The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*DREAM GIRL* by Deejah Abdul
#1
4⃣1⃣ ko da muka fito khaleed na a mota, baya na bude da niyar inshiga kausar ta riqemin hannu, gaba ta bude ta turani dis iz ur perfect place ta rufe qofa, now u look like a couple nd also u look cute together, khaleed ne ya daka mata tsawa ke suda ki shigo mota mu wuce kintsaya kina wani sanabe shiga tayi a baya tazauna ta tur6une fuska, bayan munfita get ne yake tambaya ina zamuje tayi shiru, tsawa ya qara daka mata tambayarki nike ina zamuje? tace cikin alamar kuka shagon waya zaka kaimu, kallonsa nayi naga yayi wani kicin-kicin da fuska, amma na dake nace kadaina yiwa qanwarka haka mana, hakan baidace ba, kaga har ka sakata kuka, wata harara ya watsomin da saida en hanjina suka kada, kausar tace sister inlaw karki damu aini nasaba da halinsa, shuru ne ya biyo baya a motar inba qarar motocin da ke wulgawa ba bakajin komai, a haka har muka isa shagon saida wayoyi na yaro gobirawa, mota muka bude mukafito, muryar khaleed mukaji a bayanmu karku 6atamin lokaci i have something important to do, bamu ko waiwayosa ba muka wuce, kausar take gunguni dis guy is so mean, nace mijin nawa kike gayawa haka? Dariya tayi sister inlaw kema naga kamar fada kuke har mukazo nan banga ya kulaki ba, nida na dauka zanga soyayya na yawo, dariya nayi nace kinmanta halin yayan naki ne halan? Kinsan bayason raini taya za'ayi yayi soyayya a gaban qaunwarsa? ta6e baki tayi tace too bad nikam naso nasha kallon love scene, dariya nasa nace karki damu zaki gani watarana inshaAllah . Da haka muka shiga shagon wayar tsaye tayi sis ki za6i wanda kike so, kuma ki za6awa su mama da duk wanda kikeso ki siyama, ido na fito dasu nace no way, karki damu bana buqatar waya yanzu, tace don't embrass me mana sis, gardama taga zanyimata ta daga wayarta tasa call, sai ji nayi tana fadan mum taqi ta za6a,kan in ankara ta dora mun waya a kunne, muryar mum naji tana hello, na kar6amata, tace haba daughter kin daukeni matsayin mahaifiyarki kuwa? Nace ofcourse mum tace den ki za6i wanda kike so kuma ki za6awa kowa a gida, nace mata alright mum, gefen da naga alamun masu arha na nufa na fara za6awa, kausr tace sister inlaw miye haka? Jan hannuna tayi mukayi wani gefen waya ta dauko ta miqomin ki daukin wannan , naga ansa iphone 6 ido na zare, dan nashaji a skul ana labarin wayar tanada tsada, nace kausar a'ah wayar tayi tsada bari in za6i wani, kausar ta dafe kai stop embrassing me plz sister inlaw ,yanzu kema kinshigo M khalipha's famly kudi ba damuwarmu bane. Dole tasa na dauka tace next wa zaki siyawa kuma? nace mamana da qanena, wasu samsung galaxy ta dauko guda 2, nadai kar6i daya nace mama bazata iya amfani da wannan ba, bold 5 tace akawo mata guda 3, kallon ta nayi 3? Tace yes ni daya, ke daya da mama nace bayan iphone din kuma? Tace eh zaki iya amfani da bb 4 data subscription yafi sauqi, kada mata kai kawai nayi a raina nace kudi manya, wayaga mama da balackberry ? mukaje aka mata bill, atm card naga ta bada sun saka a wani abu sai naga an cire anbata, nace ohh dama haka akeyi? Lallai wonders never end reciept aka bamu muka fito. [11/17, 6:19 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 4⃣2⃣ fitowa mukayi muka nufi motor, munkusa zuwa mtn office ne kausar tace big bro plz katsaya muyi register sim card, cewa yayi wane simcard bayan wanda kikeda? ke Baku's gajiya da chanja layine? tace no bro sister inlaw zatayi, ni mamaki ma nike taya za'ayi kuna soyayya kabar budurwarka ba waya? sauri nayi nace no sister, yayita insisting ni naqi saboda banason waya tasa nadaina concentrating a karatuna, ko yanzu dan mommy tayi insisting ne kuma bazan iya mata gardama ba, tace wow i wonder meh mommy takedashi ba ba'a iya yimata gardama ba, keda big bro duk daya shima baya tsallake maganarta, tsawa ya daka mata tareda taka birki da qarfi, just shutup will u? Shegen surutun tsiya kuje ku dawo karku 6atamin lokaci . Fita mukayi cikin sauri muka shiga office din, kausar jana tayi muje wurin customer na, tace masa as usuall inason kabamu special numbers guda 4, nd kayimana register da sauri coz we ar in hurry, numbers ya bamu mu za6a wasu numbers na samu guda 3 iri daya just last digit ne different na dauka, kausar ma ta za6a akayi mana register muka fito, mota muka shiga ya figa da qarfi kausar tace sister inlaw wane sim kikeso ki sama dayan wayar? Nace nima bansani ba, tace kiyi trying etisalat layin nada kyau kuma suna browsing da sauri, bro........ Dakatar da ita yayi, karma ki tambaya nagaji dan ni ba direbanki bane, tace karki damu sister inlaw zanyimiki register na kawo miki, sis yaushe zaki fara registration? ni monday zanje if u don't mind muje tare, nace am sis ni inajiran sponsorship ne sai governor ya biya, tace what? zamuyi on monday kawai ba wani jiran sponsor da zakiyi, karkidamu u ar famly now, murmushi kawai nayi mata da haka har muka isa gidansu khaleed. Sallamah mukayi a parlour muka shiga, mommy ce ta taso wow welcome bak my daughter nd hug me, kausar ta 6ata face alamun shagwa6a mommy nifa tace come here too nd hug her, mukayi dariya, wani qaton mutum naga yana saukowa daga stairs mum taja hannuna mukaje wurinshi, my dear wannan itace surukarmu kyakkyawa da ita ko? Duqawa nayi nagaidashi ba yabo ba fallasa ya kar6amin, mum tace dadyn khaleed ta kawomaka turaruka kuma duk irin wanda kake so, yana a daki kausar je ki dauko masa yana a wall drop, dakatr da ita yayi, no don't bother kausar, angode ya wuce ya zauna ya dauko jarida yana dubawa. Sallamah akayi muka juya dan ganin mai sallamar tareda da kar6awa. [9/14, 12:59 PM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/17, 6:31 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 4⃣3⃣ wa zangani husnah ce ta shigo tana wani yatsina fuska tana rausaya, anyi shiga duk ta tsuke jiki kannan yasha attachment da wanin siririn mayafi da ta doro a kai, hada ido mukayi nayi saurin duqarda kaina gabana na faduwa, ga mamakina sai naga ta kawar da kanta, ajiyar zuciya nayi nace i think bata ganeni ba, yau nasamu transformation ba kamar matar liman ba? Dady ta nufa, dady karatun jarida ake ya dago kai welcome my daughter yaushe kika shigo? Tace yanzu dad, mind dinka na kan news paper, yace so ya mutanen gida? tace all fyn dad, yace good baki gaida mummynki ba, sannan ta dago kai sorry hi mum, hi kausar, wow siyama zo kiga na kawomiki chocolate, siyama tayi tsayinta taqi zuwa, tashi tayi what is going on? Siyama tace ni yanzu bana sonki i got my new pretty sister inlaw ta kawomin chocolates da yawa nd bicuits suna dakin mummy zo muje na nunamiki, husnah tace stupid girl meh kike cewa? Taje zata kwada mata mari kausar ta shiga tsakani karki sake ki ta6amin qanwa, abunda kikaji ta fada gaskia ne, wannan da kike gani itace matar da yaya khaleed zai aura, juyawa tayi wurin dad, dady meh suke fadane ban fahimta ba? Dad yace husnah kije gida kawai zamuyi magana, jijjiga dad ta ringayi dad just tel me is not true, dad ya duqar dakai qasa tace so gaskia ne kenan? ta sakeshi, zuwa tayi gabana ta tsaya na dago kai ina kallonta, kallona take ta duqar da kai kamar mai tunani, ohhh dama kece? Tayi dariya ko a mafarki banta6a tunanin jaka irinki zata iya qwacemin masoyina ba, ta tazgo gashin kaina jst bcoz kinje saloon anyimiki transformation kindauka daidai nake dake zaki iya takara dani? Kausar ce tazo ta tureta ta shiga tsakaninmu, wanke kausar tayi da mari itama ta rama sai dambe ya turnuqe tsakaninsu, nida mum keta kokarin rabasu amma sunqi rabuwa. Khaleed ne yashigo da qarfi mum wai hayaniyar meh nikeji haka,? Lura yayi da damben da ake zuwa yayi ya wurgar da su qasa duka, sannan ya tazgi kan husnah ya jata giri-giri a qasa dad na kiransa ya daina amma yaqi ma sauraren sa, saida yakai qofar parlour ya wurgata waje ya rufe qofa, ya dawo ciki yana huci meh er iskar yarinyar nan takeyi a nan? Dady ne yazo ya wankesa da mari rufe ido nayi inajin zafin marin kamar ni akayiwa. [11/17, 6:45 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 4⃣4⃣ dady cikin fada yakewa khaleed magana idan ka jiwa er mutane ciwo fa, kace bazaka aureta ba isn't dat enough? Sai ka wulaqantata haka? Idan ta gayawa mahaifinta kasan irin asarar da zaka jamin kuwa? Bubbuga qofa husnah ta ringayi da qarfi, ku kuma munafukan Allah u'll all pay 4 dis, ke kuma zamu hadu dake i promised sai na kasheki ba wanda ya isa ya qwacemin abunda nike so, dad ne ya bude qofa yana kiranta tafita da gudu ta shiga motarta ta figa da gudu tabar gidan. Dad ya dawo ya dinga masifa baya ko tsayawa mum na bashi haquri amma yaqi saurarenta, wayarsa ta fara ringing ya dakko ya duba, deputy governor ya gani yaja tsaki ai abunda nike gudu ya faru, daga wayar yayi a handsfree yana dariya, a'ah ranka ya dade kaine da kira yau? Ya katseshi husnah ta kira ta gayamin komai harda dukan da danka ya mata, toh bari kaji ingayamaka duk abunda ya samu 'yata wlh bazan yafe ba, kuma ka manta da contracts da mukayi magana zaka samu, ya katse wayarshi. Dad ya wurgar da wayar cikin jin haushi ya nuna khaleed da yatsa, kaga asarar da kajamin ko? Toh bari kaji ingayamaka dole ka auri husnah, saidai ka fasa auren wannan matsiyaciyar ya nunani da yatsa , mum tace bazatayu ba alhaji, yace toh saidai ya hadasu su biyu kenan. Cikin hanzari na dago kaina na kalli khaleed, da hannunsa ke kan kuncensa har yanzu, yau ne rana ta farko da dady ya mareshi kuma wai duk akan husnah, take wata tsanarta ta qara ruruwa a zuciyarsa, magana yafara da qyar irin cikin fushi sosai, idon nan sun kada sunyi jawur, yace dad! Tunda nake a rayuwata baka ta6a sani abu na musa maka ba, but ni bansani ba ashe i'm just a business collateral to u, ya share hawaye, dad kayi haquri amma bazan iya auren husnah ba, gwanda na mutu ba aure da na aureta, mace daya ta isheni a rayuwata bana buqatar biyu, ya juya ya fita a fusache. [9/14, 1:05 PM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/17, 6:58 PM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 4⃣7⃣ cewa nayi toh mama ki zauna mana, tace ba zaman da zanyi ke nike jira malama, nace mama khaleed surukinki ne, mum kuma mahaifiyarsa, kausar kuma qanwar khaleed ce, saeed kuma abokin khaleed ne, wa enda sukazo dazu kuma khaleed da saeed ne, kayan da ke jikina kuma siyensu mukayi. Mama ta dakatar dani ke banason shirmeh, nace mama tambayoyin da kikamin ne na baki amsa, zama tayi tace bayani zakiyimun dalla-dalla karki 6atamin lokaci, sannan na kwashe duk yanda akayi na gaya mata tundaga fitata gidan na zuwa inda mum da nayi, amma fa bangayamata qaryar da na fesa ba, da kuma fake auren da zamuyi, ba kuma zancen husnah ? mama tace toh shine dan zaki gaida uwar saurayi sai kin chanja kaya? Nace mama gidan masu kudine fa so kike na shiga a rainani, kingama wasu kayan na fiddo mata sauran kayan da muka siyo? Mama ta zare ido anya ameerah ba mai yanka kanki kika dauko ba kuwa? Dariya nayi haba mama ko daya wlh barma kiga, wayoyi na fito da su, na miqawa aliyu tashi da simcard mama ma haka, niko na riqe nawa, wani ihun dadi aliyu yayi kai sister yau nine da riqe galaxy Allah ya barminke sweet sis, suhaila da fateemah suka taso mu ina namu? Dariya nayi wa zai siyamuku waya yanzu ai sai kungama secondry tukuna, mama tace aliyu miqa mata wayar nan banason shirmeh, wane dan iskan ne zai kashemiki kudi haka? Idan har ba wani mugun manufa ne dashi ba, nace wlh mama aurena zaiyi, kuma ma wannan mamarshi ce ta siya, dan nace mata banida waya kuma babu ita a gida, sanda tace na kiraki na gayamiki zan dade gunta, na dauko ledar da mum ta bani na miqawa mama, kingama abunda tace na kawo miki, mama ta duba super holland ne manya guda biyu da wani dakakken lesi da wata hadaddiyar shadda ready made da turaruka da sabulai masu kyau, watsomin kayan mama tayi harda wayar ta miqe ai sai ki maida musu kayansu mu ba makwadaita bane bare a siyemu da kudi, tsawa ta dakawa aliyu ka bata wayar nan nace, aliyu nata gunguni dan yaga samu yaga rashi lokaci daya?suka fice suka barmin dakina. [11/17, 7:36 PM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 4⃣8⃣ khaleed kuwa a wurinsa fushi yake tinda yashiga daki bai fito ba, har saeed ya dawo ya sauke kausar ya shiga dakinsa, man wai haryanzu fushi kake? Kayi haquri kawai, gobe inaso ka shirya muje mugaida iyayen ameerah, miqewa yayi zaune ba inda zanje malam, yace toh taya zakuyi auren batareda ka gsbatarda kanka wurin iyayenta ba? Yace saeed ni nama fasa auren tinda dad yamun haka, dama dan su matsane har na amince da wannan auren amma tinda dad yace saidai na auri husnah ba auren da zanyi, saidai na mutu ba aure, tunda ya fara zance saeed ya sake baki da ido yana kallonsa, kasan meh kake fada kuwa? Meyasa kake wasa da feelings din mutane ne? Bayan ita ameerah ta amince daqyar kuma na ta bbatar by now ta sanarwa mahaifiyarta, sannan ga mom ta amince da ameerah kana ganin yanda take farinciki da ganinta yau, qannenka ma duk sun amince da ita, sannan kawai kace ka fasa? Indai dad ne nasan yanada zafin rai amma kuma bayason yaga dansa cikin damuwa nasan zai janye zancensa, khaleed ne ya miqe ni nace maka na fasa kawai, saeed ya miqe you are on your own kar ka qara kirana ko nemana bazan qara shiga al'amarinka ba, ya ficewarsa. Mum ce zaune tana yiwa kausar fada meyasa taqi tsayawa taba maman ameerah haquri da taga tayi fushi, da badan dare yayi ba da sunje, tace mum bari inbaki number ta sai ki kira na dauka a dazu, mum tace yauwa bani, sukayita kira amma basu samu ba, kausar tace mum kabari muje gobe kawai, tace toh shikenan dama inason inyi magana da mamanta da banason auren ya dauki lokaci atleast nan da wata daya coz nima na matsu naga jikokina. Khaleed ne yashigo da sallamah, mum ta kar6a da fara'a dan halak yanzu muke, zancen aurenka nan da wata daya muka saka yayi maka? Karka damu da abunda dadynka yace, indai ina raye ba wata husnah da za'a aura maka, khaleed cewa yayi mum ni nama fasa auren na haqura, zanyi rayuwata alone har sanda dady ya yarda da zabina, dady ne ya sauko kar kasake kace ni na hanaka aure, kaje ka auri er talakawanka ba ruwana, saidai ko ficika kar wanda ya tambiyeni ya ficewarsa. Mum tace kaji ma ya amince so don't u worry nasan ma ko abunda yace yanzu dan baigama sauka bane amma zai haqura later. Khaleed yace mum nifa na haqura da auren kiyi haquri kawai ya juya zai wucewarsa, mum tace shikenan son tinda bakaso kaga ina farinciki kaje kayi yanda kaga dama, kabari baqincikinku kaida dadynka ya kasheni, tunda ku taurin kai ne daku kamar diyan shaitan, ta zauna tana share hawaye, kausar tace wlh Allah big bro bakada kirki kasa mum kuka, kuma sai Allah ya sakawa sis ameerah nida namiji ce wlh ni zan aureta na share mata hawaye. A razane khaleed ya juyo, yazo da sauri ya duqe gun mum ya riqe qafafunta mom dan Allah ki yafemin bansan ranki zai 6aci ba wlh na amince ko gobe kikeso a daura aure, dagaoshi tayi to ya isa son na haqura kar ka sake ka qaramin zancen zaka fasa aure, bakasan yanda nake burin naga aurenka ba, kuma yarinyar nan tashiga raina Allah, ina maka sha'awanta dan nasan zakaji dadin zama da ita, yace shikenan mum bazan qara ba, ya miqe zaifita tace gobe ka shirya ka kaini gidansu ameerar, gabansa ne ya fadi amma ya daure yace shikenan mum Allah ya kaimu [9/14, 1:06 PM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/17, 11:54 PM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 4⃣9⃣ khaleed bayan ya koma daki yayi trying wayan saeed yajita a kashe, dama yasan a rina, waya ya dauka bari ya kira salmah ko zaiji sanyi a ransa, kiran wayar yake tana ringing amma ba'a dauka, ya tura mata txt just call me bak my baby i really missed u, nagaji da rashinki ina buqatarki a kusa dani, yayi ta jiran call shiru har bacci yayi gaba dashi. A wurin ameerah kuwa bayan ta kwashe kayan da mama ta watso mata ta maida a leda, sai tayi deciding bari taje ta nemo extension wire tayi chargen phones din, tasan zuwa da safe idan su khaleed sukazo suka gaida ita zata yarda tayi accepting kayan, fita tayi taje dakin mama tace mama.......... Mama tace idan haquri kikazo bani karma kifara, kibari kawai zuwa gobe ki tattara kayansu ki maidamusu, ni ba shashasha bace da zanyarda da zancenki, kuma khaleed dinma banta6a jin zancensa ba sai yau, so ni bazan dauki wannan shashanci ba, wato kinga ni banida kudin da zan siyamiki abunda kikeso ba shiyasa kika za6i wannan hanyar? Toh bazan lamunta ba inada rai ba wanda ya isa ya lalatamin tarbiyar da na dade ina ginawa. Kuka na fara haba mama ni kice komai amma dan Allah karkiyi zargina, bazanta6a zubar da tarbiyar da kukamin ba akan wani abun duniya, laifinane da naqi sanar dake zancen khaleed da wuri, amma wlh mama just blif me dagaske yake da aure yake nemana. Toh idan har dagaske yake meh yasa baizo ya gaida iyayenki ba? Nace mama zaizo gobe inshaAllah, tace toh shikenan inanan ina jiransa inji da watchche yazo. Nace mama dama kaina ne yake ciwo nikeso inje chemist din chan in siyo paracetamol, tace ba inda zaki kibari a kira aliyu a waje ya siyomiki, nace mama wato baki yarda dani ba? Toh shikenan muje tareda fatima ko suhaila, tace nace ba inda zaki, khairi je waje kace aliyu yazo ana nemansa, khairi ya fita da gudu, nace toh mama ina a daki idan aliyun yazo, tace idanma wani abu kike qullawa tun wuri ki daina, tashi nayi na wuce dakina. Aliyu ne ya shigo da sallamah, sis ance kina nemana nace, kar6i extension waya zaka siyomin a waje, yace wai sister shikenan nayi asarar galaxy din kenan? Nace no bro gobe zaka kar6i wayarka inshaAllah, cewa yayi toh sis wai waye wannan khaleed guy din? Nace your brother inlaw to be, yace bangane ba kin haqura da wanchan guy din kenan, gaskia i'm happy 4u, nace bro bafa haqura nayi dashi ba shine dai kawai, zaunawa aliyu yayi, toh ya akayi kika sameshi da sauqi haka? Nace aliyu abun sirri ne, lets just say Allah ne ya kar6i addu'armu, nidai tashi kaje kar mama ta zaci wani plan muke shiryawa, sannan ya tashi ya fita, ko da aliyu ya dawo mama tareshi tayi, tace sai taga abunda ya siyo dole ya bata, zuwa tayi a dakina, wato ke nace ki tattara kayan mutane kinqi ko? Shine harda siyo abun saka chargi wa zakiyiwa wayo? Toh kinyi asararshi kuwa a gabana ta dagashi sama ta watse ta tafiyarta, wani haushi ne ya turnuqeni nasa kuka a haka har bacci yayi gaba dani. [11/18, 7:02 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣0⃣ Nice ban farka ba saida naji ana kiran assalatu na tashi na doro alwala, nayi nafila kan a tada sallah, naje na bubbugawa su mama, da aliyu suka tashi, bayan na gama sallar asuba na dauko azkar dina nayi, bayan nagama na buda qur'ani na na rinqa rera karatu har gari ya waye, fitowa nayi na tattara kayan wanke-wanke, da yake weekend ne na lura duk sunkoma bacci, bayan nagama wanke-wanke naje, na gyara dakina tas na share na chanja bed sheet harda saka turaren wuta, na share tsakar gida, na hasa wuta na dora ruwan zafi da yake hunturu ne anfara sanyi, zuwa nayi ina tada su suhaila su tashi, na gyara daki, mama tace karna tada mata yara yau weekend nabarsu su Huta, nace mama islamiyyarfa takwas tayi fa, sannan ta miqe ta tashe su, ruwan zafin da na dora nace su diba suyi wanka, sannan na dora dumame, nakoma gyaran dakin mama, shima na gama na chanja bedsheet na kunna tirare, itadai mama ta samin ido kawai tana kallon ikon Allah. Bayan su suhaila sungama shirin islamiyya ne sukaci dumame suka wuce skul, sake share inda suka 6ata nayi, yau nice harda mopping ledar dakin mama da nawa abunda na dade banyi ba, gamawa nayi na dibi ruwa na fada wanka, ko da nafitoh goma tayi shiryawa nayi na saka kayana cikin wanda muka siyo da saeed, nayi kyauna ba laifi dukda ba wata kwalliya nayi ba, dumame naci, sannan nace mama.......... Tace indai wurin maida kayan zaki ni ban yarda kije ke kadai ba, kibari idan su suhaila sun dawo kwa tafi tare, kuma kije ki cire kayannan na jikinki dan har su zaki maida. Daki na koma ina share qwalla nidai wlh mama ta dauki abunnan da tsauri, zuwa nayi dole na ciresu, lesi na na sallah na dauko wani fari da zanen flowers purple, na saka hijabina purple na fito, kallona tayi sama da qasa, wai wa kikeyiwa wannan qyalqyalin? harda wani sabon gyaran gida toh wlh ki kiyayeni, ba inda zaki na gayamiki, nace mama gidansu saudah zani fa, tace ae saudah ta gayamin rabonki da gidansu tin sanda aka kawo lefe, toh fitar da kike da yamma ina kike zuwa? Sallamar da akayi ta katse mama da tambayoyin da take shirin zubomin, nidai na lura da mama kwata-kwata yanzu bata yarda dani ba, amma kuma banga laifinta ba zamani ne ya lallace, samarin yanzu basa kashewa budurwa kudi a banza, batareda wata buqata tasu ba, hakan yasa en mata da yawa suke lalacewa akan kwadayin abun duniya. Rungumenin da akayi yasa na dawo daga tunanin da nike, kausar na gani a gabana suprise tacemin, dan duqawa nayi na gaida mum da suke tare, ta dagoni tana murmushi muka rungume juna, mama turus tayi tana kallon ikon Allah, nace mama wannan itace mum maman khaleed, wannan kuma kausar ce kinganta jiya, mama ta saki fuska a'ah barkarku da zuwa, kuwuce ciki mana, tajasu suka wuce daki, dakin aliyu na nufa da sauri, na bashi dan sauran chanjin da suka ragemin, kayi sauri ka kar6omin exotic guda biyu a shagon Abu, da robar ruwa guda 3 karka dade, idan kadawo ka dorosu a tire, ka dauko sabbin cups dinnan na glass da mama ta siyomin suna dakina ka dora akai, ka kawomin a dakin mama, yace sis ba cups din kayan aurenki bane? nace ina ruwanka nidai kayi sauri, sannan ya tafi nikuma na koma daki. [9/14, 1:08 PM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/18, 7:28 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣1⃣ koda nashiga sunata gaisawa kamar dama sun san juna, sallamata ta katsesu, mum tace 'yata zo nan kusa dani, naje dab da ita na zauna, tace ' yata tun jiya nike kiran number ki bata shiga, ko baki saka layin bane? Mama na kalla ta watsomin harara, tashi nayi na dauko wayoyin da kayan da mum taba mama na ajiye gaban mum, nace mama ce bata yarda nayi amfani da waya ba tace may b sai zuwa gaba, mom tace toh naji idan wayoyin ta hanaku amfani dashi, nata wayar fa? Sannan wannan kayan fa? Shiru nayi, mum tace maman ameerah kiyi haquri nice da laifi jiya ni na riqe ameerah a wurina har yamma tayi, kuma wayar nan ba roqa tayi ba, ni naga ya dace a siyota dan faruwan irin haka, dan da tanada waya jiya ko ke kinada da ta kira nayi magana dake, da baku tashi hankalinku ba duk da ameerah bataso ba nina matsa akan sai ta za6i wayoyin, kuma wannan kayan nice na bata ta kawo miki, bada wata manufa nayi ba, naga kamar anzama dayane tinda zamu hada zuri'a. Mama ta sauke ajiyar zuciya toh dama ni ba qi nayi ba, kinsan halin yaran zamani ka haifesu ne baka haifi halinsu ba, shiyasa gwanda na tabbata inda kayan suka fito da kuma inda kayan suka fito da kuma dalilin bayar dasu kan na yarda ta fara amfani da su, amma yanzu ai komai ya wuce na gamsu, ameerah ki kwashe kayan, dariya mukayi duka, a raina nace alhamdulillah, mum tace amma nayi farinciki kuma na qara natsuwa da zabin da dana yayi, na tabbatar ameerah halinki ta dakko bata watsar da tarbiyar da kika mata ba kuma na tabbatar khaleed yayi dacen mace ta gari da suruka ta gari. Aliyu ne ya shigo da sallamah dauke da lemo da ruwa kamar yanda nace yayi ya ajiye musu, gaisawa sukayi nace mum wannan shine aliyu, tace lallai aliyu anzama samari, tace a ina kake karatu ali? Yace na kammala secondry last yr amma banci gaba ba dan bansamu jamb ba, mum tace aliyu kanada ra'ayin karatu a egypt? Cikin fara'a aliyu yace idan nasamu meh zai hana? Tace toh karka damu daukar nan da za'ayi inshaAllah dakai a ciki zaka samu scholarship, akwai dana da yake karatu a chan sai ku riqa zuwa tare dama zaizo hutu ranar friday, sai ku koma tare yanzu ka hadomin takardunka na tafi dasu, godiya aliyu yayi muma muka tayashi, mama kuwa mamaki ne ya kwashe ta tana ganin kamar a mafarki. [11/18, 1:46 PM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣2⃣ lemo na zubawa mom da kausar a cups na basu, suka kar6a, mum tace ameerah ki dauki lemo da ruwa ki kaiwa khaleed yana a waje, cikin kunya na tashi na dauki kwalin lemo daya da ruwa, daki naje na dauko qaramin tray cikin kayana na hada da cup nayi hanyar fita, tsalle naji kamar anayi a dakin aliyu na leqa, aliyu na samu yanata rawar skelewu, dariya na saka saida nakai kwance, Aliyu yace barni nayi rawa tun bayan rasuwar baba bansake samun good news kamar na yau ba, nace toh ka hada takardun ko kuwa? Yace yanzu zanhada nace shine oya kayi da sauri, na dauki lemo na fito waje. Gabana na faduwa na daure na isa wurin motar khaleed, qwanqwasa masa nayi ya bude qofa, nace ga ruwa, har da zaiqi kar6a ya tuna yunwa yakeji mum bata barshi ko breakfast yayi ba ta sakoshi gaba lemon ya dauka da ruwa ya barni da tray da cup dina, kwalin lemon naga ya bude ya kafa kai, na juya zan shigewata a gida, kirana yayi saida naji qirjina ya buga, na juyo na dawo, so nike ki dauko wayarki ki kiramin saeed, tindazu nike kiranshi yaqi dagawa, cewa nayi ni bansaka wayar a charge ba, tsaki yayi toh wa yacemiki wayar batada charge a jikinta, anaso ne kawai ayi charge b4 use dan ayi saving battery life, anyway dauko wayar na saka battery na, na kirashi, juyawa nayi naje daki na dakko balackberry na fito na miqamishi, tsaki yayi i phone zaki dauko malama, kuma ina simcard din ko dameh zankira? Komawa na qarayi cikin gida na dauko i phone din da simcard, na fitoh again, na miqamishi, sai yanzu ya fiddota cikin kwali na lura iri dayane da tashi har color, simcard naga ya 6alle ya saka sannan ya cire battery Yasa nashi, number saeed naga ya danna yasa call, sai ya tuna ba kudi a layin tsaki ya sakeyi, ba masu saida kati a kusa ne? Nace akwai a chan layin yace toh shigo mutafi ki nunamin, nashiga motar mukaje wurin siyen katin amma kuma maj katin bai fito ba, hanya kawai naga ya miqe bai tsaya ko'ina ba sai near by bank, fita yayi yaje wurin atm, naga ya fitoda sim pack dina yana dubawa yana latsa atm machine, yagama ya dawo mota call naga yasa, tafara ringing ya miqomin wayar, muryar saeed naji yana hello, nace ranka ya dade yace da wa nike magana? Sabuwar budurwarka ce da kaba number a jiya, dariya yayi haba Gimbiya ameerah ai ko a bacci na tashi zanganen muryar nan taki mai sanyi, dariya nayi nace ya aunty fareedah yace gatanan kan jikina, murmushi nayi nace toh ka gaida ita, khaleed ne yace malama toh bafa kiransa nayi ba dan kuyi fira, kar6e wayar yayi, saeed ina gidansu ameerah kazo ka sameni zamu gaida mama, kan ya bashi amsa ya miqomin wayar, nace hello saeed yace ameerah kice masa ba inda zani, nace haba yaya saeed ai wannan ni zakayiwa wulaqanci, shiru yayi sannan yace toh shikenan gani zuwa, amma wlh dan ke kawai zanzo nace na gode yaya saeed na kashe wayar. [9/14, 1:09 PM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/19, 7:03 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣5⃣ nace mama zanje gidansu saudah tace adawo lfy, nace mama ba kince ba zani ba? Tace yanzu kuma nace kitafi ba, ai dama rashin fahimta ne ko kinga laifina? Nace a'ah wlh mama dama duk uwa ta gari dole tayi binceki akan duk abunda taga yaranta suna shigowa dashi a gida, a ina yafito? Wa ya basu da kuma dalilin da yasa aka basun, kar son abun duniya ya rufe mata ido ko dan tanaganin basudashi, har tayi silar lalacewar tarbiyar 'ya' yanta, kuma mama ni nasan wannan zamani samari en qarya masu amfani da kudi su lalata yaran mutane su sukafi yawa, amma ni mama Allah ki yarda dani ba wani abun duniya da zaisa na zubarmiki da mutunci, tace ai shikenan na yarda dake ameerah dama tsoro ne naji kuma duk uwa ta gari dole taji tsoron faruwar wani abu gun 'ya' yanta, kuma na lura ma yaron yanada nutsuwa ba maison hayaniya bane, Allah dai yasa shine za6i mafi alkhairi a wurinki, ya daidaita tsakaninku yasa kuma alkhairi a aurenku, yasanya aure ne za'ayi na har abada, da qarfi nace Amin mama Allah ya barmin ke na rungumeta, tureni tayi ni sakeni marar kunya karki kadani, a raina nace mama bakisan yanda wannan addu'ar taki takeda muhimmanci a wurina ba dole na kar6a da qarfi. Nace mama ki bawa suhaila kudi ta siyo extension wire da kika fasa jiya ayi chargen wayoyin chan, tayi dariya hakafa kinsan innayi fushi ba sauqi nace ai kuwa yanzu biya ya biyo gyartai mama, dariya mukayi ta qwallawa suhaila kira ta fito ta bata kudin haka yayi daidai da shigowar saudah nace er halak yanzu zanje gidanku sai gaki kinshigo, tace ba wani nan ai bakida kirki kekan nace tambayi mama kiji Allah da gaske nake, mama tace ba ruwana tsakaninku ta shigewarta daki, nima naja saudah muka wuce dakina. [11/19, 7:26 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣6⃣ saudah tayi tsaye tana qarewa dakina kallo yau kuma sabon gyara akayi ameerah? Nace eh tace wannan kwalayen fa ko biki za'ayi a gidan shine baki gayamin ba? Daga mata kai nayi alamar eh, zama tayi a katifa ta jawoni na fado qasa, na kaimata duka so kike kimin illah ayi biki amarya nakashe? Kallona take da alamar tambaya qarara a fuskarta, ke nifa bangane meh kike nufi ba, bikinwa za'ayi ne nace na qawarki mana, wace qawar kike nufi? Nace wace qawar kikeda a gidannan? Tace ke nifa kin dagulamin lissafi, nace aurena za'ayi nan da wata daya inshaAllah, tace da waye kuma? Nace da khaleed dina mana, khaleed kuma? Wani khaleed din kika samu ne? Nace khaleed dina dai da kika sani my dream man, tace qawas kinsakani a duhu a iya sanina khaleed kince da wadda yakeso, toh taya akayi zakuyi aure yanzu? Ko kuma kina gayamasa kina sonsa ya haqura da salmar zai aureki? Dariya nayi nace relax mana qawata abunnan fa ba na tashin sense bane, aure nacemiki zamuyi ba wani mugun abu ba, toh dan Allah malama kiyimin bayani i'm curious naji yanda haka ta faru, dariya nayi mai isata, sannan na kwashe duk plan dinda na shirya na gayamata, sake baki da ido tayi tana kallona saida na girgizata, tace ashe ameerah bakida hankali? A ina kika ta6ajin anyi haka? Ni ko a films ma banta6a jin anyi haka ba, yanzu kawai sai ki aure mutum dan kawai ki cika burin shi na auren wadda yakeso, nan da shekara daya sai ya sakoki shikenan ke burinki ya cika kenan? Nace saudah ba abunda zai faru inshaAllah, ai Allah yaga zuciyata shi zai taimakeni, saudah tace ameerah dis is total madness meh kika shirya yi nan gaba? Kinga ni badani za'ayi wannan haukar ba, yanzu zan samu mama nayimata bayani ta miqe ta nufi dakin mama. [11/19, 10:23 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣7⃣ da saurina na fita na jawota wlh saudah idan har kika gayawa mama abunda ke faruwa, we are done, karki sake ki qara kirana qawarki, na koma daki, biyoni tayi jiki a sa6ule, ameerah yanzu inaji ina gani zanbarki ki lalata rayuwarki a banza a wofi sanadin soyayya? Nace indai ke qawata ce da gaske ki tayani addu'a kawai, now its too late to cry saboda munriga munsaka iyayenmu a ciki there is no going back, haka yayi daidai da shigowar suhaila ta bani extension wire din da wayoyi naje na sakasu charge, itadai saudah kallona kawai take, wannan kuma fa? Nace maman khaleed ce ta siyomin su jiya, wannan ne nawa wannan ta mama, wannan ta aliyu, kayannan ma da kike gani duk ita ta kawosu dazu da tazo, jinjina kai saudah tayi ashe abun ya girmah kuwa, Allah ya kyauta, nidai fatana kar kiyi danasanin abunda kika shirya nan gaba, nace inshaAllah bazanyi ba indai har kuna tayani addu'a, katina ta fiddo a jaka ta jefomin sai ki tashi muje rabon katinan tin shekaranjiya aka kawo, dubawa nayi nace toh tashi muje, na saka hijabina mukayi dakin mama, nace mama zamuje rabon katin saudah tace adawo lfy, nace mama ki riqa lura nasaka chargen wayoyi a daki kar khairi ya shiga ya lalata tace shikenan adawo lfy. Khaleed kuwa direct office ya wuce amma still yakasa yin komai, wayarsa ya dauko ya kira salmah, saida ya kira kusan sau uku a na hudun sannan ta dauka, hello babyna yace haba baby haba tin yaushe niketa kiranki amma kikaqi dagawa har txt messages dina ba wanda kikayi reply, i'm really sorry my baby aikine ya mini yawa kasan aski idan yazo gaban goshi yafi zafi, daz y kwata-kwata banida sukuni, amma nima kewarka tana damuna, yace to atleast baby ki riqa replying msgs dina mana, tace ok zanyi qoqari duk ma meh ya rage nadawo gabadaya na zama taka wani farinciki ya ziyarci zuciyar khaleed sai wani washe baki yake, kai ba kace khaleed din ameerah bane da baya ko smile, cemasa tayi ok i have to go baby inada lectures now talk to u later batama jira abunda zaice ba ta kashe wayar, tabar khaleed riqe da waya yana kallo yanata murmushi. Abunda khaleed bai saniba shine salmah ta qare karatu tin last year tayi zamanta tana aiki, iyayenta sunyi-sunyi ta dawo taqi, dan ita salmah kwata-kwata aure baya gabanta, rayuwar duniya ta sawa gaba kawai. Toh nidai deejah ina biye dasu inga ya wannan drama zata qare shin khaleed ke wahalar banza ko ameerah? [9/14, 1:12 PM] ‪+234 706 332 8523‬: [11/18, 1:54 PM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣3⃣ juya kan motar mukayi, wata motar muka isko a qofar gida na dauka ma saeed ne ya iso har a raina nace amma saeed yayi sauri dama dai a kusa yake, kausar ce tafito love birds a ina kuka fito? Nafito waje ban tarar daku ba, soyayya ruwan zuma, wata harara khaleed ya banko mata tayi shiru ba shiri, wurin wanchan motar naga ta  naga ta nufa, driver mom tace ku shigo da kayan a ciki, buhuhuwan shinkafa uku naga anshige dasu ciki da jarkar man gyada da ta manja da su semovita da wasu kwalayen da bansan miye a ciki ba, mamaki nayi nafito nabi kausar muka shiga ciki, mum da mama na isko a tsakiyar gida mama nata aikin godiya har da su kuka, mom tace wlh bakomai duk abunda na muku duk qaruwar muce dan anzama daya, hugging mom nayi nace mom Allah ya biyaki da aljannar firdausi da kowacce mace zatayi sa'an suruka ta gari kamar ke da duniya tayi dadi, mom tayi dariya don't flirter me daughter bakomai wlh, tace ina aliyun ne ya bani takardun? Tsulum yayi ya fito daki ya miqa mata, akayi dariya nace su alhaj ali ashe dama ana bakin qofa jira kawai kake ayi magana, wata dariyar aka sake, mom tace daughter ni zantafi yaushe zanqara ganinki? Nace mom sai kin ganni kawai tace toh ko kinqi zuwa ma dai na kusa daukeki na maidake kusa dani, murmushi nayi na sadda kai alamar kunya. Waje muka fito zanmusu rakiya daidai isowar saeed, duqawa yayi yagaida mum, tace a'ah saeed lfy dai ko? Yace mum zamu gaida maman ameerah ne, tace ya dace kuwa, kausar kizo mubi driver kawai ya maidamu gida sukaja mota suka tafi. Cikin gida na koma na tararda mama tsaye inda na barta, ganin take kamar a mafarki abunda ke faruwa, nace mama su khaleed zasu gaida ke, sannan ta koma daki ta saka hijabi. Waje na koma nace dasu su wuce muka shigo tare dakin mama nakaisu, suka gaisheta saeed kawai ke ta faman zuba ana dariya amma khaleed kansa na qasa baice uffan ba, daga bisani suka miqe zasu tafi bandur din en nera dubu khaleed ya ajiye suka fita tashi nayi na bisu mukayi sallamah har na juyo khaleed ya kirani malama da battery na zaki ne? Sannan na dawo na bashi waya ya cire battery ya miqomin kwalin wayata da simpack, na shige su kuma kowa yaja motarsa suka bar wurin da alama har yanzu saeed fushi yake. [11/19, 6:41 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣4⃣ Dawowa nayi cikin gida nashiga dakin mama na isko ta tayi jugum, nace mama lfy kuwa? Tace ameerah anya ba mafarki nake ba kuwa? Zuwa nayi na girgizata ta tureni wai yaushe kika rainani haka ameerah? Dariya na saka nace mama tadake nake daga mafarkin da kike, aliyu ne yashigo daki yaci karo da kudin da khaleed ya ajiye a qasa, yace iye yaushe kudi suka fara yawa a gidannan har ake zubarwa a qasa, kuma kudi har 100 thousand, mama ta zabura dubu dari aliyu? Nace mama fa khaleed ne ya ajiyesu, mama tace waisu ko wane irin mutanen da basujin wuyar kashe kudi haka, tsakanin jiya da yau nawa aka kashemiki, nifa ameerah inajin tsoro dan bamuda abunda zamu biyasu, nace mama karki damu inshaAllah ba abunda zaifaru sai alkhairi, sunada kudin ne shiyasa suke kasheshi, mama bakiji ana fadin alhaj M khalipha a garinnan ba? Tace badai shahararren meh kudin garinnan ba? Nace shifa mama, ai shine mahaifin khaleed kinga kuwa su kudi ba komai bane a wurinsu, mama ta girgiza kai shiyasa kenan uwar tace su nan da wata daya su keson ayi auren, ido na zare 1 month mama? Tace eh aikema na lura auren kikeso, nace haba mama ni wlh ba wani nan, tace toh shikenan bari ince masu kince kinfasa auren ba yanzu ba, tashi nayi na fita da gudu ina fadin nidai mama bance ba, dariya sukayi da aliyu tace ja'ira Allah ya kawomu zamani. Fitowata waje tayi daidai da shigowar su suhaila, turus sukayi suna kallon kayanda ke waje, Fatimah tace mama halan yau biki za'ayi a gidannan? Mama ta fito tace Fatimah ba biki abun alkhairi ne de aka kawomana, amma bikin ma na zuwa, suhaila tace bikin wa mama tace na yayarku mana, suka fara tsalle, muka taru muna duba kayayyakin, buhun shinkafa 3, na semo 3,buhun suger 1, na gishiri qarami 1, jarkar manja, jarkar mangyada, katin din taliya 3, na macroni 3, na coucous 3, na indomie manya 3, dayan kwalin kuma kayan magi ne aka hada kala-kala. Mama tace Allah ya sakawa wannan mata da alkhairi mukace amin, tace haka na wayi gari yau ba ko ficika har ina tunanin meh ya rannan zasuci idan suka dawo, sai gashi cikin ikon Allah abinci yanzu saidai mu baiwa wani Allah mun godemaka, a raina nace mama inshaAllah hakan zai dore kuwa, mama tace to kufara kwashe kayan ku kai dakin ali, kwalayen kuma akai na ameerah, haka muka fara kwashe kayan muna sakawa daki yanda mama tace. Mama tace aliyu ina kudinnan? Zarosu yayi daga aljihu, nace su alhaj ali meh nera ashe kudin har sunkai aljihu, dariya akayi yace sis kedai gwanda na riqe banta6a riqe kudi haka ba inadai gani a movies, mama ta kar6a ta zaro dubu 6 ta bawa aliyu kar6i wannan kaje ka siyo mana kaji, ka hado da kayan miya harda kayan salad a hada cose low, gwanda muji dadi a yau, khairi ya fara murna harda tsalle yau gidansu za'aci dadi, Fatimah tace mama yauwa kinsamu kudi a chanja mana uniform naga ta nufa, driver mom tace ku shigo da kayan a ciki, buhuhuwan shinkafa uku naga anshige dasu ciki da jarkar man gyada da ta manja da su semovita da wasu kwalayen da bansan miye a ciki ba, mamaki nayi nafito nabi kausar muka shiga ciki, mum da mama na isko a tsakiyar gida mama nata aikin godiya har da su kuka, mom tace wlh bakomai duk abunda na muku duk qaruwar muce dan anzama daya, hugging mom nayi nace mom Allah ya biyaki da aljannar firdausi da kowacce mace zatayi sa'an suruka ta gari kamar ke da duniya tayi dadi, mom tayi dariya don't flirter me daughter bakomai wlh, tace ina aliyun ne ya bani takardun? Tsulum yayi ya fito daki ya miqa mata, akayi dariya nace su alhaj ali ashe dama ana bakin qofa jira kawai kake ayi magana, wata dariyar aka sake, mom tace daughter ni zantafi yaushe zanqara ganinki? Nace mom sai kin ganni kawai tace toh ko kinqi zuwa ma dai na kusa daukeki na maidake kusa dani, murmushi nayi na sadda kai alamar kunya. Waje muka fito zanmusu rakiya daidai isowar saeed, duqawa yayi yagaida mum, tace a'ah saeed lfy dai ko? Yace mum zamu gaida maman ameerah ne, tace ya dace kuwa, kausar kizo mubi driver kawai ya maidamu gida sukaja mota suka tafi. Cikin gida na koma na tararda mama tsaye inda na barta, ganin take kamar a mafarki abunda ke faruwa, nace mama su khaleed zasu gaida ke, sannan ta koma daki ta saka hijabi. Waje na koma nace dasu su wuce muka shigo tare dakin mama nakaisu, suka gaisheta saeed kawai ke ta faman zuba ana dariya amma khaleed kansa na qasa baice uffan ba, daga bisani suka miqe zasu tafi bandur din en nera dubu khaleed ya ajiye suka fita tashi nayi na bisu mukayi sallamah har na juyo khaleed ya kirani malama da battery na zaki ne? Sannan na dawo na bashi waya ya cire battery ya miqomin kwalin wayata da simpack, na shige su kuma kowa yaja motarsa suka bar wurin da alama har yanzu saeed fushi yake. [11/19, 6:41 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣4⃣ Dawowa nayi cikin gida nashiga dakin mama na isko ta tayi jugum, nace mama lfy kuwa? Tace ameerah anya ba mafarki nake ba kuwa? Zuwa nayi na girgizata ta tureni wai yaushe kika rainani haka ameerah? Dariya na saka nace mama tadake nake daga mafarkin da kike, aliyu ne yashigo daki yaci karo da kudin da khaleed ya ajiye a qasa, yace iye yaushe kudi suka fara yawa a gidannan har ake zubarwa a qasa, kuma kudi har 100 thousand, mama ta zabura dubu dari aliyu? Nace mama fa khaleed ne ya ajiyesu, mama tace waisu ko wane irin mutanen da basujin wuyar kashe kudi haka, tsakanin jiya da yau nawa aka kashemiki, nifa ameerah inajin tsoro dan bamuda abunda zamu biyasu, nace mama karki damu inshaAllah ba abunda zaifaru sai alkhairi, sunada kudin ne shiyasa suke kasheshi, mama bakiji ana fadin alhaj M khalipha a garinnan ba? Tace badai shahararren meh kudin garinnan ba? Nace shifa mama, ai shine mahaifin khaleed kinga kuwa su kudi ba komai bane a wurinsu, mama ta girgiza kai shiyasa kenan uwar tace su nan da wata daya su keson ayi auren, ido na zare 1 month mama? Tace eh aikema na lura auren kikeso, nace haba mama ni wlh ba wani nan, tace toh shikenan bari ince masu kince kinfasa auren ba yanzu ba, tashi nayi na fita da gudu ina fadin nidai mama bance ba, dariya sukayi da aliyu tace ja'ira Allah ya kawomu zamani. Fitowata waje tayi daidai da shigowar su suhaila, turus sukayi suna kallon kayanda ke waje, Fatimah tace mama halan yau biki za'ayi a gidannan? Mama ta fito tace Fatimah ba biki abun alkhairi ne de aka kawomana, amma bikin ma na zuwa, suhaila tace bikin wa mama tace na yayarku mana, suka fara tsalle, muka taru muna duba kayayyakin, buhun shinkafa 3, na semo 3,buhun suger 1, na gishiri qarami 1, jarkar manja, jarkar mangyada, katin din taliya 3, na macroni 3, na coucous 3, na indomie manya 3, dayan kwalin kuma kayan magi ne aka hada kala-kala. Mama tace Allah ya sakawa wannan mata da alkhairi mukace amin, tace haka na wayi gari yau ba ko ficika har ina tunanin meh ya rannan zasuci idan suka dawo, sai gashi cikin ikon Allah abinci yanzu saidai mu baiwa wani Allah mun godemaka, a raina nace mama inshaAllah hakan zai dore kuwa, mama tace to kufara kwashe kayan ku kai dakin ali, kwalayen kuma akai na ameerah, haka muka fara kwashe kayan muna sakawa daki yanda mama tace. Mama tace aliyu ina kudinnan? Zarosu yayi daga aljihu, nace su alhaj ali meh nera ashe kudin har sunkai aljihu, dariya akayi yace sis kedai gwanda na riqe banta6a riqe kudi haka ba inadai gani a movies, mama ta kar6a ta zaro dubu 6 ta bawa aliyu kar6i wannan kaje ka siyo mana kaji, ka hado da kayan miya harda kayan salad a hada cose low, gwanda muji dadi a yau, khairi ya fara murna harda tsalle yau gidansu za'aci dadi, Fatimah tace mama yauwa kinsamu kudi a chanja mana uniform naga ta nufa, driver mom tace ku shigo da kayan a ciki, buhuhuwan shinkafa uku naga anshige dasu ciki da jarkar man gyada da ta manja da su semovita da wasu kwalayen da bansan miye a ciki ba, mamaki nayi nafito nabi kausar muka shiga ciki, mum da mama na isko a tsakiyar gida mama nata aikin godiya har da su kuka, mom tace wlh bakomai duk abunda na muku duk qaruwar muce dan anzama daya, hugging mom nayi nace mom Allah ya biyaki da aljannar firdausi da kowacce mace zatayi sa'an suruka ta gari kamar ke da duniya tayi dadi, mom tayi dariya don't flirter me daughter bakomai wlh, tace ina aliyun ne ya bani takardun? Tsulum yayi ya fito daki ya miqa mata, akayi dariya nace su alhaj ali ashe dama ana bakin qofa jira kawai kake ayi magana, wata dariyar aka sake, mom tace daughter ni zantafi yaushe zanqara ganinki? Nace mom sai kin ganni kawai tace toh ko kinqi zuwa ma dai na kusa daukeki na maidake kusa dani, murmushi nayi na sadda kai alamar kunya. Waje muka fito zanmusu rakiya daidai isowar saeed, duqawa yayi yagaida mum, tace a'ah saeed lfy dai ko? Yace mum zamu gaida maman ameerah ne, tace ya dace kuwa, kausar kizo mubi driver kawai ya maidamu gida sukaja mota suka tafi. Cikin gida na koma na tararda mama tsaye inda na barta, ganin take kamar a mafarki abunda ke faruwa, nace mama su khaleed zasu gaida ke, sannan ta koma daki ta saka hijabi. Waje na koma nace dasu su wuce muka shigo tare dakin mama nakaisu, suka gaisheta saeed kawai ke ta faman zuba ana dariya amma khaleed kansa na qasa baice uffan ba, daga bisani suka miqe zasu tafi bandur din en nera dubu khaleed ya ajiye suka fita tashi nayi na bisu mukayi sallamah har na juyo khaleed ya kirani malama da battery na zaki ne? Sannan na dawo na bashi waya ya cire battery ya miqomin kwalin wayata da simpack, na shige su kuma kowa yaja motarsa suka bar wurin da alama har yanzu saeed fushi yake. [11/19, 6:41 AM] Deejah Abdul??: Dream girl na deejah Abdul 5⃣4⃣ Dawowa nayi cikin gida nashiga dakin mama na isko ta tayi jugum, nace mama lfy kuwa? Tace ameerah anya ba mafarki nake ba kuwa? Zuwa nayi na girgizata ta tureni wai yaushe kika rainani haka ameerah? Dariya na saka nace mama tadake nake daga mafarkin da kike, aliyu ne yashigo daki yaci karo da kudin da khaleed ya ajiye a qasa, yace iye yaushe kudi suka fara yawa a gidannan har ake zubarwa a qasa, kuma kudi har 100 thousand, mama ta zabura dubu dari aliyu? Nace mama fa khaleed ne ya ajiyesu, mama tace waisu ko wane irin mutanen da basujin wuyar kashe kudi haka, tsakanin jiya da yau nawa aka kashemiki, nifa ameerah inajin tsoro dan bamuda abunda zamu biyasu, nace mama karki damu inshaAllah ba abunda zaifaru sai alkhairi, sunada kudin ne shiyasa suke kasheshi, mama bakiji ana fadin alhaj M khalipha a garinnan ba? Tace badai shahararren meh kudin garinnan ba? Nace shifa mama, ai shine mahaifin khaleed kinga kuwa su kudi ba komai bane a wurinsu, mama ta girgiza kai shiyasa kenan uwar tace su nan da wata daya su keson ayi auren, ido na zare 1 month mama? Tace eh aikema na lura auren kikeso, nace haba mama ni wlh ba wani nan, tace toh shikenan bari ince masu kince kinfasa auren ba yanzu ba, tashi nayi na fita da gudu ina fadin nidai mama bance ba, dariya sukayi da aliyu tace ja'ira Allah ya kawomu zamani. Fitowata waje tayi daidai da shigowar su suhaila, turus sukayi suna kallon kayanda ke waje, Fatimah tace mama halan yau biki za'ayi a gidannan? Mama ta fito tace Fatimah ba biki abun alkhairi ne de aka kawomana, amma bikin ma na zuwa, suhaila tace bikin wa mama tace na yayarku mana, suka fara tsalle, muka taru muna duba kayayyakin, buhun shinkafa 3, na semo 3,buhun suger 1, na gishiri qarami 1, jarkar manja, jarkar mangyada, katin din taliya 3, na macroni 3, na coucous 3, na indomie manya 3, dayan kwalin kuma kayan magi ne aka hada kala-kala. Mama tace Allah ya sakawa wannan mata da alkhairi mukace amin, tace haka na wayi gari yau ba ko ficika har ina tunanin meh ya rannan zasuci idan suka dawo, sai gashi cikin ikon Allah abinci yanzu saidai mu baiwa wani Allah mun godemaka, a raina nace mama inshaAllah hakan zai dore kuwa, mama tace to kufara kwashe kayan ku kai dakin ali, kwalayen kuma akai na ameerah, haka muka fara kwashe kayan muna sakawa daki yanda mama tace. Mama tace aliyu ina kudinnan? Zarosu yayi daga aljihu, nace su alhaj ali meh nera ashe kudin har sunkai aljihu, dariya akayi yace sis kedai gwanda na riqe banta6a riqe kudi haka ba inadai gani a movies, mama ta kar6a ta zaro dubu 6 ta bawa aliyu kar6i wannan kaje ka siyo mana kaji, ka hado da kayan miya harda kayan salad a hada cose low, gwanda muji dadi a yau, khairi ya fara murna harda tsalle yau gidansu za'aci dadi, Fatimah tace mama yauwa kinsamu kudi a chanja mana uniform
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *DREAM GIRL* by Deejah Abdul Gimbiya 0 7,717 11-14-2018, 09:37 AM
Last Post: Gimbiya
  *DREAM GIRL* by Deejah Abdul Gimbiya 0 2,342 11-14-2018, 09:28 AM
Last Post: Gimbiya
  *DREAM GIRL* by Deejah Abdul Gimbiya 0 2,376 11-14-2018, 09:12 AM
Last Post: Gimbiya
  *DREAM GIRL* by Deejah Abdul Gimbiya 0 2,417 11-13-2018, 09:31 AM
Last Post: Gimbiya
  *DREAM GIRL* by Deejah Abdul Gimbiya 0 4,651 11-13-2018, 09:24 AM
Last Post: Gimbiya



Users browsing this thread: 1 Guest(s)