The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
MATA UKU GOBARA
#1
? MATA UKU GOBARA ?
                    12
          Na Mamu?
Yau Yakama Wednesday yau za’a fara events na Mahmoud da zuhra, misallin 12:00 na rana humaida duk tafita hayyacinta tabonta da wanka tayi sati, kamar anmitsileta ta mike daga kan gadonta kirar Royal milk colour, Palo tayu a guje, daga ita sai daure gaba, gashin nan a hargitse, kitchen dinta ta fada tafara dube-dube can idonta yakai kan yar qaramar tabarya na turminta, daukuwa tayi tadawo palo, plasma dinda ke ajiye saman stand tafara rinbida da tabaryarta, saida tayi masa kacha-kacha tadawo wurin showcase tafasa tas daga ita har decoration dinda ke cikinta, ta yewa dinning table da centre table laga-laga dayake suma na royal ne tareda kujerun dake palon tayi masu dai daya, aguje takuma toilet dinda ke palon duk tafasa kayan toilet harda washing machine bata bari, kamar ankurata daga toilet tayi dakin Amarya dayake angama jerenta taji gefen gam akulle, tayi dakin Mahmoud shima a kulle, ta cija dan yatsa yau tasu komai na gidan tayi masa raga-raga sai taga qarshen gyaran gidan kawo Amarya.
Karar shigowar mota taji agidan tazo tadaga labulen ta window ta leka Mahmoud ne zai shigo gidan, labewa tayi cikin labulen window, Mahmoud yana shigowa palon tareda sallamarsa abinda yagani ne yasa yaja birke ya tsaya, cikin tsanin tashin hankali ya fara kwala mata kira, humaida! Humaida!! Jin da yayi shiru ne yasa yashiga dakinta domin dubata, tana ganin yashige dakinta tayi karaf ta fice daga cikin Palon.
Direct wurin windows din gidan tayi ta waje tafara rafka masu tabarya iya karfinta, ji kake tassssssssssssssss glass din nafashewa yana faduwa qasa….
Mahmoud yana tsakiyar duba humaida har a toilet adai dai lokacinne yaji kara kamar glass na fashewa, da gudu ya fito dakinta yayi hanyar kitchen yafita ta qofar baya me zai gani….??
Humaida CE ke fasa duk windows na gidan.
Keeeeeeeee……ya daka mata wata uwar tsawa saida ta firgita, qarasuwa yayi ya wanka mata mari saida tayi taga2 tayi baya tafada cikin glass ai tuni tafasa uwar qara, duk glass din ya yanketa wani ya shige a namanta, jini sai zuba yake, humaida nata ihun Neman cito.
Tsaye Mahmoud yayi akanta wannan abin kike tinanin zai hana kawo Amarya agidan nan….?
Kinyi abnaza kuma awofi, Amarya daram dam wlh a gidan nan….
Wani ihu humaida ta kara fasawa, mahmoud dawowa yayi agaban gida yace driver yaje ya kai humaida asibiti, komawa yayi ya fisguta ya watsa a mota, dallah rufe ma mutane baki duk kin cika gidan nan da ihu…ubanwa yaji maki ciwo ba kanki ba wurin bakin kishinki, so ni banida tym kaiki asibiti ynzu nan zan saka agyara duk inda kika bata agidan nan, domin baza’a fasa hidimar biki ba saboda ke…
Mikawa drv bandir na 100k yayi ya shigewarsa cikin gida.
           Mrs Jabo
  ? MATA UKU GOBARA ?
                   13
                 Na  Mamu?
Kuka take tayi har drv yakawota sokoto clinic, fita yayi ya kira nurse da gudu sukazo da wheel chair suka dorata akai theatre room aka shiga da ita.
Suna barin gidan mahmoud ya kira wayar yusha’u plaza show room…
Zuwa sukayi cikin 15minutes yace yana so yau din nan su shirya masa palonsa, yayi matukar kyau sannan su kwashe wannan da aka farfasa.
Basu wani bata lokaci ba yaran suka fara tattara fasassun kayan, tuni ankawo masu mota suka zuba.
Wata motar kuma takawo masu furnitures sabbi dal akwalinsu, tuni sun hau aikinsu suka fara hadewa Mahmoud palonsa.
Yakira shamnax sun kawo masa kayan toilet da sababbin windows tuni kowa ya hau aikinsa.
4:00 nayi mahmoud yafito cikin shirinsa na xuwa kamu Wanda za’ayi ibro grand hotel, wurin hajiyarsa ya wuce domin sa albarkarta, acan nefa sukaci ina uwargida???
Sai fa asannan ya tuna da wata humaida, tuni ya lalubu no. Drv domin yaji me ake ciki…. Ya dauka tare da yimasa bayanin anyi admitting dinsu…saboda glass din yaji mata ciwo sosai, ajiye wayar yayi tareda yimasu bayanin komai, atare suka dau taslima, amma kowa wannan matar taka mahmoud bata son zaman lfy…
Allah ya kyauta gaba sukayi tareda tsaida maganar idan andawo kamu zasu shiga su dubata dama asibitin datake opposite da wurin kamu ne…….
Anyi kamu lfy ankammala mutane da dama sun shiga duba humaida wadda ke baccinta lakadan bata masan wainar da ake toyawa ba.
Koda mahmoud ya kuma gida misalin 8:00pm tsaf gidan yake komai ankammala, kowannesu ma’aikatan sunyi masa bill sun bawa mai gadi, karba yayi yaga kowannesu da yabar acct no dinsa, anan take yayi masu mobile banking transfer, sai bin palourn yake da kallo yayi matukar yin kyau, dakinsa yafada yayi wanka ya kwanta baccin gjy yayi awon gaba dashi.
Da safe daya tashi baccinsa yayi wanka misallin 12:00 na rana, wayarsa ya janyu ya kira Hjy mamu mai kayan decoration (talle gareku) cousin dinsa CE bayan sun kammala gaisawa yace yanason decoration ne, tace babu damuwa dama tana kusa da unguwarsu bara ta karasu taga me yakamata ayi, bata jima ba sai gata, ta karewa palon kallo tace tana zuwa.
Sai gata da yaranta, labulen palon aka fara canjawa, dayake black nd ash royel chairs ne apalon sai aka saka labule pink da centre carpet shima pink, wall stickers itama pink aka saka daga saman gina dai dai 3 seater, ga flower vasa da aka lika pink saman tapkeken plasma dake Palon, sannan aka saka flower vase standard akowanne gefen TV stand, ansaka console a corridor, a dinning ma ansaka wani set na frame mai fitar da light pink colour.
Gaba daya palon ya canja suka kawo tirare suka saka, labule flovour dinshi daban hakama kujerun, carpet ma flavour dinshi daban hmmmm mahmoud saida ya lumshe idonsa bill hajiyar tayi masa ya basu kudinsu. Rude gidan yayi ya fice.
                 
              Mrs Jabo
       ? MATA UKU GOBARA ?
                 14
                  Na Mamu?
Bude idonta tayi dishi2 tafara gani daga baya tadawo ras, sauke idonta tayi akan plasma dake like ajikin bangon dakin, idonta ta qara murjewa domin ta kara gani da kyau, savvanah tv ne ki nuna dauren auren mahmoud dinta???? ba shakka Mahmoud dinta ne yasha kyau cikin farar shadda mai surfani ash, fuskarsa sai sheqi takeyi yacikata da murmushi, fatihar dataji anshafa ne yasa numfashinta yafara yi sama da qasa, da guru nurse dinda ke kula da ita takira likita, da kyar aka samu numfashinta ya daidata, daga bisani data dawo hankalinta tace atafau sai anbata sallama, yayi dai2 da shigowar jam33lerh ita ke zama wurinta tun bayan da mahaifinta yasamu labarin iskancin datayi yace ahalinsa ba mai jinyarta, shiyasa Hjy takawo mata jam33lerh yar kanwarta CE itake eikonta naci gaba da dubata.
Bayadda zatayi haka likita yabasu sallama drv ya maidasu gida.
Bin palon tayi da kallo gaba daya ya canja yafi da tsaruwa sau dubu, kai tayi danasanin bata wancan milk and brown, domin wannan black nd pink yafi kyau sosai.
Yatsanta ta cija kuma ga kwanciya a asibiti duk ma ba wannan ba, wai andaura auren mahmoud wayyo hannu ta dora aka tafara ihu,binta jam33lerh tayi da ido, ajiye mata kayanta tayi tareda yimata sallama ta juya drv zai kaita gida dama ita duk ta takura ana Niki bata.
Humaida wayarta ta janyu  takira Anty tagaya mata tadawo gida, fada sosai Anty tayi mata ta kula kada takara jan wata fitina domin mahaifinta da mahifiyarta sunyi fushi da ita, tabawa kanta lfy itaku zata lallabasu harsu huci daga fushin da sukeyi da ita.
“Toh” kawai takebin Anty dashi har ta ajiye wayar.
        Mrs Jabo
    ? MATA UKU GOBARA ?
                    15
                  Na Mamu?
Misalin karfe 9:00na dare aka shigo da Amarya gidanta, humaida tanajin shigowar motaci tafara birgima asaman gadonta wayyo ita Allah wayyo it’s kanta, tabani ta talace anshigo mata da baqar hallita agidanta, wayyo tasan Mahmoud ynxu ba nata bane ita kadai, birgima takeyi ita kadai acikin daki, har tafadu qasa daga ita sai dauren qirji, yana kwancewa tana gyarawa, kuka takeyi majina ga hawaye, bamai lallashi, yan gidansu abbanta yahana kowa xuwa, ita ba wasu qawaye, maqota ma ba ruwanta dash,ita kadai ke rayuwarta ba yan dannar qirji.
Jin motsi anshigo palonta yasa ta dan rage sautin kururuwarta, tanajin dance ga dakin uwargida afara kaita, ta zabura tayi Sir dinta, tana budewa kunshin kayan datti na faduwa kamar jira yake abude sif, dai2 nan yan kawu amarya suka shigo dakin uwargida, ja sukayi suka tsaya, ganin uwargida tsaye daga ita sai dauren qirji, bedsheet a turmuje, ga kuma sif dinta a bude suna hangu kaya a yamutse aciki, ga wannan uban kayan dattin a tsakar daki.
Daga tsaye sukayi mata magana, uwargida ga qanwarki Ku zauna lfy Ku kula da mijinku.
Ita kuwa hjiyar sai yatsina takeyi basu qara cewa kanzil ba suka juyawarsu.
Kai amarya sukayi adakinta suka zaunar tareda yi mata nasiha akan ta kula da tsaftarta domin dai taga uwar gidanta sai ahankali.
Ita dai Amarya ba abinda takeyi sai kuka,  kowa ya mike sukace ba Wanda za’a bar mata domin ba wani sayen bakin Amarya da za’ayi ficewarsu sukayi Amarya ta kara fashewa da kuka gani take kamar anrabata da kowa nata aduniya yau, kamar wata sabuwar duniyarce aka kaita.
Basufi 15minutes da tfy ba ango ya shigo, wurin uwar gida ya shiga ya ajiye mata ledarta yana mata magana ko kallonsa takeyi, yayi ficewarsa zuwa dakin Amarya.
Da kyar yasamu Amarya tadaina kuka ya kawu mata kaza da hollandia har saman gadon yace “tadaure taci domin yasan yau bataci komai ba” 
Yazo ya bude mata kenan yafara bata dakayar take karba, sai ji sukayi anbude dakin humaida CE, hayuwa tayi gadon amarya ta shiga tsakanin ango da Amarya tafara yagar kaza tana kaiwa bakinta……..
        Mrs Jabo.
[8/7, 6:12 PM] Mamu ?: ? MATA UKU GOBARA ?
                      16
             Na Mermue ?
Kallo suka tsaya binta dashi, daga bisani Mahmoud yayi tsam ya mike yaja hannun amaryarsa, tuni sun bar dakin, dakinsa yakai zuhra da mamaki ya cikata, yasawa qofar key.
Ai humaida tana ganin haka itama bayansu tabiyu tadauka a Palo suka dawo, sai taga wayam, da gudu tayi dakin Mahmoud tana tafe dauren qirji na kwancewa ta murda qofar tajita qam, ta fara knocking iya qarfenta amma ba Wanda ya kulata.
Shikuwa Mahmoud shida amaryarsa zuhra alwala sukayi sukayi sallar nafila da manzo Allah (S.A.W) ya koyar damu muyi sukayi tareda yewa amaryarsa tambayoyin da suka shafi tsarki, wankan tsarki da sauransu, daga bisani yaja masu doguwar addu’a suka shafa, daukewa amaryarsa yayi cak zai zuwa gadonsa.
Toh nidai nace ango da Amarya Allah ya bada zaman lfy da zuri’a dayyiba amin.
Saida asuba mahmoud ya fito zai tafi masallaci yana bude qofa yaga mutum a dungure tuntubi  yayi da qafarta shine sanadiyar farkawarta, mikewa tayi da sauri ta riqe qugu ” wlh Mahmoud baka isa ba” Sam ba’ayika ba” ka kwana da wata agaban idonah “wlh impossible” kamu kwallar jallabiyarsa tayi “ni zaka wulakanta Mahmoud ????” Ka gama cin moriyata shine zaka yadani…..
Sam baka haifu ba kayi min wannan tozarcin…..
Mari mai kyau Mahmoud ya watsa mata….
” kina hauka ne” ni zaki yewa dibar albarka toh qaryarki…
Baki isa kina matata ba kiyi min cin zarafi wato ke ga marar kunya koh???
Ance maki kishi hauka ne??
Da can kina kishina kika ki kula dani…??
Wawiyar banxa!
Kidahuma!!
Shashasha!!!
“Excuse me” yace mata ya zagayata yayi ficewersa massalaci…
Hannu yana dafe a kuncinta ta bude dakin Mahmoud tafada da qarfi, tana shigowa zuhra na fitowa toilet, ko kallonta batayi ba, ta suturta jikinta ta hau sallaya ta tada sallarta.
Tsaye tayi tana jiran zuhra har ta kammala sallarta.
Zuhra tana sane da ita, bayan takammala tagama addu’arta ta tashi ta dauku alqur’ani kan bedside humaida tasha gabanta, lfy malama???
Zuhra ta neme sani….
Cin kwalarta humaida tayi “wlh qaryarki ki kwanar min da miji sannan kici bulus”
Kallon mamaki zuhra ta tsaya yimata “malama nima fa mijina ne” matsayinmu 1 dake acikin gidan nan.
Qarya kikeyi munafukar banxa wadda tayi kwantai aka leqawa mijinah ita, ba dole ba anyi kwantai, maganganuta sunyi matukar qona mata rai amma tadanne…
          Mrs jabo.
      ? MATA UKU GOBARA ?
                     17
           Na Mermue ?
Zuhra ta gaji da jin kalaman humaida tayi hanyar gado zata kwanta, humaida ta zabura gadon mijinah?? Kinada hankali kowa?? 
Zuhra tayi wata dariya “and so so what” eh gadon mijinmu, kibari ma nagaya maki abinda kike gudun ya faru ya riga ya faru so ynxu sai ki hade zuciya ki mutu.
Wani kukan kura humaida tayi ta cafku zuhra zata wanka mata mari, zuhra ta riqe hannunta dai dai nan Mahmoud ya shigo
“Kai lafiyarku me yake faruwa anan”
Tuni zuhra ta fasa kuka da gudunta  ta shige jikinsa, wannan abin datayi ran humaida yayi matukar baci…
Mahmoud ya qarewa humaida kallo tsaf ya gane ko dakinta bataje ba..
ke! Yadaka mata uwar tsawa
Kina nufin ko sallar asuba bakiyi ba ga bakinki nan duk yawun bacci ne…..da alama ina fita dakin nan kika fadu kika fara bala’i kice uwar kishi koh???
Janye zuhra yayi daga jikinsa ya zaunar da ita abakin gado.
Fisgu gashin humaida yayi Wanda duk ya yamutse ya watsata waje “jakar banxa” kina son mijinki kina kishinsa amma baki San d way yadda ake bawa miji kulawa ba sai kishin hauka.
Wlh kinji na rantse idan baki shiga hankalinki ba yanxu nan zan kira abba na gaya masa duk abinda ke faruwa yana kaiwa nan ya rufe qofar dakinsa.
Humaida tanajin ya ambato abbanta ta shiga taitayenta dakinta ta shige ta fara safa da marwa, sai can ta tuna batayi sallah ba, toilet ta shiga tayi alwala tafito ta tada sallah, tana idarwa ta kishingida sai bacci.dama daren jiya kishi ya hanata bacci sai wuren asuba yadan fisgeta.
Adakin Mahmoud kuwa hakuri yabawa zuhra ya nuna mata kishi ke damun humaida shiyasa take wadannan abubuwan, idan zuciyarta tayi sanyi zata daina.
Ya janyuta suka hau gado suka kwanta, juyu da ita yayi suna facing din juna yace ” xuhra nagode maki da kika rike budurcinki kika kawoshi gidan aurenki domin shine cikar mutuncin ya mace” kunya duk ya rufeta data tuna abinda yafaru daren jiya…
Cikin shagwaba tace nidai Yaya kadaina bana so pls, yana dariya yace nadaina yar qanwata ba dai inda ke maki ciwo ko???
Shiru tayi harda minsharin qarya adole ita tayi bacci adaina maganar.
                Mrs Jabo
  
        ? MATA UKU GOBARA ?
                     18
          Na Mermue ?
Zuhra najin bacci yayi awon gaba da angonta, tuni ta mike ahankali don kada yatashi, dakinta taje tayi wanka ta shirya cikin atamfa riga da zani ta kafa daurinta mai kyau, fitowa tayi kitchen ta nufa, saida tafara tsaftace kitchen din sannan ta dora girkin dazatayi, cikin 2 hours ta kammala hada masu break fast ta qara gyara kitchen din.
A dinning tazo ta jere sannan ta nufi dakin Mahmoud domin tadashi yayi break.
 Shigowa tayi dakin daga saman kansa tafara buga pillow dinda kansa yake sama, yaya ! Yaya!! Yaya!!! 
Ahankali ya bude idannunsa qamshinta yasa ya lumshe idanuwansa, Yaya tashi kayi wanka ga break fast dinka can adinning.
Ba shiri ya mike yace zo kitayani wankan mana…!
Cikin zaro ido tace nikuma Yaya?
Aa wollah ta fice dakin aguje, saida takai bakin qofa ta juyu tace kasameni a Palo, murmushi kawai Mahmoud yayi ya tashi ya shige bayi.
Qamshin da gidan yadauke dashi ya tada humaida daga baccinta, tuni cikinta yafara kiran ciroma rabonta da abinci tun safeyar jiya.
Mikewa tayi tana mitstseka ido tafito Palo
Dai dai nan Mahmoud yafito shima, “barka da asuba Yaya” zuhra CE ki gaisuwar tadan rusina, kintashi lfy qanwata yafada yana murmushi, “Alhamdulillah yayanah, ta juyu wurin humaida antynah kin tashi lfy??? 
Sai alokacin Mahmoud yaganta gaba1 zuhra ta tafi dashi.
Juyawa yayi ya zuba mata ido tana nan dai har ynxu da dauren qirjinta, tana harare2 ta cewa zuhra da bantashi zaki ganni kuma wlh “maza zo ki wuce kicire kayan nan” 
Baki sake suke kallonta daga zuhra har mahmoud “mijina nayiwa kwalliya ba ubanda ya isa ya hanani don shi baya yi”
Kamar iska tayu cikin zuhra ta fisge daurinta ta janyu riga zata yaga Mahmoud ya shiga tsakani “wai humaida wacce irin yarinyace ance maki kishi hauka ne”
Ta kuma baya tana huce haushi ya kashe zuhra ganin tabata lokaci kan dankwalin yayi mata yadda takeso amma lokaci 1 humaida ta batashi…
Shammatarsu tayi ta fisge zanin humaida datayi dauren qirji dashi….
               Mrs Jabo
       ? MATA UKU GOBARA ?
                    19
              Na Mermue ?
Ihu ta zuba tayi baya ta runtse idonta jin zuhra ta kwance mata zani, sa’arta 1 tanada short nicker aciki ga nonowa zun xube kamar silifas, da sauri Mahmoud ya dauku zanin yabata, ta karba ta daura.
Ita kuwa zuhra sai dariya take sheqawa ta nunata “look at u ” hehehehe wayyo allahnah dole kiji haushi nayi kwalliya ke tunda bakyayi.
Qara fusata humaida tayi zata cafkuta zuhra tayi tsalle ta daneta kokawa afara da kyar Mahmoud ya samun sa’ar rabasu.
Oh gosh….ya dafe kai dama wai haka Tara mata yake???
Lallai akwai matsala don shi Sam baya son hayaniya….!
Da kyar yasamu akaje dinnng wurin break din ma haka aka dinga bala’i Sam humaida tace zuhra ba zata zauna wurin Mahmoud ba.
Da kyar yasamu aka ammala break ya fice wurin hajiyarsa.
Yana fita zuhra ta shige dakinta ta danna key don ita kam ta ganu humaida kamar tukunya take Sam brain dinta yadaina aiki.
Wayarta ta dauku ta kira yan gidansu sukace gasu nan hanyar zuwa gidanta. 
Da suka zo haka tabasu labrin bala’in da aka tafka agidan, babbar yayarsuce tace kada ta qara biyewa humaida kar su zama daya.
Girkinah rana suka Dora bayan sun kammala suka gyare gidan tas sai qamshi ke tashi.
Dai dai lokacin humaida tafito tafara zage2 ba Wanda ya kulata har ta juya zata kuma dakinta wata cikin yan matan Amarya ta kwashe da dariya “anci amanar super” ana dauren qirji da ita gaba1 suka tintsere da dariya dai dai nan Mahmoud ya shigo gidan tareda abokinsa.
 Humaida ta juyu kenan sai ga su Mahmoud amma bata fasa abinda 
Zatayi ba….
Me ta tuna daki tafada ta fito sanyi da hijab duk yayi squeeze tazo ta tsaya agabansu sai qirgiza takeyi….
Abokin mahmoud sai kallon ikon God yakeyi shikuwa mahmoud kunya duk tacikasa.
Zata fara bala’i kenan sai gasu goggo sun shigo ihun murna suka hau ba shiri humaida ta shige dakinta don tana shakkar goggo.
Mahmoud yaja goggo adakinsa yana mata complain halinda ake ciki daga kawo Amarya jiya…
Goggo ta kwantar masa da hankali cewar shine zai kawo zaman lfy agidansa idan yayi adalci kuma ya zama jajirtaccen namiji.
Haka dai gidan mahmoud ya zama dandalin dambe, da haka har akayi sati.
Yau humaida ta karbe girki kuma ayau ne mahmoud zai kuma kasuwa bakin kasuwancinsa.


? MATA UKU GOBARA ?

                Pg    20
              Na Mermue ?
Qarfe 2:30 ta tasu daga baccinta na jaraba, fitowa Palo tayi tana mik’a tareda hamma, zuhra ta tarar tana kallo, wani dogon tsaki taja sanadiyar ganin zuhra datayi, kitchen ta wuce don samun abinda zata ci….
Ganin plate tayi ajiye da ragowar indomie a sink, “aguje tadawo palo ta cakumu zuhra dake kallo, waye ya baki iznin dora girki ba ranar kiba” 
Zuhra ta kwace jikinta ta gyara zamanta tace gaba da kallonta.
 “zaginta humaida tace gaba dayi ta uwa ta uba tayi mata banxa, can taji bazata iya ba ta fara ramawa, tuni aka fara dambe saida sukayi mai isarsu kowa ta janye gefe tana haki.”
K’arfe shida dai-dai Mahmoud yadawo gidansa a gajiye, a palo ya xube yana kwalawa matansa kira, sai can zuhra tafito tayi masa sannu da xuwa.
Fridge ta nufa ta dauku masa ruwa da lemo ta dora kan tray zata ajiye kenan humaida tana fitowa, da gudu ta k’arasu ta bankade zuhra da tray ruwanta, “kwalarta ta ciyu kina hauka ne zaki bawa mijinah ruwa ranar girkinah??”
Wallahi baki isa ba, wai meye yafito dake mah???
“Stop it humaida! Wai wacce irin yarinya CE tun  danake dake bantaba shigowa gidan nan ba kika bani ruwa yau don wata tabani zaki CE meyasa??
Nima ai matatace dazaki CE meya fito da ita tazo yimin sannu da xuwa….
Kan ya k’arasa tuni xuhra ta shige dakinta.
                  Pg 21
Duba yake mata cike da tsana tana nan dai da dauren k’irjinta tayi parking din gashinta tsakar kai,gashin duk ya cunkushe, harara ya ballu mata ke ynxu haka ake tarairayar miji fisabillah???
Na shigo gida agajiye ba ruwa mai sanyi
Ba ruwan wanka
Ba abinci 
Kuma kinxo kin wani tsayamin aka kice mai kishi……
Zumbure baki tayi tace banyi girki bane saboda waccen banzar ta shigar min kitchen ranar girkinah shine nabar mata…..
Katseta yayi tareda kwalawa zuhra kira, tafito tasamu wuri tazauna.
Kan Mahmoud yace wani abu tuni humaida tafara zazzaga bala’i ita dole Mahmoud yasaka qa’idodi agidansa…
Katseta yayi tareda tambayar zuhra meke faruwa???
Murya kasa-kasa tace masa tunda kafita kasuwa take baccinta bata fito ba sai after 2, nikuwa yunwa tasani gaba kasan da safe ruwan tea kawai tabamu ba wani Abu mai rike ciki, shine fa nashiga kitchen nadafa indomie, toh tana tashi tashiga kitchen taga plates dinda nayi amfani dashi, shine fa tazo tana zagina wai ban isa nashiga kitchen ranarta ba, abin dai yakaimu harda dambe…..
Zaro ido Mahmoud yayi dambe fa???
                  P22
Kukam dai abin fada baya maku wuya, tsawa ya daka masu kowacce taje tayi sallah kan nadawo massalaci nasameku a Palo, dakinsa yaje ya watsa ruwa yayi alwala yafito don zuwa massalaci, nan ya tarar da humaida tana kallon destiny a zee world, saida ya qara daka mata tsawa sannan ta tashi zuwa sallah.
8:30pm duk suna zaune a palo bayan Mahmoud ya bude da addu’a yayi masu doguwar nasiha Sannan ya kawo zancen kwana nawa mai girki zata rikayi???
Humaida tayi tsagal tace bibbiyu kuma ko gaisuwa bata yarda ayi da wacce batada miji ba….
“Mahmoud ya tambaye zuhra meye ra’ayinta tace yadda yaga zaiyi tsari ita batada matsala amma shawararta kwana daddaya.”
Ya juya wurin humaida yace kidaina cewa ko gaisuwa ba zanyi da wadda batada girki ba, hakkina ne nasan lafiyar kowaccenku kuda kowa ba ita ke dani ba.
Idan kwana daddaya yayi toh nidai inaga hakan zaifi dacewa, humaida tayi tsagal tace bibbiyu za’ayi baza’a dauki shawarar qaramar yarinya ba, tana fada tana hararar zuhra…
can mahmoud ya nisa yace bazan dauki maganar kowaccenku ba tunda abin yazama fitina arik’a yin 3 days kawai, amma kullum wadda  batada girki zan shiga dakinta safe da yamma naji matsalarta.
Ke kuma humaida yanxu nabaki 1hr ki kawo mana abinda zamuce domin  ba zamu kwana da yunwa ba.
                    Pg 23
Tana xumbure-xumbure taje kitchen taliya ta girku ta kawu masu, mahmoud yana budewa ya kauda fuskarsa, zuhra na kyalla ido taga yadda taliya ta dame ta tashi tace ita kam saida safe, ta biya ta fridge ta dauki hollandia ta shige dakinta tasaka key.
Humaida ta juyu daga hararar da tabi zuhra da ita, mahmoud yace “oya zo ki daukemin wannan k’azantar daga gabana bana son ganinta.”
Axuciye tadauke takai kitchen tana gunguni, kan tadawo baya palo dole tashige dakinta ranta acunkushe.
Da safe haka tayita dirkar baccinta saida mahmoud ya hadawa kansa tea yasha yafita kasuwa ba tare da matansa sun tashi ba.
Zuhra ma awajenta haka ne gajiya tayi tafito ta hadawa kanta break fast mai rai da lafiya, qamshinsa yatada humaida tafito tana mitstsika ido, zuhra tagani a Palo tana break dinta tana kallo.
Ai tuni bakin ciki ya turniketa amma sai ta tuna jiya Mahmoud yabawa kowa damar yayi girki indai daya baiyi ba.
Tea tahada tasha ta kuma daki ta sanyu Riga don yau sanyi yayi yawa a gari, tadawo remote tadauka tafara canja channel daga Wanda zuhra ke kallo..
banxa tayi mata kamar bata sani ba ta kammala yin break dinta dai dai nan almijiri yayi bara tabasa sauran ta shigewarta dakinta.
Bakin ciki kamar me humaida ta kuma daki itama, baccinta tayi son ranta, yau ma batayi girkin rana ba, sai na dare shima har mahmoud yadawo bata kammala ba.
                Pg 24
Haka dai humaida ta kasance tanayi har girki yadawo hannun xuhra, anan taga girke-girke kala-kala Sam zuhra bata barin Mahmoud da yunwa, yau ma haka yakasance ta gyara palon tsaf sai qamshi yakeyi, hakama dakinta dana Mahmoud, itama tayi kwalliyarta cikin riga da zani na shadda an kashe daure kamar gaggwaru.
Mahmoud yana dawowa masallaci ya Tarar da ita a palo wani murmushi ya subuce masa yace “kai amma yar qanwata kinyi kyau kamar asaceki agudu, ta sunnar da kai qasa alamar kunya yakamata, zo kiyi sarving dina yunwa nakeji” 
A kunyace ta mik’e ita kam duk yabata kunya, yace takira humaida aci abinci.
Taje takirata tazo ta xuba masa delicious tuni yawonsa ya tsinki jin qamshin girkinta ba irin na mutuniyar ba.
Ta xuba nata tafara ci saiga humaida tazo tana yatsina,
 da zuwanta wuri ya canja ankwana biyu ba’ayi wanka ba saboda sanyi, kaya kala biyu ne ajikinta ga wata suwaita anxuba ga rashin wanka, itama tazo ta xuba nata abinci iya cikinta tanaci tana complain kaza yayi yawa kaza bai ji ba, ba Wanda ya kulata haka suka kammala cin abicinsu suka bar mata dinning tana tsirfa.
                  Pg 25
Dakinsa Mahmoud ya wuce ya canja kaya xuwa na bacci ya kwanta yau yake jiran zuhra ya xuba ido shiru can around 12 yaje dakinta yaga meke faruwa bata zo turaka ba??
Ashe itama acan bangaren zuhra ta canja kaya xuwa na bacci riga iya guiwa da dogon wando har k’asa amma takasa fita zuwa dakin mijinta wai kunya takeji…
Sai tafita zuwa dakinsa ta dawo dakinta da gudu, “ahaka har mahmoud yazo dakinta, ya tambayeta meya hanata zuwa dakinsa ta diriri CE can dai tace masa kunya takeji wlh”
Ya zaro ido Wanda ya zame masa dabi’a kunya fa kika CE zuhra???
Tun wuri ki ajiyeta domin na tsani mace mai kunya wadda har zata cutar da kanta nima ta cutar dani….
Mik’ewa yayi da qarfi ya saka jalabiyarsa “wlh zuhra tun wuri ki canja domin bazan dauke wannan dabbancen ba, meye marabarki da gunki a wajena????
Bazata sabuba bindiga a ruwa, ance maki ni bawanki ne????
Kullum nine mai sakaki nishadi ke kuwa ko oho???
Toh bari kiji a da nadauka kunya kikeyi amma yanxu abin yawuce kunya yafi qarfina kin zamarmin kamar gunki toh tun wuri ki neme hanyar farantamin kan kwabarki tayi ruwa.
Dai dai nan ya fice daga dakinta, ita kuwa tafashe da matsanancin kuka……
            Mrs Jabo.
[8/7, 6:12 PM] Mamu ?: ? MATA UKU GOBARA ?
            Na Mermue ?
       
              Pg 26
ZUHRA kuka takeyi kamar ranta ya fita, wannan wani irin wulakanci ne, “dama ashe  haka auren yake????” Ba komai sai tarin damuwa da bak’in ciki??? Yanxu duk bautawa Mahmoud da ta keyi ba zai tab’a gode mata ba…….hmmmm lallai namiji sai abarsa, haka tayita juye-juye akan gado har bacci barawo ya sace ta.
mahmoud ma yana dawowa dakinsa, bakin ciki fal ransa, ya rasa ina zai tsoma ransa yaji sanyi, shikam dai bai yi sa’ar aure ba….,
Mata biyu babu ta nunawa a jarida, shikam bai ga gara acikinsu ba.
Ya illahi! Bandaki ya shige ya d’auru alwala yazo ya tada sallah, nafila yayi tayi ba adadi, bayan ya gaji ya zauna yana rok’on Allah cikin kuka ya yafe masa idan wani laifi yayi masa, yake jarabtarsa da wadannan sokayen matan.
Da safe haka gidan yake tsit kamar ba kowa, mahmoud ya fito palo misalin k’arfe takwas na safe, ba kowa har kitchen ya lek’a, dawowa yayi ya zauna rike da carbi yana lazimi, ya kunna tv yana kallon news a aljazeera.
Ya gaji da zaman sai hamma yake zubawa ba k’ak’k’autawa, ransa ya bace matuk’a, ace Kanada mata har biyu, amma ba wadda ta fito domin yi maka hidima..!
Mik’ewa yayi azuciye, dakin ZUHRA yafara shiga domin ita keda girki, turus yayi ganin halin da take ciki, zaune take a saman sallaya hannuwanta asama tana addu’a hawaye na tsiyaya a qasa, tayi matukar karya masa zuciya duk da bacin ran daya shigo dashi, yayi imani abinda ya gaya mata jiya ne yake k’ona mata rai har take wannan kukan, ita kuwa ZUHRA bata masan shigowarsa ba, ta bude murya tana kuka tana addu’a “YA  ALLAH kai ka jarrabceni da tsintar kaina acikin wannan halin, ALLAH kaini shaidata ina farantawa mijinah matuk’ar iyawana, amma sai gashi yazo yana ganin bak’ina, baya ganin iyakar k’ok’arina, YA ALLAH kai kace mo rok’eka, ina  rok’onka da sunayenka kyawawa ka cusa min irin abinda mijina yake so nayi masa, kuma kabani ikon Yi masa shi YA ALLAH……..” rungumeta mahmoud yayi shima yana hawaye yace “kiyafemin ZUHRA banyi maki wannan maganar da niyyar tozarce ko wulak’antawa aa hasali ma na fada maki ne don ina k’aunarki, da wani namiji ne sai dai kawai ya rik’a wulak’antaki ki rasa laifin meye kikayi masa.”
Cikin kuka ta juyu tace “Yaya na gode, kuma dan Allah kayi hak’uri,” bakomai yar k’anwata tashi kiyi min break kar na makara zuwa kasuwa, gashi yau kayanmu zasu zo.
   
               Pg 27
Tuni gidan ya karad’e da k’amshin soye-soyen da ZUHRA tayiwa mahmoud na karyawa, ta gama ta kawo kamai dinning ta jere, dakinta ta sake komawa tayi wanka, ta shirya cikin Riga da zaninta na swiss ta kafa daurinta mai kyau, fuskar nan sai shek’i takeyi fayau da ita, domin ZUHRA ba gwanar kwalliya bace, iyakacinta powder sai lipstick da kwalli shikenan.
Fitowa tayi Palo adai-dai nan mahmoud yafito shima cikin shirinsa, ya zauna a dinning kenan sai ga zuhra ta fito, “a ransa yace oh su zuhra manyan mata, kullum dai Riga da zani, ba skirt ba wando” can yace ai gwanda ita tanayin tsaftar ita uwar gidan ai ba abinda takeyi sai tashin wari…..!
Dafasa tayi tace “lafiya yayanah tinanin na meye, ko har yanxu laifi nane, tuni hawaye sun fara ambaliya daga idonta,” haba-haba k’anwata ai ya wuce pls kidaina tinawa, “kawai dai naga yau kinfi kullum kyau” cikin murmushi tace Allah yayanah, sosai kuwa qanwata, “je kira antynki muyi break.”
                 Pg 28
Ta fito tana yatsina ta samu wuri kusa da Mahmoud ta zauna, tana wani shige masa, “ZUHRA tayi galala tana kallon ikon Allah” itada  tace ko magana baza’ayi ba idan bakada girki, itace yau harda shigewa jikin mahmoud kuma ba ranar girkinta ba…..! 
K’ak’arin amai Mahmoud yafara saboda warin jikin HUMAIDA, ga bakinta bata wanke ba, sai wari ke fitowa, sakamakon wagesa da takeyi….
Da sauri ZUHRA ta rik’esa tana tamabayar lafiya??? Ba dai girkinta bane aka samu Matsala??? 
“Mtsssssssssss” dogon tsakin da HUMAIDA taja ta mike zata bar wurin, ZUHRA ta cakumuta dai-dai nan mahmoud ya fara kwara amai, mari ZUHRA ta wanke HUMAIDA dashi, ai tuni wuri ya surnik’e da dambe, ji kake tassssss fassssss suna fasa kayan dinning din, shidai mahmoud da kyar ya ja jikinsa, yayi dakinsa ya gyara jikinsa, ya sake fitowa har yanxu suna nan suna k’ulema…..!
Wata uwar ya tsawa ya Daka masu, ba shiri suka saki junansu, nuna masu k’ofar palo yayi, “kowaccenku tayi gidan ubanta, kattin banza wadanda basu San ciwon Kansu ba” da gudu suka shige dakinsu, saida ya k’ara daka masu wata uwar tsawa sannan suka fito kowacce da hijab, ya nuna masu k’ofa suka fice.
Suna kaiwa get din gidan aka fara wani sabon damben, yi sukeyi suna gori-gori, da kyar mai gadin gidansu ya rabasu, samakon mai napep dinda ya biyu ya taresa, yasamu da kyar ZUHRA ta shiga hijab a hannu, sai acikin napep din ta gyara hijab dinta, tace masa yakaita low cost yaja suka tafi.
Dai-Dai nan wani mai napep ya tsaya HUMAIDA ta shiga duk hijab dinta ya yage tana gyarawa, tace yakaita Runjin sambo, yaja sukayi gaba tana hararar baba mai gadi, tasu yabarta suci uban juna ko sa debe takaicin juna.
              
                Page 29
Mahmoud yana ganin matansa sun fice, shima ya fito ya kulle gidan ya fada motarsa ya bar gidan, yana tafe a hanya yana tinanin yanxu meye solution din problems din gidansa…..???
Yana shiga office dinsa dake cikin shagonansa ya taradda abokinsa yana jiransa, da sauri ya k’arasa suka gaisa…
Zama Mahmoud yayi ragwaf a kujerarsa, “Ahmad yace yadai abokina naga kamar fuskarka ta nuna damuwa, kasan ance labarin zuciya atambaye fuska.
“Hakane abokina, ” matana sun hada min GOBARA a gidana har na koresu gaba daya, sannan na fito yanzu, “Subhanallah Ahmad ya furta, ince dai ba sallama koh?????
Aa kawai dai nace suje sai na nemesu.
“Toh da sauk’i abokina,” yanxu meye matsalar ne????
Sannin da mahmoud yayi cewa Ahmad yanada aure shiyasa ya bayyana masa sirrinsa, cikin tausayawa Ahmad yagama jin labarin matan abokinsa, k’asa-k’asa yayi magana “abokina me zai hana ka k’ara aure” 
Cikin zaro ido Wanda yazama dabi’arsa “yace abokina su kake na k’arasa kawai, bakasan ance MATA UKU GOBARA bane, yanzu biyun ma Yaya nak’arasa dasu ballantana nayi ta uku???
“Yanzu kasan meye next tashi zakayi muje wurin hajiya muyi mata bayanin abinda ke faruwa, kada taji A sama ranta zai baci”
Ok, muje.
  Suna tafe ahanya cikin motar mahmoud, Ahmad na k’ara karfafa masa akan yak’ara aure kawai, may be matansa su shiga hankalinsu su san inda ke masu ciwo.
   
              Pg 30
A gidan hajiya bayan sun gama mata bayani, ta rufesu da fada, daga baya ta dawo lallashi da wa’azi, tace maza yanxu yaje yadauku matansa, idan yana so sun shirya, kuma kar yak’ara yin irin haka ba kyau, godiya sukayi mata suka mik’e tare da sallama.
Ransa a matuk’ar bace ya Shiga gidansu kowaccensu ya zo da ita, bayan kowaccensu gidansu tasha fada, ba irin humaida kamar tasha duka awajen antynta, bayan nan tasata tayi wanka ta gyareta tas har da guzurin kayan gyara Anty tabata, sai ga mahmoud yazo daukarta.
 Allah ya taimaketa ma alhaji baya nan yafita ko da tazo.
Ita kuwa zuhra ba abinda takeyi sai aikin kuka mama tayi-tayi da fada mata matsalarta taki fada, haka tayi mata banza, sai ga Mahmoud yazo daukarta itama tafito tanata aikin kuka, humaida sai hararta takeyi kamar idonta zai xube a k’asa.
Agidan Ahmad ya saukesa ya wuce da matansa gida, a Palo suka zube ya dakatar da kowaccensu yace yana son magana dasu, wuri kowa ya samu ya zauna, suna hararar juna, yace “dokana na farko agidan nan, ban yarda da fada ba, domin gidana ba kaji na ajiye ba, ballanta sai kun ci kun k’oshi Ku dora dambe kamar filin yaki toh wannan is cancelled…!!!
And ban yarda k’arama tayiwa babba rashin kunya ba, haka ma babba tayiwa k’arama izgilanci, akiyaye da wannan.
Hakama yanxu nayi canceling din 3 days ga mai girki, nadawo dashi kwana daya, ba zaiyi ace sai bayan 6 days kowacce mace zata ganni.
Don haka yanzu nadawo dashi kwana daya saboda zan k’ara aure.
Afirgice suka kalli juna kuma suka hada baki cikin harguwa  zaka k’ara aure….!!!
             Mrs Jabo.
[8/7, 6:13 PM] Mamu ?: [11/01 9:22 pm] Mamu?: ?  MATA UKU GOBARA ?
                 Na Mermue ?
             Pg 31
Maimaitawa suka k’arayi, aure Mahmoud??? 
“Kwarai kuwa in shaa Allah aure zanyi kwana nan, kuma mace k’asaitacciya wadda tasan inda ke mata ciwo,” ZUHRA ta mik’e tsaye  rik’e da kugu “ya Mahmoud aure zakayi?? Kana nufin kishiya zakayi min???
Dana rageka dame yaya….????” Lalle namiji kwandon zawo
 ne, Kuma rigar k’aya ne….. Dai-dai nan kuka ya zo mata, ta tushe bakinta da hannu, da sauri ta wuce dakinta……
Mahmoud binta yayi da kallo kamar zaiyi magana kuma sai yafasa……
HUMAIDA ta mik’e “tace aikin banza aikin Wofi, kai dai Mahmoud kana son mayarda da kanka kamar na mamajo”
Nidai ance k’azama ce, an auru maka mai tsafta, ita kuwa ko meye laifinta oho……
Cafkuta mahmoud ya tashi zaiyi, da gudu tayi dakinta, ta rik’e qauri kanta awaje “anji kunya na mamajo, kuma sai naga yadda za’ayi wata ta k’ara shigowa gidan nan a matsayin matarka.” Tana kaiwa nan ta datse kofarta.
Ran mahmoud fes ya fice ya bar gidan, tare da addu’ar Allah yasa matansa su shiga taitayensu.
Jin ficewarsa yasa tafito ta shiga dakin ZUHRA, tana kwance saman gadonta sai rusar kuka takeyi, HUMAIDA ta zauna kusa gareta….
Daguwa tayi da alamar mamaki shimfide a fuskarta, kuma tana jiran taji da abinda HUMAIDA  tazo dashi…….
Dafata tayi ” ZUHRA kinsan abinda ya kawoni dakinki???”
Girgiza kai tayi alamar aa
“Toh ina son mu hade kai dake mu hana mahmoud wannan auren iyakar yinmu, kinsan dai wannan kishiyar taki CE….ni kuma kice tawa kishiyar…
Ta mik’e tsaye ta fara zagayen dakin, 
YAU na zubar da makaman yak’ina akanki ZUHRA, ina son mu hade kanmu mu hana mahmoud wannan jarababben auren, tunda shi ya Riga ya mayarda kansa na mamajo…..
Ta taku har zuwa wurinta, ta Kama kunnenta ta rada mata wasu kalamai take suka kwashe da dariya suka tafa…….
            Mrs jabo.
[12/01 6:38 am] Mamu?: ? MATA UKU GOBARA ?
           Na Mermue ?
               Pg 32
A gajiye ya shigo gidansa, sakmakon kayansu da sukayi oda sun zo, an shirya komai yadda ya kamata, sallama ya rafka a k’ofar palon ya turu k’ofa ya shigo, wani salama ya k’ara yi ganin wancan ba’a karba….
Binsu yakeyi da kallo fuskarsa da alamar tambaya, “kai lafiya nakeyin sallama ba Wanda ya kulani” cikin alamar fusata yayi maganar…..
Hehehehehehe tafawa sukayi, suka k’ara kwashewa da wata dariya irinta yan duniya, suka kalli juna again ak’ara sa wata dariya.
 binsu yayi galala da kallo, baki a bud’e……
“Wai matan nan me  suke nufi ne, acikin zuciyarsa yayi wannan tambayar, kar dai ace yana murnar zasu ji tsoro su gyara akan cika bakin da yayi na cewar zai k’ara aure ya tashi abanza, sai ma wani bala’in ya janyuwa Kansa…”
Rik’e kansa yayi yana karantu addu’o’in tsari daga shaidan yayi hanyarsa, “Lallai ya yadda cewar kaidin mata biyu ko shaidan yana tsoransa”
Irin wannan makirci haka? ai kuwa shikam yaga takansa yau, ko ZUHRA dayake dan jin sanyinta yau ta hade kai da HUMAIDA shikenan k’aryarsa ta kare.
Saman gado ya xube ragwaf, ya lalubu wayarsa numbar ahmad ya lulubu yana gaya masa abinda ya janyu masa,
Acan gefen Ahmad dariya yayi son ransa sannan yace ” abokina kace ka fara ganin amfanin shawaranah, kawai yanxu kasan abinda zakayi???”
Mahmoud ya girgiza kai kamar yana ganinsa, yace “aa abokina sai ka fad’a….”
To to to……nagode aboki, Allah yasa hanyarka mai b’ullewa CE……!
          Mrs Jabo.
[8/7, 6:13 PM] Mamu ?: [12/01 6:59 am] Mamu?: ? MATA UKU GOBARA ?
               Na Mermue ?
            Pg 33
Mahmoud wanka ya tashi ya tsala, ya dauku wata shadda gezna Skye blue, surfaninta dark blue  sabuwa gal sai gyalli takeyi, ya saka, hula dark blue ya dauku yasaka kalar surfaninsa, takalmi sau ciki black ya saka, da agogonsa shima, ya manna surface no respect ya baza tirare ko’ina tashin k’amshi yake kamar anyi b’arin tirare, ya dauku wayoyinsa kowanne hannu waya biyu, ya janyu dakinsa yasaka key ya fito zai bar gidan…..
Suna nan har yanxu a Palo, suna k’ara kitse magana, k’amshin turarensa da suka ji yasa suka kwashe da dariya, yi sukeyi kamar zararru, cak..! Suka tsaya da dariyarsu, suka zuba mashi na mujiya, baki bude suke kallonsa kamar yau ne ganinsa na farko dasu.
mai karatu ka hangu namiji fari tas dogo, mai faffadan k’irji cikin kaya Skye blue and black, dinkin tazarce…..don meye ba zaiyi kyau ba….!
Mahmoud ya fito daga dakinsa, ya ratso ta palo, ganin sunyi suman zaune wurin kallonsa, yasa shi ya canja tafiya, ya fara irin tafiyar nan ta gayu (Bouncing) ya kara dayar wayarsa a kunne “oh am sorry honey, on my way….dariya yayi mai k’ayatarwa, haba baby nima na k’osa ban ganki ba…..ok bye yayi kissing din wayar…..
         Mrs Jabo.
[12/01 8:32 am] Mamu?: ? MATA UKU GOBARA ?
                Na Mermue ?
      
               Pg 34
Yana kaiwa nan ya fice cikin palon, wayyo kuzo kuga mutanenku, HUMAIDA har da yawu sun fara tsiyaya, sai da ZUHRA ta saka tissue ta kwashe mata…
Kamar kiyashe ya cijeta ta tashi aguje tabar palon tayi hanyar fita, tana kaiwa compound Mahmoud yana ficewa a gidan cikin motarsa, wayyo hannu ta d’ora aka tadawo cikin palon da sauri, ZUHRA ta rik’eta lafiya Anty HUMAIDA…???
Bankad’eta tayi ke Dan Allah can sukuwar banza, ban hanya kinzo kin kama kallonsa kamar yau kika fara ganinsa…gashi nan har ya wuce yaje wurin wata tsinanniya….
LAH…! Yanxu keda har yawo na share maki zaki CE min wani Abu, “lallai Anty HUMAIDA nikam karki sauke min haushin da ba nawa ba, kuma ai naga nima mijina ne…”
Yimin shiru anan tun banyi k’asa-k’asa dake ba….
Wa zakiyiwa duka?? Sai dai mu duke juna wlh, nan take dambe ya surnik’e saida suka yiwa junansu lilis kowacce ta shige dakinta.
Mahmoud yana barin gidansa ya tsaya ahanya yayi magrib, sannan ya k’arasa gidan Ahmad, dariya suka farayi san ransu, sannan daga baya suka nutsa. 
Mahmoud yace “abokina
wlh kana idea amma ina tsoron zurmawa, karka yimin sakiyar da babu ruwa….”
Kar kaji komai “in Shaa Allah ba komai sai alkhairi.”
 Dai-dai nan wata matashiya ta shigo cikin palo sanyi da hijab ruwan k’asa da nikab dinta, tayi sallama Ahmad ya k’arba da sauri, yace k’anwata yau kin dade a makaranta??
Cikin sanyin murya ta gaidasu sannan tace “Yaya wani malamin mune ya tsaidamu munyi gwaji ne akan wannan shirin na mace ta gari da mukeyi duk sati.”
Ok, Allah ya taimaka yasa adace k’anwata, Amin Yaya bari na shiga ciki….
Ta mik’e tayi cikin gidan, su mahmoud suka ci gaba da hirarsu suna tsara yadda matsalar gidan mahmoud zatayi sauk’i…
Sallar isha aka kira suka mik’e zuwa masallaci, bayan sun idar ne suka k’ara dawowa, dai dai nan tafito da kayan abinci ta jeresu a dinning, ta juya ta kuma ciki….
Ahmad yanata magana yaji shiru, ya juyu yana taba Mahmoud ” lafiya abokina???”
                    Pg 35
Da k’arfi ya girgiza yadawo hayyacinsa, kamar mai bacci, “abokina me zai hana kabani wannan kamila natsatstsiyar yarinya ko Allah zai sa gidana na samu kwanciyar hankali.”
Ahmad dariya yayi mai isarsa, “abokina wannan fa ba kalar ka bace, ita Sam bata damu da k’yale-k’yalen da kake so ba….”
Tsaki mahmoud yayi “ni ai yanxu na tuba na ajiye son mace mai kwalliya tun daga kan Humaida..”
Kadaina Tina min kawai abin haushi…
Ahmad yace “toh kasan JALILA qanwar mai dakina CE, zanyi mata magana idan taji zata iya bawa mai mata 2 k’anwarta, nidai nasan Sam jalila bata sauraren samari acewarta tafi son ustaz bata son irin guys din nan masu cika kunne da surutu.”
Dadi ya k’ara cika mahmoud yace Allah yasa ta amince, amma abokina Indai zaka taimakeni ai zakayi mata magana.
Kar kadamu abokina bari mu ci abinci ka wuce koh???
Shegen sama ni kake kora don ka hadamin GOBARA agidana na kasa zama shine nazo gunka kake kurata, wato na takura maka kenan….
“Cikin dariya ahmad yace bazaka gane bane kawai abokina, don baka dace da mata nagari bane, Allah ya nuna maka kaji wlh idan naje gidanka nima kora ni zakayi….
Haka suka ci abinci ahmad sai tsokanar Mahmoud yakeyi ” very soon za’a rik’a kirana yaya”
Wani ihun murna yayi, Mahmoud ya kai masa dukan wasa, sai ga madam dinsa tafito da sauri “lafiya habeebe naji ihun har kasa hankalina yatashi” da sauri ta k’arasu tana duba jikinsa, ince dai ba ciwo kaji ba…??”
Mahmoud ya saki baki yana kallon soyayya “lallai da gaskiyar abokinsa dole ya kurasa wannan luv haka bata jin kunyar  kowa tana nunawa mijinta Kuluwa agaban kowa….”shikam ahmad ba abinda yakeyi sai dariya.”yace am ok madam”
Yana Dan Sosa k’eya yayi gyaran murya, “yace madam an wuni k’alau??
Ya gida??
Ta dagu tana amsawa tana dariya, “kayi hakuri fa Mahmoud, naji ihun oga hankalina yatashi ban ganka sai yanxu, idanuna sun rufe ne”
Babu komai ai irin haka yanada kyau, yayi masu sallama yabar gidan tarewa yiwa ahmad tuni karfa ya manta da maganarsa.
       Mrs jabo
[8/7, 6:13 PM] Mamu ?: ? MATA UKU GOBARA ?
                 Na Mermue ?
            36-40
A hanya Mahmoud yana tuk’i wani ruwan farin ciki yake jin suna zubar masa, sai wani lumshe ido yakeyi yana biyar wak’ar dake tashi acikin motarsa, irin slow music din nan.
Saida wani mai Babur yayi masa horn sannan yadawo hayyacinsa, ahaka har ya k’arasa gidansa, yayi horn baba mai gadi ya bude masa get ya shige, parking yayi mai kyau ya fito ya kulle motarsa, ya shige gidansa.
Ba kowa a palon tsit sai TV ke aiki da ac, yaje ya kashe komai ya shige dakinsa, shirin bacci yayi ya haye gadonsa, har ya kammala addu’ar bacinsa ba wadda ta zo cikin matansa, tsaki yayi yayi kwanciyarsa, yafara bacci tare da mafarkin JALILARSA sunyi aure har ta Haifa masa yara masu kyau, kuma tana kula dashi sosai.
Bayan mahmoud ya bar gidan Ahmad, sun kammala abinda zasuyi shida matarsa sunyi kwanciya, Ahmad ya labarta mata bukatar abokinsa mahmoud, tare da rok’onta Dan Allah tayi masu alfarma ta amince tabawa mahmoud auren jalila, ko zai samu nutsuwa kada abokinsa ya zauce…….
Bai k’arasaba ta katsesa ” haba your Highness har sai ka rok’e ni akan wata buk’atarka, nida JALILA  duk mallakinka ne ai.” Bakomai nasan matsalar gidan mahmoud Allah yasa JALILA ta zamu itace k’arshen matsalarsa. ” amin matata” Ahmad yafada tareda rungume matarsa.
“Ni dai abinda nake so kawai mahmoud ya rik’e JALILA amanah kasan mu marayu ne, Allah ne gatanmu kaine jigonmu.”
In shaa Allah na amince da mahmoud baza’a samu matsala ba.
“Toh ai shikenan idan sun fahimce juna sai ka rakasa wurin Baffa aliyu atsaida rana ya turu magabatansa, domin bana tamtama JALILA zata karbesa in shaa Allah.”
      *****           *******    ****
Misalin k’arfe 9:00am mahmoud ya fito cikin shirinsa ya samesu a Palo sai k’us-k’us sukeyi, ana tafawa ana dariya, ya wucesu ko kallo basu ishesa ba, yu shida zai samu mace “one in town” meye damuwarsa da wadan nan kucakan??
Ya wuce ko karyawa baiyi ba, yabar gidan suka rakasa da dariya, “Humaida ta daga murya Allah ya raka taki gona na mamajo” 
Juyuwa tayi tana kallon zuhra tace kin San me??
” aa sai kin fada antynah” mutuminki Neman shiri fa yakeyi, “ya sharemu ne irin ya nuna basarwa nan ne, amma ni nasan yana jin jiki, kuma haka zamu tayi masa sai ya saduda don kansa ya amince ya janye aure nan sannan a zauna lafiya.”
Shiyasa nake sonki akwai akwai kawu light suka tafe.
“Aci mutum zaiyi a gidansa ba girki!
Ba tsafta!!
Ba matansa akusa dashi!!!
Alhalin yana da zuk’a-zuk’a din yan mata reras agidansa kuma haliliyarsa ai ba zai yiyuba…
Wata dariyar suka k’ara saki, kinsan me zuhra “ko kusa karki saki ko ya ritsaki adaki ki amince, don nasan halinki zaki iya yimasa saku-saku har ya kama lagonki…”
Aa ba za’ayi haka dani ba….yama isa yazo!
“Tab! Kinsan me yake cewa dani wai yi masa nakeyi kamar gunki shiyasa fa mukayi fada, ai yanzu bai zai zo ma ba….”
Humaida ta cafe aho! Shiyasa yace zai k’ara aure wato ni k’azama ke kamar gunki a gado???
Lalle zai gani kowacce irin mace da ranarta.
“Tuni zuhra har tafara sharar kwalla, ai kibarsa kawai Anty humada wlh abin yayi matukar kona min rai wai kamar gunki sai kace wata arniya”
Saida humaida tayi dariya sannan tace “Allah yayi yiwa mahmoud sauk’i, Duk yabi ya canja va kamar yadda nasan shi ba.”
Kinsan me zamuyi kawai tashi mushirya muje gidajenmu ko sanyi muje aranmu ” kinga kuma ko gidan Idan mukaje zasu ji dadi suga mun shirya, ke har wurin hajiyarsa zamuje yadda ko ya kai mata maganar k’arin aurensa zata hanasa tace ai dai idan fadan da mukeyi ne yanxu mun shirya”
Cikin zumudi zuhra tace “kin kawo idea Anty humaida, kinsan ko ranar da ya koramu har nacewa mai napep low cost har munyi nisa kawai nace ya wuce wurnu road, domin ba lallai idan naje gidansu abin yayi settling ba, wata kila sai ma ya k’ara lalacewa.”
Cikin 30minutes suka shirya suka ficewarsu, sun bar gida ba girki, ba shara ba mopp,ba tirare haka dai sukayi tafiyarsu.
Shikuwa mahmoud yana fita direct gidan Ahmad yayi sammako yaji kan maganarsa, ya ake ciki?
Shin yayar JALILA ta amince?
Itama JALILAR zata amince?
A k’auce ya k’arasa gidan, Ahmad sai dariya yake masa, bayan yagama ja masa rai, sannan ya fallasa masa me ake ciki….!!!
Ko zo kuga mahmoud kamar ya taka rawa, yace “pls abokina kiramin ita ko na k’ara jin sanyi a k’albina”
Ahmad yace lallai abokina ka zauce dayawa, nidai kayi ahankali kasan k’anwa tace karka zubar min da aji ” hmmmm abokina ba aji ba, har makarantarka zata zube”
Shigewa ciki yayi ya turu masa ita, ta kawu masa abin kari, bayan yayi mata takaitaccen bayani, yace ta k’arasa wurin Mahmoud zata gane kan labarin.
A kunyace ta dauke katan kari a tray, tayi sallama ta dire masa kayan a centre table dinda ke gabansa, ta gaidashi a kunyace, binta yayi da kallo jallabiya CE bak’a ajikinta, mai stones red hakan ne yasa tasaka veil red da flat shoe suma red, cikin karba gaisuwarta ya kare mata kallo..
Wuri ta samu nesa dashi ta zauna, ta k’ara yi masa sannu, ahankali mahmoud ya yad’a mata dukkan manufofinsa, yayi shiru yana jiran me zatace cikin faduwar gaba…!
“In shaa Allah babu komai Yaya Mahmoud Allah ya tabbatar mana da alkhairinsa” kawai ta fada ta tashi ahankali tabar masa falon, cikin murmushi Mahmoud ya narke abinsa yayi k’at.!
Ahmad ya fito yayi masa godiya, yace ya turu masa mutuniyar su k’ara sallama.
Shidai ahmad dariya CE kawai tasa, ta kuwa fito har mota ta rakasa cikin salonta mai wuyar fassarawa ta juya cikin gida.
Ahmad ya shigo gidan gaba na motar Mahmoud suka tada sai gidan hajiya ayi mata bayani abinda ake ciki.
Da sallamarsu suka shiga gidan sai dai was zasu gane????
Mutanenku ne sun tankwashi k’afa agaban hajiya sai rattaba mata sukeyi……!!!
Kalamomin da mahmoud ya jiyu sunyi matuk’ar girgizashi….
GUNKI DA KAZANTA 
Ko ban fada ba kunsan ko su waye…!!
Reply
#2
? MATA UKU GOBARA ?
                 Na Mermue ?
                 41-45
Da sallamarsu suka shiga palon hajiya, mahmoud hankalinsa ya tashi jin kalaman da matansa ke furtawa, suka zube suna kwasar gaisuwa wurin hajiya, ta amsa masu fuska a sake, ganin hakanne ma hankalin Mahmoud ya dan fara kwanciya.
Su kuma hajiyoyin suka gaidasu sai washe baki sukeyi adole ga mutanen kwarai, da sauri humaida ta mik’e ta yiwa zuhra signal, itama ta mik’e suka yiwa hajiya sallama cewar zasu bar, hajiya tace “Ku shiga ciki dai ga mijinku ya zo ai sai ya wuce daku.” 
Aa hajiya ki barsu su tafi kawai, ni daga nan ba gida nayi ba, humaida da zuhra sauki ajiyar zuciya sukayi lokaci daya tare da ficewa da sauri.
Hajiya ta kimtse fuska tare da gyaran murya ” yanxu Mahmoud dabi’ar daka daukarwar kanka ta kwarai CE?? Ace mutum ya kama aure-aure har afara lissafasa a gari, yanxu me matanka suka rageka dashi gasu nan Kansu a hade gwanin sha’awa.”
 Shidai Mahmoud kansa a k’asa sai zungurin Ahmad yakeyi alamar yayi magana, shikuwa yaki sai noke kafada yakeyi, “can mahmoud yafara bada hakuri dayaga babu sarki sai Allah, tare da tambayar me matansa suka gaya mata??”
Hajiya ta gyara zama fuskarta a daure  ” cewa sukayi zaka k’ara aure wai hakane???
Kuma alhalin humaida ta tabbatar min ta gyara halayenta, kuma sun hade Kansu abin sha’awa.”
Amma matsalar da suke fuskanta kwanan nan ka bijiru masu da k’arin aure bayan kana jifarsu da miyagun kalamai, kana wulak’antasu kai suci ko kallo basu isheka ba, kana cewa humaida K’AZAMA ita kuwa zuhra duk da cewa bamu San kuna samun matsala da ita ba, wai kana CE mata  GUNKI in fact ni narasa ma meye Kalmar take nufi?
Jin haka ne yasa mahmoud yayi hamdala cikin k’albinsa “ya yiwa hajiya bayanin komai ake ciki tareda Ahmad yana k’arin bayanin abinda yasani.” 
 Yanxu haka ban Masan zasu fito ba, ba wadda ta tambaya sai fa dariya da suka min rakiya da ita, mahmoud ya k’arasa kamar zai saka kuka.
Hajiya ta rik’e baki cike da mamaki lalle Dan Adam sai abarsa, nikam nayi mamakin ganinsu don duk cikinsu ba Wanda ya damu da kirana ballantana ziyara, shiyasa nima na zuba masu nagani tunda dai kai kana zuwa.
“Toh yanxu Allah yasa JALILAR ta zama mai kawu k’arshen wannan husuma.” Amin suka karbe ballantana mahmoud jikinsa har bari yakeyi, akan hajiyarsa ta amince.
“Yanxu idan kuka gama fahimtar juna da yarinyar sai atura atsaida rana.”
Yawwa hajiyanah Allah ya k’ara maki lafiya da nisan kwana, haj tayi dariya kawai.
Dai-dai nan goggo tayi sallama ta shigo gidan haj, an kammala gaisuwa take tambayar mahmoud ” my son ya naga bakinka kamar gonar auduga gidanka ya samu lfy kenan??”
Hmmmm kibari kawai goggo gidana ya zama gobara.
Haba dai ina zuhrar??
Hajiya ta cafe tace ai zuhra ta bamu kunya, ta labatarwa goggo komai, cikin mamaki ta rik’e haba “amma anyi muguwar sukuwa zuhra yanxu tadawo jaka kawai ta biyewa humaida”
Lallai zanje naci mata mutunci kuwa, hajiya ta katseta kibarta zatayi hankali ne.
Ba tabar dan uwanta ta kama bare ba, zata gane Wanda ya aiketa.
Haka su mahmoud suka mike sukayi masu sallama, sai bayan sun fice goggo kiyewa hajiya bayanin matsalar zuhra,  ” tace au dama haka abin yake???
Lalle yaran zamani ba kunya, yanxu suka iya tinkarata da wannan maganan??”
Goggo ta mike bari naje wurin uwarta tasa maman abideen ta gyarawa zuhra zama gidan aurenta tun wuri,Maman abideen itace yayar zuhra, Hjy tace ai kam haka ya dace, sukayi sallama.
Misalin k’arfe shida mahmoud ya dawo gidansa, ya shiga gidan ba kowa, yayi tsayi yana mamaki toh ina matansa sukaje har yanxu basu dawo ba?????
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  MATA UKU GOBARA (Last Part) Gimbiya 0 8,308 09-28-2018, 08:05 AM
Last Post: Gimbiya
  MATA UKU GOBARA Gimbiya 0 12,612 09-20-2018, 09:36 AM
Last Post: Gimbiya
  2019: Kwankwasiyya Ta Raba Wa Mata 100 Naira 10,000 A Yobe Edoman 2 2,534 04-23-2018, 12:44 PM
Last Post: Edoman
  PDP Za Ta Kara Wa Mata Mukamai Idan Ta Lashe Zaben 2019 –Mariya Waziri Edoman 0 1,767 04-22-2018, 12:57 PM
Last Post: Edoman
  PDP Za Ta Kara Wa Mata Mukamai Idan Ta Lashe Zaben 2019 Edoman 0 1,954 04-22-2018, 12:53 PM
Last Post: Edoman
  HANYOYIN GYARAN JIKI NA MATA DA MAZA Gimbiya 0 3,111 11-13-2017, 05:39 PM
Last Post: Gimbiya



Users browsing this thread: 1 Guest(s)