The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 16 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 16 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval



Guest Join UsHey Guest,
Welcome, Join our awesome community where you can discuss on various topics :-
Some point about your community
Some point about your community
Some point about your community
Some point about your community
Some point about your community
Some point about your community
Some point about your community
Much More.. or Create an Account


{myadvertisements[zone_1]}
Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
*Fassarar Dua-e-Alqamah (علقمه دعاء)*
#1
*Fassarar Dua-e-Alqamah (علقمه دعاء)*

Daga smak

يَا اللّٰهُ يَا اللّٰهُ يَا اللّٰهُ،
Ya Allah! Ya Allah! Ya Allah!
يَا مُجِيبَ دَعْوَةِ الْـمُضْطَرِّينَ،
Ya Mai amsa kiran wadanda suka matsu!
يَا كَاشِفَ كُرَبِ الْـمَكْرُوبِينَ،
Ya Mai yaye damuwar wadanda suke cikin damuwa!
يَا غِيَاثَ الْـمُسْتَغِيثِينَ،
Ya Mai taimakon masu neman taimako!
يَا صَرِيخَ الْـمُسْتَصْرِخِينَ،
Ya Mai jin kukan masu kukan neman taimako!
وَيَا مَنْ هُوَ أَقْرَبُ إِلي من حبل الوريد،
Ya Wanda ya fi kusa gare ni fiye da jijiyar jannaye!
وَيَا مَنْ يَحُولُ بَيْنَ الْـمَرْءِ وَقَلْبِهِ،
Ya Wanda yake daidaita tsakanin mutum da zuciyarsa;
وَيَا مَنْ هُوَ بِالْـمَنْظَرِ الأَعْلىٰ،
Ya Wanda yake a mahanga madaukakiya;
وَبِالأُفُقِ الْـمُبِينِ،
Da ufuki mabayyani!
وَيَا مَنْ هُوَ الرَّحْمٰنُ الرَّحِيمُ عَلىٰ الْعَرْشِ اسْتَوىٰ،
Ya Mai rahama, Mai jin kai da ya daidaita a kan Al’arshi!
ُوَيَا مَنْ يَعْلَمُ خَائِنَةَ الأَعْيُنِ وَمَا تُخْفي الصدور
Ya wanda ya san ha’incin idanu da abin da zuciyoyi suka boye!
وَيَا مَنْ لاَ يَخْفىٰ عَلَيْهِ خَافِيَةٌ،
Ya Wanda bai boyu gare shi ba abin da aka boye!
يَا مَنْ لاَ تَشْتَبِهُ عَلَيْهِ الأَصْوَاتُ،
Ya Wanda sautukan masu roko ba sa rikitar da shi!
وَيَا مَنْ لاَ تُغَلِّطُهُ الْـحَاجَاتُ،
Ya Wanda bukatu ba sa rudar da shi!
وَيَا مَنْ لاَ يُبْرِمُهُ إِلْـحَاحُ الْـمُلِحِّينَ،
Ya Wanda naciyar masu naci a rokon sa ba ya gajiyar da shi!
يَا مُدْرِكَ كُلِّ فَوْتٍ،
Ya Mai riskar duk abin da zai kubuce!
وَيَا جامِعَ كُلِّ شَمل،ْ
Ya Mai tattara duk abin da za a hada!
وَيَا بارِىَ النُّفُوسِ بَعْدَ الْـمَوْتِ،
Ya Mai dawo da rayuka bayan mutuwa!
يَا مَنْ هُوَ كُلَّ يَوْمٍ فِي شَأْنٍ،
Ya Wanda a kowace rana yake cikin sha’ani!
يَا قاضِيَ الْـحَاجَاتِ،
Ya Mai biyan bukatu!
يَا مُنَفِّسَ الْكُرُبَاتِ،
Ya Mai yaye damuwowi!
يَا مُعْطِيَ السُّؤُلاَتِ،
Ya Mai bai wa masu roko!
يَا وَلِيَّ الرَّغَبَاتِ،
Ya Majibincin masu kwadayi gun sa!
يَا كافِيَ الْـمُهِمَّاتِ،
Ya Ma’ishin muhimman bukatu
يَا مَنْ يَكْفِي مِنْ كُلِّ شَيْءٍ
Ya Wanda ya ishi kowane abu
وَلاَ يَكْفِي مِنْهُ شَيْءٌ فِي السماَوَاتِ وَالأَرْضِ.
Kuma babu wani abu da ya isa daga barin sa a sammai da kasa
أَسْأَلُكَ بِحَقِّ مُحَمَّدٍ خَاتَمِ النَّبِيِّينَ،
Ina rokon ka da hakkin Muhammadu Cikamakin Annabawa,
وَعَلِىٍّ أَمِيرِ الْـمُؤْمِنِينَ،
Da Aliyu Sarkin Muminai,
وَبِحَقِّ فَاطمة بنت نبيك
Da hakkin Fatima diyar Annabinka,
وَبِحَقِّ الْـحَسَنِ وَالْـحُسَيْنِ،
Da hakkin Hasan and Husain
فَإِنِّي بِهِمْ أَتَوَجَّهُ إِلَيْكَ فِي مَقامِيِ هٰذَا،
Ni da su nake fuskantowa gare ka a wannan matsaya tawa,
وَبِهِمْ أَتَوَسّلَ
Ni da su nake tawassuli,
أَتَشَفَّعُ إِلَيْكَ، وَبِهِمْ
Ni da su nake neman ceto daga gare ka,
وَبِحَقِّهِمْ أَسْأَلُكَ وَأُقْسِمُ وَأَعْزِمُ عَلَيْكَ،
Da hakkinsu nake rokon ka, nake rantsuwa da yin azama a kanka,
وَبِالشَّأْنِ الَّذِي لَـهُمْ عِنْدَكَ
Da kuma sha’anin girman da suke da shi a gun ka,
وَبِالْقَدْرِ الَّذِي لَـهُمْ عِنْدَكَ،
Da darajar da suke da shi a gun ka,
وَبِالَّذِي فَضَّلْتَهُمْ عَلىٰ الْعَالَـمِينَ،
Da kuma abin da ka fifita su da shi a kan talikai,
وَبِاسْمِكَ الَّذِي جَعَلْتَه عندهم
Da kuma sunanka da ka sanya shi a gun su,
وَبِهِ خَصَصْتَهُمْ دُونَ الْعَالَـمِينَ،
Wanda da shi ka kebance su da shi birbishin talikai,
وَبِهِ أَبَنْتَهُمْ
Wanda da shi ka daukaka su
وَأَبَنْتَ فَضْلَهُمْ مِنْ فَضْلِ الْعَالَـمِينَ
Kuma ka daukaka falalarsu daga falalar talikai
حَتَّى فَاقَ فَضْلُهُمْ فَضْلَ الْعَالَـمِينَ جَمِيعاً.
Har falalarsu ta wuce falalar dukkan talikai gaba daya;
أَسْأَلُكَ أَنْ تُصَلِّيَ عَلىٰ مُحَمَّدٍ وَآلِ مُحَمَّدٍ
Ina rokon ka, ka yi salati ga Muhammad da Alayen Muhammad;
وَأَنْ تَكْشِفَ عَنِّي غَمِّي
Kuma ka yaye daga gare ni bacin raina,
وَهَمِّي وَكَرْبِي،
Da damuwata, da kuma bakin cikina,
وَتَكْفِيَنِي الْـمُهِمَّ مِنْ أُمُورِي،
Ka isar min muhimmin al’amarina,
وَتَقْضِيَ عَنِّي دَيْنِي،
Ka biya min bashina,
وَتُجيرني من الفقر
Ka kare ni daga talauci,
وَتُجِيرَنِي مِنَ الْفَاقَةِ،
Ka kare ni daga babu,
وَتُغْنِيَنِي عَنِ الْـمَسْأَلَةِ إِلىٰ الْـمَخْلُوقِينَ،
Ka wadatar da ni daga rokon halittu,
وَتَكْفِيَنِي هَمَّ مَنْ أَخَافُ هَمَّهُ،
Ka isar min daga damuwar abin da nake tsoron damuwarsa,
وَعُسْرَ مَنْ أَخافُ عُسْرَهُ،
Da wahalar wanda nake tsoron wahalarsa,
وَحُزُونَةَ مَنْ أَخافُ حُزُونَتَهُ،
Da bakin cikin wanda nake tsoron bakin cikinsa,
وَشَرَّ مَنْ أَخافُ شَرَّهُ،
Da sharrin wanda nake tsoron sharrinsa,
وَمَكْرَ مَنْ أَخافُ مَكْرَهُ،
Da makircin wanda nake tsoron makircinsa,
وَبَغْيَ مَنْ أَخَافُ بَغْيَهُ،
Da zaluncin wanda nake tsoron zaluncinsa,
وجَوْرَ مَنْ أَخَافُ جَوْرَهُ،َ
Da danniyar wanda nake tsoron danniyarsa a kaina
وَسُلْطَانَ من اخاف ساطانه،َ
Da mulkin wanda nake tsoron mulkinsa,
وَكَيْدَ مَنْ أَخَافُ كَيْدَهُ،
Da kaidin wanda nake tsoron kaidinsa,
ومقْدُرَةَ مَنْ أَخَافُ مَقْدُرَتَهُ عَلَيَّ،
Da ikon wanda nake tsoron ikonsa a kaina,
وَتَرُدَّ عَنِّي كَيْدَ الْكَيَدَةِ،
Ka mayar daga gare ni kaidin masu kaidi,
وَمَكْرَ الْـمَكَرَةِ.
Da makircin masu makirci,
أَللّٰهُمَّ مَنْ أَرَادَنِي فَأَرِدْهُ،
Ya Allah, duk wanda ya nufe ni, ka nufe shi,
وَمَنْ كادَنِي فَكِدْهُ،
Wanda ya kulla min kaidi, ka kulla masa,
وَاصْرِفْ عَنيّ كيده ومكره،ِ
Ka kawar daga gare ni kaidinsa da makircinsa,
وَبَأْسَه وامانيه
Da tsanantawarsa da burinsa,
وَامْنَعْهُ عَنِّي كَيْفَ شِئْتَ وَأَنَّى شِئْتَ.
Ka hane shi daga gare ni yadda ka so kuma sad da ka so.
اللّٰهُمَّ اشْغَلْهُ عَنِّيَ
Ya Allah, ka shagaltar da shi daga gare ni,
بِفَقْرٍ لاَ تَجْبُرُهُ،
Da talaucin da ba zai rabu da shi ba,
وَبِبَلاَءٍ لاَ تَسْتُرُهُ،
Da bala’in da ba zai suturtu daga gare shi ba,
وَبِفَاقَةٍ لاَ تَسُدُّهَا،
Da tsananin bukatar da ba zai iya toshewa ba,
وَبِسُقْمٍ لاَ تُعَافِيهِ،
Da rashin lafiyar da ba zai warku daga gare shi ba,
وَذُلٍّ لاَ تُعِزُّهُ،
Da kaskancin da ba zai daukaka da shi ba,
وَبِـمَسْكَنَةٍ لاَ تَجْبُرُهَا.
Da bakin talaucin da ba zai rabu da shi ba.
أَللّٰهُمَّ اضْرِبْ بِالذُّلِّ نَصْبَ عَيْنَيْهِ،
Ya Allah, ka buga masa kaskanci a tsakiyar idanunsa,
وادخِلْ عَلَيْهِ الْفَقْرَ فِي مَنْزِلِهِ،
Ka shigar a kansa talauci cikin gidansa,
وَالْعِلَّةَ وَالسُّقْمَ فِي بَدَنِهِ
Da matsala da cuta a cikin jikinsa,
حَتَّى تَشْغَلَهُ عَنِّي بِشُغْلٍ شاغِلٍ لاَ فَراغَ لَهُ،
Har sai ka shagalartar da shi daga gare ni da shagalar da babu sauki a gare shi,
وَأَنْسِهِ ذِكْرِي كَما أَنْسَيْتَهُ ذِكْرَكَ،
Ka mantar da shi ambatona kamar yadda ka mantar da shi ambatonka,
وَخُذْ عَنِّي بِسَمْعِهِ وَبَصره
Ka kame daga gare ni jinsa da ganinsa,
وَلِسانِهِ وَيَدِهِ وَرِجْلِهِ
Da kafafunsa da harshensa da hannunsa,
وَقَلْبِهِ وَجَمِيعِ جَوارِحِهِ،
Da zuciyarsa da dukkan gabobinsa,
وَأَدْخِلْ عَلَيْهِ فِي جَمِيعِ ذٰلِكَ السُّقْمَ
Ka shigar a gare shi cikin dukkan wadannan (gabobi) cututtuka,
وَلاَ تَشْفِهِ حَتَّى تَجْعَلَ ذلِكَ لَهُ شُغْلاً شاغِلاً بِهِ
Kar ka warkar da shi har sai ka sanya wannan (cutar) ta shagaltar da shi sosai
عَنِّي وَعَنْ ذِكْرِي،
Daga gare ni da ambatona.
وَاكْفِنِي يَا كافِيَ مَا لاَ يَكْفِي سِواكَ
Ka isar min Ya Mai isarwa abin da waninka bai isarwa,
فَإِنَّكَ الْكافِي لاَ كافِيَ سِواكَ،
Kai ne Mai isarwa, babu mai isarwa face Kai,
وَمُفَرِّجٌ لاَ مُفَرِّجَ سِواكَ،
Kai ne Mai budin da babu wani mai budi face Kai,
وَمُغِيثٌ لاَ مُغِيثَ سِواكَ،
Kai ne Mai taimakon da ba wani mai taimako face Kai,
وَجارٌ لاَ جارَ سِواكَ.
Kai ne Makwabcin da ba makwabci face Kai.
خَابَ مَنْ كَانَ جَارُهُ سِوَاكَ،
Ya tabe wanda ya kasance makwabcinsa shi ne waninka,
وَمُغِيثُهُ سِوَاكَ،
Kuma Mai taimakon sa shi ne waninka,
وَمَفْزَعُهُ إِلىٰ سِوَاكَ،
Mafakarsa na zuwa ga waninka,
وَمَهْرَبُهُ إِلىٰ سِوَاكَ،
Magudansa na zuwa ga waninka,
وَمَلْجَؤُهُ إِلىٰ غَيْرِكَ،
Mafakarsa na zuwa ga waninka,
وَمَنْجَاهُ مِنْ مَخْلُوقٍ غَيْرِكَ،
Matseratarsa daga halittu na zuwa ga waninka.
فَأَنْتَ ثِقَتِي وَرَجَائِي
Kai ne tabbacina kuma fatana,
وَمَفْزَعِي وَمَهْرَبِي
Da mafakata da magudata,
وَمَلْجَئِي وَمَنْجَايَ،
Da makomata da fatana.
فَبِكَ أَسْتَفْتِحُ،
Da kai nake neman budi
وَبِكَ أَسْتَنْجِحُ،
Da kai nake neman tsira.
وَبِـمُحَمَّدٍ وَآلِ مُحَمَّدٍ
Da Muhammad da Alayen Muhammad
أَتَوَجَّهُ إِلَيْكَ وَأَتَوَسَّلُ تَشَفَّعُ.
Gare ka nake fuskantowa, nake tawassuli, nake neman ceto,
فَأَسْأَلُكَ يَا اللّٰهُ يَا اللّٰهُ يَا اللّٰهُ،
Ina rokon ka Ya Allah! Ya Allah! Ya Allah!
فَلَكَ الْحَمْدُ وَلَكَ الشُّكْرُ
Godiya ta tabbata gare ka, haka yabo.
وَإِلَيْكَ الْـمُشْتَكىٰ
Gare ka wurin kai kuka yake,
وَأَنْتَ الْـمُسْتَعانُ.
Kai ne kadai wanda ake neman taimakonsa.
فَأَسْأَلُكَ يَا اللّٰهُ يَا اللّٰهُ يَا اللّٰهُ
Ina rokon ka, Ya Allah! Ya Allah! Ya Allah!
بِحَقِّ مُحَمَّدٍ وَآلِ محمد
Don hakkin Muhammadu da Alayen Muhammadu
أَنْ تُصَلِّيَ عَلىٰ مُحَمَّدٍ وَآلِ مُحَمَّدٍ
Ka yi salati ga Muhammadu da Alayen Muhammad,
وَأَنْ تَكْشِفَ عَنِّي غَمِّي وَهَمِّي
Ka yaye daga gare ni bacin raina da damuwata,
فِي مَقَامِي هذا وَكَرْبِي
Da bakin cikina a wannan matsayata
كَمَا كَشَفْتَ عَنْ نَبِيِّكَ هَمَّهُ وَغَمَّهُ
Kamar yadda ka yaye daga Annabinka, damuwarsa, bacin ransa, da bakin cikinsa
وَكَفَيْتَهُ هَوْلَ عَدُوِّهِ،
Kuma ka isar masa daga makiyansa.
فَاكْشِفْ عَنِّي كَمَا كَشَفْتَ عَنْهُ،
Don haka ka yaye daga gare ni, kamar yadda ka yaye daga gare shi,
وَفَرِّجْ عَنِّي كَمَا فَرَّجْتَ عَنْهُ،
Ka yi min mafita kamar yadda ka yi masa mafita,
وَاكْفِنِي كَمَا كَفَيْتَهُ،
Ka isar min kamar yadda ka isar masa.
وَاصْرِفْ عَنِّي هَوْلَ مَا أَخَافُ هَوْلَهُ،
Ka juyar daga gare ni tsoron wanda nake jin tsoron sa,
وَمَؤُونَةَ مَا أَخَافُ مَؤُونَتَهُ،
Da wahalar wanda nake tsoron wahalarsa,
وَهَمَّ مَا أَخَافُ هَمَّهُ،
Da damuwar wanda nake tsoron damuwarsa
بِلاَ مَؤُونَةٍ عَلىٰ نَفْسِي مِنْ ذٰلِكَ،
Ba tare da wahala gare ni daga hakan ba.
وَاصْرِفْنِي بِقَضَاءِ حَوَائِجِي،
Ka juyar da ni tare da biyan bukatuna
وَكِفَايَةِ مَا أَهَمَّنِي هَمُّهُ
Da isar min damuwar da ta dame ni,
مِنْ أَمْرِ آخِرَتِي وَدُنْيَايَ.
Daga al’amarin lahirata da duniyata.
يَا أَمِيرَ الْ،مُؤْمِنِينَ
Ya Ameerul-Mu’mineen!
وَيَا أَبَا عَبْدِاللّٰهِ،
Ya Abaa Abdillah!
عَلَيْكُمَا مِنِّي سَلاَمُ اللّٰهِ أَبَداً
A gare ku daga gare ni amincin Allah har abada
مَا بَقِيتُ وَبَقِيَ اللَّيْلُ والنَّهارُ،
Matukar wanzuwata da wanzuwar dare da rana
Reply
{myadvertisements[zone_3]}


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  *Fassarar Dua-e-Alqamah (علقمه دعاء)* Smak 0 1,172 10-09-2018, 03:25 PM
Last Post: Smak



Users browsing this thread: 1 Guest(s)

{myadvertisements[zone_2]}

About contripeople

Contripeople forum description.

              Quick Links

              User Links

              Advertise