da Allah wannan Asarar sabulu zaki mana,Hajja ta balbale shi da masifa ko wanne dan iska bani da iko nayi magana sai yace wani Rayuwa sai Imani wata sara kuka samo kuma ko kuwa ni kuka raina.

    Khaleel dai yayi tafiyarsa,Mujaheed ne yazo ya wuce Hajja shima ba Riga sai 3qtr ya tattaro hantsar Wando ya rike gaba daya yana tattalewa yana tafiyar yan gayun samari ga uwar suma duk ta cukurkude,Hajja tace haka dai aka iya yan iskan Yara ayi aure tun tuni kuka ki yi sai aikin rike hantsar Wando Sabo da jarabarbu ne ku mayun mata,Hajja bata san gayu bane ta dauka sha'awa ce ko Iskanci ne ke damunsu,Mujaheed yana Jinta yace Hajja sai Imani ai ko Ya kika ce,Tsaki ta ja tare da tauna 
Goronta,Sabeer da Aliyu ne wanda sun kai 24yrs yanzu su kuma boxers ne dan karami suka Sa da yar Singlet ga abar tasu nan a Wando ana gani duk ta mike da wata yar kwarababbiyar waya karama a hannusu suna dannawa suna kallon pics din yan matan turawa kusan tsirara suke,Hajja nan ma ta rasa uwar da suke sai kus kus suke suna dariya suna kallon waya,ta kalli wandonsu a ranta tace na shigesu ni Hajja kar fa a fara cikin shege a gidan nan ayi yar gida tunda ga yan mata nan kuma ba muhararram juna bane wasu to matan ma ya suke bare Maza,Ganin Hajja na Sa musu Ido Sabeer yace Allah wadaran karamin gida sanda muna gidanmu babba wa yasan me wani yakeyi Amma yanzu komai kayi akan idon wani,Aliyu yace muyi maganinta suka samu Hajja tare da cewa Hajja kinga wasu dan Allah sun hadu? Nan Hajja ta kalli waya ai sai taga Mata kusan tsirara,Sabeer yace wannan zan aura Hajja tayi? Duka Hajja ta rufeshi dashi tare da cewa wlh in dai ina raye baka Isa ka auri wannan ba,Aliyu yace musulma ce sunanta Rasheeda,Hajja ta dauka da gaske ne ta dinga tsine tsine ba a Isa ba,kuma tace sai ta fadawa su Abbi,Sabeer yace Hajja masu kudi ne fa yar gidan shugaban kasar Ethiopia ce fa kinga mun washe,sabo da son kudi Hajja sai tace ya sunanta kace? Yace Rasheeda,Hajja tace ayyo yanzu naji zance ai tun daga sunan ma kasan musulma ce,a ina kuka hadu a Internet din naku?Sabeer yace ae tace kwanan zata zo ma kuma zata Aiko min da yar million goma na sha ruwa,kirji Hajja ta dafe tare da cewa kace ina gaisheta kakarka Hajja sunana,yaro kayi dabara wlh kafi su Khaleel hankali ina kallonku yara ashe kune manyan,Aliyu yace Hajja kinji tana kira ma a waya kash Amma bamu da kudin Sa kati kuma dole sai da kati so muke mu tura mata accnt Number tace Sauri take zata turo kudin gashi bamu da sisi,Hajja da Sauri tace zan baku rance ina jin kamar Ina da dubu biyu a hannuna nawa ne Katin da zai isa? Sabeer yace tab ai sai dubu biyar yanzu kuma babu sai daí ayi asarar milliyan goma kenan Hajja ki taimaka idan ta turo zamu baki milliyan Uku a ciki kyauta,Hajja dadi ya rufeta tsohuwa da son kudi nan tace to  dama dubu shida ce ta ragemin a duniya ga biyar sai na rike daya ni kuma,Nan Hajja ta zaro dubu shida a jikinta wanda da haka kawai ne sai daí a mutu a gidan baza ta iya siyan ko sabulu ba.

   Sabeer suka karbe dubu biyar da Sauri suka dauki dubu daya daya,dubu Uku kuma suka siyowa kowa na gidan sabulun wanka da wanki,suka bawa matan kudin kitso,mazan kuma na aski,har pad aka siyawa matan kowacce biyu biyu Sabeer yace gashi naga Alama boxers dinmu an fara sace mana ana kunzugu dasu, har da Sauran dan abinda ba a rasa ba duk sun dan siya me araha,karshe dai Sabeer dari biyu biyu ce ta rage musu,Duk yaran gidan sunji wayon dasu Sabeer suka hadawa Hajja sai dariya akeyi a boye kowa ya washe yau a gidan har kifi soyayye suka Dora a saman shinkafa da wake kowa daya,su Abbi da Hajja basu san me akeyi ba,dama matayen su Abbi sunyi yaji su Haneefa ke girki duk da basu wani iya ba wahala tasa har sun saba.
    Kwana biyu Hajja taga su Aliyu shuru ba 5k dinta ba milliyan Uku sai nemansu take Amma sunki yarda ma su hadu wasan buya sukeyi.Idan taje dakinsu sai su Khaleel su boyesu kowa yace basa nan sun fita,Hajja ta koma me gadin dole a Palo take kwana wai zata ga wucewar Aliyu ko Sabeer amma sai su wuce ma bata ganesu ba.

   Washe gari da Safe ma sai da Aayan ya kwashi Harka ba daga kafa kamar ma baya tausayina, kamar yanda su Meenat suka saba haka sukayi komai girki da gyaran gidan su ma yan aiki suna nasu,sai 11am muka fito bayan Aayan ya shirya ni yayi min komai,ba su Meenat gidan shuru sai guntuwar paper na gani sun ajiye min,.......wai mun tafi gidan Ammah tare da Ameer sai dare.
     Aayan yace ina suka je? Gidan Ammah na bashi amsa a takaice, da kansa yayi Feeding dina muna hira sama sama yana tsokanata wai jiya naji dadi na fara sabawa,na fara Kukan shagwaba ina Ni ba wani dadi,yana mun dariya har muka gama,yace je ki shirya muje gidan Ammah sauri ya furta ba alamar wasa,da Sauri na tashi na je sama nasha wata dakakkiyar shadda yar Senegal tasha aiki Dark purple aikin kuma da light blue and pink na fito kamar wata Hajiya,Shi kuma shadda Light blue kamar munyi ango sosai muka yi kyau.

    Jerawa mukayi wow yau abin kallo ne mu, nace muje wajen Daddy mu gaisa,Daddy ba karamin farin ciki yayi ba da ya ganmu haka sai albarka yake sa mana sannan yace mu gaishe da Ammah, yau ba Driver bane zai tuka mu kuma ba escourt mu biyu kawai,da kansa ya zagaya tare da bude min gaban motar yace ranki ya dade Allah ya taimakeki shiga,Kafadarsa na dan buga kadan ina dariya na shiga ya rufe sannan shima ya zaga ya shiga yaja motar cike da nutsuwa muka bar gidan,Ba wani nisa me yawa bane sai gamu a wani gida dan babba me kyau sosai yayi kyau gaskiya,me gadi ne ya bude mana gate ya Cinna hancin motar Sa cikin gidan,gidan yasha tiles da flowers yayi kyau sosai,jikin wata katuwar Bishiya muka hango su Meenat tare da Ammah zaune a katuwar tabarma suna hutawa,Ameer da Yarima suna gefe suma,Hajja da Katon tire a gabanta tana kwada musu zogale da Kuli yaji hadi sai nishadi sukeyi abinsu.

    Aayan ya kalleni yaga ina murmushi ni kadai ina ta kallon Ammah muryarsa naji yace muje ko? Da sauri na dawo hayyacina na daure fuska irin ba dadi naji ba,murmushi yayi yace kinfi kyau a haka muje dama naji jiya Ammah tace duk tafi so taga kina fushi dariya kike bata,da Sauri na washe bakina nace na fasa fushin tunda tana so,na fito ina ta fara'a ina murmushi wai Ammah ta gani kar taji dadi ma,Aayan yana ta dariya a ransa,a hanya yace Ammah tace tana so taga kina fushi kinki gaisheta,nace aiko sai na gaisheta din,Aayan yace ke duk abinda bata so shi zakiyi ko? To ki daure dan Allah ki nutsu tana son ta ganki a nutse cib dake,Nace haka tace?Yace ae,na girgiza kai nace za a gani wlh Bazan nutsu ba sai na koma kamar bera wasa zan tayi ba nutsuwa.Aayan yana ta dariya mugunta yake hada min.
    Muna karasawa mukayi sallama kowa Murna yake yi nazo na huce,a kunne ya rada min tace ita bata son a durkusa mata da Sauri na durkusa nace ina yini Ammah kuna lfy ya gida ya aiki?irin na bata haushi bata so a gaisheta,sai naga tana ta murna ta Amsa da fara'a harda Sa min Albarka,ni kuma sai yashe baki nake ina fara'a wai ance tana son nayi fushi shine bazanyi ba ni fara'a zanyi,har hannu nake sawa ina kara bude bakina sosai,Aayan yana ta dariya a boye,shima cike da ladabi ya gaishe da Ammah ta amsa da sakin fuska suna hira sama sama,tunowa nayi ance tana son ta ganni a nutse to Bazan nutsu ba,Sai mutsu mutsu nakeyi muna hira da Ameer tare dasu Ma'eesha duk nafi kowa surutu,dan karma ace na nutsu nace Ma'eesha jibi akwai schl kema kin sani ki tabbatar kin mana wanki da guga na furta da masifa kuma da sauri irin ba nutsuwa,Ammah hirarsu sukeyi tare da Aayan da Yarima,Na dauko wayata ina dannawa,na mike na dauko wata kujera fara naki Zama waje daya naki yin shuru kar wai ace ma ina da nutsuwa, ita kuwa Ammah dadi take ta ta ji tana kallona irin na saki jikina a gidanta sai harkata nake yi,Meenat ma da sauran haka suna ta kin dadi.
   Aayan ya zo gefena ya rada min Ammah fa bata so a shigar mata Palo da Bedroom shi yasa tunda taji na mata waya zamu zo sai ta zauna a nan wajen sabo da kar ki je mata dakinta.
   Da gaske kake?yace ina miki karya ne ki kiyaye abinda zai bata mata rai zamu fita da Yarima zan dawo anjima mu tafi, Yarima tashi muje,Yarima yace Madam yau an manta damu? Sai lokacin na tuna bamu gaisa ba da sauri na gaishe shi ina bashi hakuri suka fice daga gidan a motar Yarima.

   Na tuna Ammah bata so a shigar mata Palo da dakinta kawai na tafi na shige can ciki ina ganin haduwar gidan da furniture din gaba daya,Ina haka naji Muryar Ammah a bayana tace Mufeeda ta wai kamar ba ke ba? Tausayi ta bani kawai naje na rungumeta harda hawayen farin ciki,nace kiyi hakuri Ammah kece nan kika yi mana haka me yasa haka? Kin samu kuka da damuwa,kuyi hakuri haka Allah ya tsara da ace banyi hakan ba baza ki taba yarda da auren nan ba,yanzu gashi kina zamanki da mijinki,nasan halinki Mufeeda kamar yunwar cikina,ko kin yarda anyi auren baza ki zauna ba matukar kin San inda zaki ganni,kuma cewa zakiyi sai kin kula dani,zaki dinga dorawa mijinki nauyi yayi tunanin baki da tarbiya,kuma ai gaskiya ce har fa auren kasuwanci kikayi da ina raye yana hanaki kudin zaki barshi,haka kuma akan kudi nasanki ba mutunci,har auren Kasuwanci kika yarda kika yi,shi yasa yana fada min kin yarda da auren kasuwanci nasan kawai son kudin naki yayi yawa shi yasa kawai nace ace miki na rasu naga yanda kudin zasu amfaneki,nayi tunanin tun daga Ranar zakiyi nadama Ashe sai kika ci gaba da son kudin ki dole sai kin ci kudinsa,yanzu ba gashi Mufeeda na ta Zama Babba ba,ta girma,tayi hankali,da mijinta,tana zamanta lfy,tana karatu,ba ruwanta da harkar son kudi rayuwarki ta gyaru Alhmdllh.

   Tafiyar da nayi nace ace muku na rasu nan ma ba iya akan kanki bane akwai wani abu a kasa amma zan fada muku sai lokaci yayi zaku sani insha'allah,Yanzu Aayan ya sanar dani rashin lafiyar babansa akwai wani me maganin gargajiya can kauyenmu Insha'allah wani satin zamuje a kaishi ko za a dace,Allah ya kaimu nace Ammah wai Allah yanzu kece? Na furta ina shafa jikin Ammah,tana dariya tace nice ko kin tuna sanda kike kaini toilet ki dauko ni? Sannu Ammah kinji kinga yanda kika kara kyau da haske Ashe kema fara ce Ammah amma da kinyi duhu, bedroom muka kule da Ammah ta bani labari kaf tun daga yanda Aayan da Yarima sukayi ta dawainiya da ita a turai,Aayan ya kashe mata kudi,yanda ya dauketa kamar Uwarsa yake kula da ita kullum sai sunyi waya ba fashi,gashi komai akan lokaci,abinda Aayan yayiwa Ammah ko uwarsa ce abinda zai mata kenan,Ammah ta fada min irin jin dadin rayuwar da ta shiga a turai,tunda naji haka Aayan ya kara shiga raina,na kara bashi wani matsayi na daban,sonsa da kaunarsa ya kara mamayeni,nan take na fara kukan dadi nace Ammah Allah ya taimakeni ban taba wulakanta mijina ba,shi yasa ake son ko yaushe kayi me kyau,da yanzu kunyarsa zanji,Murmushi Ammah tayi na manya tace abinda naji irin son da kike masa har muna waya ina jiyo muryarki wai wace? Macece?kyakyawa ce? Dariya nayi tare da rufe Idona da tafukan hannuna,Mufeeda an girma,nima na zauna na bata labarin kaf bayan rabuwarmu wanda su Meenat basu bata ba na sanar mata,tace Allah ne yake tsare min Ku Allah yaga halin da muke ciki kuma yaga zuciyar kowa,sai mu kara dagewa da addua,yini mukayi muna ta hira da Ammah ba ji ba gani ina kwance a cinyarta muna labari,tana kara koya min yanda zan kula da mijina da gyaran jiki,Wasu magungunan tsumi data hada min ta bani katuwar leda guda da yanda zanyi amfani dasu,tace ga akwatunan lefanki can ki tambayi Meenat suna dakinsu guda goma sha biyar mijinki yayi miki a wajena ya hadasu can turai ni na hana a baki wancan lokacin sabo da baki hankali ba,yanzu kuma ya hada komai ya barsu wajena,akwati biyu kuma tsarabarki ce ni na siyo miki,Sauran kuma guda hudu nasu Meenat ne nayi musu baya min komai na nuna musu,Ammah to kayanki na gani cikin Sip na sawa ga wasu a akwatuna yaushe kika dinka? Aikin Mijinki ne gaba daya tare da Yarima.
   Ammah Yarima fa Ma'eesha yake so,ae na sani ai ya fada min rannan ma babarshi tazo wajena mun dade da ita mutanen kirki ne ai,yanzu Ammah Meenat ce kadai ta rage,dariya tayi tace tun yaushe Mijinki yace min yayi mata miji wai shi ya samo mata ban san dai waye ba,Nace ni gaskiya a'a wlh Ameer zan bawa ita sun dace kuma baki ga taimakon da yake mana ba,to Aayan ya rigaki zabin Aayan zata aura Insha'allah cewar Ammah,kamata yayi ma su dawo gida wajena Mufeeda kinga an takurawa mijinki bazai sake ba,kai Ammah ni ki bar min su dan Allah,Bakya gane me nake nufi Mufeeda sabo dake fa nake komai da bakya min musu duk abinda nace shi kike yi me yasa kike haka yanzu?kiyi hakuri su dawo zaki gane me nake nufi,to shike nan Yaushe kike so? Yanzu suje su kwaso kayansu idan nace gobe kuka zakiyi in zasuyi miki Sallama gwara kina nan gidan,Nan take kuwa suka tafi da Ameer suka kwaso nasu ya nasu tas har akwatunan da Ammah ta ciko musu da kaya,na gani kaya masu kyau da tsada duk gasu nan iri iri,nawa kuma an bar min su a gidana.

    Aayan ne ya basu Driver guda da mota dalleliya ta gaske za a dinga kai su Meenat schl da kuma unguwa har Ammah.
   Su Meenat ne sukayi Dinner Ameer yace dama shima a barshi a gidan Ammah da yafiye masa,nace ai kuwa baka isa ba sai dai ka dinga zuwa kullum,Bayan munyi sallar Isha Ammah tace bana son shaye shayen maganin matan nan barkatai,wanda na baki sun isa ni na hada da kaina da yayan itatuwa,zan koya miki wasu ki kiyaye kinji,nace to,Dauko ki fara shan wasu yanzu ko period kikeyi cike da kunya nace a'a,ta bani wasu nasha tace nayi matsi da wasu duk nayi ina zaune muka ci abinci da komai,ba na so ma na koma gida nafi so na kwana wurin Ammah muyi ta hira ina jin dadi,nace Ammah Abbanmu fa?, Nan take Ammah ta bata rai karki kara yi min zancensa,gidan nan kuma da kike gani na sa an siyar dashi na kai kudin wajen danginsa dama shike nan abinda ya mallaka tare da yan uwansa mukayi shawara,Ammah idan ya mutu fa ya Zama gado fa? Nan gaba zan muku baya ni karku damu,nace to ba damuwa.

    8:30pm sai ga Aayan ya shigo da Sallama idonsa na kaina, yace Ammah Yarima yace bazai samu Damar shigowa ba sai gobe zai zo,ba damuwa ai yana kokari ma kullum sai yazo,Aayan ya kalleni yaga ina jikin  Ammah a kwance nayi rashe rashe ina danna waya,tashi mu tafi gida,Baki na turo gaba ina shagwaba nace anan zan kwana ni sai nayi kwana uku zan dawo,Su Ma'eesha duk sakin baki sukayi suna kallon irin yanda nake kashe murya,Ammah tace tashi ke ku tafi bana son shashanci shi yasa nasan da ina kasar nan zaman auren ma gagararki zaiyi gashi daga dawo wata zaki fara,Ameer kuwa shima tuni ya tafi gida yace sai gobe.

   Aayan na kalla nace dan Allah fa nace sai gobe to ka dawo mu tafi,Har gida Ammah tazo yanda zaki ganta kika ki yarda sai yanzu zaki ce wani kaza kaza,tashi mu tafi kin ma san bazan iya kyaleki ba,Ammah tace ka daina bata bakinka tasar min a cinya ku tafi, gani Ammah tayi ina bata lokaci tace Meenat kuje Ku kwanta suka tashi suka wuce tare da ce min sis sai da safe zamu zo,Na Galla musu Harara nace dalla...dalla..dalla kuje can ku rufe min baki,ance muku bazan iya zama ni kadai ba ko aikin nawa bazan iya ba na gida,Dariya sukayi suka wuce suna yiwa Aayan sai da safe.
    Ammah ma tureni tayi daga jikinta ta shige dakinta sukayi Sallama da Aayan tace ka rufe mana kofar,Daukan kayan da Ammah ta bani yayi tare da mayafina ,jakata da takalmina har dankwalina,cikin mota ya kaisu ya dawo ya daukeni cancak tare da cewa zaki san kin min musu yau Allah ya kaimu gida,ina magana kina min musu ko,nace wayyo na tuba Allah ni na isa,wlh wasa nakeyi na tuba pls My Man bazan kara ba,yace ai kin jawowa kanki yau.
  Kin san dai Bana son ina magana ana min musu dan kinga Ammah na wajen ko? Da sauri nace a'a am so sorry bazan kara ba.

KASUWANCI NA





           111-112





Official





By

AsmaBaffa



    AUNTY SUMEE and NAFI ga page nakune an kara muku.



    KASUWANCI NA FANS ina godiya da Jinjina gareku,masu Sharhi kuna birgeni sosai.???



Gaban mota Aayan ya bude tare da sani a hankali ya gyara min Zama tare da rufewa,komawa yayi ya shiga shima sannan ya figi mota muka bar gidan,sai da yayi mana take Away na kayan lashe lashe sannan muka nufi gida,Allah sarki Ameer yau ba abokan hirar tasa duk gidan sai yaji ba dadi,sai yanzu ya tuno da yan uwansa Frnds dinsa Su Mujaheed,Ummansa ya tuna tare dasu Abbi amma me zai musu tunda sune suka koreshi da kansu,Muna dawowa ni na kwashi wasu kayan shima ya dauka muka shiga ciki,a Bedroom muka ajiye komai muryarsa naji yace tashi muyi wanka,kunya nakeji amma haka na dan daure muka cire kayan mu tare da daura Towel, Aayan so yake kawai ya fisge towel dina ni kuma naki yarda,sai da ya shammace ni ya fisgo dan towel din Allah yasa na rike kam ina kallonsa ta gefen Ido,Dariya nayi nace woo ai ina kallonka dai, da gudu na matsa ya biyoni dole sai ya cire min Towel dariya mukeyi gaba daya har muka shige Toilet,Wanka mukayi tare kusan ma ni nayi masa komai sannan muka fito,bayan mun shirya tsaf damu Nafeela zamu fara nace tsaya a bawa Ameer takeaway dinsa shima kar yayi bacci,kyaleshi yanzu ma maybe yayi bacci kuma yaci abinci gidan Ammah.



   A'a amma ai alhakinsa a kanmu yake tunda kai kake masa komai ko bazai ci ba a bashi shima,kawo na kai masa cewar Aayan,ko da yaje ma Ameer dama yunwa yake ji a gidan Ammah bai tsaya yaci abincin ba,tnx yace Aayan ya dawo mukayi Nafeela raka'a biyu sannan muma muka ci kadan Namu sabo da a koshe muke, nayi mamaki yau da Aayan ya kyaleni naji yace naga kin gaji ne, ganin na gaji Tausa ma ya shiga yi min ina lumshe ido kawai bacci me dadi ya kwashe ni,shima bai San sanda ya fara baccin ba, Da Asuba ni fara farkawa da sauri nayi wanka tare da brush sabo da naji na fara period,sai da na fito bayan na shirya kaina na tashi Aayan yayi shima wanka da komai ya fito yayi Sallah tare da azkhar nima duk da banyi sallar ba nayi azkhar dina,Juyowa yayi yana kallona tare da cewa Period kike kuma? Nace ae da Asuba na fara,na ma yi tunanin kin samu ciki,nace wanne ciki tun yanzu ai yayi sauri,Murmushi yayi tare da cewa ba wani sauri a rana daya ma zaki iya samu,yanzu ya zakiyi dani sai da na kyaleki jiya kika huta na gama tanadin yau da safe sai kuma ki wani fara period naji haushi ya karasa kamar wata mace tana shagwaba,dariya na shiga yi sabo da ya bani dariya maganar tasa,na kalleshi cike da so shima haka nace sai dai kazo muyi Romancing zansa kaji dadi Allah sai ma yafi wanda kake so,bazai fi wanda nake bukata ba ke kin San dadin dayan kuwa,Yana saman Sallaya a zaune na koma tare da sakalo da hannayena ta wuyansa na kwanta a bayansa,Ajiyar zuciya ya saki,fuskata tana a wuyansa ina goga masa,Saman bed ya daurani ya shiga murzani cike da kwarewa nima haka ba abinda Bana yi masa har wanda ma ban taba yi masa ba duk yau na dage nayi masa sai da na zautar dashi,Sucking na masa last a nan kuma yace yama fi komai sweet,sai Santi yakeyi ya rude gaba daya,Sai da nasa ya samu nutsuwa kwarai da gaske yana ta jin dadi yana sa min albarka tare da zafafan kalamai.

 

    Ina kwance a jikinsa muna hutawa na manna masa kiss a wuya nace na gode My Man ban ma san da me zan fara gode maka ba,ka gama min komai,abinda kayiwa Ammah,dangina,yan Uwa da duk Wanda ya shafeni bare kuma ni kaina,ban san me zance ba kafi karfin godiya a wajena, shiiiii naji yace kin wuce haka a wajena kasa ganewa kikayi lokacin ta kasuwancinki kikeyi,Dariya nayi nace Allah ba wani nan,ai kaima ba so na kakeyi ba da,ni ai ba kece bana so ba aure ne Bana so a lokacin kinji nace bana Sonki?sai dai nace bana son aure kece baki gane ba,gashi kin canja min rayuwa da tsari kin kawo min farin ciki wanda na kasa samu,kin yarda kin zauna dani duk da cewa ina bata miki amma kinyi hakuri,d angina duk abinda suke miki kin iya jurewa ai Alhmdllh

   Addua kawai zamuyi Allah ya barmu tare Babyna,nace Insha'allah kuwa,dan Allah kayi ta sona kaji ni bana son ka kula kowa,ke zaki dage ai ki hanani kula kowa ta hanyar yin abinda ya dace ace matar aure ta gari tana yiwa mijinta shike nan.

     Yau banyi dogon baccin safe ba,da wuri na Mike na shiga kitchen na shirya breakfast sannan na gyara ciki ko ina,naje nayi wanka naci kwalliya cikin material black and red nayi kyau,sai kamshi nakeyi ina kitchen ina kokarin shirya Dining,naji Kamshin Aayan kafin nayi wani motsi naji ya rungumeni ta baya yana shinshina wuyana,abinda ko kitchen baya wani shigowa sai yau Ashe sabo da su Meenat ne baya shigowa sabo da kunyar idonsu ba komai zaiyi a gabansu ba,lallai Ammah ta iya gyara Harka na furta a zuciyata Ashe a fili nayi maganar,Murmushi yayi me Sauti yace kin ganki baki da kunya fa kema,Juyowa na nayi tare da boye fuskata a kirjinsa,nace Saura Ameer ma,Baki ya tabe yace ai Ameer ba ruwansa shi har ya canja part jiya in baki sani ba yana daya part din tare da Daddy wai yace Meenat basa nan me zaiyi,Amma ya bani aiki abincinfa sai na kai har can da yar tafiya fa,ga mata nan a gidan ma'aikata nace ya zabi guda ta dinga masa,Amma yau dashi fa nayi ka kirashi a waya yaci a nan,Aayan yace zancen kike so Ameer wai danki ne ko yaro ne shi da kike damun kanki ai ni kadai zakiyiwa wannan.

   Shike nan muje to tare dashi muka shirya komai a Dining, cup din tea dinmu daya,plate na farfesu tare dasu chips duk daya ne tare muka ciyar da juna.a Binda nakeyi wajen kula da Ameer da Daddy ba karamin birge Aayan nakeyi ba,hakan yana sawa ya kara so na Sabo da yanda wasu matan ke wulakanta dangi da iyayen mijinsu,ko kuma miji yana rike wata ko wani a wajensa abinci ma idan bai ce a bashi ba baza a kula shi ba,ko a dinga takura musu ga aike komai na wahala su za a Sa,bare miji yazo dasu nama tare da kayan dadi irin su gashashiyar kaza,yogourt etc wanda ake rikewa a gidan bazai ji ko kamshi ba sai dai idan danginta ne wannan su za a basu,amma sai gashi ni dole duk abinda zamu ci sai na bawa Ameer nasa duk da cewa Saurayin matashi ne,nasan zai iya siya ma yaci a waje tunda da kudinsa,Daddy ma dan kalar abincinsa daban ne,kuma na turawa yake ci,masu dafa masa daban suke.

   Aayan ne ya kalleni tare da cewa  yau zanje Office Amma bazan dade ba da wuri zan dawo,Shagwaba na fara masa dan Allah ka tafi dani kaji,ki zauna anjima su Meenat zasu zo miki fa,Ameer zai kawo miki su munyi waya da Ammah,baki na turo nace ai ni na tsanesu yanzu,haushinsu nakeji gaba daya.

    Dariya yayi yace ke fa kika ce Ammah ta iya gyara Harka yanzu kuma kina jin haushinsu ina son ranar da zanga Mufeeda tayi hankali ta daina kuruciya,wai shekarunki nawa? 18 fa nake yanzu,dole kiyi yan mata,kai fa? Dariya yayi yace kin girmeni ai,nace lallai Ashe saurin girma kayi amma dai nasan ka girmeni dan Allah shekararka nawa? Yace 20, dariya na dinga yi nace Ashe ma kusan sa'a na ne ai da kadan ka girmeni,gaskiya kayi mugun saurin girma na shafa sajensa da gemu nace harda gemu na kyalkyale da dariya,shi kanshi dariya na bashi taya zan kalleshi na yarda 20yrs yake inba kuruciya ba.



    Nace to muyi goyo goyo dama ni ina yarinya banyi wasanni ba sabo da neman kudi kullum a business nake kaga yanzu sai nayi kara'i tunda mate ne kusan ni da kai,Wai kasuwancin nan naki me Dame kike siyarwa? Dariya nayi nace komai,nan na fara masa lissafin irin abubuwan da na siyar,da komai da komai har lokacin dana fara ganinsa na dawo daga kasuwa,da irin Algus din danayi ina zubawa kosai garrin kwaki da jar color a ganshi sutu sutu jajir sai ace yasha kayan miya?da wahalar da muka Sha har lokacin da yake yawan ganina gidajen yan siyasa,Sai ga Aayan yana hawaye wai na tausayi,ni kaina dana tuna abin sai danayi kwalla,tun daga farkon rayuwarmu na bashi labarin komai, dariyar karfin Hali nayi nace kalli kana kwalla kamar ba namiji ba,da sauri ya goge tare da cewa tausayi kuka bani,amma gaskiya an raina miki hankali ma da muke cewa kina da son kudi, jikinsa ya jawoni na kwanta yana rada min words masu sanyi da kwantar da hankali yace I love u ,love u more My Man,bana son fita ma ina da meeting ne ba yanda zanyi,nace never mind zan iya zama, yace Ok harda tsokanata wai idan na tafi ki cinye abincin nan du tunda bakya iya cin abincin a gabana,dariya nayi nace ka tuna cin abincina a gidanka farko daka sace ni? Dariya yayi shima yace ai naga yanzu kin daina wai dan Allah a lokacin nan kuma kalau kike?nace ras ma kayan dadi ne da ban saba ci ba kuma dama ni inada ci da yawa,lokacin idan naga kayan dadi ko cikina zai fashe sai na cinye,Dariya mukeyi,amma yanzu kin daina ci da yawa amma dai ba laifi akwai cin nan yana nan, ga iya cin abinci abinci a kitchen,sai azo ayi ta min yanga ashe kin gama koshi a tukunya, dariya na dingayi ina rufe fuska tare da cewa ashe ka sani? Ka kureni lallai kamar Aljani haka kake Allah,amma ai gwara naci na koshi ko? Murmushi yayi tare da tura hannunsa a rigata yana wasa da Boobs dina yace ai nafi so wannan su kara girma kullum su zauna a haka kar su rame, oya muje ki rakani zan wuce,Sai da ya kara brush tare da gyara wankansa sannan na rakashi har mota,nan ma a ciki haka muka dinga kissing din juna kamar baza mu rabu ba da kyar na kyaleshi ya tafi ina daga masa hannu.



    Ban dade da dawowa ciki ba na gyara upstair dinmu komai kamshi yake a gidan,sai ga su Meenat tare da Ameer sun shigo suna kwala min kira, fitowa nayi cike da murna nace Ina Ma'eesha kuma? Saloon zata je gobe akwai schl,Ameer ka gujeni yanzu gida daya amma su Meenat sun fini ganinka,Haba Anty ni na isa damuna tayi da waya tayi missing dinki nazo na kawota, mene a flask din nan? Ammah ce tace a kawo miki kunun gyada ne,Godiya nayi na karba tare da kaiwa kitchen,Meenat ta kalli Ameer bari na gano Dakinmu Allah sarki nayi missing dinsa,kyaji dashi cewar Ameer, abincinka fa Ameer tun safe baka nema ba,a gidan su Meenat nayi Breakfast fa Anty,nace lallai Ameer dakai ma za a hada baki a gujeni ka kyauta,dariya mukayi gaba daya, nace ban baka labari ba My Man fa ya min kayan lefe baka gansu ba sun hadu,Ameer yace ai Meenat ta bani labarinsu,munafuka har ta fesa maka? Dariya yake yace haba Anty Ba munafunci tayi ba.



   Magana nayi ba alamar wasa nace Ameer wai Aayan ya maka mata? Ameer yace ni din? Ban San zancen bama,nace to na rigashi ko yace ya baka mata kace na rigada nayi maka mata ni, Ameer dariya yayi yana tunanin wasa nake,nace wlh ba wasa nake ba,Anty wacece takin da kika Zaba to? Nace Meenat,ido ya zaro tare da cewa a'a gaskiya ai masifa zata ta yi min bakya ganin ta rainani gwara dai naji idan ta Ya Aayan tafi sai na karbeta Amma Meenat kina ganin yanda take iyayi tana ji da kanta,dariya nayi nace to ai kafi Meenat iyayi kai,i dan kuma bata sona fa? Nace a'a kai dai kace kawai Zabin Aayan kake so shine dan uwanka,Ameer yace haba dai ai wlh nafi son zabinki Anty,to ko Meenat dince baka so? Ni na Isa yanda take me kyau haka da tarbiya ai ta fiki kyau ma Anty sai yanzu na gane duk Meenat tafiku kyau,Dariya nayi nace karya kake kuma wannan a wajenka dai zaka ce amma a wajen Aayan nice gaba,haka Yarima kuma Ma'eesha ce,muna Hira sama sama sai ga Meenat ta fito tare da daukan uban wanka,da mamaki na kalleta nace dama kuna da kaya a gidan nan ne? Ina kuma kika samu gown haka? aro nayi cikin na lefenki,nace aiko baki isa ba koma ki cire tun ma kafin Mijina ya dawo ya ganta a jikinki ban masa kwalliya da ita ba,Dariya tayi tace to wasa nake da abata nazo a jaka ko Ya Ameer?yace kwarai yana daga kai da sauri kamar uwarsace na magana.



     Gefen Ameer ta zauna tare da masa magana kasa kasa ba a jin me suke cewa sai gani nayi sun Mike wai zamuje mu dawo,nace ina? Ammah ta sani fa gidan kawata, dama ba wajena kuka zo ba ashe,yanzu fa zamu dawo am serious,sai kun dawo to,suna fita sai ga kiran Aayan ya shigo wayata.

   Dagawa nayi fuskata dauke da murmushi na rangada Sallama cikin muryar da nasan ina zuke masa numfashi,zaki sa na dawo Sweet Heart,wannan murya me zaki haka ,Ya Office to,Yace alhmdllh,good kace da wuri zaka dawo amma shuru am missing u,Wani sanyi yaji a ransa yace 2pm zan gama  just wait for me I wl be thr,Fari nayi da Ido kamar yana kallona nace Allah ya kaimu,me zaka ci? Kin san me nake so just make something delicious for me Baby,alright Insha'allah zanyi,kiss ya sakar min ta waya nima na aika masa,ina kukan shagwabata can kasa kasa nace kaga su meenat sunzo sunyi tafiyarsu yawonsu gidan kawaye dama ba wajena suka zo ba kuma tsoro nake ji Daddy yayi nisa da part dinmu da sai naje wajensa muyi hira. Laifin Ameer ne bari na kirashi sannan ya kashe kamar kar mu rabu,nan take ya kira Ameer yana ta Masifa Lallai su dawo su tayani Zama kafin ya dawo,ko Minti 10 Meenat batayi a gidan kawarta ba ta fito Ameer ya dawo dasu yana bata labarin masifar da Aayan ke yi, suna dawowa na dinga musu dariya, kitchen na shiga na fara shiryawa Mijina abincin da nasan yafi so fiye da ko wanne.



     12am cikin dare Hajja ce ta fito direct dakin Mazan gidan ta shiga sabo da wai dole sai ta kama Aliyu da Sabeer,Suna ta bacci gasu nan birjik wasu a shimfida kasa wasu saman katifa,Sabeer yana bacci sai duka yaji a gadon bayansa,yana bude ido yaga Hajja ce sai ya kara shigewa bargo,Hajja ta girgiza shi amma yaki tashi sai ma maganganu da yake wai na mafarki,kan Aliyu ta koma ta fara tashinsa,Aliyu dama ba a tashinsa a bacci magagi ne dashi idan ya farka sai ya rufe mutum da duka kuma a bacci, yana farkawa ya rufe Hajja da duka gashi Namiji hannunsa Zafi ba shiri Hajja ta kwace da kyar ta bar dakin da dan gudunta,Abbi kwana uku kenan yana fita duk inda yasan zai ga Ameer da mutanen da zai tambaya amma babu labarinsa,yauma gwiwa ba kwari ya dawo gida ana Palo a zaune kowa da abinda yakeyi Abbi ya wuce a fusace ta palon ana masa sannu da zuwa ba wanda ya saurara ya kara gaba cikin Bedroom.



    Mujaheed ya bude sabuwar Rezarsa yana yanke farcensa tun kafin ya yanke yatsa daya sai ga Meenal tace idan ka gama dan Allah ka bani na yanke wani farce da ya taso min yaki cirewa, Aliyu yace idan kin gama ki bani nima na yanke nawa,Wata uwar Harara Mujaheed ya zabga musu tare da cewa jarabar gida ko Kashi ka taba sai wani yace ka San masa zai taba shima ba tunanin ma cuta ta shige ku ko ina da ita ku kawai a baku.

   Yana gama yankewa Sajeeda ta karbe ta gama ta mikawa Aliyu,Aliyu ma ya gama ya bawa Meenal,ta gama ta dan ajiyeta a gefen kujera sai ko yar karama Juwairiya ma ta dauke harda zuwa ta kyasta Ashana ta konata wai ta kashe cutar jiki duk kan rezar ya disashe ba kaifi amma haka ta yanke da kyar.
   Khaleel kuwa wanka yakeyi ana ta jiran botiki ya fito ya bayar amma yaki fitowa yan matan duk da daura kirji suna jiran botiki, yana fitowa ya kallesu wai sabulunsa ake jira haka da botiki,sabulun ma duk ya gama narkewa Saura kadan,Ba tambaya ba komai Haneefa ta fisge tare da lakeshi a jikin sosonta,Sabeer ya faki idonta ya fisge har soson nata dama sabulun yana manne jiki bazai fita ba,haka ya shige wankansa yayi da sosonta,Khaleel baki bude yake kallonsu yace wai Ku ina sabulun da aka siya ne shekaran jiya?kowa an bashi nasa fa,sukace to ga wanka ga wankin su Inner wears ya zamuyi duk karewa sukeyi sabo da wanki kasan dai mata ba irin maza bane,kuma wlh gidan nan satar sabulu akeyi da nawa dana Meenal sacewa akayi,Aliyu yana daga Toilet yace nima wlh ina ajiye nawa jiya kafin na je Palo na dawo an dauke kuma Dan masifa ka rasa waye,Abbi ne ya fito tare da cewa wa dauki toothpaste sabo wani karami MyMy a saman gado na? Kowa yace ba shi bane,yace wlh duk Wanda bai fito dashi ba sai na kai sunansa wajen Malami ya mutu kafin safiya,Ko cikinsa ya kumbura dam cikin dare yayi ta tsaga ihu sai ya fito dashi,yan iska barayi,to wlh ban haifi barawo ba,da mu zauna da barawo gwara ya mutu,na gaji da sace sace da akeyi a gidan nan,dan Bala'i ko Guba ce a gidan nan ka ajiye sai an sata,to ko a fito dashi ko gobe wanda ya dauka ya mutu,Dama Juwairiya ce Ashe ta sace bata fi 14yrs ba bata da wayo jin ance mutum zai mutu ko cikinsa ya kumbura sai ta faki Ido ta dakko tace bari na tayaka dubawa Abbi tana shiga dakin ta daga Haukarsa ta sa a ciki,Abbi ya yarda da yarinyar ai yara b
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA Gimbiya 4 120,151 02-22-2019, 08:04 AM
Last Post: Gimbiya
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA Gimbiya 7 60,141 01-20-2019, 01:58 PM
Last Post: Gimbiya
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA Gimbiya 0 7,552 01-18-2019, 09:17 AM
Last Post: Gimbiya
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA 0 2,511 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *KASUWANCI NA* by ASMABAFFA 0 3,072 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)