The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie*
#1
29

Tayi kuka tayi tayi harta gode Allah, harga Allah taji ciwo kishiya da ciwo koba komai ita macece sannan cikin soyyar AK ta rayu dukda batajin shi kamar da amma wani zazzafan kishin shine ya kamata ganin zai fara sanin Wata mace kafun ita dukda ta cire rai akanshi amma samun kanta tayi cikin matukar kishin hakan cikin Daren ta kira bilki tareda gaya mata abunda ke faruwa inda taita kwantar mata da hankali yayinda ta shaida mata zatazo idan gari ya waye, da ciwon kai mai zafi tareda zazzabi ta kwana inda duk yanda taso ta raya daran da Rokon Allah hakan ya faskara jikinta ba abunda yakeyi sai rawa inda kirjinta kamar zai fashe a'haka daran nata ya kasance gogan kuwa dakinshi ya shiga jikin shi yayi sanyi leemah ceta kirashi a waya yayinda ya kasa dauka kashe wayar yayi gaba daya ya cillar da ita gefe kwata kwata bayajin dadin jikinsa, shirye shirye nata wakana AK yakara dagewa wurin gyaran gidanshi dukda babu abunda gidan ke bukata amma saida ya chanza furniture's din gidan kaf banda na dakin Aisha harta kitchen bai bari ba kasancewar kitchen din kwaya daya tak shiyasa Aisha taci darajar gyaran dazaiyi yanzu ne zaiyi Aure kudi yake kashewa bana wasa ba, babu yanda Malam liman baiyi ba Sam AK yace baya bukatar ko Allura kobai Auri leemah ba shimai iya mata kayan daki ne darajar Malam din a wurinsa, hmmm gida fa ba'a magana komai ya dauka har barayin mai'gadi saida aka gyara lefe yake hadawa bana wasa ba akwati dai'dai har dozin tareda manya manyan jakar fata guda biyu yakama goma sha'hudu kenan wani abun da gayya yakeyi saboda ya kular da Aisha amma Kota kanshi batabi aikuwa ya kulu ganin Mamie da Daddy ko Allura basu bashi ba shiyasa yace zaima kanshi abunda ba'a tunani, fadin haduwar da lefen daya hada yayi hmmmm bata baki ne babu ne kawai babu a ciki ango nata rawar kai Aisha kuwa da taimakon bilki ta kwantar da hankalinta yayinda Mamie ke Kara tausasa ta, a wannan karan ma Mamie tadau aniyar gyara Aisha a cewarta bataso abar diyarta a baya inda Aisha har tausayin Mamie takeji ganin Wanda akeyi domin shi baima San anayi ba sai Asarar kudi ake amma hakanan takeshe koba komai zatai fresh maganin mata ne natural na itatuwa ba masu illah ba.


Amarya leemah ce zaune a gaban likita sai kuka takeyi kamar Ranta zai fita jin bayanin dayai mata, lallai ba karamin sakaci da ganganci ta tafka ba tafi kowa sanin maganin planing bai cika karban taba hakan yasa take taka'tsantsan every month tana zuwa ana duba ta, gafda zata haduda AK ya kamata taje medical check up amma taki haduwa da AK ya Kara mantar mata da tunanin ta, su meenah ke Kara lallashin ta, 'please beb this is not the end of ur life remember, za'a samu mafita insha Allah ki kwantar da hankalinki please......what mafita? taya? Kinji mai doctor yace kuwa? Am two months pregnant fa yake gayamun can u imagine why ooooh why sai yanzu bikina sauran kwana Uku ya zanyi ni diyar Malam, doctor please do something duk maganin zubar da cikin daka bani yakiyi sai bakar wahala da  galabaita nakeyi iyayena duk tunanin jimamin barin gida ke Sani jinya kwana biyu ni kadai nasan azabar da nake sha how can I be so stupid, tafadi tareda rushewa da kuka harda majina, Wyyooo future husband Dina wyyooo mijina wyyyooo burina wyyyooo Naira mafarki na, GOD ka rufamun Asiri taya zanfara tunkarar Gidan miji da cikin wani mahuta ka cuceni maiyasa na baka kaina,ooooh bariki Alalen gero gashi yauta kwabe dani 'look hajiya please ku natsu munsha gaya miki jininki Nada mutukar karfi yadace ki dinga zuwa ana duba ki jefi jefi and kinga yanzu Babu abunda bamuyi ba akan cikin nan ya zube yaki uwa uba kinje anmiki dinki Wanda babu yanda zamu Sa karfen dazai markade cikin a cikinki sai mun kwance dinkin da akai miki idan kin yarda fine.....noooo bikina saura kwana Uku idan aka budeni maizan kaima mijina kenan? Taya za'a Kara budeni bayan har yanzu ban gama hadewa ba har yanzu ina kan jinya ne Taya zan fara mishi bayani? Look hajiya shawara ya rage naki idan kun tsaida magana daya zaku iya dawowa namu aiki ne.
   Ficewa doctor yayi yabasu wuri ganin suna bata mishi lokaci wurin awa daya ana magana daya, dakyar meenah suka tasa keyarta  suka koma gidansu domin samun mafita leemah kuwa sai yanzu tafara ganin illar bariki Ga miji har miji amma tama kanta makeken bakin fenti a Rayuwa inda meenah kuwa sunfi kowa matukar murnar faruwar hakan, mahuta suka nema a waya tareda yimishi bayanin komai da komai har Auran da zatayi harda cikin shi datake so ta zubar takasa, Ranshi yayi mugun baci inda babu macen datai mishi yaudara irin nata, he can't believe Aure zatayi nanda kwana Uku and take kawo masa kanta ko kunya take cewa tana sanshi for all the hidimar da yake mata menene baya mata? Mai Wanda zata Aura ya fishi dashi? Mai zai bata Wanda shi bai taba bata ba? zai nuna mata ita Karamar yar'bariki ce kuma zaiga shegen likitan dazai cire mata cikin shi za'ayi karamin yaki akan cikin nan ko duniya zata tashi bazai yarda ta cire ba, bawai Dan yanaso ba nooo fansa zai dauka da cikin nata wazaiji kunya idan duniya tasani a tsakanin shida ita? 
   'Leemah kuwa tuni ta sallami Anty zakwai a cewarta yanzu bata zaki takeyi ba mafita take nema inda mama taita ko'dah kyau dinda leemah takara tayi haske sosai skin dinta sai kyalli yakeyi duk a tunanin ta gyaran Amaran datace tana zuwa kawarta na mata shiya maida ta haka, wani Asibitin suka chanza idan suka samu wani doctor ya amince zai burge cikin amma koda za'a bude ta Dan kadan ne nanma hankalinta bai kwanta ba idan an bude ta tayi yaya da 1st 9yt? Hakura tayi yayinda tace idan sun gama shan Amarcin su zatazo a cire cikin Kota halin yaya gudun tonuwar asirin ta kada ta haifi katon bakwaini.


Ankai lefe saidai muce masha Allah Allah yaba Amarya da Ango zaman lfy da kwanciya hankali har saida Malam liman yayi fada akan uban lefen da aka kawo inda dakyar ya Amsa a cewarsa ba siyarda diyarsa zaiyi ba yayinda akai ma masu kai lefen tarba ta musamman tareda sha'tara na arziki, Mamie kuwa ba yabo 
Ba fallasa itama ta yaba inda da kanta taima Aisha kayan fitan biki masu zafi kala goma duka an dinka su AK kuwa dubu hamsin ya ajiye ma Aisha cikin Wata farar takarda wacce yayi rubutu a ciki ya ajiye kan kujera a cewarsa yabata ne sadaka  tasa ma auransu Albarka tunda satin farinciki zasu shiga bayasan hayaniya da kowa itama tasamu nasa kati, da taki daukar kudin yayinda ta kira bilki a Waya ta shaida mata, bilki ce tasata dauka karfi da Yaji a cewarta raba mugu da makami ibada, inda Aishar tace bazata ci ko sisin saba aikuwa bilki taxo ta Amsa kudin yayinda tayi kasuwa fitunannun kayan bcci da shegun kananan kaya ta siyo mata fadin haduwar su bata baki ne a cewarta sune bomb na farko da yayar Tata zata Dana ma ango Da Amarya a cikin gidansu saita saka Aisha ta ruguje musu tunani da natsuwar su kaf saita sasu sun rasa kwanciyar hankalin su insha Allah muddin tana raye karyan iskanci AK yakeyi waya gaya mishi ana Jada mace? Macen ma cikakkiya irin Aisha mai kayan aiki komai Yaji masha Allah.


30


Amarya ansha lalle tareda gyaran kai babu laifi 
Shirye shiryen biki ba kama kafan yaro ta kowani barayi shiri akeyi  inda Ranar juma'a dinbun jama'a suka shaida daurin Auran Abdulkareem muktar tareda Amaryar Sa Halima daurin Auran daya samu halartar manya manyan malamai da kusoshin gwamnati har'yan kasuwa ba'a barsu a baya ba, tun a wurin daurin Auran akaita rabon manya manyan ledoji masu dauke da hadaddun Abincin da Ango yabada kwangilar ayi, Duk inda AK ya gilma wasa shi akeyi sanye yakeda manyan kaya farare tas Riga da wando da malum malum yasha aiki da golden zare hmm iya haduwa ya hadu sai murmushin yake yakeyi shi kanshi baisan maiyasa tunda aka daura Auran gabanshi ke faduwa ba, gidan Amarya kuwa hausawa sukace Abu namu maganin a kwabe mu??‍♀ Walima gangariya Akayi wa'azi kuwa ba'a magana inda manya manyan malamai mata sukaita fadakarwa gameda zaman Aure Amarya kuwa tana zaune a gefe cikin kawayan ta jefi jefi tasha katon hijab yayinda su meenah keta kaiwa da kawowa sune kirjin biki, shigowar text message taji wayarta duk a zatonta Angon tane Wanda taita kira a karo ba adadi amma yaki dauka dukta shiga damuwa.

Number mahuta ne nanda nan ta bude

*Congratulations Amaryar shagali, gskia kin iya zabe wato ko'a cikin mazan Auren saida kika zaba kika darje naga ango ba karya yayi ya cika namiji harna mishi Addu'ar zaman lfy yayinda muka gaisa a wurin daurin Auran naku, da Alama anjima zan kai mishi ziyara na musamman tareda labari mai dadi harda gudunmawar Auran naku zan hada in bashi, hmmmm kina nufin da cikina zakije gidan wani ya turmushe ki?  A wannan Karon kinyi karya wlh wlh San cikina nakeyi idan har wani Abu yasamu cikina zaki tabbatar dani tantiri ne kallon ki kawai nakeyi inga karyan duniyancin ki nabaki nanda Minti Goma sha biyar idan baki sameni a dakina ba, hmmm ki saurari jin labari  mai kayatarwa tareda girgiza jama'a A gidan TV anjima da daddare sannan kada ki manta ki ajiye Redio a kusa domin sauraran  program din Inda ranka zakiji labarin Diyar malamai budurwa mai Aure da cikin shege, hahahaa.*


Hijab din jikinta ta shiga girgizawa rufa dukya rufeta, innalillahi na shiga Uku ni halima yayinda ta Mike tsaye, Kallo ne ya koma kan Amaryar da Akema wa'azi a cikin mutane, 'lfy? Maiya faru? Nan kallo ya koma kanta Ashe a fili tayi maganar, Antyn tace tajata gefe inda take tambayar ta dalili, cewa tayi babu komai Wata kawarta ce aka turo mata text akan ta rasu, toh'ai Addu'a ya kamata kiyi duk kin tada mana da hankali, wucewa Antyn tayi inda ta shaida ma masu tambayan dalilin salatin Amarya, Meena ne suka jata lungu inda tana kuka take shaida musu Abunda yafaru wani munafukin ya gayama mahuta tanada cikin shi kuma yaki fita, wani munafukin ne ya gaya mishi Auran ta?,Dan girman Allah ku nema mun haryar fita Kota Katanga ne wlh mahuta zai iyayin fiyeda haka  wyyooo ni kaina taya zan fara? Ya zanyi? Kuka takeyi inda taita kiran mahuta yaki daukan wayar text taita mishi babu reply inda daga karshe ta Amsa wayar meena ta kirashi aiko ya dauka, "yanzu ni zaka tozarta cikin sha'shakar kuka take magana hannu daya akan kirjin ta, duk soyyar Dana gwada maka? Kada ka manta fa kaika fara Sani na,....eh kuma kika yaudareni kika Auri wanina ba munafuka Karamar yar'bariki, 'kasan har duniya ta tashi bazan taba ba wani namiji irin zumar Dana baka ba ya kamata inci koda darajar wannan ne a gunka, 'lashe bakin shi yashiga yi tuno irin Roman daya kwasa dukda Yanzu bayajin irinshi a tareda ita, murmushi yayi tuno gskia ta fadi, 'dakyar da sudin goshi suka bashi hakuri itada su meenah tareda Alkawarin nanda kwana biyu zatazo gareshi, 'idan ma bakizo ba wlh wlh zaki ganni a gidan naki, kina nufin zaki bashi kanki cikina fa? 'Nooo Babu abunda zai shiga tsakanin mu nama Alkawari saboda inada ciwon da bai gama warkewa ba, 'Shegiya leemah, shikenan saimun hadu sai nazo yafadi tareda kashe waya yana dariyar mugunta.



Misalin karfe Tara na Dare yan'daukan Amarya sukazo inda Abokan AK sukaita kwasar su Amarya tasha fada ba laifi sai kuka takeyi za'a rabu dasu Malam dakyar aka banbare ta daga jikin su malam inda aka kaita gidanta daya gaji da haduwa, nan su meenah suka Kara kulewa harda kwallar takaicin daular da leemah ta shigo babu Wanda baiyi santin gidan ba Addu'a kuwa sunsha shi, an damkar Amanar Amarya a hannun uwargida Aisha wacce bata gayyaci kowa ba sai kanwarta bilki datai ta kwantar mata da hankali inda da hannu biyu biyu ta Amsa bilki na tayata sai washe baki sukeyi nan akaita yabon Aisha ba karamin  rudewa Leemah dasu meenah harda dangin amarya sukayi ba ganin surar Aisha Cikakkiyar buzuwa komai Yaji mai diri kyakyawa black beauty, sanye take dawani danyan leshi kalar ruwan kwai da mint green bilki tamata kwalliya na Musamman irinnan amare kannan yasha daurin gwggwaro anbude gashinta ta tsakiya ga kananan kitso an yarfa mata gashin nan masha Allah kunshi hannu da kafa Jan lalle a tafin kafa sai zuba kamshi takeyi nesa ba kusa ba tafi Amarya kyau nan aka fara kananan gulma wasu na cewa idan banda jarabar namiji Yanada mace irin wannan Auran mai zai Kara kuma? Leemah hankalin ta yagama tashi inda su meenah keta dariyar mugunta a zuciya a fili kuwa lallashin ta sukeyi a cewarsu da baya Santa da bazai aurota ba ai yasan da matar tashi, kowa ya watse Leemah ta tasa keyar su meenah akan babu mai kwana mata a gida dole taji dumin jikin mijinta yau, badan sunso ba suka tafi suna mata Allah ya isa ta hanasu Dana gadon da za'ai bidiri akai.


Sai karfe goma da Rabi Ango ya shigo indai kai tsaye dakin Amarya ya nufa hannun shi dauke da manyan ledoji kasancewar ya Hana kowa rako shi inda akaita  mishi tsiya, kwance ya tadda ta tsakiyar gado kaiba dankwali  baiji dadin ganinta haka ba shida yake tunanin zai ganta da lullube ya yaye da kanshi, sallah ya umarceta suyi kai tsaye ta shaida masa batada tsarki yadanji takaici yaso yasan zakin mace ayau nan sukayi  Addu'a sosai  ya ciyarda ita taci ba laifi, gassar kaza ce sai yogot inda kai tsaye ta shiga wanka jiki na rawa ganin irin kyau dinda AK yakara mata nan wani mugun kwadayi ya motsa mata amma ya zatayi? Nan gani nan hange, shigar kayan bcci tayi kallo daya yaimata ya kauda kai ganin ko kadan bata kaima rabin tunanin shiba yanda kasan Agwagwa haka surar jikinta yadawo ba shape ba komai ga cikinta yadan tura kadan kamar karamin tunbi, samun kanshi yayi dajin haushin ganinta a hakan ko kadan bata burge shiba tunowa da surar jikin Aisha hakan yasa shi mikewa tareda Jan karamin tsaki yabar dakin, Jiki a sanyaye takoma gefen gado hadeda buga uban tagumi,mai hakan ke nufi? Daga kallo daya a first 9yt saikuma tsaki? Tayi tunanin zai tashi ya rungume tane ya rikice kamar yanda sauran samarin ta keyi, dakin shi ya shiga inda yayi wankan tareda chanza kaya zuciyarsa na azalzala masa yanaso yayi tozali da Aisha yanaso yaga halinda take ciki kodai tana kukan kishi ne? Murmushi yasamu kanshi dayi sanye da kayan bcci ya doshi dakin ta inda a karo da dama yake tunanin shiga, bude kofa tayi da niyyar zuwa kitchen zata ajiye Kofunan da akai Amfani dasu sanye take cikin hadaddiyar rigar bcci tayi matukar kyau, Jada baya tayi wyyoo Allah, harga Allah taji tsoran ganin mutum tsaye a bakin kofa, gefensa ta ratsa zata wuce inda zuciyarta ke suya ganin shida kayan bcci, 'tare hanya yayi, nanma takara yunkurin wucewa yakara tarewa, 'Malam wai lfy? Tafadi cikin harara, 'nazo kisama Aurena Albarka ne yafadi murmushi a fuskarsa samun kanshi yayi da farincikin ganinta tun bare yau tamishi kyau fiyeda koyaushe, jikinta kawai yake kallo ji yakeyi kamar ya ganta kwance a kirjin shi ....'Allah sanya Alkairi, tafadi yayinda ta wuceshi, tsayawa yayi anan harta fito daga kitchen din takara wuceshi inda ta buga kofarta tareda Danna key, Dakin leemah ya shiga da gudu inda har'saida taji  tsoro ganin yanda ya shigo kamar maibin wani Abu, ledar kajin daya shigo ya dauka dama kaji Uku ya siyoma leemah sauran biyun ya dauka hadeda juice dinda suka rage, 'lfy kuwa ango Na ina kuma zaka? Baibi ta kanta ba dakin Aisha yakoma inda yahau buga kofar da karfi, tsaki taja yayinda takara Jan bargon ta hawaye daya nabin daya azababben kishi ke damunta, ganin baida niyyar dainawa harya fara kiran sunanta hakan yasata mikewa a hatsile, Malam wai lfy? Tafadi yayinda ta bude kofar Konaci ban biya bane? Hannu daya rike a kugunta tana girgiza jiki cikin masifa ji take kamar ta kifa masa Mari, 'Aisha kuka kikeyi? Kukan kishi na? Ji idonki laaaa wlh na kamaki hawaye ne, goge idonta tayi bataso yaga kukanta ba harga Allah ta manta kuka takeyi da bata bude kofar ba, 'mtsww lfy nace bccin ma baza'a barni inyi ba? Ina kabar matar so tazo taja mijinta, AK harda buga dariya abun yamai suger yau Aisha na kukan kishi,yarinya da tuntuni Abunda kikayi kenan kila Dana Dan huce, Anyway kazarki na kawo miki, mika mata ledar hannun shi yakeyi, wace kazar? Wacce na Aikeka ka kawo mun? Toh na yafe ka hada duka kaba matarso, BAMMM ta buga kofar tareda maida key, Juyowa yayi harda shewa yana dariya ya wuce leemah da tunda yafara buga ma Aisha kofa tafito ganin ikon Allah, cikeda takaicin daukar kazar Amarcinta take inda ta daure bata mishi magana ba a Ranta ta kudiri niyyar saita nunama Aisha ita Karamar yar'bariki ce saita gasa mata aya a hannu, Daki ta koma inda ta taradda AK ya kwanta wannan karan dariya yakeyi, ikon Allah, tace cikin Al'ajabi mai kuma ya sameka? Ashe haka Akeji idan ana kishin mutum? Kamar ya? Ta tambayeshi, ban gane ba?
Mu kwanta kawai Amarya bazaki gane ba, rufe ido yayi yafara sarrafata inda Yaji kirjin ta bawani labari Ashe ciko ne gashi sun zube sunsha matsan hannun gardawa kala kala  Ranshi  sai mamaki yakeyi har wani Dan kyama Yaji itako ta dage bako kunya wai a dole itama tanaso tarage zafi, haka nan yafara  kiyasta surar jikin Aisha harga Allah bayajin komai gameda Amaryar tasa, da taimakon tunanin uwargida yake neman amsar budurcin Amarya inda cikin murya kasa kasa take Kara tuna mai  batada Tsarki tana fashin sallah, ba haka yaso ba yaso ya rage azabar dayakeji kila idan ya dandana ta zai daina haukar Sha'awar Aisha, kila leemah zata mantar dashi surar Aisha.


*Dan Allah masu mun mgn ta private kuyi hakuri kada kuga bana Amsa ku, kunmin yawan dazan Amsa lokaci daya zan Amsa kowa a hankali aimun uziri please.??*


31


Aisha kuwa kuka tasha harga Allah idan tace soyyar AK bata cutar da ita tayi karya wannan wace irin jaraba ce? Shin ita haka rayuwarta zata Kare? Har yaushe zataji dadi? yah Allah ka rangwanta mun yah Rabbi ka taimake ni idan wani laifi naimaka kake jarabbtata da soyyar Wanda baisan inayi ba Allah ka yafemun, durkushe take a kasa hannunta na sama tana rokon Allah tana kuka, dukda haushin AK da takeji amma soyyar shi tananan daram a gefen zuciyarta daurewa kawai takeyi domin kwatar yan'cin ta, 'Ango kuwa hankalin maza fa yagama tashi bai taba tunanin zai samu 1st 9yt dinshi a haka ba a tunanin shi ganin macenda yakeso kuma ya Aura zai samu sassauci a zuciyarsa, haka yaita juye juye akan gado dukya kosa gari ya waye Amarya kuwa barci take kwasa harda karamin minshari na gajiya inda yakeji kamar yabar dakin ya tsani minshari yanda yaga Dare haka yaga safe Amarya ce kawai tasha bcci a daran.


Washe gari da sassafe ta tashi dukda bccin dake idonta amma takasa komawa saboda tariga tasaba da tashin wuri, wanka tayi inda tahau gyaran gida ko kadan batasan kazanta macece mai matukar tsafta kanta kedan mata ciwo gashi idonta yadan kumbura kadan na kukanda tasha, parlor ta gyara ta shiga kitchen Abinci maikyau ta hada musu Karin safe itada baba mai'gadi dankali da kwai ne sai ruwan shayi parlor tadawo cikin shigar kananan kaya Wanda a yanzu tagama sabawa dasasu dogon wandon jins ne sai yar Karamar Riga yamata kyau sosai kanta babu dankwali ta baza gashinta dayasha kitso, zaune take kafa daya kan daya tana kallon tashar Arewa24 inda AK ya fito daga dakinshi da Alama wanka yayi sanye da kananan kayan shan iska   hamma ya fito yanayi yinwa yakeji sosai ba kadan ba, kallon Aisha yayi Kota kanshi batabi ba Kara daure fuska tayi, madam babu gaisuwa? Wlh yarinyar nan kin karo wulakanci fa koda yake banida lokacin ki yanzu kinci Albarkacin Amaryata, ko kallan tsiya bai samu ba a'daidai lokacin Amarya ta fito sanye da Atamfa Riga da Skart anci dauri tasha kwalliya ba laifi sai kamshi takeyi, hannu ya mika mata yayinda yajata zuwa jikinshi inda ya sakin mata karamin kiss a baki harda rungumar ta idonshi kan Aisha, wow Matar so kinyi kyau kin ganki kuwa waiiii kece wacce ake cema ko a cikin Wata Zahra ta dabance toh koh a cikin mata keta daban ce matar so, Kara lafewa tayi a jikinshi saboda yagama burge ta harga Allah tana shakkar surar da kwarjinin Aisha amma hakan dayayi mata yakara nuna mata ita din yakeso bawai jiki ba, 'Ustaziya ina breakfast dinmu a kawo mana nan, kamar yana magana da dutse kallonta kawai takeyi, Anty ina kwana? Leemah ta furta cikin kirsa Ranta fari fes ganin yanda ake jiji da ita, Kota kansu Aisha batabi ba, Lallai kin fara wuce tunanina Aisha Amma bashi kikaci, zauna anan Amarya bari inje in dauko mana, 'no Angon bari in dauko, wucewa leemah tayi sai karairaya takeyi a lokacin Aisha ta Mike domin kai plates dinda tayi Amfani dasu kitchen inda AK ke binta da kallo har saida yaci tuntube da kujera ba karamin bugewa yayi a kafarshi ba akan idon leemah akai komai nan taji mugun bakin kishi hadeda tsine ma Aisha ko ita Aishar tana mata kyau bare kuma mijin su lallai saita dage kada garin kallon ruwa kwado yaimata kafa, wannan ita ake cema karuwar gida, Cikin takaici leemah ta shiga kitchen ta dafa musu indomie tareda kazarsu ta jiya nanta kawo musu sukaci suka koshi Aisha kuwa tunda ta koma daki bata karabin ta kansu ba.


Bayan an kwana biyu.


Aishar ce misalin karfe biyar na yamma sanye da mini skirt baki guntu sosai ya kamata dakyar take iya tafiya tareda rigarshi wacce ake kulle ta da igiya batada hannu shafeffen cikinta a bude milk color, dakyar bilki ta shawo kanta sannan ta Amince zatasa kayan ita kanta sun bata kunya, tayi kyau ba kadan ba  ribom ta daure kitson ta dashi saboda so takeyi tayi karkabe karkabe a parlor kassncewar yanzu lokacin kura ne sau biyu take shara da goge gogen parlon ko kadan batasan datti GA gidan nasu kura yamusu yawa, Leemah zaune akan kujera tanata ciye ciyen snacks Wanda tunda tazo gidan sune cimarta fita sukeyi da AK su siyo yayinda AK yace ta huta ba yanzu zata fara girki ba sai anyi sati biyu ko Wata Daya sai sunci Amarcin suda tsinke, Aisha ce dauke da kayan goge goge nanta fara goge duk wani abunda ke parlon kassncewar basa magana da leemah kota mata bata Amsa ta a cewarta bada ita zatayi ba Wanda ya ajiyeta shine daidai da ita, 'tsaki leemah taja cikin takaici ta wuce tana zage zage, haba ace anyi mace sai shegen karuwanci banza karuwar gida kawai, mtseww daki ta shiga inda tahau chanza kaya itama dukda Aisha tajita amma tayi banza da ita a cewarta bazatayi fada da wacce ko kanwarta bilki ta girma ba, fitowa tayi sanye da pencil wando dawata Riga shara shara ana ganin komai na jikinta rigar daidai kugu itama ta tufke gashin kanta Wanda ya kamu dakyar saikace bindin kaza ta lafta turare har yana hawa kai, AK ne ya shigo daidai lokacin da Aisha tadan duka kadan tana goge center table dinda ke tsakiyar parlon bayanta na kallon kofar shigowa, 'Assalamu Alai.....kum, yafadi tareda Jan numfashi idonshi nakan abunda baya taba gajiya da kallo yayinda lokaci daya yafara tafiya a hankali sai kallon bayan Aisha data rusuna yakeyi hips dinnan kamar an dasa su, 'sannu da zuwa leemah tafadi tana kwarkwasa dukda Yaji muryarta amma yakasa dauke idonshi akan Aisha, 'Hannun shi taja jin takaicin Abunda yake kallo Wanda ko kallo daya baimata ba, janshi takeyi amma sai waige waige yakeyi, 'wannan duwawun fa? Whatt?? Mai kace? Tafadi tana hucin haushi, sai a lokacin ya kalli Amaryar tashi, cewa nayi wannan duwawun fa? Mtseww ai dole ka tambayi duwawu tunda ka ajiye karuwar cikin gida, tafadi tareda hararar Aisha dasai a lokacin Aishar ta lurada Abunda yafaru inda dariya takusa kufce mata amma ta kanne, 'sorry matar so ina nufin wannan kwalliyar fa gskia kinmun kyau dole inbada tukuicin yauda daddare nasan yanzu kingama ai, gyara maganarsa yayi ganin tabargazar dayayi cikin borin kunya ya rungume leemah inda sai a lokacin tadan Saki Ranta, karka damu Angona yau zan shayar dakai mamaki insha Allah, 'Zama yayi matarso taje kawo mishi abunda zaici Aisha kuwa da gayya taita girgiza girgizan jiki inda harwani mika takeyi, wasssshhhhh tareda bankarewa tana lashe lips dinta salati leemah tasaki ganin yanda AK ke zillo dukda yana zaune akan kujera sai gyare gyaren Zama yakeyi kafun kace kwabo, hankalin maza yatashi??........??Aisha na  lura da hakan tasaki shewa harda guntun dariya dama abunda takeso kenan bukata ya biya a cikin ruwan sanyi zata gasasu shida matarso din tashi.


Masu San shiga group Dina kuyi hakuri nabude  groups yafi a kirga akan novel dinnan wlh kozan bude group 20 ne saiya cika kamar yanda kuke cewa and bazan iya kulada su gaba daya ba, zaku samu novel Dina a'kowani group insha Allah nasan duk inda fans Dina suke novel Dina nanan. Afuwan??ana tare??


32



Dakinta ta nufa kai tsaye inda leemah taita tsine mata da zage zage shikuwa gogan lallabawa yayi tareda shigewa daki cikin kunya da takaicin muguntar Aisha, dama haka take yaushe Aisha tazama Mara kunya haka?


Text neya shigo wayarsa bayan sallar magrib bakuwar number ce.

*Hausawa sukace abun rabo ne Auran mace da ciki, Congratulations ina tayaka murnar rainon cikin wani tareda Auran wacce aka Riga aka gama sudewa, a fuska dai gaka mai ilimi Allah yasa yanda fuskarka ta nuna haka brain dinka ke Aiki, duk kwaskwarimar tsohuwar mota dole a'gane tsohuwa ce, Angon Leemah dakin hutu, hahahaa Ustaziya diyar Malam.*
   *Karka damu da sanin ko wanene ni zan kawo maka kaina da kaina domin amsar abunda yake nawane Wanda ke Rayuwa a gidanka.*


Tunda aka turo masa da text dinnan yake cikin tashin hankali tareda nazarin duk wani harafin da aka rubuta a text din kanshi gaba daya ya kulle, hakanan yabar Abun a Ranshi tareda Alkawarin dole ya warware ma zuciyarsa zargin data fara zuwa anjima insha Allah.

 
*A'gurguje.*



Misalin karfe goman Dare Amarya anci wanka da kwalliya har'an gaji like nan manne chan hayaki da turare kuwa ba'a magana banda maganin dataita Kara bankama kanta overdose  saiwani rawankai akeyi ta barayin AK kuwa shima ba'a barshi a baya ba a matse yake inda yayi shirin shi cikin kayan bcci wannan karan shiya gayyaceta dakin shi inda misalin karfe sha'daya na Dare yakashe komai na gidan baibi ko takan Aisha ba tun haduwar da sukayi da rana daki ya shiga tareda kashe musu wutan dakin inda ya kunna musu na bcci Mara haske sosai, jawota yayi jikinshi ya shiga sarrafata duk yanda leemah taso daurewa kasawa tayi a matse take matuka hakan yasa takasa boye zalamar ta yayinda ta Amsa gaba daya ragamar wasan take gudanarwa sarrafashi takeyi cikin kwarewa sai nishi take Wanda yake nuna Alamar ta shirya inda kirjin AK keta bugawa nan yafara zargin wani Abu tareda tsoran text dinda akai masa daxu dukda yanajin dadin yanayin data saka shi amma ta tsorata shi harga Allah yanada Sani akan ilimin halittar mace tun daga ranarda yakama Aisha dasu Virus yashiga binciken ilimin sanin dabi'un mace da yanda rayuwarta yake kullum cikin research yakeyi biye mata yakeyi inda har akazo Gangara leemah fa ido ya rufe sha'awa takeji ba kadan ba, yana shiga yaji wajen a'dan tsuke ciki kuwa zuruf ya wuce babu gargada babu signal bare wani kwana bawani shamaki direct ya zarce, waje a'tsuke amma dukda haka jikewar datayi yakara Sa wurin sakewa ciki zuwa direct ya zarce babu jijiyar datai  gardamar hanashi wucewa, salati yafara yi inda yacedai bari yakara gwadawa kodai ba daidai yasa ba dukda baisan mace a zahiri ba amma Wawa aiba mahaukaci bane shakara talatin da biyar yawuce a raina masa hankali yanada ilimin yine kawai baiyi ba, Kara turawa yayi Yaji fa tabbas a bude cikin yake leemah kuwa Kara Rungumeshi takeyi sai ihu takeyi tanaso ya cigaba da aiki tagama rudewa da zumarsa, kan'uban chan, kutumelesi menene haka? Maizan gani zuruf na wuce fa Kodai ba halima bace? Mikewa yake shirin yi inda tasa mishi kuka, 'wyyyooo zan mutu dadi please I need you Angona kanada dadi, fadi take gaba daya bata cikin hankalin ta, 'idan baku manta ba leemah dakyar take iya kwana daya batareda namiji ba Wanda rabonta da Namiji yanzu tunda akai mata dinki shiyasa takai makura, 
    Naushi yakaima bakinta yayinda ya shiga marinta, Shegiya macuciya Allah ya isa tsakanina dake yar'karama dake shine kikai irin budewar nan kamar wacce tayi haihuwa biyar kin matse waje kina tunanin ni jahili ne bakisan ba'a taba ma Allah chuwa chuwa ba yariga ya bambanta bazawara da budurwa wlh saina kashe ki a darannan tunda kikai mun Asarar jikina duk yanda nake ma matata tattalin kaina kin gama ruguje mun jikina daya hadu danaki shegiya taxi motar kowa, dukanta yakeyi inda yake maida kayan jikinsa, hakuri take bashi, wlh babu Wanda nasani saikai wyyyoo Allah na shiga Uku na Wlh ni budurwa ce kada kamun sharri na shiga Uku jama'a ku taimaka zai kasheni dukanta yakeyi kamar yasamu katon gardi, Allah ya isa kin cuceni kin gama dani Ashe shekaru ba shine dacewar mace ba da bazawara na Aura nasan bazawara ce amma in siya sabuwar mota dal a kwali ina budewa inganta da mataccen engine, kuka yakeyi inda leemah tayi shame shame a bakin kofa tuni ta Dade da sumewa sakamakon naushin daya dinga mata a ciki fuskar nan jini da majina dukta chabe ta bugu iya bugawa, shari'a nidake har a lahira sai an mana kwankwasa kofar dakin su akeyi Wanda kusan minti biyar da suka wuce ake buga kofar tasu bakowa bane sai Aisha kukan leemah da magiya ya hanata bcci daga farko tadauka sabon iskanci ne saidataji muryar AK da kukan leemah da kalaman da yakeyi ga karan duka Wanda yagama karade gidan da alamar karamin yaki akeyi a dakin, kuka yakeyi sosai mai fitarda sauti, yah Allah ban kasance mazinaci ba na kasance bawanka mai matukar kyamar zina yah rabbi Laifin mai naimaka daka hadani da mazinaciya? Wacce alamu ya nuna duk mazan gari sun gama saninta?
   'Yaya AK Dan girman Allah kabude kofar, tafadi da muryar kuka bakaramin tausayi yabata ba, mikewa yayi tareda bude kofar batareda bata lokaci ba ya rungume ta tsam a kirjin shi har suna shirin faduwa kasa sakin mata nauyin shi yayi gaba daya jikinshi ya mutu, Aisha, ta cuceni Aisha ya zanyi na Auri mazinaciya 'Aisha nasan babu Wanda kika tsana sama dani a duniya, kiyimun Alfarma yau daya ki lallashe ni ki dauki hakan da zakiyi kamar taimakon Addini, Aisha zuciyata zata fashe Aisha kiji tausayina ki gayamun kalamai masu dadi na lallashi Aishaaaaa, rufemai baki tayi da hannunta inda suka zube kasa kanshi na kwance akan cinyar ta tana shafa gashin kanshi a hankali sai zufa yakeyi hawaye daya nabin daya, kyamar zinar danakeyi sai Allah ya hadani da kototuwar Yar'duniya a tunanina Ustaziya na Aura, kanshi takeso ta janye jikinta a hankali, riketa yakarayi dukya chukuikuye ta please dnt live me Eesha karki barni please Eesha am sorry My Eesha harda hakkin ki wlh zan rayu dake har karshan rayuwa ta gara ke nasan Ga yanda na Aureki ina tareda dake please eesha kaina zai fashe zafi kaina Aisha....Kara rungumar ta yakeyi 'yaya AK ruwan sanyi zan dibo maka......'nooo noooo karki tashi nafi bukatarki fiyeda ruwan sanyi, sun kwashi minti shabiyar a haka kafarta dukta sage kassncewar bata zauna da kyauba, leken fuskar shi tayi taga idonshi a lumshe kamar mai bcci har yanzu hawaye nabin idon nashi, ta tsani AK amma duk wani mai'imani idan ya ganshi a haka saiya tausaya masa, Kara tashi zatayi a karona biyu, ina zaki? 
'Zan rufe mata jikinta ne naga barinta a haka bai Dace ba, mikewa yayi tunowa dayayi leemah na kwance yashe a kasa' kada ki kuskura kije kusa da ita jikinda iskar duniya tagama busarda shi wani sutura ya rage mata a gidannan?  Bafa ta numfashi yaya AK kada wani Abu ya sameta....wlh zanso haka kinga na kashe banza, wayarsa ya dauko cikin daran ya kira doctor dinshi tareda shaida masa yanasan ganinsa da asuban fari Akwai Emergency a gidanshi yanaso idanda Hali yazo da masu tayashi aiki harma da kayan aikin Kwajin kanjamau yakeso Aimasa.


Kulle dakin nasa yayi bayaso yakara kallon leemah inda Aisha takama hannun shi tajashi har dakinta sai layi yakeyi dakyar tasamu yayi wankan tsarki inda ya zube a kasan dakin jikinshi na rawar sanyi zazzabi mai zafi ya rufe shi bargo ta jawo mishi kasa tareda rufeshi ruf, hannunta ya rike Alamar bayaso ta barshi sunanan a haka har akayi asuba inda sukai sallah a daddafe saida gari yafara washewa da dabara Aisha tabar dakin wurin leemah taje inda har yanzu take yashe numfashi sama sama dakyar take iya bude idonta daya kumbura Halittar jikinta dukya chanza saboda bugun datasha ba karamin tausaya mata tayi ba koba komai itama macece yar'uwarta suturta mata jikinta tayi cikin doguwar bakar Riga inda takejin ana kwankwasa musu kofar nasu ko bata duba ba tasan doctor ne.

*Ummu minal marubuciyar nafi karfin shi inamai baki shawarar toshe kunne ki maida komai ba komai ba tattarasu zakiyi gefe daya gaba daya kiyi musu sallar gawa ki share surutun banzan su ki cigaba da typing dama ai bawanine yasaki ba kuma ba Wanda akaima dole saiya karanta muna jiran next post dinki please??ana tare.*??


33



Daki takoma tareda saka katon hijab tare suka fitoda AK kai tsaye kan kujera ya nufa inda Aisha tabude ma doctor kofa cikeda gaisuwa  gaba daya suka karasa parlon yayinda suka zauna, 'doctor sonake ka diba jinina aje a auna sannan ka diba jinin Yar'iskan chan, yafadi tareda nuna dakin  leemah shima a auna inasan inga results da gaggawa please, batareda bata lokaci ba likita yayi abunda aka umarceshi inda Aisha ta nuna mishi dakinda leemah ke ciki kememe taki yarda a diba jininta babu yanda doctor baiyi ba, cikeda takaici AK yashiga dakin nan yaita ball da ita kamar yasamu kwallo yanayi yana zaginta dakyar Doctor ya kwaci leemah a hannun Sa inda Aisha na gefe daya tareda kallon fadan dayafi karfin ta, daga ummm sai uhmuhm  kawai take cewa hakura leemah tayi ganin AK zai halakata daga daran jiya zuwa yau tunda take a duniya bata taba ganin Wanda akaima dukan mutuwa irin wannan ba gashi yau anmata kuka takeyi tana jamasa Allah ya'isa kasa kasa inda sai ihu takeyi ya kala mata sharri ya cire mata budurci Ga azabar budurcin daya cire mata Ga zafin ciwo damai zataji ga bugu ya akai yasan ba budurwa bace indai shima ba danawa yakeyi ba, a fusace yakara dosar dakin inda Aisha ta tareshi Abun yafara bata dariya ma, 'Ubanwa ya cire miki budurcin? Lallai yarinyar nan ki kalla tsabar idona ki raina mun hankali zanyi maganinki karyar rashin mutuncin kikeyi, Jan kafarta takeyi tareda dauko hijab da sauri da sauri ta wuce ta gefen Aisha sotake tabar gidan tun kafun doctor yadawo ta tabbata kashe ta kawai zaiyi idan yasan tana dauke da ciki, AK na ankare da ita wani wawan Mari ya Kara zabga mata Wanda yayi sanadiyyar toshe kunnanta  saida taga taurari na yawo a sama dif kakeji tayi shame shame a kasan parlon kukanma yaki fitowa sai nishi takeyi Tareda danasanin Kaddarar dataja mata Auran AK bata tabajin labarin mugu irinshi ba baida imani ko kadan, Zaune suke zuru zuru kamar masu zaman makoki leemah na yashe a kasa, kitchen Aisha ta nufa ganin Dramar da akeyi da matarso a gidan nasu bamai karewa bane Hadaddan shayi ta hada tareda katon burodi da soyyan kwai, parlon takoma harda kunna TV tana karyawa tana kallo dukda ana neman karfe bakwai na safe ne ko karabin takansu batayi ba indata hade Ranta sama da kasa AK kuwa sai Satan kallon ta yakeyi ganin yanda take saka lomar burodi batareda wani damuwa ba ko alamar tayi babu dukda Kota mishi baci zaiyi ba, zaune suke a wurin Doctor yadawo tareda mikama AK sakamakon gwajin, hannu ya mikama AK tareda fadin, *Congratulations sir your wife is Three month pregnant.*
   'Kallan shi AK keyi yakasa fahimtar abunda yake nufi inda doctor ya maida hannunshi daya gajida mikawa, What? Yimun magana da Hausa yanda zan fahimce abunda kake cewa likita, 'yalla'bai ina nufin Matarka Nada shigan cikin Wata Uku a takaice, 'wyyooooo ni halima wlh fyade akaimun.......'wait wait wai ciki? Ai kowa Nada ciki AK ya furta yana zare ido cikin tashin hankali, "yes sir kowa Nada ciki but nata na mutum ne Mai rai, Bby na Rayuwa a ciki harna tsawon Wata uk...... Kam bala'e what a ina? A gidana? Matata? Amarya? Innalillahi wa inna ilaihir raji'un, ya dinga maimaitawa babu Adadi Aisha kuwa kashe TV tayi tausayin shi dukya mamaye ta bakaramin firgita maganar taimata ba bata taba tunanin leemah zatayi haka ba, rarrafawa leemah tayi har wurin kafar AK dake zaune a kasa yayi zaman yan'bori rike kafarshi tayi da hannu biyu biyu, Kaimun Rai ka rufamin Asiri kamar yanda Allah ya rufama Wlh fyade akaimun mijina na tuba nabi Allah kuma nabika kallonta yakeyi cikeda kyama yama rasa mai zaiyi ya zaiyi? Taya zaifara? Dagayin First 9yt sai ace Amarya Nada cikin Wata Uku, tana nufin da cikin wani tazo gidanshi kenan kuma tasan da cikin ta Aureshi, hawaye daya nabin daya ya kalla doctor, 'yah kanjamau fa? Akwai ko babu? 'Alhmdlh babu wani ciwo tareda ku dukanku likita yafadi cikeda Al'ajabin abunda yake gani, shigowar mai'gadi neya katse musu shirun inda yake shaidawa wani yazo neman hajiya Amarya damai gidan a cewarsa yanada Ajiyar mutum sukutum a gidan, mahuta neya danno kanshi sanye da kananan kaya bakake wando da Riga fuskarshi daukeda murmushi inda yake shafa sajen dake fuskarshi, Halima gidan  hutu dakin hutu diyar malamai mai tarin ilimin hutu a daki, ooops forgive my manners please, Assalamu Alaikum banyi sallama ba kasancewar ina cikeda murnar ganin unborn bby Dina  dake kwance a dakin hutu, Mutuwar zaune limah tayi........mmmaaaa...huta tafadi cikin rawar murya, mai kakeyi a gidannan? Ya zakaimun haka? Waya kawoka waya nunama gidana? 'Sorry baby Sanin inda kike bamai wahala bane kawayanki suka kawoni yanzu haka nabarsu a mota Sunce ma in gaishe ki su  meenah nake nufi, 'Malam uban waye kai? Maiya shigo dakai har cikin gidana wurin iyalina da izinin wa kato dakai? Calm down Yalla'bai Kwantar da hankalinka zanma bayanin kaina ai, sunana mahuta Saurayin halima uban babyn dake kwance cikin mahaifarta nazo ne inga lafiyar bby na jiya nakwana da zullumin cikina Allah yasa kuna ciyar dashi sosai,.......... karfin da baisan yanada shiba ya tattaro tareda kaima mahuta mugun naushi a baki nanda nan jini ya balle duka yake kai mishi tareda Alkawarin kashe shi da hannun shi, kwarto kwarto har gidana wlh dukanku mai rabani daku sai Allah babu yanda Mai'gadi da doctor basuyi ba ina sunkasa raba AK a jikin mahuta Wanda akaima jini da majina a fuska sai zare ido yakeyi dukya galabaita baitaba tunanin zai riske haka ba saida AK ya cire mishi hakori daya dakyar yasha inda yakwasa a 360 babu koh waige lallai AK baida hankali yayi dana'sanin zuwa gidannan Kan leemah ya dosa wacce tayi hanyar waje tana dingisa Kafa dakyar da sunan guduwa kiran mahuta takeyi ya taimaka ya rike mata hannu su gudu tare tabbas AK babu abunda zai Hana bai kashe su ba, ganin AK ya dosota kamar zaki tuni ta taka kafa tareda kwasa ana Kare har waje yabisu tuni mahuta yaja mota leemah kuwa ta kule tanata tikar gudu babu ko takalmi bare mayafi ko waige batayi, nishi yakeyi sama sama tareda kokawa da numfashin Sa kafun a Ankara tuni ya zube a kasa ihu Aisha tasaki hadeda kiran sunanshi tana kuka da taimakon likita suka sashi a motar likitan Aisha da Ak na baya kanshi akan cinyarta sai girgizashi takeyi, kada ka tafi idan katafi basuda asara ni sukaima asara ya zanyi Yaya AK kafi kowa sanin kaine farincikina Dan Allah ka kasance dani wlh bazan gujeka ba koda zaka dinga dukana kada ka mutu, kwantar da hankalinki madam bazai mutuba insha Allah inji Doctor daketa zuba gudu a titi, Kai tsaye dakin Emergency akayi dashi Dakyar aka Hana Aisha shiga wacce tagaji dacin kuka harta gaji.

    "Baki na bude ni Mamie ganin yanda Aisha ta bankeni harsai Dana kai kasa a kokarina nabinsu Asibiti domin dauko muku rihoto inaji ina gani aka badeni da kura suka barni tsaye nida baba mai'gadi, kokarin shiga gidan nakeyi tsawa mai'gadi ya dakamun, 'toh uwar gulma masu gidan basanan mai zaki musu a gida kuma?Sakata yasa yabarni cikeda takaici na watsar da Alkalamina nayi cikin fushi 'muma mijinnan munada shi bare a karya mishi ni a banza?da gudu nayi wurin My Rumah??‍♀??‍♀naga kowa nashi yasani.

34

Bakaramin artabu akasha wurin daidaituwar numfashin nasa inda saida aka kwasa mintuna mai yawa  sannan Aka samu nasarar numfashin Sa Kiran su Mamie Aisha tayi tana kuka ta shaida musu suna asibiti batareda bata lokaci ba Mamie da Daddy harda Abdulhakeem suka rankayo Auta bilki ma ba'a barta a baya ba Ramata kuwa cewa tayi zatazo da yamma duba jikin nashi, aikin lallashi bilki ta shigayi inda Aisha ke makale jikin Mamie yayinda take musu bayanin iya abunda tasani salati suka dauka gaba daya daddy na girgiza kanshi cikin takaici, maganin shi kenan ai duk Wanda baijin Maganar iyayanshi taya yake tunanin ganin mai kyau a rayuwar Sa yara ana nuna muku gabas kuna yamma tafi kyau Wanda baiyi sharar masallaci ba wlh harta tasha zaiyi ina amfanin irin wannan? "Haba Alhaji  haba Alhaji kadaina yin furucin nan shin bawa na wuce kaddarar sane? Mudauki haka akan shine jarabawarsa Saimu rakashi da Addu'a tareda nasarar cinyewa, tausasa daddy Mamie keyi ganin yanda Abun yaimasa ciwo sosai ita kanta Mamie tausayin dan'nata neya gama rufeta doctor neya katse musu jimamin  da sukeyi yana share zufa da farin hankacif cikeda gaisuwa yake sanarda daddy akan zaiyi mgn dashi a Office inda hali, binshi daddy yayi nan likita yafara bayani, " duk mai imani yakamata ya tausayama AK halinda yake ciki Wanda komai yafaru akan idona saidai muce Alhmdlh Allah ya takaita munyi iyakar kokarinmu wurin dawoda numfashinsa dake kokawa sanadiyyar bakin cikin dayake ciki Wanda zuciyarsa tafara kumbura  da taimakon ubangiji tunda bayin mu bane Alhmdlh komai yana shirin dawowa daidai Dan Allah Alhaji arage bata masa rai kassncewar Sa mai zurfin cikin gaske shiyasa Ciwon yayi saurin tasiri a gareshi yanada damuwa tattare dashi ku taimaka mana dashi kanshi wurin kwantar masa da hankali tareda dauwamar da murmushi a gareshi, godiya daddy yayi cikeda tausayin AK.


Tunda mahuta ya figi mota bai zame ko'ina ba sai gidan iyayanshi inda tun'da mai'gadi ya bude mishi kofa ya watsama su meenah kallon banza wadanda suke cikeda gulmar sanjin abunda yafaru amma ganinshi a halin nan yasasu tsuke bakinsu dukda ba hakan sukaso ba amma ko banza sun huce haushi tunda sunsan bakaramin bomb Aka tadar a gidanba tabbas yakuma tashida dakin hutu.......uwar mai kukemun a mota kananan yan'iska ko bina gidan iyayena zakuyin? Jiki na rawa ganin yana shirin huce haushi akansu suka shafama kansu lfy inda Meenah ta leko da kanta ta windon motar, "dan Allah kabamu na mota wlh bamu fitoda jaka ba.......idan banci ubanda ya haifeku ba shege nake, kokarin bude motarshi yakeyi a kufule tuni suka kama gabansu ganin yana shirin musu tijara da sanyin safiya suna tafiya suna tikar dariyar murna harda hawayan farinciki inda basuda burin daya wuce na ganin leemah tareda sanin halinda take ciki.

Mahuta na layi kanshi kamar zai fashe mommy sane da daddy suna karyawa a dinning section ihu momnyn Sa tasaki ganin shalele na shirin faduwa fuska jini da majina da gudu suka tashi har'rige rigen rikeshi sukeyi itada daddyn Sa inda babanshi yaita kunduma manya manyan Ashar tareda rantsuwar daukan fansa akan duk Wanda keda hannu akan abunda akaima dan'sa likitoci yashiga kira saikace Wanda yarasa kafafu inda yakira commissioner of police tareda lauyoyi manya guda biyu a cewarsa suzo akwai katon tashin hankali a gidansa yanaso yayi shari'a dawasu daga yau har'igiya tayi rara, 'batareda wani kunya ba mahuta ya gayama   iyayanshi duk abunda yafaru cikin sha'gwaba nan mommy takara kulewa, 'matsiyata suba abun farinciki bane ace Dan lele kamarka yama diyarsu ciki ita mijin nata ai abun yayi murna ne jininka na Rayuwa a gidanshi akan dan'karamin abunnan ne zasu nakasaka harda cire hakori saikace Wanda yaima Yammata dubu ciki muba matsiyata bane idan bamasan cikin sai a burge idan munaso kuma dandai rai daya jal sai'a dauko masu aiki suyita kulada babyn mukayima wasu banza bare namu tsiyar rashin wayewa kenan ina ranar dakikanci?  wlh wlh bazan yarda ba harta iyayan yarinyar sai munyi sha'ria dasu akanka aka farama mata ciki? Koko dole kayi mata har'tayi cikin?......'Mamie mijinta fa Babba ne daga gani shima Dan babban gida ne ina ganin kawai abar case dinnan abari ta haifo mun bby na kawai dukda ban shirya Zama tsoho ba but zanyi hakan a matsayin daukar fansa inbata sunan iyayanta diyar manyan malamai cefa.....'kaci gidanku, daddy yaimasa dakuwa, kana nufin sun bugi banza kenan?

Leemah kuwa kamar mahaukaciya tadawo duk inda ta gilma sai kallonta akeyi wasu najin kyamar ta wasu na tausaya mata chan gabada unguwar sosai ta tsaya a cewarta kada AK ya biyota dakyar tasamu napep dinda ya dauketa yayinda ya kaita gidanta na Isa kaita, fitowa tayi tashiga buga gate din mai'gadin gidan ya bude saida tabashi tsoro..........haaaajjiiya.....kece kuwa? Kodai bake bace? Subhanallah hatsari kikayi abun babu kyan gani wlh, 'banasan surutu karamin munafuki sallami mai a'daidaita  kakuma kulle mun gidana......'isowar su meenah neya katse mata maganar ta yayinda suka fito suna salatin ganin ta a haka cikin munafunci ransu yayi fari kar' kamar audiga, "ubanwa yayi miki haka kinga fuskarki kuwa saikace zombie, meenah tafadi tana shirin shafa fuskar leemah, kul kada ki kuskura munafukin hannunki ya sauka a jikina Algunguma butulu maciya Amana wadanda basusan mutunci da Arziki ba matsiyata....'haba dakin hutu mai yayi zafi haka yanzu dai dan Allah bani kudi mu sallami mai  abun hawannan, kudinda ubanku yabani ajiya? Tafadi tareda bude idonta dayayi suntum dakyar take iya ganinsu, Kallan mai'gadin sukayi, sallame su Dan Allah sai binmu sukeyi da ido, yana shirin basu kudi leemah ta buga masa tsawa, su kakema aiki koni? Wlh muddin kabiya kudinnan kamar ka yanki takardar barin aikinka a gidannan ne, oooh hajiya kuyima Allah kuyi hakuri har mutane sunfara kallan ku, 'kuma kada kabar kowace yar'iska shigan mun gida tunda gidan bana uban mutum bane, zuciya taja meenah jin Abunda leemah kecewa, ke gidan na uban naki ne mai dattin hula? 
 'Dukda bana ubana bane amma da sunana aka siyeshi sannan nikeda mallakin shi Baku ba, dama ance tsintacciyar mage bata mage.....aiko
 nan suka damko leemah suka hau jibgarta dama a kule suke da ita kafun kace kwabo jama'a ancika akansu layi ya kaure da tikar dambe dakyar aka kwaci leemah a hannun su wacce da ana suma hamsin tabbas da tayishi a yau, yan unguwar ne suka raba dakyar masu napep kuwa cewa sukayi sunyafe kudin domin rabonda suga damben mata Wanda ya kayatar dasu irin wannan tun yarinta, nan yan'unguwa aka shiga zaginsu meenah kassncewar ansan gidan karuwai ne gidan amma ganin manyan masu kudi sun daure musu gindi kowa yakasa magana ganin yau dama tasamu hakan yasa akai musu chaa akai ana tsine musu harda masu dukansu tareda jama mai'gadi kunne duk wacce yabari tashiga gidan saisun gona gidan da mutanan gidan sungaji da zunubin da ake cika musu unguwa dashi, kuka su meenah sukeyi inda suke roko abarsu sushiga koda wayarsu ne su dauka gasuda uban kudi a gidan Ga motoci dankara dankara, kememe aka rakasu da duka sukabar layin kaya duk'ya yage kamar mahaukata takaicin su babu mai waya bare su kira Alhazawan samarin su, kuka sukeyi tareda tsine ma leemah a cewarsu ta shafama rayuwarsu bakin fenti ina suka dosa? Suba dangin iya barena Abba a garin kaduna dama barikice takawo Alkawarin zuwa gidansu leemah sukayi domin warwarema iyayanta halinda take ciki.
    'Leemah kuwa tana kwance da alamar wani suman tayi wani makwafcin sune ya tausaya mata inda shida matasa guda biyu suka dauketa zuwa asibiti cikin gaggawa aka  amshe ta babu kyan gani yayinda aka gyara mata cikinta da azaba yasashi komawa gefen mahaifa amma bai zube ba, azaba iya azaba tasha inda ta gwammace dama mutuwa tayi nan wadanda suka kawota sukayi wucewarsu.

Sai'chanda yamma AK ya farka inda yayi ramuwar sallolin da ake binshi ba laifi jikin nashi yayi kyau Sannan yaga gata wurin dangi kowa jidashi yakeyi tareda kwantar masa da hankali Aisha kuwa tana gefe daya tarasa sukuni babu ko kunya AK ke kallanta tareda tarin nadamar Abubuwan dayayi mata abaya cikeda Alkawarin neman gafararta ya yarda zaiyi Rayuwa da ita a'haka ya Amince yanzu baya bukatar swt 18 kokuma budurci matarshi yake bukata da soyyar ta duk runtse saiya lallaba abarsa, 'mikewa yayi gaban daddy dasu Ramata daki yacika yayi makil inda babu kunya kai tsaye ya dosa Aisha wacce ke zaune kusada Mamie cikin mamaki yasaki kuka tareda Dora kanshi akan cinyar Aisha nan kallo yakoma kanshi ganin katon Allah na rasgar kuka A'gaban matarshi, 'Mamie na cuceta na cuce kaina hakika Aisha bazata yafemun ba shiyasa nake naiman Alfarmar neman yafitarta a gabanku daddy Dan Allah kasa baki tanajin kunyar ka na cutarda matata wlh banida abunda nakeso samada Aisha wlh Mamie kinfi kowa sanin yanda nayi rainon  soyyar Aisha tun kafun inbar kasarnan da soyyar ta natashi nakuma rayu Mamie duk abunda nayi soyyar ta ce sila, Santa ne sanadi da bakin kishin ta ku rokamun matata please Mamie har'dukan Aisha inayi......rufe masa baki tayi tana girgiza masa kai, bataso yayi bakinjini a idon yan'uwanta ga mahaifiyarta a wurin ga wanta garbati bawai hakan na nufin ta yafe masa bane a'a ko kadan saiyaji kwatankwacin azabar da tasha dukda ko'a haka tabarshi tasan ya gasu burinta taga wannan ranan, rananda AK zai tsuguna akan kafarsa yana kuka tareda neman gafararta, zata iya shiryawa dashi sukuma bazasu taba daina mishi kallon ba har'abada darajarshi bazata dawo a idonshi ba, kuka takeyi kamar Ranta zai fita, 'bawani uziri yaya AK bakada uziri baka sona kada kawani fake da soyya ta, Rungumeta yayi tsam a jikinsa tareda Kara fashewa da kuka.....'my Eesha bakisan sirrin dake zuciyata ba kinsan yanda nakeji duk Randa nasaki kuka kuwa........'gyaran murya Alhaji muktar  yayi tareda kallansu, 'yanzu dai bare mufita mubar muku Asibitin tunda ka nuna matarka kakeso tayi jinyarka ana mana korada Hali babu ko kunya kuke rungume rungume a gabanmu harda kukan soyya, 'hajiya tashi mu wuce saiya gaya mata sirrin zuciyar tasa baza'ai rashin kunyar nan a gabana ba idan kuma zaki tsaya kallan dramar soyya toh Nina tafi saimun hadu a gida, fita Daddy yayi Ramata tabi bayanshi da garbati cikeda kunya Aisha tayi tayi AK ya saketa rantsewa yayi akan bazai saketa ba sai Mamie tabata hakuri harda rikema Mamie gefen zani inda Aisha keta kukan abun kunyar da AK kemata gaban surukai saikace yara. Mamie kuwa murmushi takeyi ganin sababbin Romeo and Juliet a gabanta.


*Dedicated to Sister husnah*

35

Mikewa takesan yi Amma ya'hanata wai saitace ta yafe mishi inda Mamie cikeda dariya take tayashi ba Aisha hakuri dukda batasan abunda ke tsakanin suba amma ya zatayi? Ya hanata koda motsi ne cewa tayi ta hakura ganin idon Mamie gakuma kunyar yanda ya kankameta  koba komai Mamie bata chanchanci musu a wurinta ba hakan yasa Mamie mikewa tareda janye mayafinta yayinda taimusu fada sama sama wucewa tayi sanin daddy na jiranta a waje inda Aisha tafito Rakata nan Mamie ta dinga janta a jiki tareda nuna mata akan takula da Mijinta wannan wata sabuwar damace Allah yabata idan laifi yaimata duk mace mai aji basaita gayama mijinta yamata laifiba zai gane Laifin Sa cikin hikima da dabara ake komai a'haka sukayi sallama inda tabi daddy Wanda yaketa mamakin karfin Hali da rashin kunyar AK saikace ba shine yagama ihun bayasan Aisha oooh yaran yanzu basuda kunya yaro anama gata kakasa ganewa kadan ma kagani, inji dady yafadi yana murmushi. AK kuwa sabuwar sha'gwaba yake xubama Aisha kamar yaron goye ita abunma kunya yake bata gaba daya bata sakan masa fuska inda yakicin Abinci wai itace zata bashi a baki sai shege mata yakeyi ita kuwa cikin rashin sabo sai janyewa takeyi bataso tabashi fuska harga Allah tana matukar kaunar mijinta amma bata shirya Amsar'sa a yanzu ba saiya gane kuransa tukunna nan gaba yasan darajarda takeda shi.

Commissioner of police ne zaune gaban sanata inda Yaketa bashi hakuri tareda Alkawarin daukan mataki cikin gaggawa nan sanata ya Saki bakin Aljihu saboda komai yatafi daidai zai iya yafe komai banda cima iyalinsa fuska, mahuta kuwa azaba yakesha kanshi kamar ya fashe likita ya duba lafiyarsa tareda Dora shi akan magunguna bayi yashiga yadade yana gasa jikinsa bakaramin bugu yaci a hannun AK ba nan yashafa maganin zafi duka jikin nasa inda yaci abincin da mommy ta tasashi a gaba shayi kawai yasha saboda bakin nashi dake mishi azaba magani yasha nan yaita bccin wahala.

Kai tsaye su meenah gidansu leemah sukaje inda Mama ta tarbesu hannu biyu biyu Cikeda mamakin ganin yanayin su babu Alamar mutunci kaya a yage kamar an kwato su daga bakin kura yayinda yayyan leemah maza wadanda ke  Kano  sunanan  da iyalansu tun biki basu koma ba gida yacika gwanin ban Sha'awa Malam liman nanan shima cikin daki take shirin jansu su kimtsa jikinsu amma suka nuna bashine ya kawosu ba,nan  kowa yafara tambayan lafiya kallo daya zakai musu kasan basa cikin natsuwa, izinin Zama Malam liman yabasu ba musu suka zauna aka basu ruwan sanyi sukasha saida Malam ya tursasa musu cin abinci nan sukaci kadan badan sunso hakan ba dukda suna tareda uban yinwa amma kwarjini Malam din yake musu basa iya Musa mishi, bayanin Abunda ya kawosu suka farayi tiryan tiryan inda kafun meenah tarufe bakinta taji saukan murfin kwanon'sha Wanda mama ta buga mata tana huci, ooooh bakin ciki kukema diyata ganin tayi Aure a gidan Arziki cikeda kwanciyr hankali shine saboda fitsara kuka wanke kafafunku ba kunya kukema diyata Dana dage wurin bata tarbiyya kazafi wlh mai rabani daku sai Allah, sirikanta mata ke riketa inda duk abunda ta rarumo take jifansu Meenah dashi Malam liman kuwa tunda suka fara magana baice komai ba har zuwa yanzo  inda ya tsawatarma mama dakyar ta natsu tana kuka tareda Allah ya isan sharrin da akaima diyarta, kallon su meenah yayi inda yabasu umarnin su cigaba da bayani meenah kuwa duk a tsorace take baki na zuban jini cikeda azaba take shirin barin gidan inda yayyin leemah suka dakatar da ita, feenah ce takarasa bayanin tana kuka ganin tashin hankali da suka jefa kansu daga wayewar garin yau, ana hakane Motocin yan'sanda suka dinga Dira a kofar gidan saikace sansanin yaki inda batareda bata lokaci ba akayi musu sallama damai gidan wasu rikeda bindigogi cikin sanyin jiki Malam liman da yayyin leemah suka fita waje inda kai tsaye aka tasa keyar su a cewarsu saisun fitoda yar'su da sirikinsu dasuka boye sakamakon sunje gidan AK mai'gadi ya shaida musu bakowa a gidan shiyasa sukazo nan a tunanin su Malam dinne yaboye  AK da leemah, Salati Malam yadinga nanatawa tareda kiran sunan Allah yayinda jiri ke dibarsa nan unguwa ta cika makil inda matasa da dattawan unguwan sukace indai suna raye bazasu bari aci mutuncin Malam ba hayayyakoma yan'sandan sukayi ganin ba sarki sai Allah haka yasa suka hakura Malam yashiga daya daga cikin motar matasan unguwan da suka shirya binsu domin ganin yanda zata kasance cikeda  tashin hankali mama take inda kukan da takeyi tuni ya tsaya tama rasa abunda zatayi taji dadi a Ranta.

Rikici akayi sosai a station sunan Allah kawai Malam ke kira jin Laifin da ake zargin AK dashi wato na cirema yaron sanata Wanda Saurayin leemah ne a sakamakon yaje duba Ajiyar cikinsa dake jikinta, dariya ma maganar tabama jama'ar wurin Abu saikace wasan yara taya mace da Auranta kuma ace tanada cikin wani? inda kassncewar babu kwakwaran shaida akan abunda ake zargin suda shi hakan yasa sanata yace a sakesu kai tsaye kotu za'akai karar saiyaji dalilin da zaisa a cirema danshi hakori, isarsu gida yayi daidai da kiran wayar Mama da aketayi inda dakyar ta iya amsawa Asibitin da leemah takene suka tasata gaba akan saita bada number wani nata an kira babu yanda batayi ba sukace indai zata biya kudin Asibitin ba matsala zata iya tafiya ganin batada kosisi kuma batada Wanda zata kira yabata gashi tabar wayarta a gidan AK tun daran 1st 9yt bareta kira samarinta hakan yasa badan taso ba tabada number Mamarta nan aka kira mama aka shaida mata tazo asibi ana nemanta cikin gaggawa tazoda kudin biyan AAsibiti cikin gaggawa itada sirikanta mata biyu suka shirya zuwa  Asibitin shigowarsu malam yasa aka rankaya gaba daya inda kai tsaye aka nuna musu dakinda leemah ke ciki nan cikeda tashin hankali da tarin tambayoyi mama ke kallon leemah da halittar ta tagama chanzawa duk Wanda ya Santa ada bazai iya ganeta ba wasu dayawa musawa sukayi akan ba ita bace mama kuwa kallon ta takeyi batako kyafta ido sanadiyyan bayanin da likita yaimusu akan cikinda ke jikin leemah harna Wata Uku.
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 26,656 12-17-2018, 03:06 PM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 17,920 11-28-2018, 09:33 AM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 18,262 11-26-2018, 11:44 AM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* Gimbiya 0 54,886 11-26-2018, 11:37 AM
Last Post: Gimbiya
  ABUBUWA 17 MAFI BAN DARIYA A DUNIYA Gimbiya 0 3,433 11-13-2017, 04:04 PM
Last Post: Gimbiya
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 3,291 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 4,115 Less than 1 minute ago
Last Post:
  *Ustaziya ko yar'duniya* by Anty Mamie* 0 3,475 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)