The following warnings occurred:
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "avatartype" - Line: 783 - File: global.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php 783 errorHandler->error
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined variable $awaitingusers - Line: 34 - File: global.php(844) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/global.php(844) : eval()'d code 34 errorHandler->error
/global.php 844 eval
/showthread.php 26 require_once
Warning [2] Undefined array key "mybb" - Line: 1952 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 1952 errorHandler->error
/inc/functions_indicators.php 41 my_set_array_cookie
/showthread.php 629 mark_thread_read
Warning [2] Undefined property: MyLanguage::$ratings_update_error - Line: 5 - File: showthread.php(732) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(732) : eval()'d code 5 errorHandler->error
/showthread.php 732 eval
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "additionalgroups" - Line: 7162 - File: inc/functions.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions.php 7162 errorHandler->error
/inc/functions_user.php 844 is_member
/inc/functions_post.php 406 purgespammer_show
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "profilefield" - Line: 6 - File: inc/functions_post.php(474) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php(474) : eval()'d code 6 errorHandler->error
/inc/functions_post.php 474 eval
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showimages" - Line: 741 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 741 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "showvideos" - Line: 746 - File: inc/functions_post.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/inc/functions_post.php 746 errorHandler->error
/showthread.php 1070 build_postbit
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "threadprefix" - Line: 4 - File: showthread.php(1168) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1168) : eval()'d code 4 errorHandler->error
/showthread.php 1168 eval
Warning [2] Undefined array key "invisible" - Line: 1506 - File: showthread.php PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php 1506 errorHandler->error
Warning [2] Undefined variable $threadnotesbox - Line: 30 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 30 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $addremovesubscription - Line: 79 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 79 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval
Warning [2] Undefined variable $forumjump - Line: 86 - File: showthread.php(1533) : eval()'d code PHP 8.0.30 (Linux)
File Line Function
/showthread.php(1533) : eval()'d code 86 errorHandler->error
/showthread.php 1533 eval




Thread Rating:
  • 0 Vote(s) - 0 Average
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam)
#1
[7/24, 09:01] +234 806 604 6091: *BARIKI NA FITO*




                *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*


*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*


*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam*




*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*




*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*




                     *PAGE 11*






Jefata kasa yayi tare da kokarin cire mata brezia, ganin dagaske yake...

Yasa bariki fad'in ka tsaya zan baka ta dad'in rai basai kasa min karfi ba. 

Dariya Ya saki tare da fad'in hakan shiya dace kiyi ba taurin kai ba tunda baki da wani zabi daya wuce ki yarda dani. 

Tashi tayi tare da janyoshi jikinta tana shafa Mai fuska a hankali tana Mai tafiyar tsutsa har wani kashe ido yake. 

Yace bariki kin had'u yau zanci dad'i.

Murmushi tayi tare da fad'in hakane, haka ake fad'a toh amma a cikin d'akin nan Mai datti za muyi? Haba gskya d'akin yayi kazanta da yawa, Indai a nan za muyi baza muji dad'i ba ko kad'an. 

Yace kuma fah hakane, toh yanzu miye Abun yi?....  Kai Toh muyi a tsaye mana? 

Tace haba a tsaye kuma? Gskiya a tsaye ba wani armashi zaiyi ba, gwara muyi a kwance zaune a tsayen ma, mu dinga canzawa. 

Dariya yayi tare da rungumo bariki har tana jin harbawan da ayabarsa take, yace Kai bariki baki kama da sauran karuwan ba, kwata kwata bakya wari, wlh kamshin jikinki dad'i. 

Tace dagaske tana maganan ne tana dan kawar dakai domin shidai in banda wari Babu abunda yake, amma  har yana da bakin cewa wasu na wari.

Katse mata tunani yayi da fad'in bariki dan Allah muyi haka in mun gama sai muyi wanka, Kinga tunda kin yarda da condom zanyi. 

Tace wow shikenan Toh saika tube kayan jikin ka. 

Fara tubewa yayi cikin sauri. 

Bariki kallonshi tayi tare da fad'in wow haka ayabarka take da girma? Irinta dama nake so cafkota tayi tare da shafa Mai.

Shiko kashe ido yake yana wani sauke numfashi tare da fad'in Ashhhhh bariki kinyi wlh 

Bariki murmushi tayi saida ta bari ya gama fad'awa ya birkice sannan ta d'aga giwanta na kafa ta buga Mai a ayabarsa. 

Wani uban kara ya saki tare dayin kasa yana zunduma ihu. 

Riganta ta d'auka tare da fita zuwa kofar d'akin tace wawa mara tunani, na d'auka Kai kana da dabara tunda harka iya d'auko ni, ashe kai shasha Shane karamin dan iska sai kaje kayi jinya ai tafiya tayi ta barshi yana ihu, gashi tsirara ya cire kaya babu daman binta?

Bariki kam fita tayi daka gidan, bakin titi tayi inda taga mota ana fad'in kawo kawo, tambaya tayi nan ina ne? Aka ce mata hayin rigasa, babu shiri ta shiga mota dan a kaita kawo daka nan taje gida. 

Haulat ce tsaye ita da habib tana faman fad'a Mai ta had'u da wani dan iska wai shi baya cin mace ta gaba saita baya,

 habib yace oh ni y'asu, so yake ya rarikeki? 

Haulat tace bar dan iska.

Yace wai ina bariki tun jiya wajan rawa ban kara ganinta ba, gashi yanzu har d'aya da wani abu. 

Haulat tace nima naje d'akinta bata nan, hala taje gidan wani kwartonta ne. 

Habib ya tabe baki tare da fad'in bariki ai akwai salon iskanci, toh amma naga in zata fita dole ko ni ko Hjy babba wani yana Sani, itama Hjy babban dazu take tambaya na Ina bariki, nace ban ganta ba tunda ba gadinta nake ba.

Haulat tace na kirata ma bata d'auki waya ba hala tana can ta samu babban harka. 

Habib shewa ya saki tare da fad'in ai bariki akwai jaraba yarinya sai son babban ayaba yan.....  Bai karasa abunda yake son fad'a ba ya hango bariki ta fito daka keke napep duk tayi datti kaman wata sabuwan hauka, salati habib ya saki tare da tafa hannu ya nufi bariki yana fad'in Mai zan gani haka? 

Haulat itama zuwa tayi tana mamaki tare da fad'in bariki lafiya kuwa? Maiya sameki? 

Tace ku barni inje in huta tukunna, gaba tayi suka bita har d'akinta, tana shiga ta fad'a toilet tayi wanka, sai gata ta fito da d'an towel ya tsaya mata dai dai Giwa. 

Habib yace wai bariki maiya faru kin barmu cikin duhu? 

Zama tayi sannan tace hmm Wlh na tsallake Rijiya da baya, Labarin abunda ya faru ta basu,.

Habib yace na shiga uku an fasa Aure na, amma wannan Mai kid'an ko ri'ke'ken dan iska, yau naga iskanci, yanzu yana can kin barshi a kwance kin kwashe mai kayan aiki? 

Bariki ta jefa ma habib filo tace ban son iskanci. 

Haulat tace oh Barka kice daya saka miki HIV oh ni haulatu da mun bani, wlh kisa a kame dan iska.

Nan sukai ta tattaunawa yanda zasu bullowa Abun. 





******
Yarima Aliyu yana zaune a bukka shi d'aya, hannunshi ri'ke da news paper yana karantawa, yaji wayanshi yayi kara alaman Shigowan sa'ko, d'auka yayi danya duba, ido naga ya zaro tare da furta yes Alhmdlh, ba komai ya gani ba sai sa'kon da habib ya tura mishi wato number din Zainab dinshi, bariki kenan.

Dialing din number din yayi harya tsinke batai picking ba, kara kira yayi shima shuru, mamaki abun ya bashi Wai yau shine da kiran wani fiye da d'aya kuma duk anki dauka, d'an shuru yayi yana nazari can yace Bari ya kara kira, dialing din number din yayi yaji ance switch off, tashi yayi tare da mamaki toh mai ya sami wayar kuma?

Jin karan wayan yasa ya duba da sauri number ya gani d'auka yayi dan yana tunanin bariki ce ta kira, amma yana d'auka sai yaji sabanin haka domin muryan Gimbiya zinatu yaji,. 

Tace Yarima Barka da wannan lokacin.

Amsawa yayi da yauwa. 

Tace ina fatan ka dawo lafiya? 

Yace Alhmdlh. 

Murmushi tayi tare da fad'in nayi missing dinka Sosai wlh, harna kosa in ganni kusa dakai a matsayin matarka .

Yarima Aliyu shuru yayi yana tunanin maganan gimbiya kwata kwata bata da kunya irin na y'ay'a mata, komai ya fito mata fad'a take bata tauna zanje.

Tace hello, Yarima Yarima kana jina kuwa? 

Uhm kawai yace Mata alaman eh. 

Ganin tana son damunshi da surutu yasa yace Mata sai anjima tare da kashe wayan.

Gimbiya jin ya kashe wayan yasa tayi murmushi tare da fad'in duk ka gama abunda kake lokaci kawai nake jira. 

Yarima kam dan gajeren tsaki ya saki, tare da fad'in maiya hanata d'aukan waya? Kuma har yanzu bata kira ba?

Kara kira yayi harya kusa tsinkewa aka d'auka. 

Assalamu'alaikum

Yarima Aliyu dam yaji gabanshi ya fad'i domin jin muryanta da yayi Mai dad'in ji

Jin shuru yasa ta karayin sallama. 

Amsawa yayi tare da fad'in Barka da wannan lokacin. 

Tace yauwa, wa yake magana?

Murmushi ya saki Wanda bai san yayi ba, yace sunana Yarima Aliyu, ina Nasan tunda kika ji Sunan kin ganeni? 

Murmushi tayi tare da fad'in eh habib yayi min bayani, gaidashi tayi tare da fad'in am so sorry ban san kai bane tun Farko, sai yasa bamu gaisa ba, dan banso inyi magana da wanda ban sani ba a waya,domin ba mutunci na bane. 

Yarima Aliyu yaji dad'in maganan ta, yace hakane ana son mace ta zama mai kamun kai, Zainab akwai magana da dama da nake son fad'a miki amma ina son sai kin bani dama mun had'u. 

Tace Anya kuwa? Gaskiya akwai matsala, 

Cikin damuwa yarima yace matsalan me? 

Tace ba'a Bari na Ina zance da kowa, Idan dad dina ya gammu zai ce ka fito, ni kuma ba zanso hakan ba. 

D'an murmushi Yarima Aliyu yayi yace Zainab Aini haka nake so, kin San tun yaushe nake son ki kuwa? Bani da wani buri daya wuce in aureki. 

Gabanta taji ya fad'i, tace a ina ka sanni? 

Yace in my dream. 

Murmushi tayi tare da fad'in kaban dariya Sosai. 

Yarima yace am serious sai yasa nake son in ganki akwai alot of thing da zamu tattauna, kuma a gidanku nake son mu had'u dan a sanni. 

Tace eh nima zanso hakan amma sai dai gaskiya ban tunanin haka, domin inaso Kafin in auri mutum in san halinsa shima ya san nawa mu fahimci juna, Kafin yaga iyayena, domin na tabbata Idan aka baka dama a gidanmu ko bamu fahimci juna ba dad dina zai baka ni. 

Yarima Aliyu murmushi ya saki tare da fad'in, Zainab inaga ganin iyayen naki shiya dace, amma tunda kince kina son mu fahimci juna, babu damuwa a ina zamu had'u? 

Tace zanyi tunani sai in fad'a maka amma ba yanzu ba. 

Yarima Aliyu yace duk abunda gimbiya tace hakan za'ayi. 

Murmushi tayi tace toh har an bani sarauta? 

Yace matar Yarima gimbiya ce ai. 

Kashe wayan tayi alaman wai taji kunya. 

Yarima Aliyu murmushi yayi tare da mamakin kansa Wai yau shine yake fira da mace haka, d'aga hannu yayi yana ma Allah godiya daya had'ashi da mace ta gari,..  Hmm Allah sarki yarima?

Bariki tana kashe wayan ta Fara dariya Sosai harda hawaye, habib dake zaune kusa da ita, yace ke dawa haka? Tace Yarima wanda kika had'ani dashi. 

Habib yace oh ni habiba Wlh Abun yaban mamaki naji yanda kike wayan kaman wata ustaziya Ashe da Yarima kike, kai bariki. 

Dariya tayi tare da fad'in hmm so nake in gwadashi in naga dagaske badan hannu bane in rabu dashi, in kuma dan hannu ne sai mu Shana, nidai fatana Allah yasa babban ayaba garesa.

Habib yace kaji salo, amma dai bariki da iya shege kike, toh Inba dan hannu bane kuma yana da banana babba taya zaki Shana dashi? 

Bariki tace haba nice fah, sunana bariki koh ba dan hannu bane Indai naga yamin sai munyi love, Danni ba aure a tsari na, shima dan bai San koni wacece bace yake fad'in yana son ya aureni. 

Habib yace hmm toh yaushe zaku had'u? Tace gobe Abuja zani nida Haulat zata wajan kwartuwarta ni kuma zani wajan kwartona Hon salis, inna tafi sai Thursday zan dawo sai inga Yarima Aliyu Friday ko Saturday inga wani irin mutum ne shi da kake kuzanta shi. 

Habib tashi yayi ya kama kugu yana fad'in Wlh bariki banda mutunci sai in tube inyi tsirara mu daku, akan me zaki dinga cemin kai, gskya banso. 


Kuyi manage da wannan yau kwata kwata bana jin dad'in typing din saboda kaunarku da kuke nuna min yasa na muku?











~MARYAM OBAM~
[7/24, 09:01] +234 806 604 6091: *BARIKI NA FITO*




                *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*


*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*


*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam*




*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*




*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*? KAINUWA WRITERS INA MATUKAR YINKU OVER ANA TARE HAR GOBE SIS FAUZH YAR AMANA ALLAH YABAR KAUNA?*














                     *PAGE 12*







*OH MY GOD?‍♀ WAI INA RUWANKU DA DUK ABUNDA NASA A NOVEL DINA EH NASA BATSA NASAKA DIN KUYI ABUNDA ZA KUYI NASA NACE NASA AIKIN BANZA AIKIN WOFI, WLH NI NAFI KARFIN WATA SHEGIA TA ZAUNA TA DINGA FADAMIN MAGANA, BATSA KOH? NACE NASA KUMA ZANCI GABA DA SAWA IN KUKE DA WUTA SAI KU SANI MUNAFUKAN BANZA DANA HOFI, AI IHU KUKE BAYAN HARI DUK WATA SHEGIYAR DA TAKE GANIN ITA TA ISA TA NEMI NUMBER DINA A BATA, INA DAI DAI DA KO WACE GUNTUWAR MUNAFUKA, NASAN ABUNDA NAKEYI BAWAI BAN SANI BA, KU DUBA SAURAN NOVELS DINA KUGA IN AKWAI WAJAN DA NASA BATSA , WANNAN LITTAFIN YA BAN BANTA DA SAURAN, WLH DUK WACCE TA ISA KO TAKE GANIN ITA WATA CE TA SAMENI TA PRIVATE TA FADAMIN ABUNDA BA DAD'I TA GANI, LITTAFI DAI NAWA NE BANCE KU KARANTA BA BALLE KUJE KU WARE GROUP KUNA ZAGINA, KUMA BADAN KU NAKE RUBUTASA BA, SO IDAN KUN ISA KO KUMA INCE IN KUN HAIFU KUMIN MAGANA TA PRIVATE INA JIRA MUNAFUKAN BANZA DANA WOFI Y'AN GABA DA FATIHA?*




Bariki dariya tayi tare da fad'in Kut, tube toh, tube sai inga girman nononki kiga nawa. 

Habib fuska d'aure yace gskya banso, Inba rashin mutunci ba, ina kika ga Nayi siffa da maza? 

Bariki tace matso in nuna miki. 

Habib yace au iskanci zaki min? 

Dariya tayi tare da fad'in haba kawata Habiba, wasa nake miki fah. 

Habib ya tabe baki tare da zama yace gskya ban son wannan Wasan, ina d'iya mace ki dinga kirana da gardi Mai yakai mace jinsin maza?

Bariki tace Kedai magana bata wuce miki, Kin cika mita, kaman wata tsohuwa.

Habib yace ai dole inyi ance da tsohuwa tayi zina, tace bana haka. 

Bariki dariya tayi Sosai, sannan tace kawata amma wannan Yarima din ina fargaban had'uwa dashi, kawai Ina ji a jikina akwai wani abu a tare dashi. 

Habib tabe baki yayi tare da fad'in wani irin Abu kuma? 

Tace shine mutum na farko daya ganni a cikin bariki yace zai aureni. 

Habib yace dakata, waya gaya miki yasan kina bariki? Tun rannan na miki bayani. 

Tace dazu fa da muke waya cewa yayi ya sanni, dana tambayeshi a ina sai yace min in his dream. 

Habib yace oh ni habiba ke yanzu bariki dan yace haka shine kike wannan tunanin? Toh Bari kiji Wlh bai San kina bariki ba, ranan da yake mini kwatancenki nace kodai bariki? Baki ga yanda yayi shock ba, da naga haka saina wayince. 

Bariki tace toh fah, amma yana da aiki, dan nasan Indai badan hannu bane Indai yasan wacece bariki bazai kara nema na ba. 

Habib yace Toh ke Bari zakiyi yasan koke wacece? Aini Wlh inda za kiji shawarata ki aureshi mu samo iyayen bariki in kin shiga kin tatsa ki gudu. 

Bariki dariya tayi tace haba kawata, ai wannan cuta nayi, in gudu inje Ina? Bayan bai sakeni ba, ai babu inda zani da igiyar auran wani a kaina, sannan bazan iya auran shiba Indai dagaske mutumin kirki ne domin bai dace dani ba. 

Habib yace kyaji dashi tare da tabe baki, yace ai Muma mutanan kirkin ne. 





**********
Haulat da bariki sun tafi Abuja tare inda suka hau drove din mota, gidan Hjy habiba suka nufa inda Mai motar zai sauke haulat ita kuma bariki ya kaita hotel din da Hon salis yace Mata, bayan sun shiga gidan Hjy habiba Haulat tace ma bariki ta shigo su gaisa da Hjy habiba mana.

Bariki tace Kai Wlh sauri nake, baki ga yanda Hon keta kirana ba, ki bari zansa ya kawo ni, koda zuwa gobe ko jibi. 

Haulat tace shikenan sallama sukai akai gaba da bariki domin zuwa hotel din da Hon salis yake. 

Bayan Haulat ta shiga gidan Hjy habiba a falo ta ganta zaune daka ganin alama zuwan haulat din take jira.

 Ganin Haulat din ta shigo yasa Hjy habiba tashi da sauri ta rungume haulat tare da fad'in I miss you so much my baby.

Haulat dariya tayi tare da fad'in mum I miss you too, yau gani a gabanki zaki murje duk wata kawata da kikayi. 

Hjy habiba idonta nakan Haulat tace hakane, Kinga muje ciki dan Wlh a matse nake bazan iya jira ba. 

Haulat dariya tayi sannan tace muje mum 

Bayan sun shiga d'aki Hjy habiba rungume haulat tayi tare da fad'in nayi missing din bakin ki, Kafin haulat tayi magana Hjy habiba tasa bakinta cikin na Haulat ta Fara tsotsa kaman tana shan lollipop, tana kamo harshen haulat tana wani tsotsa tana saki tare da tsotsan lebanta.

Haulat kokarin cire kayanta ta farayi amma ta kasa domin Hjy habiba kissing dinta take Sosai, ganin haka yasa ta hakura da cire kayan yasa itama ta Fara mayar Mata da martani, kamo nonon hjy habiba tayi ta Fara murza Mata su, sun d'auki lokaci suna haka Kafin Hjy habiba ta cire bakinta a cikin na Haulat tare da tube kayanta 

Kallon haulat tayi tare da fad'in kalla yanda ruwa yake zuba a gaba na?

Haulat kallo tayi tare da sakin murmushi tsugunnawa tayi takai bakinta ta Fara sucking dinta, shan gaban Hjy habiba take Sosai baka jin karan komai saina nishin Hjy Habiba hannunta nakan Haulat tana kara tura mata kanta ciki alaman ta dinga tsotsan mata Sosai. 

Ganin hjy habiba ta fita hayyacinta yasa Haulat cire bakinta daka gindin hjy habiba tare da janyota sukai kan gadon d'akin, d'aga kafan hjy habiba d'aya tayi sama ta shigeta suka had'a gindinsu waje d'aya suka fara murzawa hjy habiba bata komai sai sakin ihu tare da gurnani Tana fad'in wayyo dad'i Ashhhhh zan mutu lokaci d'aya tayi sauri tayi baya, tare da sakin nurfarfashi alaman tayi realise. 

Bariki ta karasa hotel din da Hon salis yake Mai suna SV CHROME, tambaya tayi a reception no din d'akin.

Sukace suna zuwa, kiranshi sukayi tare da tambaya ko Yana da Bakuwa? Ban San mai yace musu ba naga Sun kashe wayan. 

Tare da nuna mata lift suka ce mata second floor zata ga d'akin, lift ta shiga Ya kaita second floor din, inda taga number din d'akin, nocking tayi.

 Ya bude kofar tare da rungumo ta yana fad'in ganinki sai anyi sa'a.

Murmushi tayi tare da cafko Mai banana dinsa tace na danyi missing ayabarka duk da tana da naci. 

Dariya yayi tare da fad'in bariki ai Kece akwai dad'i inna Fara cinki har banso in tsaya wlh 

Tace toh fah, ban taba ganin mutum irin haka ba. 

Yace gashi kin ganni tare da kashe mata ido ya janyota sukai bedroom domin d'akin hotel din akwai falo akwai bedroom anyi falo dinne koda kayi ba'ki suna son magana dakai sai su zauna a nan. 

Hon salis shafa nonon bariki yake yana fad'in nononki gwanin sha'awa, gasu a tsaye kyam dasu. 

Kallonshi tayi tana murmushi tare da fad'in gashi kana son zubar min dasu sai murzasu kake

Yace haba ai nonon nan naki ba masu zubewa bane. 

Hannunta tasa akan banana dinshi Tana shafawa a hankali tare da murzawa tace koh?

Gira ya d'aga mata alaman eh, tare da fad'in nifa na kosa in shigeki.

Tashi tayi ta tube kayan jikinta 

Idon Hon salis na kanta tare da aiyana abubuwa da dama, yarinyar tana da kyan jiki Sosai gata da dad'i komai...... 

Katse Mai tunani tayi tare da hura Mai iska a fuska, janyota yayi ya fara romancing dinta, shafa mata nono yake yana murzawa ta dai dai saitin kunnanta yace nononki yana rudani.

Murmushi tayi ba tare da tace komai ba.

Hannunshi yake kokarin sa mata cikin Gindinta tayi sauri ta ri'ke tare da fad'in ban son kayi fingering dina kawai ka shigeni. 

Tashi yayi tare da fad'in kice kin kosa kiji ayaba cikin Gindinki

Dariya tayi Sosai 





************
Yarima Aliyu yana zaune ba komai yake tunani ba sai bariki wacce tayi gaba da zuciyarshi, jin ansa Mai hannu a fuska an rufe Mai ido yasa yayi murmushi tare da fad'in lil sis.

Dariya Tayi tare da fad'in taya kasan nice bros? 

Yace turaranki da kuma wannan dan karamin hannun naki. 

Dariya tayi tare da fad'in bros tun dazu nake nemanka yau bikin ka saura sati d'aya da kwanaki amma baka ce ga abunda kake son yiba. 

Tsaki yayi tare da fad'in lil sis na baki dama kiyi duk abunda ya dace 

Hannunshi ta ri'ke tare da fad'in babu damuwa, jibi usman zai zo sai muyi tare, Usman dan waziri ne yaje wani course ne a kasar Japan abokin Yarima ne Sosai 

Yarima yace ok tare da tashi ya nufi gefenshi, domin so yake yaji muryan bariki

Koda ya shiga kiranta yayi amma harya tsinke ba'ai picking ba, kara kira yayi shima dai batai picking ba jefar da wayan yayi tare da kifa kanshi akan filo. 






*********
Bariki kam ana can ana shan love ita da Hon salis bata ma San ana kiranta ba, bayan sun gama taje tayi wanka sannan ta d'auki wayanta taga kiran yarima domin duk numbers dinshi tayi saving da Yarima na. 

Doka Mai kira tayi, kashe wayan taji anyi Tana cikin mamaki sai gashi ya kirata ta fahimci baya son ci mata Kati ne sai yasa data kira ya kashe. 

D'auka tayi tare da fad'in salamu alaikum .

Amsawa yayi tare da fad'in gimbiya ta. 

Murmushi tayi tare da fad'in ina wuni? 

Amsawa yayi tare da fad'in jiya kuma babu sallama sai a kashe waya? 

Tace kayi hakuri Ina islamiya yanzu ganin kiranka yasa na fito dan in d'auka,. 

Yace eyya sorry ki koma I will call u later. 

Tace OK tare da kashe wayan, ture hannun Hon salis tayi daka kan nononta tace banso baka ga Ina waya bane? 

Yace na gani danki kashe wayan yasa na miki haka 

Yarima kam murmushi yayi cikin jin dad'i domin ya sami irin matar da yake son aure ba irin gimbiya zinatu ba mara kamun kai, amma ita zainab kunyan magana take dashi in suna magana ma dakyar takeyi, ido ya lumshe tare da fad'in I really love you my angel , a hankali ya furta I can't wait to see you.




*plz ku kara hakuri Nasan ina muku kauran rubutu 2dyz dinnan sai a hankali I dnt knw why ban son typing daka na Fara kaina yake ciwo, amma yanzu na yanke ba lallai in dinga typing kullum ba Indai kuna son rubutun yafi haka in kuma muci gaba a haka toh?*


~MARYAM OBAM~

*BARIKI NA FITO*

                *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*

*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*

*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam*

*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*

*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*

                     *PAGE 13*

Bariki kallon Hon salis tayi tace oh, toh na kashe wayan, sai kuma me? 

Dariya yayi tare da fad'in ai kin San abunda nake so. 

Kallonshi tayi tare da fad'in yaushe muka gama? Bamu dad'e da gamawa ba fah, gskya a'a. 

Janyota yayi jikinsa tare da fad'in come on, bariki na rasa mai yasa Idan ina sex dake daka nayi realising sai inji Ina son in kara inna wuce. 

Bariki tace uhm, kawai dai kace kana da jaraba, ai bazan iya zama dakai har ran alhamis ba Wlh gobe zan koma. 

Yace haba bariki taya zaki koma gobe Bayan ba haka mukayi ba? 

Tace bazan iya da jarabanka ba, kana da naci, kafi son kaita cin mutum kaman tuwo, a'ah gskiya gobe zan tafi ina da abunda zanyi ma inna koma. 

Hancinta yaja tare da fad'in babu damuwa, tunda hakan kike so.

Bariki fuskanshi ta shafa tare da fad'in ina son mutum Mai fahimta. 

Haka sukai ta shan love ranan, Washe gari wajan 12 bariki ta gama shiri duk yanda Hon salis yaso tayi hakuri amma taki, kiran haulat tayi akan zata zo inda take Kafin ta wuce.

Haulat tace sai tazo, Bayan sun gama wayan haulat dake manne jikin hjy habiba ta kalleta tare da fad'in kawata zata zo yanzu, hjy habiba tace Allah ya kawo ta, wayan hjy habiba ne yayi ringing d'auka tayi naji tace shigo mana hjy Umaima, tana fad'in haka ta kashe wayan. 

Bariki shiryawa tayi cikin wata black jallabiya, tare da yafa gyalen jallabiyan, zo kuga kyau iya kyau.

Hon salis janta yayi jikinshi tare da fad'in you are so cute, kin ganki kaman balarabiya, d'aukansu hoto ya farayi, bariki na manne akan kirjinshi yake d'aukan hotan, ya d'auka da yawa sannan suka fita dan ya kaita inda ta fada Mai zata. 

Bayan Hon salis ya Kai bariki ya sallameta, da kud'i masu yawa tare da fad'in zai shigo kaduna next week, ina fatan zan ganki?

Tace in kazo muyi waya kawai, tare da fita daka motar, kiran haulat tayi akan ta fito. 

Bayan haulat ta fito, suka rungume juna, sannan haulat ta amshi akwatin bariki tace muje tare da fad'in bariki Kinga yanda jallabiyan nan tayi miki kyau kuwa?  Ni dama ki bani ita. 

Bariki murmushi tayi tare da fad'in ngd, inna cire zan baki. 

Haulat tace Kai ngd gskiya Sosai.

Bayan sun shiga dangareren falon gidan, haulat ke gaba bariki na binta a baya, direct wajan dinning suka nufa inda Hjy habiba da kawarta suke zaune suke cin lunch 

Gaba d'aya idon su hjy habiba dana hjy Umaima yana kan bariki.

Hjy Umaima cikin ranta tace Masha Allah, har wani lashe baki take kaman tsohuwar mayya. 

Bariki gaidasu tayi suka amsa cikin murmushi, hjy habiba tace sannu da zuwa, zoki zauna mana tare da nuna mata kujeran dinning din. 

Bariki zama tayi tare da fad'in ngd.

Hjy Umaima ta kalli Haulat tace wannan kawar taki kyakyawa kaman balarabiya. 

Murmushi bariki tayi tare da fad'in ngd, inda ni balarabiya ce Aida naji dad'i. 

Hjy habiba tace bariki tasa abinci mana.

Bariki Fara zuba abinci tayi,.

Hjy Umaima tace haulat ya Sunan kawar taki? 

Haulat tace Zainab zee. 

Da sauri bariki ta d'ago tace haulat miye haka? Taya zaki canza min suna? Kallon hjy Umaima tayi tace sunana bariki, domin tunda na fito bariki na canza ma kaina suna zuwa bariki. 

Hjy Umaima murmushi ta saki domin taga yarinyar y'ar hannu ce, zata samu abunda take so, Jan bariki tayi tayi da fira, inda daka karshe tace bariki ta bita gidanta ta kwana mana gobe saita wuce. 

Bariki tace yau take son tafiya kaduna. 

Hjy Umaima taita bata baki haba bariki kwana d'aya dai. 

Bariki tace shikenan na yarda.

Jin bariki tace ta yarda yasa Hjy Umaima fad'in Toh tashi muje dan dama yanzu nake son tafiya. 

Bariki tashi tayi suka ma Hjy habiba sallama ita da haulat sukai waje. 

Hjy Umaima ta kalli hjy habiba tare da fad'in Kai yarinyar tayi, duk yaran da nake love dasu kawai Inayi ne, amma wannan daka ganinta naji Ina Sonta. 

Hjy habiba dariya tayi amma bawai takai zuci ba, domin dai itama hala dinne ta gefenta domin bariki ta Mata amma tunda tana da haulat zata hakura, Bawai hakura da bariki ba, a'ah sai tasa sunyi love koda sau d'aya ne, domin nonon bariki yayi matukar burgeta abu a tsaye kyam.

Hjy Umaima tace kawata na tafi na kosa muje Gida. 

Fita sukayi inda driver din hjy Umaima yasa ma bariki akwatinta cikin booth din motar hjy Umaima Mai kiran jeep .

Ita da bariki suka shiga baya driver yaja sukai gaba. 

Bayan sun karasa dangareren gidan Hjy Umaima, sai taga gidan Hjy habiba ma ba wani had'uwa yayi ba, domin gidan Hjy Umaima yaci uban na hjy habiba had'uwa nesa ba kusa ba.

Kamo hannun bariki tayi tace muje in kaiki dakinki. 

Binta bariki tayi, inda ta kaita wani hadaddan bedroom, Wanda gado ne a ciki dai wardrobe da AC da kujeru guda biyu sai karamin table a tsakiyan kujerun kaman dai d'akin hotel.

Hjy Umaima fita tayi tare da fad'in saiki huta ga tv nan in zaki kallo ga system can ma. 

Bariki tace ok. 

Wayan bariki ne ya fara kara bud'e jakarta tayi ta d'auka, ganin Sunan Yarima na, yasa tayi murmushi domin ita dai ta rasa mai yasa Yarima yake bata dariya tare da sata nishad'i tunda taji irin kallon da yake mata ba yanda sauran mutane ke mata ba, shine mutun na farko da yake mata kallon Kamila Bayan ba haka take ba, jin wani kiran ya kuma shigowa yasa ta d'auka tare dayin sallama. 

Amsawa Yarima yayi tare da fad'in gimbiya Zainab Anya ba zaki bari in ganki ba yau? 

Murmushi tayi tare da fad'in saurin Mai kakeyi haka? Zaka ganni insha Allah kaman yanda nace maka, so nake ranan da bamu da islamiya inzo maraban jos gidan y'an uwan mamana sai mu had'u. 

Yarima yace ok, izu nawa kike? 

Murmushi tayi tace ba Bari Idan muka had'u sai kayimin tambayoyi. 

Murmushi yayi tare da fad'in hakane, tunda gimbiya ta Mlm ce daka yanzu zaki fara koyamin karatu. 

Dariya tayi tare da fad'in ni kuma? 

Yace eh ke mana.

Tace taya zan koyama yarima karatu? 

Murmushi yayi tare da fad'in da inje in koya a wani waje ai gwara gimbiya ta, ta koyamin, yace Zainab ku y'an wani gari ne? 

Dam taji gabanta ya fad'i domin batai expecting zai Mata wannan tambayar ba,.

Yace hello Zainab ya kikai shuru? Jin murya yayi kaman ana mata magana, yace I will call you later. 

Hjy Umaima ce ta shigo mata da akwatin ta tare da fad'in gashi kin barshi a mota, jin muryanta yasa Yarima ya kashe, Bayan hjy Umaima ta ajiye mata akwatin fita tayi. 

Bariki ajiye wayar tayi ta Fara kuka domin tambayar da Yarima yayi mata Wanda batai tunanin zai Mata shiba, ido ta lumshe tare da fargaban had'uwa da Yarima dan taga Idan harta bari suka had'u ko taci gaba da mu'amala dashi zai sa ta tuna baya kota canza ra'ayi akan abunda zuciyarta ta kudiran Mata, a hankali ta bud'e ido tare da fad'in no it will not happen, I have to stop all dis thing zan had'u da Yarima zan nuna mishi koni wacece Indai badan hannu bane zai rabu dani inko dan hannu ne bazan bashi fuskan yasan daka inda na fito ba, sannan daka ranan zan rabu dashi.

Bariki dai haka taita zama a d'aki sai dai in taji kiran sallah tayi, koda dare yayi Bayan sunyi dinner Sun gama duk ta Lura da hjy Umaima tasan abunda take nufi, kallonta kawai take, koda bariki ta koma d'aki wanka tayi tasa night gown dai dai giwarta komai na jikinta ana gani, gadon d'akin ta hau Bayan ta kunna AC, jin an shigo d'akin yasa tayi kaman tana bacci.

hjy Umaima ce ta shigo itama gadon tahau tare da rungumo bariki ta baya, hannunta tasa akan nonon bariki tana shafawa tare da murza Mata su, wani irin ajiyan zuciya take sauketa tare da kara kankame bariki. 

Bariki ganin tana son wuce gona da iri yasa ta saki ihu mai karfi tare da fisge jikinta ta Fara surutai, kaman mai aljanu tayi baza baza da gashin kanta tana ihu. 

Hjy Umaima wacce cikinta ya diba ruwa dan tsoro ta tashi zata gudu

Bariki kamota tayi tare da Jefata kan gadon, tace ina zaki? Tana mata maganan ne da tsawa, tace nace ina zaki? Tunda kika tada mu sai kinyi abunda kike son yi, amma bada bariki za kiyi ba, damu za kiyi, dariya bariki ta saki mai sauti. 

Iya tsoro hjy Umaima ta tsorata domin ta gane ba bariki bace aljanu ne suke mata magana, hjy Umaima harda sakin fitsari dan tsoro, tare da hawaye tana bama bariki hakuri akan tayi Mata afuwa .

Ganin ta saki fitsari yasa bariki ta waiga tana dan dariya Don Abun yayi mugun bata dariya, ganin ta juya baya yasa Hjy Umaima tayi d'akinta da gudu tare dasa key. 

Bariki kam ganin ta fita ta kwanta tana ta dariya tare da fad'in tsohuwar banza har abada bariki bazata aikata lesbians ba, wani hawaye ne mai zafi ya zuban Mata tare da fad'in na tsani wannan abun, kuka take Sosai tare da burin Safiya yayi tabar garin ta koma inda ta fito.

Washe gari koh hjy Umaima bata jira fitowanta ba bariki tabar gidan, dan bata ma tunanin zata fito Indai har tana cikin gidan dan ta tsorata Sosai da bariki, bariki drove din mota ta d'auka har kaduna karfe Goma da wani abu bariki takai gida d'akinta tayi direct dan tana bukatar hutu. 

Saida dare bariki ta fito shima dan taji yunwa na kokarin kasheta ne, direct shagon Garba tayi ta siya madara dan nata ya Kare, dasu bread, tare da had'awa da sigari, tazo zatai cikin gidan sukaci karo da hjy babba. 

Hjy babba yace lah na shiga uku wani gardin ne yake kokarin hada jikinshi da nawa? 

Bariki tace Kai hjyta ta. 

Yace au dama Kece ai nasha ko y'an mazan nan ne, kin San haka suke sai su bugeka da gangan dan kawai Su taba jikinka. 

Bariki dariya tayi tace Allah ya kyauta musu. 

Yace Ameen tare da fad'in jibi fah mutumin ki zaizo kuma yace ranan yake son ganinki. 

Bariki tace hjyta haba nafa fad'a miki bazan ganshi ba. 

Baki hjy babba ya saki tare da fad'in OH ni, bariki amma baki da mutunci Wlh, Bayan na fad'a mishi zaki ganshi sai ki watsa min kasa a ido kisa ya dinga min kallon karaman mace, da mutunci na kisa ya daina gani.

Bariki tace naji Toh zan ganshi saboda ke amma fah Indai dan yazo ne yasa wannan karaman ayabar tasa cikin gindina karma ya fara. 

Hjy babba yace oh ni zata lalatani Kinga Bari inyi gaba tunda sauran mutunci na, gaba yayi yana rangwada. 

Bariki dariya tayi can kuma tayi shuru tace gobe alhamis jibi jumma'a alh madu zai zo jibi, gobe Ya kamata inga Yarima, Tana shiga d'akinta ta doka ma habib kira tare da fad'in kawata zo d'akina dan Allah tare da kashe wayan.

Ba'a wani dad'e ba saiga habib yazo yana fad'in lafiya wannan kiran kaman na kashe miki wani. 

Bariki tsaki tayi tare da fad'in kawata kina da matsala 

Habib tabe baki yayi tare da fad'in tsaka ma da tayi Allah  tsine Mata yayi. 

Bariki tace Ka dai ji dashi. 

Tashi yayi tare da ri'ke kugu yace bariki Wlh kina kaini bango zan miki tujara a cikin d'akin nan, yana maganan ne tare da hararan bariki 

Bariki tace sorry kawata zauna kiji abunda yasa na kiraki, 

Zama yyi tare da fad'in wlh bariki Kar ki bari in miki tujara dan banda mutunci, akan wani dalili zaki dinga had'ani da y'an maza Ina mace na. 

Bariki tace Kedai baki da hakuri 

Yace zawo ne ni. 

Tace ni bari kiji kiran da nayi miki akan maganan Yarima ne, ina son gobe mu had'u a wani Gida zamu hadu? 

Habib yace ah Allah sarki kice dan mutunci, karki damu kawai goben ki bashi dama zan shirya komai 

Tace an gama, message tayi ma Yarima tare da fad'in gobe insha Allah zamu hadu da yamma. 

Habib yace bariki harna kosa goben yayi ki ganshi kiga yanda ya had'u kai inama ni yace yake so Aida na aureshi da yaga yanda ake zuba soyayya??

Bariki dariya take Sosai har tanayin kasa dan dariya...... ?????

~MARYAM OBAM~

*BARIKI NA FITO*




                *BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*


*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*

*WWW.Maryamobamnovels.com*


*Wattpad @maryam-obam*

*Instagram@maryam_obam*




*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW....  BARIKI NA FITO*




*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*




                     *PAGE 14*



*PLZ KUYI HAKURI DA TYPING ERROR, BANI DA LOKACIN EDITING, NASAN KUNA GANEWA*






Ganin bariki na dariya.

Habib yace miye kike dariya haka? Naga kin samu dama kina son wasa dashi, wlh dani yace yana So da yaga yanda ake zuba soyayya, baki ga yanda ya had'u ba, kai akwai y'an maza kyawawa fah, kaman yanda muma muke jerin kyawawan Mata. 

Bariki taci dariya Sosai, sannan ta tsagaita tace yanzu miye Abun yi?

Yace kawai ki zama ready goben, zamu wani Gida saiki fito daka cikin gidan kaman nan ne gidan y'an uwan naku. 

Bariki dariya ta saki tare da fad'in Kai kawata kanki naja fah Sosai. 

Habib yace Toh an fad'a miki nita wasa ce, wai mai kika kawo mana ne? Yunwa nake ji wlh.

Bariki tace tea nake son sha, Bari in had'a mana.

Habib tabe baki yayi tare da fad'in sai kace wasu 'konannu, Musha tea da wannan daran, bada niba sa lallan kaza. 

Bariki tace toh mai kake so? Ni tea din kawai garan indomie nama ta Kare. 

Habib yace tashi za kiyi muje wajan mai shayi ya soya mana indomie da kwai. 

Tace Kai kawata kije ki siyo mana Wlh na gaji, ni zan fara shan tea Kafin ki kawo indomie din dan Wlh bazan iya jira ba, wani irin shegen yunwa nake ji, kaman hanji na zasu fita. 

Tashi habib yayi tare da fad'in kyaji dashi yanzu inda wani tsohon kwarto zai kiraki ai nasan tashi za kiyi ki tafi. 

Bariki mi'ka ma habib kud'i tayi tare da fad'in zani mana da gudu Indai ayabarsa tamin, ki siyo mana da kaza. 

Habib yace oh Ina mace santaleliyan budurwa zani siyan nama, salan kisa su kwa'kuleni.

Bariki tashi tayi tasa ruwa a heater tare da fad'in dan Allah kije ki dawo. 

Fita yayi yana fad'in sabon salon iskanci, sai kace Nina aikeki kije tama d'id'i. 

Bariki had'a tea tayi tana sha, jin karan wayanta yasa ta d'auka taga Yarima ne, da sauri ta danna tare da sawa a kunne. 

Sallama tayi cikin sanyin murya. 

Amsawa yayi tare da fad'in Barka da dare, hope baki Fara bacci ba na tada ki? 

Tace a'a bacci tun yanzu, karatu ma nakeyi yanzu Ina shirin in ajiye qur'ani sai ga kiranka. 

Yarima murmushi yayi cikin jin dad'i domin duk Sanda zaiyi magana da Zainab dinshi wato bariki sai yaji tana abun islamiya abun addini dai, yace yanzu naga message dinki, so gobe around 2 zaki ganni.

Tace Allah uban giji ya nuna mana goben lafiya. 

Ya amsa da Ameen, tare da fad'in ta ina gidan yake? 

Tace karka damu Idan kazo bakin titi ka kirani zansa habib ya kawo ku dan ban san yanda zan maka kwatance ba. 

Yace ok babu damuwa gimbiya Zainab 

Dariya tayi tace Yarima niba Mai sarauta ba amma kaban sarauta. 

Yace mijinki ai mai sarauta ne, Kinga Kema sarauniya ce koh? 

Uhm kawai tace alaman taji kunya..... Nocking aka fara Mata, 

Yarima jin kaman ana nocking yace ba'ki kikai cikin daren nan? 

Tace ba'ki kuma ina tunanin mum ce, take nocking Bari in gani. 

Yarima yace ok take care tare da kashe wayan.

Tashi tayi ta bud'e kofar.

Habib yace bud'e kofar ma sai an batamin lokaci? 

Tsaki tayi tare da fad'in waya nake kin zo kina buga kofa kaman nayi sata.

Habib tabe baki yayi tare da ajiye ledan kayan daya siyo, yace kyaji dashi, bud'e ledan yayi ya d'auko indomie ya fara ci. 

Ita kam bariki Naman ta d'auka tana ci tare da fad'in Yarima na yanzu ya kira. 

Habib dariya yayi yace amma bariki Keko y'ar duniya har wani suna kika samai Wai Yarima na. 

Bariki tace eh mana Yarima na Mai son ustaziya 

Dariya suka saki Sosai 

Sannan habib yace ai Wlh har na kosa goben yayi ku had'u ku tattauna inga yanda zata kaya. 

Bariki murmushi tayi tare da fad'in Nasan muddin na fad'a Mai gskya koni wacece Zaima gudu ne, dan bazan bari ma muyi nisa ba. 

Habib yace amma dai Keko anyi mara wayau, akan wani dalili zaki fad'a Mai koke wacece? 

Bariki tace kawata ban son in cutar dashi in..... 

Habib ya Katse bariki da fad'in ya isa dan Allah ni Kinga saida safe kiyi duk abunda ya dace tashi yayi ya fita yana gantsaro duwawu. 

Bariki rufe kofarta tayi tare da fad'in shege kana son in cuta mutum, kai ai saika aureshi,  Bayan ta gama abunda take ta kwanta abunta. 





***********
Hjy Umaima tunda ta shiga d'aki ta tsure Sosai dakyar nutsuwa ta dawo mata tare da fad'in yau na d'auko ruwan dafa kaina, oh Allah ya soni na tsallake Rijiya da baya, wannan kyan nata ai dole aljanu su shigeta, kasa fita tayi dan tsoro ranan ko bacci ta kasa, tana tsaye wajan window da safe taga bariki ta fita, tana ganin haka ta kira security tace karsu bari yarinyar nan data fita yanzu ta kara shigowa. 

Suka amsa da ok ma. 

Kiran Hjy habiba tayi tare da fad'in kawata jiya naga bala'i yarinyar nan dana tawo da ita ashe aljanu gareta, baki ga yanda tamin ba Wlh nayi mugun tsorata. 

Hjy habiba tace Innalillahi, ya kuka kaya? 

Labarin abunda ya faru hjy Umaima ta bata. 

Hjy habiba tace Allah ya kyauta ga yarinya kyakyawa, toh amma sai naga kaman y'ar hannu ce, kawai dai Nasan an sami matsala ne aljanunta suka tashi, amma bari in tambayi daughter na, tashi tayi ta nufi falo inda haulat ke zaune tana breakfast, tace haulat Wai bariki kawarki tana da aljanu ne? 

Haulat dariya tayi tare da fad'in injiwa? 

Hjy habiba ta bata Labarin abunda hjy Umaima ta fad'a mata. 

Haulat taci dariya Sosai sannan tace bariki ko y'ar iska, toh Wlh bata da komai, nidai Ina tunanin bata lesbians dan zama na da ita ban taba ganinta tayi ba, ita kawai barta da bin mazanta. 

Hjy habiba tace kenan tayi ma Hjy Umaima hakan ne danta kwaci kanta, Allah ya kyauta itama Hjy Umaima ta cika jaraban tsiya Wlh tana da y'an mata kala Kala, amma daka taga wasu ta dinga rawan jiki kenan Allah ya kara mata Kinga aita had'u da cikakkiyar y'ar bariki tayi maganinta ta rage zari ai yanzu.... 

Haulat ganin hjy habiba nata surfa bala'i yasa ta tashi ta nufeta tare da saka bakinta cikin na hjy habiba ta Fara tsotsa sunyi wajan minti biyar sannan haulat ta cire bakinta cikin na hjy habiba tace mumy wannan fad'an fah haka? 

Hjy habiba data fara tsumuwa tace Wlh baby raina ne ya baci ta cika kwashe kwashe, tace muje d'aki daughter sha'awar ki nake Sosai haulat tace muje mum tun daka nan suka fara she'ke ayarsu. 





********
Habib ne bakin titi daka gani yana jiran wasu ne, sai faman tabe fuska yake da baki a dan dole shiga mace, yana nan tsaye yaga jerin motoci har biyar kobai tambaya ba yasan Yarima Aliyu ne, gyara tsayuwa yayi da kyau yana d'an murmushi, dai dai inda habib din yake motar da Yarima Aliyu ke ciki ta tsaya, glass din motar aka bud'e driver din Yarima ya gani d'aure fuska habib yayi tare da fad'in mai ba'kin hali.

driver din murmushi kawai yayi tare da fad'in kaje motar gaba danka nuna mana gidan. 

Habib bai kuma cewa komai ba yayi gaba aka bud'e Mai motar ya shiga, dai dai kofar wani Gida suka karasa gidan ginin kasa kana ganin gidan kasan basu da karfi.

Idon Yarima ya sauka a kofar gidan, gaba d'aya yaji jikinshi yayi sanyi da ganin gidan, tare da fad'in my princess bata dace da zama a nan ba, Sosai yaji tausayinta tare da kara Sonta. 

Bayan sun tsaya habib ya fita ya nufi motar Yarima inda driver din Yarima ya fito ya bud'e Mai, habib shiga cikin motar yayi a gaba ya zauna dan Yarima yana baya, kallon Yarima yayi yana wani murmushi tare da fad'in Barka da zuwa Bari inje in kirata. 

Yarima amsawa yayi da yauwa, da fatan kana lafiya? 

Habib har wani fari yake da ido yace eh ranka ya dad'e, tare da bud'e motar ya fita, kallon driver din Yarima dake tsaye yayi ya banka mai harara tare da fad'in munafuki. 

Yarima Aliyu yana mota yana kallonsu ya rasa mai yasa baya son habib, kodan yana hulda da wacce yake so ne oho, kuma ya tabbata badan uwanta bane.... 

Yana cikin wannan tunanin ya hangota ta fito ita da habib cikin hijab, idon Yarima na kanta yana kallon kyakyawan fuskanta duk da batai makeup ba dan dama ita ba ma'abociyar yin kwalliya bace, Yarima Aliyu kallonta yake har suka karaso inda yake

 habib ya bud'e mata motar alaman ta shiga.

dan cijewa tayi alaman bazata iya shiga ciki ba.

Habib yace Zainab kiyi hakuri ki shiga yanzu kawu zai dawo, kuma Kinga ba mutunci bane ku tsaya a waje koh? 

Shiga tayi ta zauna gabanta taji ya fad'i da taga Yarima, wani irin mugun kwarjini taga yayi mata, zuciyarta ta Fara buga mata da karfi, duk kallonshi da takeyi ta gefen ido takeyi..... 

Yarima Aliyu yace tsarki ya tabbata ga Allah da yayi wannan halittar. 

Kanta tayi kasa dashi tana wasa da y'an yatsun hannunta alaman kunya, tace Barka da zuwa, ina wuni. 

Yarima idonshi na kanta yana kallon bakinta yanda take magana cikin nutsuwa yace lafiya kalau my princess, d'an shuru yayi yana kallonta wani irin sonta yaji yana fusganshi... A hankali ya kira sunanta da zainab 

D'ago dakai tayi suka had'a ido da sauri tayi kasa da kanta. 

Murmushi yayi tare da fad'i cikin ranshi tana da kunya Sosai, yace Zainab da farko dai sunana Aliyu mu biyar ne wajan dad dina nine namiji guda d'aya da iyayena keda shi, zainab na dad'e Ina sonki tun ina secondary school....

Da sauri ta d'ago ta kalleshi domin abunda yace ya bata mamaki Sosai, Anya Yarima bai sanni ba kuwa?.... 

Katse mata tunani yayi da fadin tun ina skul nake ganinki cikin mafarkina tun ban d'aukan abun da muhimmanci harna Fara d'auka har takai ta kawo na Fara zana hotan jikin ki, dan ban taba ganin Fuskanki ba, domin kina zuwa min cikin duhu ko kuma kizo min sanye da nikabi, danna wayanshi yayi yace kalla ki gani..... 

D'ago dakai tayi tare da kallon wayan gabanta taji ya fad'i nuna mata hotan yake amma duk babu fuskanta akai sannan duk colour din hijab din duk tana dasu, harda wani farin hijab Wanda take dashi Mai leshi a wajan kan, tana kallo tana mamaki ya fara nuna mata Wanda akwai fuskanta akai, da sauri ta kalleshi ganin idonshi na kanta yasa tayi kasa dakai sannan tace duka duk Kalan hijjabai nane, abun yaban mamaki. 

Yarima yace Zainab Nayi imani had'uwa na dake had'in Allah ne, tun sanda nake mafarkin ki nake ta fama da sonki tare da burin ganinki, sau d'aya na ganki a bakin hanya na tabbata Kece domin da jikin ki na ganeki. 

Bariki tace hakane Abun yaban mamaki 

Yarima Aliyu yace ba'a mamaki da ikon Allah Zainab, ina son in San koke wacece. 

Bariki shuru tayi ga gabanta dake ta faman fad'i...... Muje zuwa muji bariki gaskiya zata fad'ama Yarima Aliyu ko akasin haka...... 

MARYAM OBAM~
Reply
#2
*BARIKI NA FITO*
*BY*
*MARYAM ALHASSAN DAN'IYA*
*(Maryam Obam)*
*https://www.facebook.com/Maryam-Obam-Novels-441847396162695/*
*WWW.Maryamobamnovels.com*
*Wattpad @maryam-obam*
*Instagram@maryam_obam*
*MARUBUCIYAR*
*1)FATIMA ZARAH*
*2)DUKIYAR MARAYA*
*3)BA'KIN ALJANI*
*4)BANDA ZABI*
*5)AMINIYA TACE*
*6)KISSA KO MAKIRCI*
*7)SAINA AURESHI*
*8)SUHAILAT*
*9)TAMBARIN TALAKA*
*10)JAWAHEER*
*11)MIYE ILLAR Y'AY'A MATA*
*AND NOW.... BARIKI NA FITO*
*DEDICATED THIS PAGE TO....*
*HAJIYA NAFISA MRS DAN MALIKIN KAWO*
*PAGE 15*
Jin tayi shuru yasa Yarima Aliyu fad'in, lafiya kuwa?
'kago murmushi tayi tare da fad'in sunana Zainab musa haifaffiyar garin kaduna, gidan mu yana u/kanawa mahaifina yana sana'ar rini, duk da bashi da karfi ya bamu tarbiya dai dai gwargwado sannan har yau yana kokari wajan bamu tarbiya, mahaifina Talaka ne amma yana da Kawa zuci, zaiyi abunda wani mai kud'in ma bazai iyayi ba, mu biyu iyayena suka mallaka sai yasa duk wani burinsu da kudirunsu yake kammu nida dan uwana, wajan ganin mun sami rayuwa mai in ganci kuma Alhmdlh tunda yau saukan mu ranan sati mai zuwa insha Allah zan haddace al'qur'ani Mai girma, shi yayana mai suna Saddiq ya dad'e da sauke al'qur'ani, sannan fannin boko inada matakin secondary domin mahaifina bazai Bari Inci gaba da karatu a gidansa ba sai gidan mijina, wannan dai shine labari na.
Yarima murmushi yayi sannan yace y'an Zaria ne kenan ku?
Gabanta taji ya fad'i dan in tace su y'an Zaria ne toh a wace anguwan? Kai a'a da sauri tace a'a mahaifina dan Kano ne domin a can aka haifeshi, tun yana dan shekara Goma sha biyu ya dawo kaduna shida iyayensa har Allah ya musu rasuwa inda mahaifina ya fara buga buga har yakai da yayi aure aka haifemu a garin kaduna, toh Kaga inda aka haifa mutum toh nan ne garinsa.
Murmushi Yarima Aliyu yayi tare da fad'in hakane,. Yace Zainab naji dad'i Sosai da naji tariyin ki, babban abunda ya kara burgeni daya kasance princess dita maddaciyan al'qur'ani ce, Allah yasa ya amfana al'umma
Tace Allahumma Ameen Yarima na..... Shuru tayi domin jin Kalman daya fito daka bakinta....
Yarima da sauri ya kalleta domin irin Sunan take kiranshi cikin mafarkin shi, yace Zainab plz say it again
Jin tayi shuru kanta na kasa yasa ya kamo hannunta da take wasa dashi ya ri'ke hannun duka biyu tare da fad'in plz say it again plz.
Ri'ke mata hannu da yayi yasa komai dake jikinta ya tsaya wannan ne karo na farko da namiji ya taba, taba mata jiki taji wani abu, danko mazan da take iskanci dasu bawai tana jin wani abu bane kawai tana dai yine, amma shi Yarima hannunta ya ri'ke yasa tana jin wani abu tun daka tsakiyar kanta Kar kasan kafanta, kokarin Fara Jan hannunta tayi daka nashi, amma ta kasa.
Murmushi yayi tare da fad'in sai kin fad'a min abunda nace zan sake ki, a hankali tace Yarima na, ido ya lumshe cikin jin dad'i tare da wani kara jin Sonta har cikin ranshi.
Muryanta da yaji tana fad'in plz ka sake min hannu shine ya dawo dashi daka duniyar tunanin daya fad'a, ido ya bud'e tare da d'auko wani Leda, ciro wani karamin kwali yayi anyi raping dinshi, bud'ewa yayi ya d'auko wani diamond ring, saka mata yayi a hannunta das ya shige kaman an gwada, yace this ring is my heart, ina fatan zaki ri'ke min shi dakyau?
Murmushi tayi tare da saka hannunta a kafanta tana kallon zoban mai shegen kyau Wanda Yarima Aliyu ya kira da zuciyar shi ce.
Ganin idonta nakan zoban tana kallo kobai kara cewa komai ba yasan ya samu shiga.
A hankali tace Yarima wannan ring din bai dace dani ba, hawaye ne ya fara zuban Mata Sosai
Ganin haka hankalin Yarima Aliyu ya tashi Sosai tare da fad'in Zainab mai yasa kika fad'i haka?
Cikin kuka tace Yarima ni dakai bamu dace ba baka dace dani ba kafi karfina ba Irina ta dace dakai ba nasan in.....
Dakatar da ita yayi tare da fad'in ya isa haka zainab. Tissue ya d'auko ya fara goge mata hawayen da takeyi yace kalla yanda kika batamin Fuskanki da hawaye, yana maganan ne yana kallon ta, yace Zainab shi so babu ruwanshi dako Waye mutum, Zainab ina sonki dagaske bada wasa ba, tun Kafin in ganki nake sonki tun cikin mafarki na, bana tunanin akwai abunda zai saka in daina sonki, zainab yau had'uwa na dake da nayi na fuskanci abubuwa da dama, kina da addini kin fito gidan mutunci iya wannan ya isheni, zainab duk irin yanda nake son matar da zan aura ta kasance kina dashi, ina da kishin abunda nake so, ina son mace Mai suturta jikinta Wanda ke gashi ko a cikin mafarki na da hijab kike zuwa har a zahiri ma da hijab na ganki, wannan abubuwan ya isa duk wani namiji yayi burin samunki a matsayin matar auransa kuma Uwar y'ay'ansa, I don't care ko daka ina kika fito ke nake so bawai wani abuba, inda kin San yanda nake jinki a raina da baki tunanin wani abuba so plz karki kara fad'in ni dake bamu dace ba, d'an matsawa yayi kusa da ita yace kalleni kiga bamu dace ba? Ganin taki d'ago kai yasa yayi murmushi yace ban taba ganin couple din da suka dace ba kaman ni dake.
Bata san lokacin da dariya ya sakar mata ba domin maganan shi ya bata dariya.
Ganin tayi dariya shima yayi murmushi tare da fad'in yauwa na saki dariya am happy now.
Murmushi tayi tare da fad'in babu kyau son Kai, ai bakai zaka fad'a ba wani ne zai fad'a yace mun dace ko bamu dace ba.
Murmushi yayi tare da fad'in Toh Kema ya akayi kika san bamu dace ba?
Kanta na kasa tace saboda naga haka dinne.
Shima yace nima na fad'i hakan ne dan Ina ganin mun dace
Murmushi tayi
Sunanta ya kira yace Zainab Ina son fad'a miki magana Mai muhimmanci.
Gabanta taji ya fad'i, amma saita daure tace inaji.
Yace biki na ranan Friday din nan rana ita yau.
Dam taji gabanta ya fad'i Wanda bata san dalili ba tare da kallonshi da sauri ganin Sun had'a ido domin shima ita yake kallo yasa tayi kasa dakai.
Yace Zainab iyaye na sun sha bani mata amma naki yarda burina kullum in ganki dan muyi aure sai yasa bana yarda da duk wani zabin iyayena, mahaifina ya gaji da zama na haka babu mata, musamman daya kasance nine d'ansa namiji guda d'aya yana bukatan ganin jikansa, sai yasa ya yanke bani auran y'ar sarkin katsina gimbiya zinatu, bayan na amince da auran domin ko ban amince ba dole Ayi tunda mahaifina bada wasa yake ba, kawai sai na ganki keda wancan guy din ya nuna mata habib dake waje yana hararan driver dinshi, Zainab na fad'a miki wannan maganan ne saboda ina sonki ban son boye miki komai dake tare dani , ina son Kema ki fad'amin abunda kike ji a game dani.
Bariki kanta na kasa tunda Yarima ya Mata maganan auranshi rana ita yau, ta shiga damuwa wanda ta rasa dalili, ganin yayi shuru ita yake saurara yasa tace ina son ka bani lokaci kad'an inyi tunani akai
Yace Zainab when no one's around but you and me. A lokacin zaki iya tunanin mai kike ji a kaina. Kiran sunanta yayi cikin wani irin murya
d'ago dakai tayi suka had'a ido da sauri ta sauke idonta ta rasa mai yasa bata iya kallonshi gabanta faduwa yakeyi Sosai, jin hannunshi tayi akan nata.....
Yace my princess zan baki lokaci amma fah bamai yawa ba, kwana biyu kawai na baki kiyi tunani akai na Zanzo inji amsa daka gareki.
Kasa motsi tayi sai gabanta dake faman dukan uku uku, Mai yasa na kasa fad'a mishi abunda Nayi niya Mai yasa bana jinshi kaman sauran mazan da nake hulda dasu? Mai yasa ya banbanta dasu? Ga hannuna a ri'ke da nashi amma na kasa yin abunda nayi niya ido ta lumshe domin ta rasa amsan wannan tambayan nata .
Ganin tayi shuru yasa yace my princess karki manta kwana biyu na baki Zanzo inji daka gareki jibi kenan, sannan Saturday shine ranan waliman ki koh?
Kai ta d'aga alaman eh.
Yace Allah ya nuna mana ranan, jin kiran sallah la'asar yasa yace bari muyi sallah sai mu kama hanya.
Tace toh Bari a kawo maka ruwa, bud'e motar tayi ta fita cikin gidan ta shiga da sauri habib yabi bayanta..
Tana ganin habib tace yauwa Kai ma Yarima ruwa yayi alwala, amsa yayi ya fita tare da kaima yarima ruwan
Sannan ya koma ciki, inda ya sami bariki na sallah itama, zama yayi yana jira ta idar, Bayan ta gama.
Habib yace ya kukayi?
tace Kai baka je masallacin ba, d'aure fuska yayi tare da fad'in in banda rashin mutunci kin taba ganin mace a masallaci? Gskya banso.
Bariki tace Allah ya shirya, jin wayanta yayi kara alaman sa'ko ya shigo yasa ta duba taga Yarima ne yayi mata message *come out my princess* murmushi tayi tare da tashi ta d'auko jakarta ta fesa turare sannan ta fita, motar ta bud'e ta shiga inda ta ganshi zaune yana waya taji yana fad'in lil yanzu zan dawo nace kuyi komai keda usman Kafin in dawo, kashe wayan yayi sannan ya kalli bariki
Yace my princess zan tafi, sai nake ji kaman mu tafi tare.
Murmushi tayi tare da fad'in in lokacin hakan yayi zamu..... Da sauri tayi shuru dan maganan da taji tana niyan fad'a
Ganin tayi shuru yasa Yarima Aliyu yayi murmushi tare da fad'in ina ji karasa abunda kikai niya.
Hannunta tasa a fuska alaman jin kunya
Yarima dariya yayi Sosai abunda bai taba yima wani ko Wata ba sai yau, d'auko wani card yayi ya bata tare da fad'in plz in kin shiga Gida ki turomin Abokina habib
Tace toh har zata fita ya kira sunanta waigowa tayi
Yace Zainab Waye habib a wajan ki?
Tace d'an uwana nane yaron kanwar mama nane.
Yarima yace ok na gane I love you
Dariya tayi tare da fita da sauri tayi cikin gida.
Ko minti biyu batayi da shiga ba saiga habib yazo, yarima wani Leda ya bashi babba tare da fad'in kaba ma my princess wannan, wata karaman Leda ya d'auko tare da bama habib yace ga naka.
Habib amsa yayi yana ta godiya sannan ya fita
Su Yarima hanya suka kama yana kallon gidan da zainab dinshi take har suka wuce.
Koda habib ya shiga gida bama bariki sa'kon da Yarima ya bata yayi, bud'e nashi yayi yaga agogo Mai shegen tsada da kud'i dubu d'ari biyu ihu ya saki tare da fad'in oh wannan koh dan arziki. Ganin bariki tayi shuru kaman mai tunani yasa yace bariki lafiya kuwa?
Bariki tayi firgit tare da kallon habib tace ina son fad'a mishi gaskiyan koni wacece amma na kasa, mai yasa baiyi min kaman yanda nake ganin sauran maza ba, ya banbanta dasu, na rasa gane mai nake ji a kansa, na tsinta kaina da tsoran fad'a mishi koni wacece, Nasan zai tsaneni.....
Habib yace bariki kin kamu da sonshi
Kai ta girgiza alaman a'a tace ba sonshi nake ba, ina mamakin kasa gaya mishi abunda Nayi niya ne Bayan daka ni sai shi, tunda na fito bariki ban taba had'uwa da mutum Wanda naji ya cika min ido ba sai yau, Indai bazan iya gaya mishi koni wacece ba ya zama dole inyi nesa dashi Kar in kara Bari mu had'u......
~MARYAM OBAM~


*PAGE 16*
Habib kallonta yayi yace bariki Wlh son Yarima kike.
Bariki hararan shi tayi tare da fad'in tunda ni na fad'a haka koh? Kawai daka had'uwa na dashi sai in fara sonshi.
Habib tabe baki yayi tare da fad'in, toh mai yasa kike cewa zaki gujeshi saboda kin kasa fad'a Mai gaskiya?
Bariki shuru tayi tana nazari....
Habib ya Katseta tare da fad'in in bakya sonshi Mai yasa kike tsoran fad'a mishi gaskiya? Saboda kina tsoran ki rasa shi koh?
Da sauri ta kalli habib
Murmushi habib yayi tare da fad'in Kinji na fad'a miki abunda ke ranki koh? Toh Bari kiji gwara da baki fad'a mishi koke wacece ba, domin na tabbata dan gidan sarauta bazai auri karuwa ba, balle ke da kikai suna cikin wannan anguwan
Bariki tace nace miki auranshi zanyi ko cewa nayi ina sonshi? Dan Allah tashi ni mubar wannan gidan in koma d'aki na Ina bukatan in huta.
Habib dariya yayi tare da d'aukan Mata ledan da Yarima ya bata, yace duk dai boye boyen mai ciki dole wata rana ya fito, fita yayi tabi bayanshi har d'akinta habib yakai mata kayan sannan ya fita tare da fad'in ina da ba'ko zanje in Kai mishi yarinya sai na dawo nazo mu tattauna.
Bariki tace toh tare da rufe kofarta..
Habib yace bariki ki gama Munafuncin ki, Danni tuni na baro jirgin soyayya ta kama ki, yana tafiya yana magana tare da bokare duwawu Wai shi a dole yana rangwada.
Bariki kwanciya tayi tare da lumshe ido duk abunda ya faru ita da Yarima Aliyu yake dawo mata, da sauri ta bud'e ido tare da tashi d'auko card din daya bata tayi ta bud'e wanda yake ta faman kamshi Fara karantawa tayi kaman haka........
I have liked many but loved very few. Yet no-one has been as sweet as U. I would stand and wait in the worlds longest queue. Just for the pleasure of a moment with U.
Ido ta lumshe Bayan ta gama karantawa a hankali ta furta so romantic, ledan daya bama habib ya bata, ta Fara bud'ewa, kwalin waya ta farayin karo dashi iPhone Xmas, sai su turare masu tsadan gaske kuma duk Arabian perfumes ne, a kalla sun Kai Kala goma sha biyar, banda su body spray, murmushi tayi domin a duniya tana son kamshi, d'aukan kwalin wayan tayi ta bud'e tare da sawa a caji, ba karamin jin dad'in kyautar tayi ba, wannan ne karo na farko da namiji ya bata kyauta harta yaba kuma taji dad'i Sosai, d'aukan wayanta tayi tare da shiga wajan message ta Fara rubutu kaman haka....
Naga sa'ko nagode Sosai ban San wani irin godiya zanyi ba, Allah ya biyaka da gidan Aljanna, amma wannan kayan kaman sun min yawa Yarima na.
Tunani tayi ta tura mai ko Karta tura, tayi wajan minti biyar tana tunani sannan ta tura mai.
Harga Allah ansha yi mata kyauta Kala Kala, toh mai yasa bata jin dad'i irin haka sai wanda Yarima ya Mata? Ido ta lumshe tare da fad'in kodan shi ba irin sauran samari na bane? Kai ta d'aga alaman hakane shine wanda ya fara min kyauta tunda na fito bariki ba tare daya nuna yana son wani abu daka gareni ba. Murmushi take tayi tuna firanta dashi ga kamshin turarenshi da har yanzu yana hancinta yaki tafiya, lokaci d'aya kuma ta dan gimtse fuska data tuna yace Mata auranshi rana ita yau, tabbas ya kamata inyi gaggawan rabuwa dashi tun Kafin ya zaman min matsala a cikin rayuwa na, tashi tayi ta d'auki wayanta tare da dannawa taga har yayi mata reply da cewa....
My princess I really miss you, komai na baki u deserve it, so ban son daka yau ki karamin godiya, love you so much, I will call you when I arrived home, take care.
Ido ta lumshe lokaci d'aya kuma ta bud'e idon tare da kashe wayanta.... Tace Yarima bazan cuceka ba,nasan da kyakyawan zuciya kazo min, rayuwa ta abun kyamace ga duk wani namiji mai kishin kanshi, na tabbata rabuwa dakai shine Alheri a tare dani, domin bazan iya fad'a maka wacece ni ba, infact ma babu tsarin aure a rayuwa na, Indai har zanyi tunanin haka burina bazai cika ba, bazan so hakan ba kuma wani hawaye mai zafi ya zubo mata, lokaci d'aya tasa hannu ta goge tare da fad'in Yarima na Barka daka yau bazan kara sauraranka ba, dan had'uwa na dakai na rana d'aya yana kokarin canza min tunani.....
*********
Yarima Aliyu ya karasa gida gab da magrib, bai shiga ciki ba, masallaci ya shiga inda yayi alwala dan yana jira a kira sallah sai ya shiga gaba d'aya, har sai da akayi sallah isha'i sannan ya shiga gida, direct gefen shi ya shiga ya fad'a toilet, shower ya saki ya dad'e ruwa yana dukanshi ba komai yake tunani ba saina gimbiyarsa ya dad'e a haka Kafin ya fito, jallabiya ya saka, dan shirin kwanciya, falo ya nufa inda yaga an jera Mai abincin dinner a table, zama yayi kuyangi har biyar suka zo domin zuba mai abinci, zuba mai abinci sukayi suka gama, sannan sukai dan nesa dashi, bai wani ci da yawa ba ya tashi yabar wajan domin yana bukatar jin muryan princess dinshi.....
Yana shiga d'aki ya doka Mata kira, amma sai me?
Yaji ance number din a kashe, abun mamaki ya bashi dan haka ya kara kira amma switch off, d'an shuru yayi alaman damuwa, tare da fad'in maiya sami wayanta? Kiran Layin habib yayi
Habib d'auka yayi tare da fad'in Allah ya taimaki Yarima.
Yarima Aliyu amsawa yayi da ngd, maiya sami wayan zainab I try her line but switch off.
Habib yace Wlh Yarima na fita ,amma anjima kad'an zan koma, ina tunanin babu wuta ne, hala bata da caji.
Yarima yace ok bari in kira a kawo muku yana fad'in haka ya kashe wayan.
Habib tashi yayi daka inda yake domin ya koma yaga lafiya bariki ta kashe waya dan yasan haka kawai ta kashe badan bata da caji ba, sallama yayi ma mutumin da yakai ma mata har biyu zai kwanta dasu, d'auko kud'i yayi yaba habib sannan yayi gaba.
Yarima Aliyu shugaban Nepa na kaduna state ya kira, bayan ya d'auka sun gaisa da Yarima Aliyu, yarima yace Ina son a kaina maraban jos wuta, yanzu akwai..... Sai kuma yayi shuru.....
Shugaban Nepa yace ranka ya dad'e ai suna da wuta, banyi ko minti biyar da gama waya da wani dan uwana dake Jaji ba, kuma duk hanyar su d'aya tun daka Barakallahu birnin yaro har zuwa jaji.
Yarima Aliyu yace ok nagode tare da kashe wayan, d'an shuru yayi cikin mugun damuwa, maiya sami wayanta? Kara kiran layin habib yayi.
Habib ya d'auka tare da fad'in Allah ya taimaki Yarima, ina hanya na kusa zuwa Gida.
Yarima yace ok am worried Sosai na kira ance akwai wuta, na damu da naji wayanta a kashe.
Habib yace Ina zuwa zan kira in bata.
Amsawa Yarima yayi da fad'in OK tare da kashe wayan.
Yarima Aliyu shuru yayi yana tunani wai yau shine yake kira akan mace, dan kawai ya jita shuru, ido ya lumshe, yana tuna yanda take magana cikin nutsuwa, tunawa yayi sanda tace mishi Yarima na. Bai san lokacin daya saki murmushi ba.......
Habib Bayan ya karasa gida, direct d'akin bariki yayi, nocking ya fara mata
Bud'e kofar tayi daka ita sai rigan bacci dai dai cinyarta tace wannan bugun kofar kaman ana bina bashi.
Habib yace kyaji dashi dai, in banda iskanci kya tashi ki kashe waya Bayan kin San sarai za'a nemeki
Bariki tsaki tayi tare da fad'in ai duk mai nema na sun San inda nake, kai baga shi kazo ne........
Dakata habib ya Katseta ke dawa? Naji kina kai Waye Kai a nan? Wlh bariki sarai kin San banda mutunci akan me zaki dinga danganta ni da maza? Gskya bana so wlh, sannan da kike maganan masu nemanki sun san inda kike aishi Yarima bai San inda kike ba....
Tace kaman ya?
Labarin yanda sukai da Yarima ya bata tare da fad'in yanzu ki kunna waya domin Wlh Indai baiji muryanki ba yanda ya damu zaki iya ganinshi yanzu.
Bariki tace na shiga uku na had'u da bala'i, gskya nifa ban son takura.
Habib yace Mai kike nufi? Toh Wlh bari kiji wannan daman ba kowa ke samu ba, ki kalli mutum kaman Yarima Yaro Mai Kyau ga sarauta ga kud'i da iko har yace yana sonki ki dinga gudu, kalli duk wannan Abun nashi baki ga yanda yaita kirana ba.
Bariki tace kawata ba gudunsa nake ba, nasan duk ranan da yasan wacece ni, zai barni, ban son sama kaina abunda zai daman, Nasan Yarima yafi karfina rayuwa na da nashi ba iri d'aya bane.
Habib yace ke har kina tunanin zai gano gaskiya? Toh ta ina zai gano gaskiyan? Bari kiji kawai kiyi abunda nace miki Wlh Indai kikayi yanda nace Yarima zai zama naki sannan bazai taba sanin gaskiya ba.
Bariki tace taya hakan zai faru gaskiya bazan iya ba.
Habib yace Toh ko ayabarsa karama ce?
Bariki duka takai ma habib tare da fad'in uhm ni inama na Lura baki ga yanda ya cika min ido ba ban ma sami daman Lura ba, amma ai duk Wanda yaga Yarima yasan jarumin namiji ne dan yana yinshi kawai ya isa ya gamsar da mutum .
Habib dariya yayi tare da cewa ahaye nanaye
Bariki tace harda waya Yaban kin ganta iPhone Xs mas
Habib sakan baki yayi tare da fad'in Kinga harkan arziki? Oh wannan Yariman ko dan arziki ke bariki arziki na kiran ki kina gudu, jiba dubu d'ari biyu yaban ba tare da nayi mishi aikin komai ba, wlh Idan kika bari Yarima ya kubuce miki saina tsine miki.
Bariki dariya ta kwashe dashi, tare da fad'in sannu uwata wacce ta kawo ni duniya.
Habib yace Aini haiyuwarki ne kawai Banyi ba, amma ina baki shawaran arziki, wlh bariki ki kunna waya yanzu tun Kafin ya diro cikin daren nan.
D'auko wayanta tayi tare da kunnawa tana fad'in oh ni bariki ina ganin abu ni Wlh ban son harka da mutane masu kokarin canza min tunani, aiko tana kunnawa saiga kiran Yarima ya shigo, nuna ma habib tayi....
Habib yace ce dan halak.
D'auka tayi tare da sawa a kunnenta sallama tayi
Amsawa yayi tare da fad'in my princess maiya faru kika kashe waya, kin san yanda na damu kuwa? I thought wani abune ya faru.
Tace na kashe ne nasa a caji, sai bacci ya daukeni, yanzu habib yazo yasa aka tashe ni, shine na kunna Ina son kiranka sai gashi ka kira.
Yarima yace eyya sorry my princess nasa an tashe ki .
Murmushi tayi tare da fad'in ya hanya da fatan ka koma lafiya?
Yace Alhmdlh sai dai gskya I really miss you, Anya zan iya jira jibi kuwa?
Murmushi tayi tace ai kaman yau ne Yarima yaufa kazo muka had'u kuma ka ganni
Yace hakane amma ban gaji da ganinki ba.... D'an shuru yayi Kafin yace Zainab za'a iya bani auranki a wata biyu??
Dam taji gabanta ya fad'i amma da yake y'ar duniya ce saita wayince tace haba Yarima Wlh har kaban dariya.
Yace am serious Zainab, ina son insha Allah nan da wata biyu in aureki inda so samu nema da nan da wata d'aya zan ce, so plz ina son ki bari inga iyayenki nayi miki alkawarin Indai na gansu suka bani izini Indai bamu dai daita ba zan hakura, bazan bari ayi miki dole ba.
Kasa magana tayi, domin bata san mai zata cemai ba.
Yace Zainab nasan yanzu ba Abu bane mai sauki ki yarda dani lokaci d'aya ba, but Ina son kiyi trusting dina bazan taba cutanki ba, so plz ki bari inga iyayenki
Tace shikenan zaka ga iyayena amma sai bayan bikin ka, Kafin nan ka sami nutsuwa.
Murmushi yayi tare da fad'in duk yanda kika ce haka za'ayi, bari in barki ki huta sai munyi magana gobe.
Tace Allah ya kaimu.
Ya amsa da Ameen tare da fad'in I love you
Murmushi tayi tare da fad'in nagode.
Yace Nop ba haka zaki ceba, amsa nake bukata nace I love you sai kiban amsa.
Tace shine nace nagode ai.
Murmushi yayi tare da fad'in in baki bani amsa ba in nazo sai nasa kin ban
Tace uhm tare da fad'in I love you too, tana fad'in haka ta kashe wayan.
Yarima wani irin nishad'i yake ji, tare da mamakin kansa Wai yau shine yake fira da mace haka ikon Allah.
Habib ganin bariki ta kashe waya yace Wlh bariki keba karamar yar duniya bace, jiba yanda kike waya da Yarima kaman wata baiwar Allah.
Bariki tace eh naji din, kin san mai yace kawata? Wai aurena zaiyi nan da wata biyu yake son muyi aure.
Habib yace an gama, inma wata d'aya yace ke ko gobe yace Wlh zamu aurar dake.
Bariki tace taya?
Habib yace kaman yanda muka je gidan mutane kika fito a matsayin nan ne gidan y'an uwanku haka ma za'a ma auran iyayen bariki zamu samo.....
Bariki tace iyayen bariki kina ganin babu matsala?
Habib yace koh d'aya kawai kiyi yanda nace
Bariki murmushi tayi domin wannan ne kadai hanyar da take ganin ya dace..... Kai Anya zan iya kuwa? Babu tsarin aure a rayuwa na. Murmushi kuma ta kuma saki tunawa da tayi yace in basu dai daita ba bazai Mata dole ba......
~MARYAM OBAM~



*PAGE 17*
Ganin bariki na murmushi yasa habib gane ta yarda da abunda ya fad'a mata, yace ko kefa, wlh bariki wannan babban dama kika samu, yanda kike da kyau din nan, dama irin su Yarima suka dace dake.
Dariya tayi tare da fad'in Allah koh?
Habib yace kwarai dagaske, daka yanzu sai ki dinga taka tsantsan domin gudun Kar asiri ya tonu.
Bariki tace hakane, Amma Kin San in za'ayi aure ana bincike koh?
Habib yace na sani, nasan ana bincike, karki damu zanji da komai kud'i ne kawai za suyi magana.
Bariki shewa ta saki tare da fad'in kanki naja kawata.
Habib dariya yayi tare da tashiwa yana fad'in Toh ni na wasa ne, Kinga Bari inje Inba katifa ta, hakkinsa, yana maganan yana hamma
Bayan habib ya fita bariki kwanciya itama tayi ba komai take tunani ba sai yau ace Yarima ya gano gaskiya ko ita wacece, lallai tasan ranan akwai drama, d'an tsaki tayi tare da fad'in inma ya gano Nasan rabuwa zaiyi dani, inya barni kuma ba komai bane tunda dama ba sonsa nake ba.... A haka bacci ya dauketa.
**************
Hjy habiba ce kwance tsirara ta d'age kafafuwa sama tare da bud'esu, haulat kuma tasa bakinta cikin hq dinta tana tsotsa ta wajan (pin) dinta wato d'an tsaka,
hjy habiba bata komai sai gurnani da sakin nishi, tare da kara tura ma haulat kanta cikin hq din alaman ta kama mata wajan, surutu take ta saki Ashhhhh wayyo dad'i baby shamin dakyau...... Gaba d'aya Hjy habiba ta d'imauce,
ganin tana kankame kafa alaman zata kawo, za tayi realising yasa Haulat ta cire bakinta daka hq din dan bata son tayi realising da wuri.
Haulat bakinta takai cikin na hjy habiba Tana kissing dinta Sosai.
hjy habiba data kusa realising gashi haulat ta cire bakinta daka hq dinta, yasa take ta goga hq dinta a jikin haulat domin tana son taga tayi realising.
Haulat ganin haka yasa ta sauka daka kan hjy habiba amma bakinta na cikin nata.
Ganin haka yasa Hjy habiba ri'ke kan haulat ta Fara mayar Mata da martani itama, shan bakin junansu suke Sosai.
Haulat tsotsan harshen hjy habiba take tare da had'awa da kasan lips dinta, yanda kuka san ta sami swt
Lokaci d'aya kuma tasa ma Hjy habiba hannunta cikin hq tana fingering dinta, ta wajan dan tsakanta tasa hannunta Tana shafawa, Wanda gaba d'aya tsinin wajan ya bullo'ko.
Ganin haka yasa Hjy habiba sakin wani nishi har wani tsalle take tana d'ago hq dan ta samu tayi realising.
Haulat ganin yanda takeyi yasa tayi murmushi, tare da cire hannunta daka hq din takai bakinta kan pin din hjy habiba daya fito gaba d'aya dan ta kusa yin realising cafkan pin din haulat tayi ta Fara tsotsa.....
Hjy habiba wani irin ihu take saki da nishi mai karfi tare da mimmi'ke kafafuwa kaman kaza ta kusa mutuwa in Tana birgima din nan, haka hjy habiba ta dinga yi, lokaci d'aya tasa hannunta ta cire bakin Haulat daka hq dinta, tayi sauri ta juya tana sauke numfashi da sauri, ga zufa dake ta faman keto mata kaman ta shiga river Niger tayi wanka duk da kuwa d'akin akwai AC.
Haulat ce ta matsa kusa da kunnenta tace mum kinyi realising ne?
Hjy habiba kasa magana tayi domin har yanzu bata gama dawowa dai dai ba, kai kawai ta d'aga ma haulat alaman eh.
Ganin haka yasa Haulat ta janyo hjy habiba jikinta tare da kankameta a haka baccin Asara ya d'aukesu
*******
Bariki ce cikin wata riga y'ar kanti ta tsaya mata dai dai giwa, duwawun nan nata duk sun fito tare da hips dinta, domin rigan robber ne, kuma ya kama daka kasan, duk wata sura dake jikinta ya fito, kanta ko d'ankwali babu ta fita waje domin siyo abu, had'uwa tayi da hjy babba da jamil suna tafiya suna rangwada.....
Hjy babba karasawa wajan bariki yayi yana fad'in, Kaga y'ar gidan Alh madu Mai babban ayaba.
Bariki dariya ta saki tare da fad'in aishi da babban ayaba sai a lahira In yana da rabo.
Hjy babba yace ah ke kika sani Abu na Allah, hala yaje an kara mishi girmanta.
Bariki tace hjyta wani girma sai dai in badai baka aka yanka ba aka dasa Mai a c........
Hjy babba yace dakata bariki ai wannan rashin mutunci ne, mai za'a yanka a jikina ni Ina naga ayaba ni da nake da hq, gaskiya ban so ki daina kaini jinsin da banawa ba, ai wannan cin fuska ne nida nake da abu a kwance maiya had'ani da zandariya gskya ban so, yana maganan ne yana wani bubbude hanci shi'a dole ranshi ya baci Sosai ance mai yana da ayaba??
Bariki tace yakuri hjyta tsokananki fah nake ai nasan ni dake duk d'aya ne tare da kokarin Kai hannunta wajan ayabar hjy babba.....
Da sauri yayi baya yana fad'in na shiga uku yau, bariki amma ke ko ri'kakkiyan y'ar bura uba, mai zaki min? Yau na had'u da bala'i fyade kike shirin Yimin? Yana maganan ne yana tafa hannu alaman mamaki bariki zata mishi fyade
Bariki matsawa kusa dashi ta farayi tare da fad'in haba hjyta danna taba hq dinki Aiba komai bane, Kema basai ki taba nawa ba.
Hjy babba ganin haka yasa yace tsaya inda kike, Aini bariki kin fini iskanci, ina ni Ina ke, keda kanki kin san bana bin y'an mata bana lesbians haka kawai in wage kafa a dinga turamin yatsa, aje a bud'ani barni inkai budurcina gidan mijina yana maganan ne tare da tabe baki.
Bariki dariya take Sosai
Jamil dake gefe yana magana da wata ganin abunda suke yasa ya karaso yana rangwada tare da fad'in mai zan gani haka?
Hjy babba yace jamila gane min hanya, bariki ke kokarin min fyade da safiyar nan ko karyawa Banyi ba
Jamil ya rafka salati tare da fad'in haba bariki duk y'an mazan da kike ci sai kin had'a da Mata, gaskiya bama haka ance da tsohuwa tayi zina
Bariki tace toh ke jamila naga ai taimakekeniya za muyi ku Mata ni mace komai nake dashi kuna dashi, ni kuma yanzu sha'awa nake ji Sosai sai ku taimaka min tunda ance ciwon y'a mace na y'a mace ne.
Jamil bud'e baki yayi tare da fad'in oh bariki aiko munfi karfinki danmu bama harkan mata, taya ina mace kina mace kice zaki wani abu damu,.... Toh mai za muji gaskiya ni wannan maganan tafi karfina Bari inyi gaba tun Kafin ki danneni a wajan nan ki batamin suna ??
Hjy babba yace jirani Nima ai ba tsayawa zanyi ba domin Wlh bariki sai ta mana fyade.
Jamil yace da mun shiga uku muje gidan aurenmu miji yaji mu a wangale yana kokarin bude kofa yaji shi a gate.
Hjy babba yace oh da ranan anyi Uwar watsi, har sunyi gaba hjy babba ya tsaya tare da kallon bariki tace mutumin ki yace karfe hudu dan Allah ki shirya,....
Gaba tayi tare da fad'in sai nayi tunani
Hjy babba yace kyaji dashi hq dai ban baki, y'ar duniya???
Jamil yace so take ta lalata mu, gaba sukayi suna rangwada.
Bariki shagon Garba taje mai saida kayan provision, siyayya tayi sannan ta juya zata tafi wai gawan da zatayi sukai ido biyu da Mai kid'a, d'aure fuska tayi....
Matsowa yayi kusa da ita, yana wani sakin shegen murmushi, saida yazo gab da ita ya tsaya yace bariki kinyi kokari kin tsira a harin dana Kai miki na farko, na yaba miki....
Bariki kawar da hancinta take domin babu abunda yake sai tsami....
Yaci gaba da fad'in wlh bariki saina ciki, tunda na kwallafa raina a kanki saina d'ana irin zumarki, tunda na ganki miyau na ya tsinke.....
Marinshi tayi tare da fad'in dan Kaga ban d'auki mataki akanka ba tun Farko shine har kake da izzar da zaka kuma nufana gaba da gaba, bari kaji Wlh ni bariki bako wani Kare ya isa yayi haushi in kulashi ba, ni bariki nafi karfin mutum irinka karamin dan iska.....
Murmushi yayi tare da fad'in bariki wannan ne kuskuran da kika aikata min na uku, wlh bariki Indai Ina Raye saina ciki, ke har kina da bakin magana kice ba kowa kike biba, karki manta tunda kika fito bariki dole kowa ya nemeki, inaso ki sani ki rubuta ki ajiye sai na kwanta dake nasa kin kashe min ayabata inko hakan bai faru ba daka ranan nabar sana'ata ta kid'a har abada domin na kasa ciki abunda nayi niya.
Bariki dariya tayi tare da fad'in challenge, ina son haka, bari kaji ni bariki nafi karfin d'an iska irinka Kazami irinka Wlh duk ranan da kayi gigin aikata wani abu na rashin hankali saina kashe ka har lahira rannan na bige maka ayaba.... Matsawa tayi kusa da kunnenshi tace wannan karan yanketa zanyi da wuka tana fad'in haka tayi gaba.
Jin haka yasa yayi saurin saka hannunsa akan ayabarsa..... Ganin tayi gaba yasa yace saina nuna miki ni d'an halak ne
Bariki tana shiga d'akinta taga wayanta na huta, da sauri ta nufi wayar tare da d'auka, taga an Mata 2miscall duka kuma Yarima ne ga message din daya mata kaman haka....
I'm thinking of u wonder where you are tonight
I wish that I could hold u tight
I'm thinking of u
Wish u could stay
But u r so far away, so far away
Baby I can't wait to see our marriage I really love you so much...... Bazan yi magana da kowa ba sai naji voice dinki....
Ta karanta message din wajan sau uku tana murmushi, bata san lokacin data danna mishi kira ba, jin an kashe line busy yasa ta kalli wayan kiranshi ne ya shigo wayan *YARIMA NA* da sauri ta d'auka tare dakai wayan kunnenta tayi sallama....
Amsawa yayi tare da fad'in morning stolen princess.
Tace stolen princess? Tayi maganan ne kaman zatai kuka.
Murmushi yayi tare da fad'in yes u stole my heart... Nd u don't want to give me urs
Bata san lokacin data sake wani murmushi ba tare da lumshe ido....
Yace Zainab u r d first girl dana ke zama da ita inyi fira haka, nd Kece mace ta farko dana Fara rubuta ma Text messages in my life, Zainab what I knw iz dat sonki yasa nake miki haka, and I can't do anything just to have you.
Bariki jin maganan Yarima take har cikin ranta da duka gangan jikinta, takan rasa mai Yarima yake dashi da yafi sauran samarinta, ita dai tasan bawai tana sonshi bane, amma shine kadai yake magana da ita taji bata son ya Bari sannan takan sami nutsuwa Idan suna waya, takan rasa mai yasa ko wace kalma Indai ya fito daka bakinshi take jin dadinta ba, ta rasa dalilin hakan ga wani irin kwarjini da yake mata Sosai......
Katse mata tunani yayi da fad'in my princess ya ake ciki da maganan saukan ki? Mai kike son shiryawa?
Gabanta taji ya fad'i, domin tama manta data mishi karyan zatai sauka, tace Yarima babu abunda nake shirin yi, kawai ana sallaman mu a islamiyya Indai na amshi shada ta, shaidan tayi sauka kenan, shikenan.
Yace no Ina son kiyi wani abu, karki manta koke matar Waye, I knw ur friends zasu zo miki gida, so zaki shirya musu Walima.
Tace Yarima bani da burin inyi h......
Yace enough my dear, gobe in nazo zami arranging, so amma ina so kisa a ranki dole zaki Walima domin a tayaki murna, al'qur'ani fah kika haddace, ba karamin abu bane, ake murnan birthday ba balle wannan mai dalili.
Murmushi tayi tare da fad'in hakane Yarima.
Yace yau baki ce Yarima na bah?
Tace uhm sai kazo zance
Yace shikenan babu damuwa Ina zuwa shi zaki fara fad'a min..... Dan shuru yayi sannan yace my princess Mai kike ji a kaina?
Shuru tayi ba tare da tace komai ba domin ta fad'a duniyar tunani, Yarima bazan iya cewa Ina jin wani abu a game dakai ba, nd kuma bazan iya cewa bana ji ba, dan a halin da nake yanzu Ina cikin rudani a game dakai.....
Katse mata tunani yayi da fad'in tell me dear.
A hankali tace Yarima our promise is 2moro koka manta ne? Gobe kace ka bani in fad'a maka mai nake ji.
Murmushi yayi tare da fad'in u r right, hakane, Bari nayi hakuri zuwa goben.
Murmushi tayi tare da fad'in Allah ya kaimu.
Ya amsa da Ameen, tare da fad'in bari inje inga mum da Abba, I will call you later.
Tace OK ka gaida mun su.
Yace insha Allah tare da kashe wayan.
Bariki kallon wayan tai tayi domin ta rasa mai yasa Yarima Aliyu ya banbanta da sauran mazan data Sani, shi d'aya ne yake mata abu taji dad'i Sosai, sannan shine mutum na farko tunda ta fito bariki wanda tayi ma karya, ido ta lumshe tare da tambayan kanta Mai yasa? Mai yasa kodan shi bada iskanci yake nema na ba?
Yarima Aliyu Bayan ya kashe wayan tashi yayi ya nufi gefen mum dinshi, inda ya sameta tana waya da sister dinshi rukayya dake aure a garin katsina, yaji mum Tana fad'in rukayya tun gobe zaku tawo, mai yakon ku bari saura kwana uku biki? Ban San mai take fad'ama mum dinba naji tace eh hakane bikin yarima na guda, Allah ya kawo ku lfya.
Bayan mum ta kashe waya ta kalli Yarima da yake ta wani cin magani.
Tace lafiya kuwa Yarima?
Yace mum kin tuna alkawarin da kika min?
Tace name fah?
Yace kince Indai na sami wacce nake so zaki tsayamin?
Mum tace ban manta ba Ina sane yarinyar an yarda tayi aure ne yanzu?
Yace eh mum Ina son yarinya ya......
Mum tace ya isa Yarima ban son shirme, ai sai kayi hakuri har a gama bikin ka sai Ayi wancan maganan, Indai an bincika yarinyar tana da hali Mai Kyau tunda inda sun yarda tun Farko aida da ita za'ayi.
Yace mum halinta yana da kyau domin ranan Saturday dinnan ma zata haddace al'qur'ani Mai girma.
Mum tace Masha Allah, hakan bada kyau, ashe hafiza Yarima na zai auro kai Masha Allah naji dad'i Sosai sai dai Ayi fatan Allah yasa karatun nata ya amfani al'umman musulmai baki d'aya.
Ya amsa da Ameen.
Sannan mum din tace Indai kana son inyi maganan auranka da ita, sai ka bada hadin kai wajan wannan bikin naka, kasa hannu Ayi komai dakai, ni kuma Na maka alkawari bayan bikin ka da wani lokaci zansa Ayi bincike Indai babu matsala sai ayi komai.
Hugging mum dinshi yayi tare da fad'in babu ma matsala insha Allah my mum, Nasan zaki yima Mai martaba bayani.
Murmushi tayi tace insha Allah, kai dai kawai ka saki jiki Ayi komai dakai.....
murmushi Yarima yayi domin yasan tunda mum tace haka kaman ya gama samun Zainab dinshi ne, dan yasan koda anyi bincike bata da wani mugun hali, yarinyar dako magana kunyan yinta takeyi.....
~MARYAM OBAM~



*PAGE 18*
*GAISUWA GA DUKA MASOYA NOVEL DIN BARIKI NA FITO, HARGA ALLAH BANYI NIYAN CIGABA DA RUBUTA WANNAN LABARIN BA, BUT A RAYUWA YAU IDAN AKACE MAKA ALLAH DA ANNABI WLH AN GAMA DAKAI, YAU KODA MARINKA MUTUM YAYI YACE DAN ALLAH YA KURI KASAN CUTANKA YAYI AMMA TUNDA YACE ALLAH TOH YA KAMATA KA HAKURA, ALHMDLH DA FARKO RAINA YA BACI SOSAI AKAN ABUNDA WASU TSIRARUN MUTANE SUKAMIN, BUT DAKA JIYA ZUWA YAU NA GANE CEWA MASOYA NOVEL DINA SUNFI MAK'IYANSHI YAWA, A YAU LARABA TABAWA RANAN SAMU NI MARYAM NA DAU D'AMARA WAJAN D'AUKAN ALKALAMINA WAJAN CI GABA DA RUBUTA MUKU LABARIN BARIKI NA FITO, KUMA INSHA ALLAH BAZAN TSAYA BA HAR SAI NA DIRE, INDAI INADA RAI DA LAFIYA, MASU ZAGINA KUMA KOFA A BUD'E TAKE DAN ALLAH KUCI GABA, BARIKI DAI YANZU NA FARA, DUK WANDA BAI MISHI BA ZAI IYA BARI KAMAN YANDA NA FAD'A TUN FARKO AM WARNING OOOO COZ DIS TYM BAZAN D'AUKI NONSENSE BA DOMIN DUK ABUNDA ZAKU FAD'A SAI NA RUBUTA BAZAN BARI BA EHEM?‍♀ SANNAN INA MAI BADA HAKURI YANZU BA KULLUM ZAN DINGA POSTING BA SABODA WANI DALILI NAWA BUT ZAN DINGA KOKARI INAYI INDAI NA SAMI LOKACI*
Mum ta kalli Yarima da yake ta murmushi, itama murmushin tayi domin tasan d'an nata yayi nisa cikin son yarinyar da yake son aura, cikin ranta take wannan tunanin tace Allah ka bashi ikon yin adalci a tsakanin matayen nashi.
Tashi Yarima yayi tare da fad'in bari inje inga Usman lil sis tace yana ta nemana.
Mum tace ok ni kwana biyu Ina kake zuwa ne?
Yace mum inada wani abune da nake zuwayi yana maganan ne tare da Sosa Kai.
Murmushi mum tayi.
Fita Yarima yayi direct wajan sister dinshi ya nufa Hafsat.
tana ganinshi ta tashi da sauri tana fad'in bros kasan fah komai saida taimakon ka zamu iya, amma kana ta share mu.
Yace lil mai kuke shiryawa? tunda gani nazo ai komai ya wuce
Tace bros event din da za'ayi mun shirya komai harta kayan da bride din zata saka da wanda kai zaka saka duk an shirya.
Yace taya kukai haka?
Dariya tayi tare da fad'in ai kace mu shirya komai, tunda ka bamu power ai kasan zanyi maka komai my bros tare da saka hannunta a wuyanshi tana ja.
Dariya yayi tare da fad'in Kar kiji min ciwo plz, gobe zanje wajan princess dita.
Tace katsina zaka gobe kuma? D'aga gira tayi tare da fad'in bros bazaka iya hakuri har a kawo ta bah?
Ja mata hanci yayi da karfi, ihu ta saki mai kara tare da fad'in bros akwai zafi fah.
Yace sorry my lil
Turo baki tayi alaman bazata hakura ba
Yace lil am so sorry, yanzu gani nazo inaso mu had'a hannu muyi komai tare.
Tace yauwa bros yanzu gobe zaka katsina din?
Yace Nop ba katsina zani ba, kaduna zanje.
Tace kaduna kuma? Gidan sis zaka?
Yace so much question, na wajan kowa zani ba, wajan new bride dina zanje.
Tace new bride how?
Yace Idan aka gama wannan bikin very soon zan kawo ta
Hafsat tace what? Bros mata biyu? Kai gaskiya bros kayi hakuri, baka ga mum ita d'aya bace wajan Abba ba, kuma na tabbata gimbiya zinatu bazata ji dad'i ba.
D'an bata fuska Yarima Aliyu yayi tare da fad'in are you my sister or what?
Tace bros am your sister infact am your favorite sister.
Yace OK so support me if you are my sister, the gal that am talking about she is my choice, nd gimbiya zinatu zabin su Abba ne, ko bakya son in samu tawa zabin?
Tace inaso mana my bros kawai naga ko wannan ba'ayi ba and u r talking t.....
Yace enough Ina Usman?
.tace dazu mukai waya yace gashi nan zuwa.
Tashi yayi tare da fad'in in yazo ki fad'a mishi ya sameni tare da barin d'akin.
Hafsat tace Kai bros baka da dama yanzu ko auranka ba'ayi ba amma kana maganan wani auran, any way am ur sister Ina son abunda kake so, am in ur side......
*********
Hjy babba ne tafe yana rangwada tare da sharba hannu yana watsa su shi'a dole yana yanga, jefo mishi abu yaji anyi akai, yace na shiga uku zasu kashe ni.
Wani dan takashin uba ne wanna, yake neman kassarani ya rage min farashi.
Jin an jefo mutum kanshi ya fad'i kasa yasa Hjy babba sakin ihu tare da fad'in sun kassarani, khairat ya gani an jefota kanshi ita da wannan saurayin nata da sukai fad'a kwanaki.
Tashi hjy babba yayi yana fad'in oh ni zasu min Illa haba bawan Allah ai wannan rashin mutunci ne, taya zaka turo mace haka, gashi ka turota ta fad'o kaina innta illatani Kai zaka aureni?
Mutumin ya kalli hjy babba yace dallah Yimin shuru dan bura uba, in aureka kana gardi ta ina zan cika, oh ta duwawu K......
Hjy babba yace Kai Mlm Wlh kalleni tun daka sama har kasa kasan duk inda ri'kkiyan karuwa take mara mutunci Toni nakai, wlh Idan ka kara kirana dakai sai Nayi tsirara munci Uwar juna....
Su habib ne da jamil suka karaso suna fad'in lafiya y'ar uwa keda wa?
Hjy babba yace nida wannan mara mutuncin nake, yana magana yana nuna mutumin
Habib ya kalli mutumin dake ta faman huci kaman zaki, yace gskya Mlm baka kyautawa akan me zaka dinga fad'a da Mata kafa San mu rauni garemu, wlh wasu mazan basa tausaya mana.....
Jamil ya cafe da fad'in ni na rasa irin wannan dalili, sannan in suka kwaso guntun sha'awan su wajanmu suke zuwa, ayaba na rawa suna kad'a ta sai sun shige cikin hq suke samun sa'ida, shewa suka saki tare da tafa hannu sannan suka juya suka buga duwawu....
Mutumin ya kalli su habib da hjy babba da jamil, yace kattan banza dana hofi, kallon khairat tayi yace ke kuma zamu had'u y'ar iska fuuuuuu yayi gaba
Habib yace oh kunga dan iska mu ka gaya mana iskanci wani irin iskanci ne bamu Sani ba Mai karaman ayaba, kallon khairat tayi yace amma ke kam Kinyi Asara ni yaushe zan yarda ka dinga dukana Bayan nike d'ibe ma sha'awa, haka rannan kukayi kodai ayabar tasa babbace da kika li'ke masa?
Hjy babba yace Atoh taya ni tambaya ai wannan iskanci ne, kuma mu babu wanda bamu Sani ba.
Khairat tace Kubar dan iska ina dai dai dashi Allah yasa ya dawo yaga yanda zan Mai Dan tsinanna
Habib yace Mai zaki Mai ya wuce ki jashi d'aki ya danneki, karki kawo mana wani sabon salo, da cika baki gaba habib yayi yana rangwada
Jamil da hjy babba ma sukai gaba hjy babba tana fad'in aiko anyi Asara ni ayaba duk girmanta in naga iskanci yayi yawa ai na barta, shewa suka saki
Hjy babba d'akin bariki yayi ya Mata nocking ta tashi ta bud'e, tana hamma,.
Baki hjy babba ya saki tare da fad'in mai zan gani haka?
Bariki da bacci ke idonta tace kaman ya?
Yace amma dai bariki baki da mutunci, karfe hudu fa nace ki shirya zamu wajan alh madu.
Tsaki tayi tare da fad'in inje in mishi me, ni hjyta dan Allah ki barni in koma bacci na.
Hjy babba yace oh yau naga sabon salon iskanci, so kike mutumin nan ya daukeni karaman mace? Yanzu in baki zo munje ba zai dinga min kallon karaman mace gskya maza ki shirya muje, yana maganan yana bud'e hanci alaman bariki ta bashi haushi.
Tsaki ta kuma saki tare da fad'in bari in shirya in Naje ai abunda yake so ba samu zaiyi ba.
Hjy babba yace kyaji dashi lokacin da zaku shige ciki ku kunshe ana baki ayaba Aiba sani zanyi ba, dan Allah kiyi sauri dan appointment din hudu ya bamu.
Bariki tace toh yaushe kuma ya fara aiki da lokaci?
Hjy babba yace in Kinje kya tambayeshi
Bariki jallabiya tasa tare da yafa gyalen rigan, ta feshe jikinta da turare sannan suka fita.
Bakin titi sukai inda suka hau mota suka nufi guess house din alh madu.
Bayan sun karasa suka shiga ciki, nocking hjy babba yayi Jim kad'an aka bud'e
Alh madu ne ya bud'e kofar yana Washe baki ganin bariki yace Kaga manyan mata maganin kanana bariki kina abunda kike so
Fuskan bariki a murtuke domin tunda taga alh madu taji ranta yana baci Sosai.
Alh madu ganin fuskan bariki a murtuke yasan har yanzu tana fushi, kallon hjy babba yayi yace Bari in sallameka tunda ka kawo min abunda nake so.
Shiga ciki yayi ganin ya shiga yasa Hjy babba ya kalli bariki yace miye haka kin wani d'aure fuska kaman bakar kumurci.
Hararan hjy babba bariki tayi tace nifa gskya tafiya zanyi
Hjy babba yace dan Allah Kar kimin haka, ai wannan tozarci kike shirin yimin.....
Ganin alh madu yana nufosu yasa Hjy babba yayi shuru, mi'ka ma Hjy babba kud'i yayi tare da fad'in ina godiya sai munyi magana
Tafiya yayi yana godiya
Alh madu janyo bariki yayi dake tsaye ta tamke fuska yace haba bariki ke bakya yafiya ne? Nasan nayi laifi kuma ana fushi dani kin San rashinki kin San ya naji kuwa? Dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce ni na rasa mai zanyi ki Fara so na.
Bariki ta tureshi daka jikinta yace so fah kace wani irin so?
Yace na aure mana Wlh bariki Ina son in aureki
Tace dan Allah mubar wannan maganan raina yana baci Sosai, mai kake son fad'amin.?
Hannunta yaja sukai waje tare da rufe Mata ido tsayawa sukayi sannan ya bude Mata ido mota ta gani kiran matrix mi'ka mata key din yayi yace plz am so sorry a daina fushi dani domin bazan iya hakura dake ba.
Bariki murmushi tayi tare da amsan key din tace wow gaskiya na gode, kallon motar tayi ta rasa mai yasa kowa ya Mata kyauta bata jin wani dad'i amma yarima Idan ya Mata har cikin ranta take ji.....
Alh madu ne ya Katseta tare da fad'in ina fatan an huce yanzu? Kai ta d'aga alaman eh komai ya wuce, tace amma saina rama Marin da nasha.
Murmushi yayi tare da fad'in ga fuskanta mara Indai zaki huce.
Tsaki tayi tare dayin murmushi tace ba yanzu ba sai nan gaba.
Gira ya d'aga mata tare da fad'in muje ciki ko dan Wlh Ina mugun sha'awan ki, Kinga ayabata tunda ta ganki take harbawa.
Kallon wajan ayaban tayi tace d'an iska inda Mai babban ayaba ne da yanzu ta cika wandon amma Abu ko ganinta Banayi kuma yace a tashe take.....
Katse mata tunani yayi da fad'in muje koh.
Tace muje Ina, ai hakuri za kayi domin jini nakeyi sai na gama.
Alh madu shuru yayi amma kallo d'aya zaka mishi ka gane ranshi ya dan baci domin ga dukkan alama a matse yake.
Yace bariki dan Allah muyi a haka Wlh I.....
Tace dakata dakata dan Allah mubar wannan maganan taya zaka cini Ina jini ai zunubin sai yayi yawa, amma inada mafita muje ciki....
Binta yayi sukai ciki, ita ta tayashi tube kaya, sai da yayi tsirara ga yar karaman cillanshi a tsaye
Bariki ciro Condom tayi cikin jakarta tare da mi'ka mishi Tana murmushi tace gashi kasa sai muyi Kar kasa haka in sami ciki
Alh madu amsan condom din yayi tare da ciro d'aya a cikin kwalin ya bud'e zama yayi akan gadon d'akin ya bud'e kafa yar ayabanshi ya kamo yana kokarin sa condom din amma daka yasa sai yaga ya shige inya tashi condom saiya fad'o domin condom din yama ayaban girma
Bariki na tsaye tana kallonshi tana dan dariya ciki ciki, tare da fad'in tsohon banza ai yau duk nacinka baka cina.
Alh madu yace bariki wannan Abun babu dai dai size dina ne? Wannan yayi min girma yaki zama
Bariki tace yaki zama fah kace wannan size din sukayi kuma ko wani ayaba yana shiga Indai bata yara bane, Tana maganan tana dan murmushi kasa kasa.
Alh madu yace nidai dan Allah muyi haka Wlh marana har ya fara murdamin
Tace in kamin ciki fah, ince Sanata madu yamin ciki?
Shuru yayi yana nazari
Tace kawai bari insa a siyo kanwa kasha koh tare da d'aga Mai gira.
Alh madu kai ya kifa yana Mai jin zafi domin cikin shi ya fara ciwo dan ruwan sperm ya taru kuma yana bukatar fita
Ganin yanda yayi yasa bariki take ta dariya kasa kasa tace d'an iska an tsufa amma ana cinye y'ay'an mutane ganin yanda yakeyi yasa ta nufeshi tare dasa hannunta Tana mishi wasa da ayaban ta dad'e tana Jan ayabar tare dayi mishi tafiyar tsutsa har sperm ya fito da yawa nishi ya fara tare da fad'in Kai yau naga abu
Ganin ya kawo yasa bariki ta tashi domin taji karan wayanta, nufan wayan tayi taga Yarima na, daburcewa tayi tare dajin tsoran d'auka wanda ta rasa dalilin hakan......
~MARYAM OBAM~
Reply
#3
*PAGE 19*
Kasa d'aukan wayan tayi, harya tsinke wani kiran ne ya kuma shiga cikin wayan, tsoran d'auka take sai take ganin kaman zaiga inda take, da sauri ta juya ta kalli alh madu dake kwance yana nishi kaman jakin Kano.....
Tace zan wuce yanzu
D'ago dakai yayi dakyar yace ki bari gobe mana, ko kin kwana ai babu abunda zai faru tunda kina jini.
Tace inada uzuri ne sai yasa kuma dole inje in aiwatar dashi, tana maganan ne cikin gadara
Alh madu yace ok ai kin iya tuki koh?
Tace eh Allah yasa motar akwai mai?
Yace akwai full tank ma, d'auko mata Leda yayi ya bata yace ga ayabarki kin barta acan baki tawo da ita ba, ya kara bata wani ledan yace ga tsarabanki.
Amsa tayi tana fad'in Kai shine ka kawo min? Tana maganan ne tare da bud'e ledan, ta d'auko ayaban roba d'aya tace ngd tare da maidawa suka fita tare.
Motar ta shiga wanda sit din motar duk Akwai Leda, key ta mata tana murmushi
Alh madu yace gskya bariki ya kamata kibar gidan da kike ki dawo nan inma bakya son nan zan baki wani gidan kiyi ta zaman ki zai f......
Tace mubar wannan maganan nan gaba za muyi zan tafi.
Yace OK
Fita tayi tana tuki cikin kwarewa, sakin motar take tana sharara gudu domin Alla Alla take taje gida danta kira Yarima, dan bata son ta kirashi yaji tana hanya.
Koda bariki ta karasa gida, rasa inda zatai parking din motar tayi, domin yau sati sai kid'a akeyi Wanda kwata kwata ta manta yau akeyin wasa, dan haka daka baya ta faka motar ta d'auki ledojin da alh madu ya bata tayi cikin d'akinta, tana shiga ta ajiye ledojin tare da doka ma Yarima kira, harya tsinke bai d'auka ba, d'an jinkirtawa tayi kozai kara kira amma taji shuru kara kira tayi ba'a d'aga ba dan haka ta Fara tunanin ko lafiya, haka ta zauna a d'aki taki fita wajan wasa domin Kar Yarima ya kira Kafin ta koma d'aki kuma ya tsinke, haka taita zama shuru shuru Yarima bai kiraba, gaba d'aya duk sai taji babu dad'i ko kadan nocking taji ana mata cikin murya irinta kasala tace Waye?
Muryan habib taji yana fad'in Waye in banda ni.
Tashi tayi ta bud'e Mai kofar
Shigowa yayi yana karema d'akin kallo kaman wanda yake neman wani abu, zama yayi tare da tabe baki yace oh Aina d'auka keda wani ne a d'akin kika rufe kofa nake jin muryan ki kaman an danneki.
Bariki tace kaji dashi ....
Fuska ya murtuke yace ke dawa?
Tace dakai mana
Yace Toh ai wannan rashin mutunci ne, mai yakai mace jinsin maza, gskya ban so, ke din shine ba zaki iya fad'a ba.
Tsaki tayi tare da fad'in kyaji dashi.
Habib yace in Kinje wani ya bata miki rai ai saiki sauke musu tun a can ba'a nan ba, ana magana kina wani bo'karewa kaman budurwa taga saurayi
Bariki tace ni bama wannan ba, Yarima ya kiraka kuwa?..
Yace na shiga uku an fasa aurena yace zai kirani ne? Maiya faru badai kin bata Abu ba?
Duk a tare ya jefo mata wannan tambayan.
Tace a'a naga kiranshi ne kuma na kira bai d'auka ba, gashi har yanzu bai kira ba.
Habib yace au Ashe fushin akan soyayya ne.
Tace kaman ya?
Yace bariki son Yarima ya dad'e da kamaki, har Abun yakai danya kira baki d'auka ba sannan kin kira bai d'auka ba abun ya dameki? Wannan Shi ake kira soyayya ....
Bariki shuru tayi tana d'an nazari, domin maganan habib yana neman sata cikin damuwa again ga rashin kiran Yarima ga habib yana son sata tunani....
Habib yace wani uzurin Nasan ya ri'ke shi, amma Nasan ai bazai ga kiran bariki yaki d'auka ba.
Murmushi tayi tare da fad'in toh Allah dai yasa lafiya
Habib yace Ameen tare da janyo ledan dake gabanta Yana fad'in miye wannan kuma?
Bud'ewa yayi yaga ayaban roba da sauri ya saki sukai k'asa yace Mai zan gani? Namiji da suna Hajara
Bariki tace abunda idonki ya gani, ko kina sone in baki d'aya?
Habib yace inyi me dashi barni in mutu maza su kaini
Bariki tace inda nake sawa Kema nan zaki sa, tunda duk abu d'aya garemu.
Habib baki ya saki tare da fad'in, bana haka ance da tsohuwa tayi zina.
Bariki dariya tayi tare da fad'in kyaji dashi in banda son ganin gulma daka ganin abu a Leda sai a kama a bud'e ai gashi Kinga abunda bai dace ba.
Habib yace ah na gani kam wannan zandariya haka naga abu babba da karama Kala Kala, d'auko katuwar ciki yayi yana tabawa yace wannan ai sai takai ma mutum har cibiya
Bariki tace zo kisa mu gani
Habib yace wai miye haka ne? Naga ke burinki kiga tsiraicina? Toh niba haka nake ba, nono ne kina dashi ina dashi hq gareki shike garan, kowa yaga nasa mana, in banda sabon salon iskanci mutum saiya dinga harin na wani.
Bariki dariya tayi tace toh miye dan naga abun y'ar uwata mace, Aiba komai bane
Habib ya ri'ke kugu yace oh ni habiba yau naga takai na, bariki Wlh in baki fita hanyar tsiraicina ba zan Karta miki guguwan iskancin dake kaina.
Bariki tace oho dai koma dai miye in an isa a bud'e in gani
Habib yace bariki kodai Kema kin Fara neman mata ne? Naga kin d'age sai Kinga tsiraicina, toh inma kin Fara ni bana haka dan bana cin mata ni sai maza inji ayaba tana shiga tana fita
Bariki tace ta ina zata shiga tare da sakin dariya
Habib yace bariki Wlh zan Karta miki rashin mutuncin dake kaina yanzu,
Tace yakuri kawata, gobe yarima zai zo zamu gidan nan
Yace an gama kice mijinki zai zo gobe tare da sakin gud'a
Bariki tace au har ya zama mijina?
Habib yace insha Allah ai wannan a rubuce yake
Wani irin murmushi ta saki cikin jin dad'i Wanda bata san tayi ba, tace taya zan aureshi ba tare da wani matsala ba?
Habib yace Aina fad'a miki dattawa zamu samu, masu ruwan mutunci su zauna a matsayin iyayenki, Kinga Idan akai haka an wuce mataki na farko sannan sai a sami gida a anguwan kanawa irin dai na Talakawa a matsayin nan ne gidan ku.
Bariki tace toh Idan akai bincike fah? Kasan fah dole suyi bincike Wlh ban son a sami matsala
Habib yace ah da naga ni d'aya nake wannan Abun yanzu harda ke, gskya Yarima ya mamaye zuciyarki, karki damu nasan koda za'ayi bincike ta wajan sarkin anguwan za'ayi zan shirya komai
Bariki murmushi tayi tace Allah yasa Kar Abu ya kwabe dan Ina tsoro naga wannan Yariman kaman zaiyi bin kwakwafi.
Habib yace ai koma dai miye karki damu ni zan shirya komai Indai da kud'i ai an wuce wajan
Bariki tace hakane
Habib yace yau bazaki rawan bane?
Tace Wlh babu inda zani Kar in fita Yarima ya kirani.
Habib yace ah toh ni bari inje in dan karkad'a duwawu in girgije inji dad'in rayuwa, fita yayi
Ganin ya fita bariki yasa ta rufe kofarta tare da d'auko wayarta ta danna taga har yanzu Yarima bai kira ba, tunani ne Kala Kala suka cika ta tare da tambayan kanta kodai wani abu ne?
Kwanciya tayi dan tana fashin sallah, tunanin maganan habib take da yake ce mata soyayyan Yarima ya kamata, ido ta lumshe tana tuna haduwanta da Yarima murmushi taita saki lokaci d'aya tace gskya Yarima ya had'u, amma hakan bashi bane yake nuni da ina sonshi ba, toh mai yasa kika damu dashi Sosai haka duk wannan maganan tana yinta ne cikin zuciyarta. Jin karan wayanta alaman kira yasa ta tashi da sauri ta d'auka...
Ganin Sunan Hon salis yasa ta saki tsaki dan a zaton ta Yariman ta ne, sai kuma taga akasin haka
Har wayan ya tsinke bata d'auka ba, wani kiran ne ya kuma shigowa, d'auka tayi tare da fad'in hello
Yace bariki manya, bariki ganinki sai anyi Sa'a inma an ganki sai kinso ki zauna.
Murmushi tayi Mai kama da Ya'ke tace ya akayi?
Yace lafiya just call to say hi
Tace nagode ya abuja hope komai lafiya?
Yace lafiya sai dai I miss dat ur sexy body nd ur swt hq
Murmushi tayi tare da fad'in dama Nasan kiran kenan
Yace Toh bariki Kece ai saida haka, kin San Allah ya miki baiwa Sosai, kullum Indai mutum zai ciki ruwa zuba yake baki da bushewan hq kina da ni'ima Sosai gskya Kinji dad'i kyanshi ai mutum ya sameki ya killace ki waje d'aya, yaita cinki shi d'aya
Murmushi tayi tare da fad'in bariki ba haka take ba, inda ina bukatar hakan da baka cini ba.
Yace hakane, yaushe zan ganki ne?
Tace yaushe nabar abuja? Kai Hon salis kaima fah kana da jaraba
Yace haba bariki kina zuwa fah kika wuce kema kin San banji wani dad'i Sosai ba, inda so samu ne mu zauna harna sati d'aya ko biyu Ina baki ayaba Kinga ai in kika min haka zan gamsu Sosai
Tace uhm Toh yanzu dai zan kwanta inna samu lokaci Zanzo.
Yace godiya nake sai na jiki tare da kashe wayan
Bariki shuru shuru Yarima bai kirata ba, abun ya d'aure Mata kai tayi mugun shiga damuwa kodai an gayama Yarima wani abu ne? Kai Anya kuwa? Mai yasa Bai d'auki wayata ba Mai yasa bai kuma kirani ba? Anya ba'a sami wasu y'an iskan da suka fad'ama Yarima ko ita wacece ba? Inko hakanne tasan Yarima har abada ya barta tashi tayi ta Fara sintiri a d'aki kaman wata soja Mai parade, mai yasa ban fad'a mishi koni wacece ba tun Farko Mai yasa na mishi karya? Gaba d'aya ta kasa sukuni sai kaiwa da komawa takeyi.
Jin karan wayanta tayi alaman sa'ko ya shigo dan haka da sauri ta d'auka taga Yarima ne ga abunda yace.....
Baby are you still awake?
Da sauri tayi mishi reply da yes am awake.
Ko minti d'aya ba'ayi ba sai ga kiran yarima ya shigo wayan ta, da sauri ta d'auka tare dayin sallama
Amsawa yayi da fad'in my princess sorry u call me bana kusa
Wani irin kishi taji hala yana can wajan wacce zai aura, wata zuciyar ce tace Aiba a nan take ba ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in eyya babu komai, tace ya shirye shiryen biki
Murmushi yayi yace Alhmdlh muna tayi, Kema ya kamata kizo ki tayani
Ranta taji yana mata zafi, wato shi har murna yake zaiyi aure, harda wani inzo in taya shi, Toni miye matsayi na a......
Katse mata tunani yayi da fad'in ya naji kinyi shuru, hope lafiya?
Tace uhm Ina jinka
Yace OK ya shirye shiryen Walima? Ina fatan kin Fara inviting friends dinki koh?
Tace a'a ai kace in jira kazo mu tsara komai, dama ina jira ne kazo muyi magana ni nafi son a fasa Walima din I...
Yace OK as you wish good night, naga kaman u r tired so go nd rest gobe zan aiko miki da sa'ko tunda bakya son yin Walima din so basai nazo ba take care yana fad'in haka ya kashe wayan....
Bariki sororo tayi tana kallon wayan tana mamaki, mai Yarima ke nufi kodai yayi fushi ne?????
~MARYAM OBAM~



*PAGE 20*
Ta dad'e tana kallon wayan tare da tunanin mai yake nufi? Mai yasa zaice bazai zo gobe ba? Tsinta kanta tayi da kiranshi.....
Yana ganin kiranta ya kashe tare da kiranta baiyi magana ba.....
Tace Yarima lafiya kuwa?
Yace kaman ya?
Tace naga yanda kake magana yau, kaman kana fushi, nd kuma ni naga Banyi maka laifi ba akan maganan Walima ne K.....
Ya Katseta tare da fad'in wannan shine laifinki, you know what? Tunda nake ban taba cewa Ina son ayi abuba ace min a'ah ba, duk abunda na fad'a hakan akemin but I don't know why ke kike cemin a'ah....
Tace Yarima kayi hakuri dama naga....
Shuru tayi ta kasa magana
Yace Ina jinki .
Tace babu komai zanyi abunda kace tunda kana so inyi.
Murmushi yayi tare da fad'in good haka nake so, in nace abu a amsa min, ban son musu, ni mutum ne wanda ban cika son Ayi ta magana akan Abu d'aya ba, so plz my princess komai nace zan miki just accept it plz
Tace insha Allah daka yau komai kace Indai bai sabama Shari'a ba zanyi na'am dashi
Yaji dad'in maganan ta, yace my princess na kosa In ganki gobe I really miss you alot
Wani irin dad'i taji, tunda goben zai zo, amma saita ce cikin murya kaman namai son yin kuka ba kace baka son ganina ba
Murmushi yayi tare da fad'in ni na isa, ai bazan iyaba dole inzo inga my princess.
Tace Allah ya kaimu goben lafiya.
Ya amsa da Ameen tare da fad'in gobe a ina zan ganki? Gidanku?
Tace a'a inda ka ganni nan zamu sake had'uwa.
Yace but gobe akwai islamiya right? Har zaki iya zuwa ki koma?
Tace insha Allah, gobe ma ba zani islamiyya ba, saboda bama komai sai shirye shiryen Walima.
Yace ok Allah ya taimaka
Ta amsa da Ameen
Yace Mai za'a tanadar min?
Murmushi tayi tare da fad'in mai kake bukata?
Yace kiss.....
Kit Ta kashe wayan tana dariya tare da fad'in lallai Yarima kace wani abu, ai bazan taba nuna maka yanda nake ba.... Kiranshi ne ya kara shigowa wayanta murmushi tayi tare da d'auka
Yace haba my princess ya zaki kashe without giving me answer?
Tace Yarima banda wannan Mai kake so inyi maka?
Murmushi yayi tare da fad'in for now only kiss nake bukata sauran sai an bani ke.
Bariki tace nifa maganan abinci nake maka Tana maganan ne a shagwabance
Yace Indai na sami kiss from you am OK bana bukatar komai.
Tace Yarima good night ina jin bacci.
Dariya yayi cikin ranshi ya gane bata son yana mata maganan kiss dinne shi yasa tace Tana jin bacci, yace ok baby get ready 2moro insha Allah if I came I will get my kiss take care yana fad'in haka ya kashe wayan ba tare dajin Mai zata ce ba, bayan ya kashe wayan hotanta ya d'auko dake manne a d'akinshi yana ta Kare ma fuskanta kallo hannunshi yasa wajan lips dinta wanda ya zana shafawa yayi tare da fad'in sonki ya kamani da yawa, my princess I really love you so much you are my happiness, your love change me, sonki yasa na Fara magana Sosai how I wish Kema ki soni haka, da nace am d luckiest guy in the world.
Bariki kam tunda ta kashe wayan take wani irin murmushi Mai cike da nishad'i wanda gaba d'aya abunda Yarima yace yake sata nishad'i dajin dad'i, lokaci d'aya kuma ta gimtse fuska tare da fad'in kodai dagaske ina son Yarima ne? Kai Anya a'a kawai dai shi yasan yanda ake magana da mace ne kuma shi ba d'an iska bane, tunda yau yace Mata yana son kiss shi kawai yake bukata, sauran kuma sai an bashi ita.... Ido ta lumshe tare da fad'in Yarima na yarda da son da kake min, amma ina tsoran kasan koni wacece na tabbata bazaka aureni ba....
D'an shuru tayi tana nazari Mai yasa zan boye ma Yarima gaskiya? Anya nayi mishi adalci kuwa? Gaskiya gobe Idan yazo zan fad'a mishi gaskiya koda zai barni zan jure duk da kuwa bana son ya barni, gwara in fad'a mishi tun Kafin lokaci ya k'ure da wannan tunanin bacci yayi awon gaba da ita.......
*Yarima ne tsaye cikin fushi, bariki kuma tana tsaye ta bayanshi ya juya mata baya, tana kuka tana fad'in dan Allah Yarima kar kace ka fasa aurena danna fad'a maka koni wacece dan Allah Yarima Wlh na kamu da Sonka sai yasa na fad'a maka koni wacece Nasan zaka fahimc..... Daka mata tsawa tayi tare da fad'in keep quiet, macuciya fasi'ka, Allah na gode maka da kasa ban auri mace mazinaciya ba wacce ko wani dan iska ya gama da ita, tir da irin halinki Wlh I never hate someone in my life kaman yanda na tsaneki yanzu, I hate you bana son ganinki tafi kiban waje.... Nufanshi tayi tare da ri'ke Mai hannu tana kuka tare da fad'in dan Allah Yarima kayi hakuri Wlh bazan iya rayuwa ba tare dakai ba nas...... Tas ya sakan mata wani mari.......*
Da sauri bariki ta tashi duk ta had'a zufa, Kalle Kalle ta farayi da sauri ta tashi ta d'auko ruwa cikin karamin fridge din d'akin tasha Tana sauke numfashi dakyar tare da fad'in Allah na godema da kasa mafarki ne ba gaskiya ba...... Lokaci d'aya kuma ta fashe da kuka mai ban tausayi, Yarima Ina son fad'a maka koni wacece amma yanzu tsoro ya kara kamani na tabbata bazaka iya aurena a haka ba kuka take Sosai Mai cin rai lokaci d'aya kuma ta share hawayenta tare da fad'in bazan iya juran rashinka ba Yarima kaman yanda raina yake fad'amin in fad'a maka gaskiyan wacece niba, dole cikin biyu inyi d'aya..... Ranan dai bariki kasa bacci tayi kawai burinta gari Ya Waye Yarima yazo suyi magana duk da tana fargaba akan abunda zata fad'a Mai a halin yanzu tasan tabbas tana son Yarima tunda har ta tabbata bazata iya juran rasa shiba, haka kuma tana son ta fad'a mishi wacece ita dan tana son tayi aure tsarkakakke.
*******
Hjy Umaima ce zaune a falon hjy habiba Tana fad'in habiba Wlh bazan iya rabuwa da bariki kuke ce mata ko wa? Wlh Ina son yarinyar zan nema mata maganin aljanu Indai ta warke ai Kinga ni shar, Kai yarinyar tana da jiki Mai Kyau ga nono a tsaye.
Hjy habiba dake zaune akan kujera haulat na kwance akan kujeran tasa kanta a cinyar hjy habiba, Hjy habiba na wasa da gashin Haulat, tace lallai Umaima yanzu duk abunda ya faru baki daddara ba.
Hjy Umaima tace naji tsoro amma duk matan da nayi hulda dasu ban taba ganin wacce naji Ina Sonta ba har nake burin muyi soyayya kaman bariki ba, wlh ko nawa zan kashe zan kashe in nema Mata magani sannan in biya bukata ta.
Hjy habiba tace toh Idan aljanun suka ki fita fah?
Hjy Umaima tace dan Allah bar min mugun baki malamai manya zan samu, suyi mata addu'a, nasan komai zai wuce Kinga daka nan saita dawo gidana inda zata yarda Aida na biya sadaki ma munyi aure....
Hjy habiba tace aure? Ke kina da miji ita inta sami mijin fah?
Hjy Umaima tace AI sai yasa nace zan aureta Kinga bata babu namiji saini d'aya zata zauna a gida na kaman y'ata nifa Wlh Kinga habiba koda asiri saina mallaki yarinyar nan Wlh dan tayi min
Haulat dai tana kwance tana jinsu bata ce musu komai ba
Hjy Habiba tace gaskiya In kikai haka baki kyauta ba, taya zaki hanata aure Bayan ke kina gidan mijinki?
Hjy Umaima tace Sonta da kuma kishinta shi zaisa inyi haka, Dan bazan iya juran inga wani yazo inda take ba da Sunan love...
Hjy habiba tace lallai kam amma duk maganan da hjy Umaima take haushi take ji dan itama son bariki take tunda ta ganta kuma itama tayi alwashin saita cita, tunda haulat ta fad'a mata bata da wasu aljanu, sonda take ma bariki shiya hanata fad'ama hjy Umaima cewa bariki bata da wasu aljanu, dan ta tabbata Indai hjy Umaima ta sani Wlh sai tasa an kawo mata bariki kuma sai tayi abunda takeso yanzu tana d'an tsoro ne sai yasa take cewa zata nema Mata magani, kuma tasan hjy Umaima dabin bokaye koda ba'a d'auko mata bariki ba ita da kanta barikin zata kawo kanta dan tana hulda da malamai na fitan hankali
Haulat dai shuru ta musu amma cikin ranta tana fad'in Indai bariki ce maganin ki za tayi dan ta wuce yanda kike zato, nima kaina inda naga dama zan nemeta amma sanin halinta yasa na boye maita ta, in takamarki kud'i bariki bashi bane a gabanta......
Hjy Umaima tashi tayi tana fad'in bari inje gida inada Bakuwa ta taso daka Lagos
Hjy habiba tace kuma? Wai ke Mai yasa baki zama da mace d'aya yau kici wancan gobe kici wancan?
Hjy Umaima tace ai shine yanzu nake son in zauna da mace d'aya inna sami bariki aita isheni
Hjy habiba tace adai rage cin mata Kala Kala Kar ki d'auko Mai warin hq.
Dariya Hjy Umaima ta saki tace haba ai Kema kin San irin wanda nake ci fita tayi tana fad'in Kinga Bari inyi sauri.
Bayan ta fita haulat ta kalli hjy habiba, tace mum Mai yasa baki fad'a mata cewa bariki karya take ba, Aida kin fad'a mata bariki bata da aljanu
Hjy habiba tace kyaleta bata da alkibila
Haulat cikin ranta tace nikam zan fad'a mata danna tabbata zata bani kud'i Sosai dan naga bata da rowa, number dinta yanzu zan nema amma bazan bari mum ta sani ba....
Yau Nayi muku typing din rowa??? amma da babu ai gwara babu dad'i koh???? gobe zan biya ku ?
~MARYAM OBA


*PAGE 21*
Bariki ce zaune idonta duk sun kumbura alaman taci kuka, sannan kallo d'aya zaka mata ka gane tana bukatar bacci Sosai, amma saboda damuwa yasa kwata kwata bata ji, domin burinta shine anjima Yarima yazo, ta fad'a mishi komai taga yanda zasu kaya, wani hawaye ne ya silalo mata Mai zafi, tunawa da mafarkin da tayi jiya tayi wanda tsoro ya kamata take ganin kuma kaman hakan ne zai faru inta fad'a mishi, kaita girgiza alaman bazan iya juran rasaka ba Yarima, tashi tayi dakyar tayi toilet dan tayi wanka ko zata ji dad'i tun tana toilet take jin nocking sauri tayi ta gama wankan ta fito daka ita sai towel ta nufi kofar Tana fad'in Waye ne?
Muryan hjy babba ne yace nice
Bud'e kofar bariki tayi tana fad'in hjyta wannan uban nocking haka kaman zaki ballamin kofar
Hjy babba yace kedai bariki kin iya iskanci dama kina jin.... Bai karasa ba yayi shuru yana kallon fuskanta hannu ya fara tafawa tare da fad'in mai zan gani haka?
Tace maika gani?
Yace kodai alh madu ne ya kuma marinki? Ji yanda Fuskanki yayi sintin kaman biredi bugun k'ato.
Bariki tace Wlh babu abunda ya faru kawai bacci ne da Banyi ba, shi yasa fuskan ta kumbura.
Hjy babba tabe baki yayi tare da fad'in baki kwana wajan alh madu din ba kenan?
Tace ko d'aya ban kwana ba, tunda period nake inna zauna uban Mai zan masa....
Hjy babba yace kyasha masa ayaba mana
Bariki dariyar da batai niya ba tayi tare da fad'in wace ayaban zansha? Dariya ta kuma saki tare da fad'in dan Allah hjyta kibar maza suyi magana alh madu ai baida ayaba sai tsinke Abu yanda kasan ayaban yara, ni Wlh matarshi ma take ban tausayi, koya take dashi oho.
Hjy babba yace haka zatai ta cinye kayanta tana jin dad'i AI abincin wani guban wani.
Bariki tace tab aiko Indai ayaban alh madu ne toh Wlh babu mace Mai lafiya da zata ji dad'inta hjyta Kinga ayaban ne kuwa? Niko damai zanyi miki kwatance..... Dariya bariki ta saki tace Wlh Kaga karamin yatsa ta? Toh da kad'an ayaban alh madu ya fishi.
Dariya Hjy babba ya saki tare da fad'in na shiga uku Nayi gamo, kice ba banza ba kike gudunsa?
Bariki tace Ashe kin gane gashi babu y'an shafe shafe da tsotse tsotse sai dai kawai ya kamo y'ar ayabarsa yasa yanda kasan ya sami kayan wanki dan iskan tsoho
Dariya Hjy babba yayi yace ah toh wannan ai iskanci ne, taya yasan sarai abunshi karami ne,, kuma bazai dinga shafaki da tsotse kiba sai kawai ya Saka miki ayaba gskya da sake an Kama ango da Uwar amarya.
Bariki dariya tayi tare da cewa Toh hjyta ai na dad'e Ina fad'a miki ni yanzu aure ma zanyi in huta
Hjy babba salati ya saki tare da tafa hannu yace bariki aure dai?
Tace shifa
Yace keda alh madu din?
Tsaki tayi tace koma da Waye zaki ji hjyta lokaci nayi
Hjy babba yace adai gama rufa rufa din zai fito kuma zamu ji.
Bariki tace toh sai a Bari lokacin yayi......
Habib ne ya fad'o d'akin ganin hjy babba da bariki suna fira, yace wace wainar kuke toyawa ne haka kuke k'asa k'asa da murya
Hjy babba ya kalli habib yace Wlh dad'i na dake habiba kin cika zargi, shikenan babu daman aga mutane suna fira sai a fara zargin su.
Tabe baki habib yayi tare da gwale kafa ya zauna yana fad'in kwaji dashi, kallon bariki yayi wacce fuska take a kumbure ga ido yayi ja, yace Mai zan gani dambe kikayi da wani?
Tace Ya'ki Nayi ba dambe ba.
Habib yace ah daka tambaya? Ke kika sani ina Fata dai kin San yau kina da ba'ko saiki tashi ki shirya muje inda zamu tun Kafin lokaci ya kure, ni Mai kika dafa ne yunwa nake ji wlh.
Tace ban dafa komai ba, nima saida kayi m.....
Yace dakata Mlm ban son iskanci miye wani kayi? Mai ya had'ani da wannan Kalman ina mace
Bariki tace Kai Allah ya kyauta
Habib da hjy babba suka amsa da Ameen
Habib yace dan Allah tashi kisa kaya mu fita daka nan maci abinci dan y'ay'an hanjina har kugi suke
Kaya ta d'auka tayi toilet tasa sannan ta d'auki Wanda zata canza anjima tasa a akwati karami suka fita
Bayan sun fita Hjy babba yaga mota sabuwa fil tana walkiya yace oh ji wannan motar Mai Kyau
Bariki kallon motar tayi ita harga Allah ma ta manta da ita.... Tace Alh madu ya bani ita jiya.....
Hjy babba yace shine baki fad'a mana ba amma dai baki da hali
Tace ni nama manta da ita Wlh sai yanzu dana ganta na tuna
Habib yace bariki Anya Kema baki Fara d'an taba shaye shayen nan ba? Taya zaki ce kin manta da motar da aka baki?
Tabe baki tayi tare da fad'in saboda ban d'auki kyautar da wani muhimmanci ba S.......
Hjy babba ne ya Katseta da fad'in amma dai gaskiya bariki baki da mutunci, wannan motar Mai Kyau matrix cefa, gata Sabuwa fil da ita, mutumin nan yana sonki amma kina mishi tsiya....
Tace hjyta yanzu saboda yaban mota kike wannan abun? Bayan kin San matsalan.
Tabe baki hjy babba yayi tare da fad'in Indai da kud'i ai sai Ayi hakuri haka....
Bariki tace bashi bane damuwa ta, hjyta inna dawo za muyi magana...... Gaba sukayi ita da habib
Habib yace bariki Wai wani tsohon ne ya baki mota kike kushewa?
Tace wani Sanata ne, mai karamin ayaba kaman na jarirai yaban.
Habib yace na shiga uku Nayi gamo karamin ayaba? Kuma kaman na jarirai Toh ya yake cinki da ita?oh ni habiba
Bariki tace ci kodai gogawa dan banjinta ako ina
Habib yace tunda ya baki mota ai Kinji dad'i yanzu dai kin San yakamata kiyi taka tsan tsan dan Kar Yarima ya gane wani abu, in kuma sanatan zaki aura Toh yana kaiwa nan ya sake shewa tare da fad'in sai kuje kuyi ta goge juna, tunda baida abun kwarai
Bariki duka takai ma habib tare da fad'in Rufamin asiri, in aureshi ince ma mutane Nayi me? Wai dana bani miji babu kayan harka
Habib ya saki shewa tare da fad'in shi Yarima yana dashi?
Duka takai ma habib tare da fad'in ban son iskanci
Habib yace karki kassarani, ai gaskiya ne shi yana dashi Mai girma ko ya Kar sai Kinje kiga wacce bata Kai ta jarirai ba
D'aure fuska tayi tare da fad'in habib Wlh ka daina dan ban son ana kushe min Yarima I.......
Habib yace ke zance ma ki daina miye kuma wani habib Toh Waye habib din? Taya zaki dinga kirana da Sunan maza Ina mace karki kuma in ba zaki cemin habiba Toh ki bari ban son iskanci yana maganan ne yana bud'e hanci alaman yayi fushi
Bariki gaba tayi tana fad'in ni Nayi gaba in Kaga dama ka zauna a nan
Binta yayi yana fad'in Wai bariki Mai kike nufi dani ne wai? Kalleni sama da k'asa miye a jikin ki wanda babu a nawa?
Dariyan da bariki batai niya ba ta saki tare da fad'in taya zan sani tunda kaya Sun boye muje kowa yayi tsirara sai a gani
Habib yace Aini ba y'ar iska bace in zaki zo muje kizo muje dan zaki iya ganin yarima ya fad'o koda yaushe
Gaba sukayi Dan zuwa gidan y'an uwan bariki na karya?
********
Karfe hudu da wasu mintinoni motocin Yarima suka tsaya a kofar gidan su zainab wato bariki, message ya Mata tare da fad'in ina kofar gida
Bariki dake kwance akan tabarma taji wayanta yayi kara, d'auka tayi ta duba ganin sa'kon Wanda tun dazu take jira yasa ta tashi da sauri ta kara feshe jikinta da turare tare da shafa powder, fita tayi
Tunda ta fito idonshi ke kanta harta karaso matsowa yayi ya bud'e Mata kofar ta ciki
Tana kokarin bud'ewa taga an bud'e murmushi tayi sannan ta shiga da sallama tare da rufo kofar dan AC a kunne yake
Amsawa Yarima yayi tare da fad'in maiya sameki? Kina ciwon ido ne?
Kai ta girgiza alaman a'a
Yace Toh maiya sami idonki naga kaman sun kumbura? Ko kuma kikayi?
Tace Yarima wani mafarki nayi Wanda Yaban tsoro cikin mafarkin Wai nida kai muna fad'a har kace bazaka aureni ba saboda an fad'a maka mugayen Abu a Kai na kum........
Hannunta ya ri'ke Wanda yasa tayi shuru daka abunda tayi niyan fad'a, yace my princess bana tunanin akwai abunda wani zaice a kanki in fasa auranki Abu d'aya za kiyi wanda ko a masarautar mu babban laifi ne kuma yana d'aya daka cikin laifin Wanda Idan ka aikata dole kabar masarautar shine zina, wannan abun ne kad'ai zaki aikata na fasa auranki domin ni namiji ne mai kishi Sosai ina da kishin abunda nake so, wanda na tabbata ke bakya d'aya daka cikin masu aikata alfasha sai yasa a kullum nake kara sonki, ban kasance mazina ciba sai yasa a kullum nake ro'kan Allah ya bani mace tagari wacce ta tsare kanta daka rudin zamani
Wani hawaye ne ya silalo daka fuskan bariki wanda bata san sun zubo ba .....
Jin hannun Yarima tayi akan fuskanta yana share mata hawayen tare da fad'in baby maiya faru?? Ki daina wani tunani ina tare dake nazo jin amsa kona karbu Ashe an dad'e dayin accepting dina.
Murmushi tayi cikin sanyin jiki ba tare da tace komai ba, domin gaba d'aya maganan Yarima yasa ta fita hayyacinta tare da neman hanyan mafita, tabbas Idan Yarima yasan ita wacece bazai taba auranta ba, kenan mafarkinta gaskiya ne?.....
Katse mata tunani yayi da fad'in my princess tell me Mai kike ji a kaina?
Murmushi tayi tare da fad'in ai kace ka sami amsa
Yace eh but Ina son in kara tabbatarwa
Tace Yarima tabbatarwa ya wuce yardan da nayi za muyi aure Tana maganan ne tana rufe fuska alaman kunya take ji
Matsawa yayi kusa da kunnenta ya fara mata magana cikin rad 'a tare da fad'in I need my kiss...
Tana jin haka tayi saurin matsar da kunnenta Tana fad'in zan koma Gida
Murmushi yayi tare da fad'in yau babu inda zani har sai anyi min abunda nake so, sannan kema kina nan babu inda zaki
Tace Yarima ko gaisawa ba muyi ba.
Murmushi yayi dan yasan Tana son su canza zancen ne sai yasa tace basu gaisa ba , yace oh hakane fah bamu gaisa ba
Tace eh Ina wuni? Da fatan kazo lafiya
Murmushi yayi tare da fad'in lafiya qalau, toh mun gaisa yanzu koh?
Tace eh cikin murmushi
Yace Toh am waiting for it
Tace what???
Yace kiss
Ido ta lumshe ba tare da tace komai ba, wani irin son Yarima yake fusganta sai yau ta kara tabbatarwa da tana sonshi tunda ta ganshi taji wani irin sonshi na fusganta
Shima haka ta gefenshi wani irin sonta yake ji har cikin ranshi ji yake kaman ya tafi da ita ace yau mallakinshi ce da yafi kowa murna, daya nuna mata so Wanda bazata taba samun wanda zai Mata shiba, amma dai a kwana a tashi burinshi insha Allah zai ciki, ya tsara musu abubuwa da dama shida ita ya tanadar mata soyayya tsantsa Wanda zai nuna mata inya mallaketa
Bariki ido ta bud'e ta kalleshi ta gefen ido taga ita yake kallo, da sauri ta kara lumshe ido, tare da tunanin abubuwa da dama, lallai Idan Yarima yasan wacece ni Toh daka ranan na rasa shi, maiya kamata inyi? Hawaye ne ya silalo mata a fuska......
Janyota yayi jikinsa tare da share mata hawayen yace mai yake damunki ne yau my princess?
Tunda ya janyota jikinshi ya saka mata kanta a kirjinshi ta lumshe ido domin gaba d'aya jikinta ya mutu ga kamshin turarenshi dake dad'a tayar mata da hankali, yau ce rana ta farko da namiji ya Mata haka taji har tana sha'awa da sauri ta Fara kokarin Jan jikinta daka nashi amma saiya kara manneta dakyau
Ta gefen Yarima kam shima jinshi yake wani iri, ya rasa wani irin so yake mata, kwata kwata baya son ganinta cikin damuwa ko kad'an baya son yin nesa da ita akan dole yake tafiya ya barta, yau ne rana na farko daya kosa ayi bakinshi da gimbiya zinatu dan Ayi maganan auranshi da zainab dinshi....
Bariki ce ta katse shi da fad'in Yarima wayanka na wuta kaman ana kira.
D'aukan wayan yayi yaga gimbiya zinatu ce, murmushi yayi tare da d'auka har yanzu bariki na manne dashi yaki sakinta. Yace gimbiya Barka da yamma... Yana maganan ne yana Satan kallon bariki dake manne a jikinsa ban San mai gimbiya tace mishi ba naji yana fad'in saura kwana nawa a kawo ki kaman jibi ne koh? Tunda anan za'ayi komai.....
Bariki dake kwance a kirjinshi taja jikinta da karfi har wayan tayi kasa ta silale daka hannunshi, kallonta yake tayi yanda yaga ta murtuke fuska abun yaso ya bashi dariya amma saiya dake dama da biyu yayi hakan, wayan yake kokarin d'auka bariki kuma tana kokarin bud'e kofar, hannunta ya ri'ke Bayan ya d'auko wayan kashe wayan yayi gaba d'aya, ya kalli zainab dinshi yace Ina zaki?
Tace zani gida in d'auko Abu ne tunda naga kana waya
Yace Toh yanzu na gama
Tace ina zuwa yanzu zan dawo
Yace OK tare da sakar mata hannu,
Fita tayi tana shiga cikin gidan ta fashe da kuka, yanzu dan wacce zai aura ta kirashi nake wannan kishin shifa Idan yaji na bayar da mutunci na ga wasu mazan ya zaiyi? Kuka ta kuma saki Sosai tare da fargaban abunda zai faru in Yarima yaji wannan zancen.......
~MARYAM OBAM~





*PAGE 22*
Kuka tayi Mai isarta, sannan ta wanke fuskanta tare da shafa powder dan Kar Yarima ya gane, saida ta tsaya ta seta kanta sannan ta fita.....
Tunda ta fito yake kallon fuskanta wanda dama tunda ta shiga idonshi nakan kofar gidan, tun Kafin ta karaso ya gane tayi kuka domin idonta yayi ja, dan farar mace Indai tayi kuka sai an gane dan fuskanta zata canza tayi ja ja......
Isowarta ne yasa tunanin da yake ya kawar
Bayan ta bud'e motar ta shiga da sallama muryanta a dashe....
Amsawa yayi tare da fad'in my princess yau kwata kwata na rasa gane maike damunki? Mai yasa kikai kuka da kika shiga ciki?
Gabanta taji ya fad'i ya akai yasan nayi kuka toh kodai ya biyoni ciki ne kai Anya a'a Toh y......
Katse mata tunani yayi tare da kiran sunanta da zainab
Da sauri ta d'ago ta kalleshi dan tasan magana zai Mata Wanda yake bukatan hankalinta tunda ya kirata da sunanta....
Yace I don't know why yau kaman you are not happy, plz Idan kina da wani matsala ko damuwa let me know, ban son kiji shakkan fad'amin wani abu da kike bukata ko kunya, plz tell me maike damunki?
Muryanta na rawa tace Yarima Ina son inyi maka wata tambaya, ina son Kuma ka bani amsa...
Murmushi yayi tare da fad'in go ahead....
Tace kasan al'amarin aure yana da abubuwa da dama, yau Idan akace mutum zaiyi aure sai ayita kushe shi, ko kuma azo ana ya'da Labarin karya akan mutum yan.....
Dakatar da ita yayi da fad'in enough my princess it seem like wannan mafarkin da kikayi yasa kike wannan maganan, na fad'a miki zina ne kawai zaki aikata in fasa aurenki..... Bayan haka banga abunda zaki aikata ba ince na fasa auranki ba, sannan ina so ki sani sonda nake miki ba Wanda wani zaizo ya fad'a magana akanki bane in yarda I trust you nasan bazaki taba bani kunya ba
A hankali tace in fah wani yazo yace maka ni karuwa ce ya Z........
Yace ya isa haka ya isa yana maganan ne cikin jin haushin abunda tace, yace karki kara danganta kanki da wannan Kalman infact ma ban son ki karamin wannan maganan plz..... Let change the topic
Shuru tayi ba tare da tace komai ba, Satan kallon Yarima tayi wanda taga gaba d'aya yana yinshi ya canza alaman ranshi a jagule yake.....
Katse mata tunani yayi tare da fad'in Zainab kinsa naji babu dad'i, mai yasa zaki damu da mafarkin da kikayi haka har kike zargin wani abu? Har kike dan ganta kanki da wannan mummunan Kalman, Zainab duk Wanda ya kiraki da wannan Kalman sai Nayi karanshi dan ba haka kike ba, I trust you more than my self, ina jin kaman na sanki tun tuni karki manta tun a mafarki na Fara ganinki ban taba ganin Fuskanki ba a mafarki ba sai a zahiri na ganki sannan na gane Kece..... Hannunta duka biyun ya ri'ke yace Zainab nasan had'uwa na dake had'in Allah ne, babu wani abu da wani zaice a kanki yayi tasiri a wajena Indai ba gani nayi da ido naba, so inaso ki daina duk wani tunani akan sonda nake miki
Wani hawaye mai zafi ne ya fito mata daka ido, gaba d'aya jikinta yayi sanyi, tana son Yarima kuma tana son fad'a mishi ko ita wacece gashi ta d'auko hanyar fad'amai ya dakatar da ita, lallai in Yarima yasan wacece ita bazai aureta ba, zan Bari saiya aureni in fad'a mishi koni wacece na tabbata zai fahimce ni S........
Katse mata tunani yayi tare dasa hannunshi yana goge mata hawayen idonta, yace Zainab bana son ganin wannan hawayen naki, kina min asaransu.....
Murmushi tayi tare da fad'in na daina Yarima na daina bazan kara ba.
Hancinta yaja tare da fad'in yauwa my princess
Murmushi ta saki
Yace ya maganan Walima dinki? Mai zamu shirya?
Tace banda wani Abun cewa sai yanda kace.
Yace Nop ina son in San mai kike so..... Yauwa you never tell me what you like nd dislike
Tace Yarima komai kake so shi nake so
Murmushi yayi tare da fad'in toni ke nake so....
Dariya tayi tare da fad'in ni kuma?
Yace eh ke nake so,duk wannan abunda suke hannunshi na ri'ke da nata
Sakin hannunta yayi tare da matsawa ya d'auko wani karamin akwati ya bata yace gashi sai kiyi abunda ya dace, sannan akwai check a ciki nasa iya kudin da za'a cira amma ban sa suna ba Wanda zai cira sai yasa sunanshi, kiba ma islamiyya din, gudun mawarki....
Tace Yarima nagode Allah ya saka maka da gidan Aljanna ban San wani....
Ya dakatar da ita tare da fad'in ya isa haka my princess
Tace Yarima amma kaman hidiman yayi yawa Sosai
Yace komai na miki baiyi yawa ba, u deserve it
Tace ngd
Ido ya kura mata yana kallonta ko kyaftawa bayayi
Ganin irin kallon da yake mata yasa tayi saurin yin k'asa dakai
Hannunshi yasa ya d'ago Mata fuskanta yace my princess d'ago ki kalleni....
Ido ta rufe domin bazata iya kallon idonshi ba, dan yana mata wani irin mugun kwarjini Sosai
Ganin ta rufe ido yasa yayi murmushi tare dakai bakinshi kusa da kunnenta yace I want my kiss now, Bayan ya fad'a mata hakan yayi baya tare da kallon fuskanta yaga har yanzu idonta a rufe, iska ya hura mata a fuska tayi saurin bud'e ido, murmushi ya sakan mata idonsu duka yana kallon na juna, fuskanshi ya fara matsawa kusa da nata kaman zaiyi kissing dinta ganin haka tayi saurin rufe ido, murmushi yayi yakai mata peck a goshi jin a goshi yayi mata yasa ta sauke ajiyan zuciya har yana ji, baya yayi tare da fad'in I don't want the kiss now
Kallonshi tayi suka had'a ido da sauri tai k'asa dakai
Murmushi yayi yace wannan kunyan yayi yawa but very soon zan rage miki shi
Murmushi tayi ba tare da tace komai ba
Yace Zainab very soon you will be mine
Ganin taki magana yasa yace bari inzo mu wuce tunda my princess ta k'osa in tafi
Da sauri tace nifa bance haka ba...
Murmushi yayi yace kina son in zauna?
Murmushi tayi tare da fad'in wannan tambayar..
Sai kuma tayi shuru
Yace Ina ji fad'a min?
Tace Mai zance?
Murmushi yayi yace say you love me
Itama murmushin tayi tare da fad'in yaushe zaka tafi?..
Dariya yayi yace oh saboda karki fad'a kike korana koh?
Tace a'a nifa ba haka nake nufi ba
Yace anyway ya kamata inzo in gudu naga yamma yayi Sosai gashi an kusa kiran sallah magrib...
Tace toh ka Bari in kukai sallah saiku tafi.
Yace OK my princess, yace banga mutumina ba yau?
Tace habib?
Yace eh
Tace baya nan amma zaka iya ganinshi ya fad'o yanzu
Yace OK.... Dan shuru yayi Kafin yace naso inzo saukan ku but I will try in samu inzo
Tace a'a Yarima basai kazo ba, ka Bari kawai duk abunda akayi zan turo maka, ranan fah shine Washe garin auranka kaga karka shiga hakkin amarya
Idonshi na kanta yace Kema ai tawa ce, sannan Idan abun murna ya sameki dole inzo in tayaki
Tace Yarima plz basai kazo ba Wlh na yafe maka, abunda bazan so ya faru akaina ba banso Ayi ma wata akai na
Yace really?
Tace eh
Yace Sai yasa nake sonki, but amma duk da haka Zanzo
Tace shikenan tunda haka kace, but Ina son Yarima na ya zama mai adalci, tunda ni nace na yafe
Murmushi yayi tare da fad'in shikenan Yarima dinki zaiyi adalci insha Allah tare da ja mata hanci
Tace akwai zafi fah
Murmushi yayi yace am so sorry my princess, jin ana kiran sallah yasa ya fita dan yayi sallah
Itama gidan ta shiga tare da ajiye jakan da Yarima ya bata, zama tayi tana tunanin firansu Tana murmushi, Yarima I promise ranan daka aureni zan fad'a maka koni wacece Bazan bari ka aureni ba sai Nayi istabra'i zama tayi tana ta tunani dan tana fashin sallah, karan wayanta yasa ta d'auka ganin Sunan Yarima tayi ta danna tare dakai wa kunnenta
Yace come out in ganki mu kama hanya
Tace OK tare da kashe wayan tana murmushi fita tayi a waje ta ganshi a tsaye
Inda yake taje yana ta murmushi a tsaye suka tsaya yace my princess zan wuce sai yaushe kuma?
Tace sai Bayan bikin ka
Murmushi yayi yace bazan iya ba, Kema kin sani
Tace Yarima daka jibi fah zaku Fara abu
Yace how did you know?
Tace naji Ai kana fad'ama amaryanka
Yace hakane na k'osa ma a kawo ta, yana maganan yana kallon bariki
Ganin ta d'an bata fuska yasa yaci gaba da fad'in bari inje in samu muyi waya ma....
Gaba tayi tana fad'in saida safe tana fad'in haka tayi cikin gidan
Murmushi yayi tare da girgiza kai kiranta yayi amma taki d'auka
Message ya Mata tare da fad'in haka za muyi sallama din?
Ganin batai reply ba kuma bata fito ba yasa ya shiga mota yace suje, kara tura mata message yayi yace ok na tafi kin San hanya zamu kama but kinsa na tafi ba tare da munyi sallama Mai Kyau ba, may be ma wannan ne last maganan mu......
Tana ganin message din ta fito da sauri amma ina motocin sunyi gaba...
Yarima yana kallonta murmushi yayi tare da fad'in I love you my princess
Bariki komawa tayi ta doka ma Yarima kira amma yaki d'auka, message ta tura mishi Tana fad'in plz pick my call I need to talk to you
Yarima yana ganin sa'kon yayi murmushi tare da kashe wayan dan yasan zata kara kira kuma bazai d'auka ba har sai yaje gida, domin bazai iya waya da princess dinshi ba a gaban driver domin sarautar shi bazai Bari driver yaji Kalan kalaman da zaima baby dinshi ba
Bariki kara kira tayi taji wayan a kashe kanta taji ya Sara, jiki a sanyaye ta had'a kayanta tabar gidan dan zuwa d'akinta, tana zuwa d'aki ta ajiye kayan tare da had'a tea tasha, jakar da Yarima ya bata ta bud'e kud'i ta gani makil da yawa dubu d'aya d'aya bandir bandir har guda ishirin million biyu kenan, ido ta d'an zare tana mamaki check din ta d'auka shima taga million uku ya rubuta, a hankali tace Yarima kud'in yayi yawa har 5mil, hawaye ya zuban Mata tace yanzu duk wannan Abun karya nayi maka ka d'auki wannan kud'in kaban, ba tare daka nemi jikina ba lallai Yarima inna Bari na rasaka Nayi babban rashi, duk yanda zanyi dole In boye koni wacece har sai ka aureni zan fad'a maka Nasan zaka fahimce ni, wani hawayen ne ya kuma zubo mata....... Muje zuwa muga ko Asirin bariki zai rufu ko kuma akasin haka
~MARYAM OBAM~
Reply
#4
*PAGE 23*
Kuka tayi Sosai lallai Yarima shine mai Sonta na gaskiya, duk namijin da zai maka hidima ba tare daya nemeka ba, shine masoyinka, mazan yanzu basa abu dan Allah sai dai in Sun miki Suma suna so kiyi musu, mata Kwadayi maza kuma shegen sha'awa, daka ya baki abu kin amsa in baice miki wani abuba toh gobe zaice dan ba'a banza yayi miki ba, wannan shi ake kira trade by barter, wani irin son Yarima yake kara shigarta, ido ta lumshe mai yasa na kasa fad'a ma Yarima gaskiya? Saboda ina tsoran in rasa shi, saboda ina sonshi..... D'aukan wayanta tayi da sauri ta kira Layin Yarima amma still switch off, d'an shuru tayi tana tunani kallon lokacin data kirashi tayi dazu taga wajan 39mnt, tace ya isa ace yakai gida yanzu coz daka kaduna zuwa Zaria 30mnt ne, kara kira tayi amma a kashe tayi mugun shiga damuwa, mai yasa Yarima ya kashe waya Bayan yasan zata kira, sannan yasan sa'kon daya tura mata dole hankalinta zai tashi, gashi na kira yaki d'auka daka karshe ya kashe waya..... A hankali ta furta Yarima plz ka kunna waya ina cikin damuwa....
Yarima Aliyu Bayan sun karasa direct masallaci yayi cikin sauri dan yin sallah isha'i, duk da sanda suka isa an idar da sallah din, direct gefenshi yayi toilet ya fad'a yayi wanka sannan ya fito yasa jallabiya, falo ya fita inda yaga an jera Mai abinci zama yayi kuyangi suka zo suka suba Mai sannan suka bar wajan, Fara ci yayi yana cikin cin abinci saiga usman d'an waziri ya shigo
Usman zama yayi kusa da Yarima yana fad'in Wai kwana biyu Ina kake zuwa ne haka?
Yarima baiko Kalli usman ba balle yasa ran samun amsa.
Usman bai damu da hakan da Yarima yayi mishi ba dan dama yasan hali, inda Sabo ya saba, ganin Yarima bazai yi magana ba yasa yaci gaba da fad'in Yarima ya kamata ka rage fita kasan Idan gimbiya tazo jibi maganan fita ya Kare sai kuma Bayan aure....
Yarima ajiye spoon din dake hannunshi yayi tare da fad'in akan wani dalili?
Usman yace domin haka shine al'adan masarautar
Yarima yace thank god al'ada ce ba addini ba, da za'a rufe mutum a hanashi fita like a prison person
Usman murmushi yayi tare da fad'in Yarima kasan wannan masarautar bata wasa da al'ada domin an dauketa da muhimmanci, kuma ina mai baka shawara daka bi wannan al'adan Indai bason ganin fushin Mai martaba kake ba
Yarima Aliyu tashi yayi tare da fad'in nifa ban son takura a Bari inji da wannan auran da ake kokarin cusa min mana haba kodan Anga nayi shuru
Usman yace shurun shine Alheri Yarima, kuma ina mai baka shawara daka girmama zabin da iyayenka suka maka, Indai kana son ganin farin cikin su, kuma kana son Kaga dakyau
Yarima Aliyu yace naji zaka iya tafiya
Usman yace Allah ya huci zuciyar Yarima, dama nazo ne akan kazo muje Kaga gefen ka, domin ance tunda aka fara aikin baka le 'ka ba, ya kamata kazo muje ka gani in yayi maka
Yarima Aliyu yace basai Naje ba, komai akayi yayi dai dai
Usman yace Yarima Mai martaba da kanshi yayi min magana akan muje in kaika ka gani.
Jin umarnin mai martaba ne yasa Yarima fad'in muje
Fita sukayi har zuwa gefen da akama Yarima dan gajeren ginin gidan sama, tsarin ginin ya had'u falo suka fara shiga wanda yana da girma Sosai, kofofin da suka gani a falon suka bude bedroom ne guda biyu a k'asa da kuma kitchen da dinning area, sai sama kuma d'aki uku ne da falo d'aya, ko wani d'aki yana da girma Sosai gidan dai yayi kyau Sosai
Usman yace ya Kaga gidan ina fatan yayi maka kyau
Yarima yace babu laifi
Usman yace gobe za'a zuba kaya domin da mai martaba yaso Asa sarkin katsina yace abarshi domin shi zai saka komai, duk da Mai martaba ya nuna a barshi amma sarkin katsina yace yariga yasai komai, d'azu masu deco suka zo suka duba komai gobe zasu zo su saka kayan
Yarima bai ce komai ba sai waje da yayi...
Ganin haka usman ya bishi yana fad'in Yarima gaba d'aya kayan da zaka saka an kammala su, ranan da gimbiya zata zo nan akwai kayan da zaka sa....
Tsayawa Yarima yayi tare da kallon usman yace akan wani dalili? Kayan da zansa ma sai an zaba min? Ni Mai yasa za'a kawo ta jibi, a Bari sai an d'aura auren mana
Usman yace Indai zaka auri y'ar gidan sarauta toh dole haka za'ayi wacce ba y'ar gidan sarauta bace za'a kawo ta Bayan an d'aura aure
Yarima yace I don't know why kuke d'aukan al'ada kaman addini
Usman yace haba Yarima ai dad'i ya kamata kaji, gimbiya ce fah za'a kawo maka
Yarima bai kulashi ba yayi gaba abunsa
Usman dariya yayi dan yasan Yarima baya son auren kawai dauriya yake
Yarima na shiga d'akinshi wayanshi ya kunna, yana kunna wayan sa'ko ne sukai ta shigowa bud'ewa yayi yaga na mutane ne Kala Kala sai kuma na princess dinshi, nata ya shiga ya fara karantawa.....
Yarima kasan hankali na a tashe yake? Ka d'aga min hankali shine ka kashe waya dan Allah Yarima ka kunna waya bazan iya bacci ba yau har sai...... Bai karasa karanta message din ba kiranta ya shigo
Murmushi yayi tare da kashewa sannan ya kira ta....
Tana ji ya d'auka ta fashe mishi da kuka
Yarima hankalinshi yayi mugun tashi dan jin Zainab dinshi na kuka
Yace my princess what happen? Plz stop it.
Batai magana ba sannan bata daina kukan ba
Ido ya lumshe dan baya son kukanta ko kad'an, yace tunda ba zaki shuru ba gani nan zuwa yanzu
Da sauri tace ni karka zo, kasan zan damu shine ka kashe waya kasan tun yaushe nake cikin damuwa, dan Allah Yarima karka karamin irin haka bazan iya jura ba Ina Sonka Yarima ban son wani abu ya sameka n.... Shuru tayi cikin jin nauyin abunda taita fad'a gashi ance magana zaran bunu
Yarima kam jin kalmanta na karshe yasa shi jin wani irin dad'in da bai taba jiba, ina Sonka Yarima, ban son wani abu ya sameka, murmushi yayi tare da fad'in ina jinki....
Kit ta kashe wayan domin wani irin kunya taji, tana kashe wayan ta Fara dukan kanta kai na kwafsa... Shuru kuma tayi tana mamaki yau itace take jin kunya dan tace Tana son wani, ikon Allah ita da take tubewa tsirara gaban namiji duk bata ji kunya ba sai dan tace Tana son Yarima. Kai gaskiya Yarima kai daban kake Sonka a jini na yake.
Yarima kam jin ta kashe wayan yasa ya saki wani irin murmushi mai cike da farin ciki kara kiranta yayi....
Ido ta bud'e dake lumshe tare da d'auka bata ce mishi komai ba
Yarima yace kara fadamin abunda kika ce d'azu
Tace Mai nace ni na manta
Yace oh I see, bari in tuna miki...
Da sauri tace Yarima saida safe bacci nake ji
Murmushi yayi dan yasan so take ta zille bata son ya tuna mata... Jin ana mishi nocking yasa yace ok baby good night dream about me, nd tell me tomorrow yana fad'in haka ya kashe wayan tare da tashi dan yaga Waye ke mishi nocking
Bariki bayan ya kashe wayan, murmushi tayi tare da fad'in ina Sonka Yarima gaba d'aya kasa na canza daka abunda na fito ina fatan kaima zaka amshi kaddara Kar kaki amsa kaman yanda akaki amsanta a baya hawaye ne ya zubo mata ..... Ganin tunanin da bata son yi yana son tayi shi yasata tashi tayi waje dan bata son tunawa da baya ko kad'an
Yarima bayan ya bud'e kofa sisters dinshi ya gani su duka, wani irin murmushi ya saki cikin jin dad'i tare da fad'in saukan yaushe?
Hafsat tace bros tun dazu suka zo, suna ta jiranka baka dawo ba
Salamatu tace wai ina kaje ne
Yace Kai sis wannan tambayar ai sai ku Bari a gaisa dariya duka suka saki tare da shiga falo din suka zauna
Yarima kallon y'an uwanshi yake yana jin dad'i, yau gasu su duka sun had'u, rukkaya, salamatu, Fatima, nd lil Hafsat dinshi, yarima yace shine kuka zo da wuri haka?
Fatima tace bikin fah saura kwana biyar Aini da naso inzo tun yana sati biyu
Dariya Yarima yayi Sosai kaman ba shiba, yace sai kace Kece maman ango ba
Tace ai yayar ango kaman uwa ce
Yarima murmushi yayi
Zama sukayi suna ta fira cikin so da kauna tare da tsara irin abubuwan da za ayi duk da dama sun shirya komai,
Shidai Yarima jinsu kawai yake dan baya son ana firan bikin kwata kwata
*******
Katsina
Gefen amarya wato gimbiya zinatu Anata shirye shirye Sosai musamman ma ita amaryan inda take ta gyaran jiki
Gimbiya zinatu ce a d'aki daka ita sai wata kawarta kallo d'aya zaka ma kawar ka gane itama suna da sarauta domin yana yin shigarta da kuma yanda takeyi alaman akwai giyan sarauta akanta, y'ar sarkin bauchi ce yarinyar gimbiya Amina
Kallonta gimbiya zinatu tayi tace my love kina ganin duk abunda na tsara zai bada matsala kuwa?
Gimbiya Amina tace bana tunani amma Idan kika wuce gonarki zai iya bada matsala dan haka kiyi taka tsan tsan
Murmushi gimbiya zinatu tayi tace karki damu, baza'a samu matsala ba, tare da d'aga ma gimbiya Amina gira
Gimbiya Amina wacce take magana kaman bata son yi tace ina fatan haka, dan Idan aka sami matsala daka Wajanki toh karki ce ban fad'a miki ba
Murmushi gimbiya zinatu tayi tace, haba haba ai ko d'aya na iya taku na
Gimbiya Amina tace da sauranki dai domin naga kina ta rawan kai nidai ki kiyaye tana fad'in haka ta tashi tayi toilet dan tayi wanka
Ganin ta shiga toilet yasa gimbiya zinatu fad'in my love ko rigima..... Toh fah wannan wani abu ne ake cewa gimbiya tayi taka tsan tsan????
**********
Gaba d'aya masarautar Zazzau ta kidime wajan hidiman bikin tilon d'anta guda d'aya wato yarima Aliyu d'a d'aya namiji a wannan masarautar mai albarka
Yau za'a kawo gimbiya zinatu cikin wannan masarautar ita da y'an uwanta har sai Bayan an d'aura aure zasu wuce abar amarya a nan, an ware musu gefe guda .
Yarima ne zaune akan gadon d'akinshi yana ta faman yin tsaki ga kayan da zaisa an ware Mai, gashi yana ta kiran gimbiyarshi Zainab wato bariki taki d'auka message ya Mata tare da fad'in
Pick my call
Reply ta mishi da fad'in
Sorry I can't pick your call now har sai bayan bikin ka karmu shiga hakkin amarya
Yana karanta message din ya buga hannunshi biyu domin yana bala'in son jin muryanta, gashi daka yau babu inda zashi har sai an d'aura aure, tashi yayi tare da fad'in Indai bazaki d'auki wayana ba dole In Karya wannan al'adan inje in ganki tunda ba addini bane.... Shuru kuma yayi ance gimbiya nan da 30mnt zasu karaso kuma shi zai tarbeta... Dan shuru yayi yana nazari d'aukan key din mota yayi daka gani shi kadai zai fita yace I have to see my princess
~MARYAM OBAM~


*PAGE 24*
Fita yayi ya bud'e kofarshi ganin fadawa a wajan yasa yayi tsaki, domin ya tabbata bazasu Bari ya fita shi d'aya ba and inya fita dasu akwai matsala, dan shuru yayi sannan ya dake tare da fitowa,
nan suka zube suna gyara kimtsa Allah ya taimaki Yarima Mai jiran gado takawarka lafiya.....
Dakatar dasu yayi alaman ya isa, gaba yayi suka tashi suna kokarin binshi ya dakatar dasu tare da fad'in bana bukatar ku bini.
kansu na k'asa suka amsa da fad'in komai Yarima yace dole mubi
Murmushi yayi cikin jin dad'i tare dayin gaba, mota ya shiga kiran VENZA gaba d'aya motar tinted ne baka ganin wanda ke cikin motar saboda tinted din but na motar na ganinka, harya tada motar saiga
Usman nan kaman daka sama bud'e motar yayi ya shiga, tare da fad'in ina zaka? Gimbiya ta karaso kai ake jira
Yarima Aliyu tsaki tayi tare da kashe motar ya fita cikin takaici
Ganin ya fita yasa usman binshi a baya
Direct d'akinshi ya shiga kayan da akace shi zaisa in gimbiya tazo shiya sa, sannan ya fito a falo yaga usman baiko kulashi ba yayi waje abunshi
Ganin haka yasa usman ya bishi a baya yana murmushi.
Koda Yarima ya fito fadawa suka bishi direct wajan motocinshi ya nufa suka bud'e Mai ya shiga, usman shima da sauri ya shige aka ja dan zuwa gidan sarkin katsina dake nan domin suje su tawo dasu.
Koda suka karasa duka mutane suna mota, gimbiya ce ta fito fadawa suka mata Iso har motar da Yarima Aliyu yake ta shiga ta zauna a baya, usman kuma ya koma wata motar
Gimbiya zinatu Bayan ta shiga ta kalli Yarima cikin murmushi tare da fad'in wow my handsome....
Ido ya rufe cikin takaici, jiba yanda take abu a gaban driver
Jan motar akayi suka fara tafiya, hannunta tasa cikin na Yarima
Kallon hannun yayi tare da kallonta ya watsa mata wani irin kallo da sauri ta cire hannunta ganin irin kallon da yayi mata, ganin yanda ya d'aure fuska yasa taji ya bata tsoro yasa ta kame bakinta tayi shuru
Bayan sun karasa masarautar tasu, aka bud'e musu Mota suka fito, su mum ne a tsaye dasu fadawa domin tarban su, gimbiya da Yarima suka fito tafiya suke a tare har inda aka ware musu, wajan babba ne gefen gimbiya da kawayenta babba ne sannan gefen danginta shima daban, Bayan gimbiya zinatu ta shiga ciki zama tayi Yarima fita yazo....
Tayi caraf tace Yarima ba yanzu zaka fita ba sai wani ya shigo
Yace Aiba gadinki aka bani ba yana fad'in haka yasa Kai ya fita a falo yaga su mum suna kokarin shigowa ciki
Mum ganin ya fito tamai wani irin kallo alaman ya koma, ranshi a jagule dole ya koma ciki, tare suka shiga gimbiya zinatu gaida mum tayi cikin girmamawa
Mum amsawa tayi tare da fad'in tubarkallah, su Hafsat zama sukayi suna dan Jan gimbiya da fira duk da tana yi tana d'an jin kunya kaman dagaske, mum ita da Yarima suka fita
Mum d'akin yarima sukayi tace Yarima Wai mai yake damunka ne? A haka kake son in bari ka kara aure jiba yanda kakema wannan ma Anya zakai adalci kuwa?..
Da sauri yace mum kiyi hakuri, yau raina a bace yake amma ai kin San your son zaiyi adalci mum
Murmushi mum tayi tace waya batama Yarima rai?
Dan shuru yayi Kafin yace mum Zainab taki picking calls dina, wai sai Bayan biki na, gashi babu inda zani Har sai an d'aura aure
Murmushi mum tayi danta gane itace wacce d'an nata yake so, tace bani number dinta in kira maka ita..
Kaman yana jira da sauri ya karanto ma mum number din, dialing mum tayi ringing biyu bariki ta d'auka tare dayin sallama dan tunda taga number din take tunani dan taga special number ne sai yasa tayi sallama
Amsawa mum tayi tare da fad'in my daughter, Yarima ya kawo karanki kinki d'aukan waya.
Jin haka yasa ta gane mum dinshi ce, da sauri ta gaida mum cikin girmamawa.
Amsawa mum tayi tare da bama Yarima wayan sannan ta fita
Yarima yace my princess do you know how worry I am right now? Wannan wani irin punishment ne haka? Kin San zan shiga damuwa Sosai na rashin jin muryanki
Bariki tace shine kasa mum ta kirani koh?
Murmushi yayi tare da fad'in Aida Nasan hakane dama tun dazu na fad'a mata, Zainab am so worried about you, harna fito Zanzo aka kirani....
Tace Yarima amma kace bazaka fita ba sai Bayan aure koka manta kace haka al'adan yake?
Yace ban manta ba, dama Nasan saboda kina tunanin bazan zoba yasa kika 'ki d'aukan wayana, ai inda Banyi magana dake ba yau Toh da komin dare sai nazo na ganki
Murmushi tayi
Yace I miss you my princess, ya shirye shiryen Walima?
Tace Alhamdullilah muna tayi, ga Kai yayi zafi, sai naga anyi an gama Kafin in huta.
Yarima yace Allah ya taimaka, gaskiya Kina bukatar hutu
Tace hakane idan muka gama zanyi tayin bacci har na sati d'aya in kashe waya na in huta
Yarima Aliyu yace joking, ban yarda da kashe waya ba
Murmushi tayi tare da fad'in ina amaryan mu?
Yace Tana nan yanzu ma zani in ganta.
Bariki tace uhm toh sai ka dawo Tana kokarin kashe wayan....
Yace karki kashe min waya ban gama magana dake ba..
Tace Yarima amarya na jiranka fah
Yace I know ita da zamu kwana gida d'aya
Bariki wani abu taji ya tokare mata a rai, amma saita dake tace uhm
Yarima jin tayi shuru yasa ya canza maganan da fad'in my princess very soon za'a turo gidanku so plz next ganin da zan miki a gidanku nake son in ganki, tunda har kin amince min inaga dan nazo babu wani laifi, sannan a ranan da Zanzo Zan nemi izini wajan baba
Tace Allah ya kaimu lokacin da zaka zo
Ya amsa da Ameen tare da fad'in my wife to be insha Allah
Murmushi tayi cikin jin dad'i
Sun dad'e suna fira cikin so da k'auna Kafin sukai sallama, tare da fad'in inya kirata ta d'auka ko ya fad'ama mum, dariya tayi tare da fad'in zan d'auka
********
Hjy habiba ce zaune daka ita sai rigan bacci haulat kuma na kwance akan cinyarta tana danna waya
Wayan hjy habiba dake ajiye kusa da ita ya fara kara, d'auka tayi taga son da sauri ta d'auka tare da fad'in ya naga number dinka na Nigeria?
Dariya yayi tare da fad'in mum Ina airport plz turo a d'auko ni.
Hjy habiba tace what a surprise, Bari in turo yanzu tashi tayi tana fad'in haulat tashi kisa kayan mutunci d'ana ya dawo yanzu za'a dauko shi a airport.
Haulat tace wow mum kice bros dina, tashi tayi itama ta nufi toilet dan tayi wanka dan basu dad'e da gama she'ke ayarsu ba suka zauna a nan
Hjy habiba tasa aje a d'auko mata gudan d'an nata daka airport inda itama tayi wanka tasa riga da zani na atamfa ya Mata kyau dan dama tana da kyan jiki, zama tayi a parlour tana jiran zuwan d'an nata...
Haulat ce ta fito itama cikin wata doguwar rigan less dinkin yayi mata d'as a jiki tayi kyau Sosai nufan hjy habiba tayi tare da manna mata kiss a baki
Hjy habiba taja baya tare da fad'in a'ah dakata mubar wannan abun sai a cikin d'aki any moment d'ana zai iya fad'owa so ya kamata mu dinga taka tsan tsan
Haulat tace Kai mum naga kin min kyau ne dana ganki harna Fara sha'awanki so nake miyi love plz mum
Hjy habiba tace sorry my daughter Bari farhan yazo inya shiga d'akinsa sai muje muyi abunda za muyi
Haulat tace ok mum
Suna cikin fira saiga wani saurayi ya shigo falon
Da sauri hjy habiba ta tashi ta nufeshi tare da rungume shi tana fad'in welcome son
Yace mum I really miss you tare da kara rungumeta
Idonshi ya sauka akan haulat dake tsaye tana ta murmushi, ido ya kura mata na wani lokaci sannan ya d'an saki mum dinshi tare da fad'in mum Bakuwa kikayi?
Hjy habiba tace eh sun tare da fad'in haulat ga farhan
Haulat tace sannu da zuwa
Murmushi ya sakan mata tare da fad'in yauwa nagode
Hjy habiba janshi tayi sukai sama direct d'akinshi suka nufa, suna shiga yace Kai mum wannan yarinyar tana da kyau Sosai
Hjy habiba bata fuska tayi tare da fad'in toh inma kana tunanin wani abu ka Bari domin bikinta ya kusa
Dariya kawai yayi sannan ya shiga toilet dan yayi wanka
Ganin ya shiga toilet yasa Hjy habiba fita danta jirashi a dinning yazo yaci abinci,
A falo taga Haulat tana waya tana murmushi tun Kafin ta karasa ta d'aure fuska domin ganin yanda take wani murmushi, kusa da haulat taje tana fad'in ke dawa kike waya?
Kashe wayan tayi tare da fad'in mum nida wani guy dina ne
Hjy habiba tace OK dan a zaton ta haulat na waya da wata mace ne sai yasa take wani kanne murya
Farhan ne ya fito cikin Kananan kaya yayi kyau Sosai dan dama babu laifi yana da kyau dogo ne bashi da jiki Sosai ga idonshi manya......
Kallon haulat yayi wacce take danna waya yace Mata haulat come let eat together
Tashi tayi suka nufi dinning din Wanda hjy habiba ke zaune na jiran fitowan nashi
Hjy habiba ce ta zuba mai abinci, Fara ci yayi yana yi yana kallon haulat duk hjy habiba na Lura da hakan wanda take ganin ya kamata ta d'auki mataki tun da wuri.... Hmmm muje zuwa dai
*******
Yau ake shirya mothers day Wanda mum din Yarima ce ta had'a, a cikin masarautar za'ayi, karfe biyu na rana aka saka mutane har Sun Fara hallara
Amarya ce cikin wani shegen less Wanda kallo d'aya zaka masa kasan Mai shegen tsada ne, anyi mata kwalliya na Kece raini babu laifi tayi kyau Sosai, bayan an gama shiryata da zata fita aka saka mata wata alkyabba akan kayanta nan kawayenta suka jeru gaba kuyangi baya ma kuyangi har wajan da aka tanada dan zaman amarya.
Yarima Aliyu kam yana gefenshi cikin bedroom dinshi shida usman falon abokananshi ne, Usman dake zaune a gefe yace plz Yarima ka tashi ka shirya mana kasan zamu je muyi mata koda 5mnt ne sai mubar wajan plz ka tashi ka shirya K...... Kiran mum din Yarima cikin wayar usman shine ya Katse Mai magana tare da fad'in Kaga mum ce ka tashi muje
D'auka usman yayi ban San mai mum tace ba naji yana fad'in ga munan ranki ya dad'e
Usman kallon Yarima yayi yace mum tace maza maza muzo yanzu
Tashi yayi rai a jagule ganin ya tashi yasa usman fita danya bashi waje ya shirya
Yayi wajan 30mnt sannan ya fito cikin wata Shegiyar shadda tare da malin malin ba karamin kyau Yarima Aliyu yayi ba kamshi kawai ke tashi ganin fitowanshi yasa abokananshi suka tashi dan tafiya wajan mothers day din tun a nan wasu suka fara d'aukanshi hoto, suna fita fadawa suka fara kirari har wajan mothers day din suka je, inda Yarima ya zauna kusa da amarya wato gimbiya zinatu, sunyi matukar kyau Sosai ana ta d'aukansu hoto
Nan aka saka wa'ka inda aka bu'kaci amarya da ango su fito, Yarima tashi yayi inda suka jero tare gimbiya ta sa'kale hannunta cikin na Yarima har filin inda za suyi ranan inda suka fara rawa tana manne a jikinsa, duk da Yarima yana dan basarwa baya son yi, nan abokananshi suka fito suna musu spraying, kawayenta ma Suma suka fito suna musu liki, abun dai gwanin sha'awa ana ta d'auka a hoto har y'an gidan tv Suma sun zo suna d'auka, Anata watsi da naira kaman ba gobe
Yarima ko 1hr baiyi ba yabar wajan ya samu ya silale ango ya gudu sai a bokanan ango kawai, ganin Yarima baya wajan yasa Suma suka bar wajan
Yarima d'akinshi ya shiga inda ya kira bariki har sau uku batai picking ba, yace where did she keep her phone ?
K'ara kira yayi amma still batai picking ba jin karan bud'e kofarshi yasa bai kara kira ba friends dinshi ne suka shigo suna fad'in saika tafi babu wanda ya Sani
Shuru yayi ba tare daya tanka musu ba danshi rashin d'aukan wayan zainab yana sashi cikin wani hali
Bariki kam tana kallon kiranshi taki d'auka domin wani irin azabban kishi take ji, danya fad'a mata yau za suyi mothers day tasan muddin ta d'auka sai taji wani abun ta rasa mai yasa ta kasa controlling kanta tana matukar kishin Yarima, wani hawaye ne ya zubo mata tare da fargaban duk ranan da Yarima yasan tana bin maza ta shiga uku, kirgawa ta farayi rabonta dana miji tace dole ina gama istabra 'I muyi aure karya ja wani lokaci Kafin a sami masu bakin jaba su fad'a ma Yarima ya fasa auranta, tunawa tayi sanda yake fad'a mata zina kawai zaki aikata in fasa auranki.... Lallai Yarima in yasan nabi maza bazai aureni ba, dole insa Ayi bikin da wuri in yaso Bayan bikin zan fad'a mishi komai da baki na tabbas dole auran ya zama na sirri ba kowa zai san da auran ba sai an d'aura a hankali ta furta karuwanci baiyi ba yaune rana ta farko da tayi data Sani tare da biye ma zuciyarta data ingizata tace mai yasa na yanke hukunci cikin fushi kuka ta saki mai taba zuciya .....
~MARYAM OBAM~


*PAGE 25*
*INA MIKA SA'KON TA'AZIYA GA UMMU ABDALLAH TARE DA SAURAN MEMBERS DIN GROUP DIN BARIKI NA FITO FAN'S 1 WANDA TAYI RASHIN D'ANTA GUDA D'AYA TILO ABDALLAH????ALLAH UBAN GIJI YAJI QANSHI YASA MAI CETO NE ALLAH YA BAKI HAKURIN RASHI????*
Babu abunda take a halin yanzu saida na sani, duk da abunda aka mata yasa ta aikata hakan ido ta lumshe tana kokarin tuna baya, da sauri ta bud'e idon dan bata son tuna abun ba'kin cikin daya faru da ita, lallai mutane basa ansan kaddara Idan ya faru akan wani sai dai in akansu ne mai yasa ba'a amshi abunda ya faru da ita a matsayin kaddara ba kuka ta saki mai sauti, ina gatan da aka nuna mata ina kulawan da aka nuna mata Mai yasa da kaddara ya fad'a mata ba'a amsheta ba n....... D'an tsagaita wa tayi da kukan da takeyi tare da fad'in lallai shima Yarima ban tunanin zai amshi kaddara tunda iyayena sun kasa amsa lallai Yarima shida ya ganni daka sama bazai amshi kaddara ba Mai yasa na rayu Mai yasa ban mutu ba tun ranan dana had'u da wannan mummunan abun Mai yasa naci gaba da rayuwa kuka ta kuma saki mai sauti...
Kuka take Sosai lokaci d'aya idonta ya kumbura tare dayin ja, duk duniya babu wanda yakai mahaifinta Sonta inta cire mum dinta, haka shima mahaifinta duk duniya yafi Sonta cikin yaranshi amma shine mutum na farko daya Fara kyamarta da mummunan kaddara ta sameta Wanda bata san Ya akai ya sameta ba, mahaifinta shine mutum na farko daya Fara nuna mata kyama saboda gudun kunyar duniya duk da mutum ne mai sani amma baiyi amfani da sanin shiba la.... Jin karan wayanta yasa hankalinta yayi kan wayar Sunan Yarima ta gani harya tsinke bata d'auka ba kara kira yayi shima bata d'auka ba
Ido ta lumshe son Yarima Aliyu yayi mata yawa tana matukar sonshi sai dai bata tunanin shima zai amsheta a yanda take Dan yanda yake ta nanata mata bazai auri mace mazinaciya ba ido ta lumshe mai yasa son Yarima yayi saurin shigana? Mai yasa so yayi min shigan sauri tana maganan tana kuka Jin karan wayanta alaman sa'ko yasa ta d'auka ta bud'e ganin Yarima ne yasa ta bud'e dan taga Mai yace....
Zainab maina miki? Yau true out kinki d'aukan phone dina, kin San yanda nakeji kuwa? And I know kina ganin kirana in baki d'auki phone dina ba zaki ganni cikin daren nan.
Tana karantawa ta Fara kokarin kashe wayanta saiga kiranshi nan ya kuma shigowa k'in d'auka tayi dan a halin da take jinta yanzu bata tunanin zata iya magana gashi inta d'auka yaji muryanta saiya tambaye ta Mai yasa take kuka, wata zuciyar tace in yazo fah? Da sauri ta doka Mai kira k'in d'auka yayi sannan bai kirata ba ganin haka ta kara kiranshi amma ya'ki d'auka hankalinta ne ya tashi cikin sauri tasa dogon hijab tare da d'aukan wayanta tayi waje tana fita koh tayi Sa'a taga habib shida jamil suna zaune da sauri ta nufesu taja hannun habib sukai gaba
Habib yace lafiya kuwa? Kike jana kaman wata kububuwa?
Bariki cikin dashewan murya tace yarima, yarima
Habib yace maiya sami Yariman?
Tace yana hanya zai iya fad'owa koda yaushe
Habib yace na shiga uku cikin wannan tsohon daren karfe Goma saura fah yanzu Mai zai zo yayi miki kodai shima kin bashi zumar ne yasha?
Bariki tace a'ah saboda ya kira naki d'auka S..... Karan wayan habib ne yasa bariki yin shuru
Ciro wayan habib yayi cikin wata karaman jaka daya rataya yace lah Kinga d'an halak Wlh shine ke kira na, d'auka habib yayi ban San mai Yarima yace Mai ba naji yace eh Tana nan maraban jos, tare da kashe wayan. Habib kallon bariki yayi yace toh Yarima dai yana hanya dan haka saimu karasa gidan da yake ganinki
Bariki tace dare yayi bari in kara kiranshi banso yazo yanzu Kar wani abu ya sameshi..... Kiran Yarima tayi harya tsinke bai d'auka ba message ta mishi tare da fad'in
Plz Yarima pick my call, plz am begging you pick my calls
Kara kira tayi baiyi picking ba, gaba d'aya ta shiga damuwa message ta kara mai
Plz Yarima karka zo dare yayi karka biyo hanya plz
Shima shuru babu reply
Kallon habib tayi tace ina tsoran ya taso yanzu dare yayi karfe nawa zai zo Ya koma dan Allah kirashi kace karya zo.....
Habib yace nifa bariki ban son rashin mutunci na fad'a miki ki daina kaini jinsin da banawa ba
Bariki tace yakuri dan Allah ki kira min shi
Tabe baki yayi tare da fad'in yanzu kikai zance tare da Doka ma Yarima kira harya tsinke bai d'auka ba, habib yace Kinga Ya'ki d'auka nasan yana hanya dan haka sai kizo mu karasa
Babu yanda ta iya dole gidan suka karasa inda suka shiga ciki dan gidan na wata tsohuwa ne da y'arta guda d'aya itama y'ar duniya ce amma tana da aure basu yi koda 20mnt ba saiga Yarima yana kiranta da sauri ta d'auka....
Kafin tayi magana ya rigata da fad'in come out Ina waje yana fad'in haka ya kashe wayan
Kallon habib tayi da yake ta fira shida masu gidan tace ina zuwa yazo yana waje
Habib yace ok bari in jiraki a nan
Fita tayi amma abun mamaki bata ga motocin Yarima ba sai wata mota data gani kiran jeep tana shek'i gashi motar gaba d'aya baka ganin wanda ke ciki, har zata koma taji ana mata horn ganin haka yasa ta gane Yarima ne a ciki motar ta nufa tare da bud'e baya taga ya'ki buduwa gaban motar taga an bud'e gaban ta shiga tare da mamaki ganin shi yayi tukin yazo ba tare da kowa ba...
Kallonta yai tayi idonta duk ya kumbura yayi wajan 3mnt yana kallonta ba tare da yace komai ba, haka itama tunda ta shigo bata ce mishi komai ba
Hannunta ya kamo tare da janyota jikinshi yayi hugging dinta, baka jin karan komai saina motar dan a kunne yake saboda AC yana kunne, sai kuma sautin numfashin su....
A hankali yace my princess Mai yasa kika k'i d'aukan wayana? Kin San yanda na damu kuwa? Mai yasa kike son d'agamin hankali? Kin San yanda nakeji Idan na kiraki baki picking ba? Dame kike son inji da auran da ake kokarin...... Shuru yayi tare da d'agota daka jikinshi yace my princess tell me maiya faru yasa kika k'i d'aukan wayana? Tell me
Kokarin magana takeyi amma ta kasa domin muryanta a dashe yake ganin haka yasa ta fashe da kuka....
Yarima Aliyu gaba d'aya ya shiga damuwa, yace Zainab plz stop it, mai yake faruwa?
Ganin taki magana kuma taki daina kukan yasa ya d'aura hannunshi akai cikin damuwa kanshi yaji yana juya Mai ga sautin kukanta da baya son ji..... Matsawa yayi kusa da ita ya rungumota tare da fad'in plz stop it bana son jin kukanki tell me maike damunki plz my princess...
A hankali tace Yarima Ina tsoran abunda zai faru gaba Ina Sonka ban son in rasaka, ina tsoran kaki amsan kaddara Nasan ban dace dakai ba m.....
Dakatar da ita yayi tare da fad'in wani irin kaddara? Kalli idona tell me maike damunki nd i promise zanyi accepting dinki a duk inda kike saboda ina sonki
Tace you promise komai nace zakai accepting dina koda nace na taba zina....
Ido ya lumshe cikin bacin rai yace my princess I have tell you so many times ki daina danganta kanki da wannan kazaman Kalman, karki manta na fad'a miki zina kawai mace zata aikata in fasa aurenta domin masarautar mu bazatai accepting haka ba, let me tell you something Idan mace tayi aure a masarautar mu bama saki har sai kayi laifi biyu shima sai an ganka zina da kisan Kai wannan laifin shine zaisa a saki mace, Kinga zina tana d'aya daka cikin manyan laifi ko a addinance bazan iya auren macen data bada mutuncinta a waje ba na tabbata Zainab ke bakya d'aya daka cikin wannan matan marasa kamun kai kin samu tarbiya....
Ina da matukar kishin abunda nake so, Zainab mai kike son fad'a min?
Bariki jikinta yayi sanyi, domin jin kalaman Yarima lallai Indai masarautarsu basa saki ya kamata ta aureshi kaman yanda ta tsara tun Farko fad'a mishi yanzu babu abunda zai haifar sai dai ma yasa ya tsaneta ko kuma ya barta har abada, lallai ya kamata in boye komai sai bayan auranmu in bashi Labarin kaina.....
Katse mata tunani yayi da fad'in ina jinki....
Tace Yarima Ina tsoran Kar y'an uwanka Suki yarda dani a matsayin matarka iyayena basu da karfi, na shiga damuwa Sosai Yarima kafi karfina sai yasa nake son ka amshi kaddara kayi hakuri dani ta karasa maganan cikin kuka
Ho ho ho ho zo kuga yanda Yarima ya rud'e tare da fad'in my princess saboda wannan abun kike ta saka kanki cikin damuwa, yace kalli idona, bata ko motsa ba balle ta kalli idon nashi Dan bama iya kallo za tayi ba
D'ago Mata da fuska yayi suka had'a ido tana kokarin kawar dakai ya ri'ke mata fuskan tare da fad'in don't move, yana magana yana kallon idonta yace I can't live without you my princess you are the girl that I love in my life, ki daina tunanin akwai abunda zai sa in fasa aurenki how I wish aurenmu za'ayi jibi, dana nuna miki how much I love you, but lokaci kad'an nake jira soon u will be mine forever, ke nake so only you ba wani abu ba, bana bukatar komai sai ke.
Tunda yasa idonshi cikin nata gaba d'aya ta daburce, domin ta rasa mai yasa Yarima Aliyu yake mata kwarjini Tana jin abubuwa da dama akanshi Wanda bata ji a sauran mazan da tayi hulda dasu, ido ta lumshe domin bazata iya juran kallonshi cikin ido ba .
Ganin ta lumshe ido yasa ya saki murmushi tare da fad'in my shy Princess Bride to be Mrs Yarima Aliyu insha Allah
Bud'e ido tayi tana murmushi
Yace baby ina bukatar inzo Walima dinki, u say ranan Saturday right? Baki bani Kati bama ko am I not invited?
Murmushi tayi tare da girgiza kai tace u r invited but amma na yafe basai kazo ba, tunda I promise zan tura maka komai na wajan, Walima din
Yarima yace hakane but ranan dole In ganki coz Nima zan tayaki murna tunda an hanani zuwa wajan walima
Murmushi tayi tare da fad'in ai yanzu ni ban isa ince karka zo ba inma nace sai dai in ganka
Dariya yayi tare da fad'in toh ya zanyi your love drive me crazy bana ji bana gani, Indai Anga nutsuwan Yarima Toh yaga zainab dinshi
Dariya tayi tare da fad'in Rufamin asiri
Yace ai a rufe yake my princess
Tace Yarima dare fah yana yi, wlh Ina tsoran dare Kaga kuma kai d'aya kazo ko in had'aka da habib ku koma tare?
Murmushi yayi tare da fad'in ashe you care for me
Uhm kawai tace
Yarima yace my princess karki damuwa zan koma ni d'aya, tare da danna wayanshi yaga 11:15 yace Kai dare yayi Sosai ashe har 11:15
Bariki tace toh kazo ka koma Mai yasa kazo kai d'aya?
Yace ke kika sani mana tunda bakya d'aukan wayana, ai dole inzo in ganki inga ko lafiya
Tace Bari in shiga ciki saida safe koh?
Murmushi yayi yace korana kikeyi?
Tace a'a ni inda babu damuwa Aida ban Bari ka kama hanya ba, saboda ina tsoro
Yace Toh ko zaki raka ni?
Ido ta zaro alaman ni kuma, lokaci d'aya kuma tace a'ah kaga saida safe tare da kokarin bud'e motar d'ayan hannunta ya kamo
Yace korana dai kikeyi yau
Tace Yarima ba haka bane dare yayi kuma you are alone Kaga yanzu lokaci tare da danna wayanta 11:20 tace dan Allah Yarima ban son ka kara bata lokaci a nan
Yace OK my princess peck ya Mata a hannu tare da fad'in good night saura in kira k'iki picking
Tace dole inyi
Murmushi yayi tare da jan motar yayi gaba.
Saida ta Bari ya fita daka Layin Kafin ta shiga cikin gidan
Tana shiga tace ma habib muje tare da yima masu gidan sallama.
Bayan sun fita habib yace wai bariki ya kuke ciki ne da Yarima?
Tace kawata ai yanzu abunda muke ciki shine ka nema min wanda zasu tsaya a matsayin iyayena sannan a anguwan kanawa kasan nace mishi nake, ina son gidan da zamu zauna ya zama na talakawa Sosai sai mu kama haya
Habib yace an gama karki damu zan sami dattawan mutunci masu kamala su tsaya a matsayin iyayenki sannan zani wajan sarkin anguwan kanawa muyi magana saiki tanadi kud'i dan kin San abun na kud'i ne
Bariki tace indai kud'i ne Babu damuwa ko nawa zan kashe Indai zan sami Yarima na
Habib yace ah Yarima yayi sa'ah ayabarsa tama bariki
Duka takai ma habib tare da fad'in ban son iskanci, yauwa Ina son in dan had'a Walima amma fa na mutunci dan hijab za'a saka
Habib yace na shiga uku an fasa aurena miye wani hijab za'a saka kice wannan ba namu bane yana maganan yana bud'e hanci ,wlh bariki naga kina neman komawa ta Allah
Tace toh da ni ta wacece
Habib yace kin fini Sani
Tace Yarima na kira na kaga nayi gaba da gudu tayi gaba dan ta isa Gida Kafin kiran ya tsinke.....
Not edited?
~MARYAM OBAM~


*PAGE 26*
Gudu bariki take amma Kafin ta shiga cikin gidan kiran ya tsinke, bayan ta karasa ciki ta shiga d'akinta ta rufe sannan ta doka Mai kira harya tsinke bai d'auka ba sai daka baya ya kirata ta d'auka tare dayin sallama
Yace my princess gudu kikayi naji kina ta nishi
Tace a'a Yarima gudu cikin wannan daren, ka kai gida ne?
Murmushi yayi tare da fad'in sai kace a duniyar aljanu yaushe na tafi kawai nace bari in kiraki kiyi ta tayani fira har inkai gida
Tace driving fah kakeyi taya za muyi tayin waya haka plz kayi hakuri in kaje gida muyi waya plz Yarima Kaga yanzu dare ne gashi kana hanya
Yace karki damu na had'a wayan da ox so ba'a kunnena wayan yake ba
Tace OK but Aida ka Bari in....
Yace OK tunda bakya son magana dani no p
Da sauri tace kayi hakuri Yarima na tuba
Murmushi yayi tare da fad'in an amshi tubarki my princess bakya laifi ai
Haka sukai ta fira harya isa masarautar su sukai sallama
Yarima bayan ya faka mota babu kowa sai fadawa dake takaiwa da komowa, suna ganin Yarima suka zube suna gaidashi tare dayi mishi rakiya har gefenshi
Duk wannan abunda akeyi a idon gimbiya, domin lokacin dazai fita ta ganshi gaba d'aya ta kasa sukuni tare da tambayan kanta Ina zashi cikin dare? Bayan yasan shida fita sai bayan an d'aura musu aure, mai Yarima yake nufi? Lokaci d'aya kuma ta tuna daya tafa fad'a mata zai kara aure kodai tad'i ya tafi? Da sauri ta rufe ido tare da fad'in Kai no Nasan ya fad'a ne kawai but ban yarda zai kara aure ba...... Kallon wayarta tayi taga 12:03 tace toh Ina yaje tun dazu ya dawo cikin wannan daren?.....
Gimbiya Amina dake kwance daka ita sai rigan bacci dai dai Giwa, farkawa tayi taga gimbiya zinatu a tsaye wajan window, tace zinatu lafiya kuwa? Mai kike yi a nan?
Gimbiya zinatu tace my love Yarima naga tun d'azu ya fita....
Gimbiya Amina tace fita kuma? Bayan babu inda zashi sai an d'aura aure, kai Anya shi kika gani kuwa?
Tace Wlh shina gani yanzu ya dawo naga fadawa sun raka shi, kuma my love shi d'aya naga ya fita
Gimbiya Amina tace lallai Indai koh shine dagaske Yarima ya karya al'ada inko har zai karya wannan al'adan bana tunanin babu wata al'adan da bazai iya karyawa ba, dan haka saiki kiyaye domin gudun bacin rana, tana fad'in haka ta kwanta tare da fad'in Kema kizo ki kwanta ki kashe mana wuta plz ban son haske.
Gimbiya zinatu jiki a sanyaye ta kashe wuta tare da kwanciya lallai maganan gimbiya Amina hakane Indai kam Yarima zaiyi watsi da al'ada bata tunanin zai iya ri'ke sauran al'adun dan ta tabbata yasan Indai d'an gidan sarauta zai auri y'ar gidan sarauta akwai irin abubuwan da sukeyi ciki harda rashin fitansu sai bayan aure
Yarima kam yana shiga d'aki toilet ya nufa Kai tsaye wanka yayi sannan ya fito yasa jallabiya, wayanshi ya d'auka ya tura ma bariki sa'ko
Good night my princess
Koda ta karanta batai mishi reply ba dan tasan inta mishi bazai kwanta ba hala su canza zancen daka nan, gashi tana son ya huta danta tabbata ya gaji Sosai
Ganin bata bashi amsa ba yayi murmushi tare da fad'in may be she fall asleep, tunaninta yai tayi tare da fad'in ana d'aura aurena zan fara neman auranki my princess insha Allah da haka bacci ya sace shi
********
Laurat ce zaune ita da farhan a falo, farhan yace laurat ya kamata kiban number dinki fah.
Murmushi tayi tare da fad'a mishi yasa yana murmushi Bayan ya gama sawa ya kalleta tare da fad'in da wani suna zanyi saving??
Dariya tayi tare da fad'in duk Wanda kaga ya maka
Yace OK bari insa my love
Dariya tayi Sosai tare da fad'in your love fah kace? For where
Zaiyi magana kenan saiga Hjy habiba ta fito fuska a d'aure Wanda yasa dole yayi shuru
Kallon haulat tayi wacce take danna waya tace haulat jeki shirya zamu gidan Hjy Umaima.
Da sauri ta tashi domin dama tana neman hanyar da zata had'u da hjy Umaima danta fad'a mata bariki karya ta mata bata da wasu aljanu da sauri tayi d'aki danta shirya
Ganin Haulat tayi ciki yasa Hjy habiba ta kalli farhan tace waiba na maka magana akan ka daina shigema haulat ba??
Yace mum saboda me?
Tace saboda bana so, na fad'a maka ta kusa aure
Yace and so what? Mum plz I don't know why kike irin haka, koda fira kikaga Inayi da ita saiki ta bata fuska
Hjy habiba tace saboda bana son kana shige mata
Yace laifi ne danna shige mata miye illan haka cewa nayi ina Sonta kince ta kusa aure toh miye kike damuwa, in tana da wani abu ki fad'amin mana, naga a gidan nan take infact ma a d'akin ki take kwana, so miye dan nayi fira da ita?
Hjy habiba tace farhan na fad'a maka bana so, ni ban son koh magana kana Mata
Yace sorry mum, bazan iya abunda kike son inyi ba, Indai tana cikin gidan nan dole muyi magana akan wani dalili zaki hanani magana da ita? Nasan inda Tana da wani hali bazaki Bari tazo miki gida ba harta zauna dake ta dinga kwanan miki a d'aki ba
Hjy habiba ranta a bace ta tashi ta nufeshi tare da zama kusa dashi tace son ka fahimce ni mana......
Yace mum zan fahimta amma sai kin fad'amin miye matsalan
Shuru tayi tana nazari lallai ya kamata tasa ya koma, domin gaba d'aya ta fahimci d'an nata son haulat yake da sauri ta girgiza kai tare da fad'in no never in hakan ya faru bazan iya gani ba......
Haulat ce ta katse mata tunani da fad'in mum na shirya muje koh.
Tashi hjy habiba tayi tace OK har zasu fita farhan yace mum wait Nima bazaku barni a gida ba, muje muyi dropping dinki haulat ke kuma zaki rakani wani waje
Hjy habiba tace babu inda zata raka ka, Kaga farhan Ina warning dinka Toh, kallon haulat tayi tace muje
Haulat tace mum ki bari in raka shi mana, in yaso inkin gama sai mu dawo mu daukeki
Hjy habiba babu yanda ta iya amma kana ganinta kasan ranta a bace yake haka suka fita haulat na gaba farhan na tuki hjy habiba na baya har gidan Hjy Umaima suka sauketa sannan suka wuce
Hjy habiba cikin takaici ta shiga gidan nocking tayi Mai aikin hjy Umaima ta bud'e kofar ganin hjy habiba ce yasa ta gaidata cikin girmamawa tare da fad'in madam na d'akinta
Hjy habiba d'akin Hjy Umaima ta haura kofar a bud'e dan haka ta shige tana shiga taga hjy Umaima tsirara ana tsotsan mata hq tana wani kame katifar gadon alaman tana jin dad'i Sosai
Hjy habiba tace oh dama kuna ciki shine kuka bar kofa a bud'e zama tayi tana kallon yanda ake tsotse ma Hjy Umaima hq wacce tayi nisa ko ansa ta kasa bama hjy habiba dan ta kusa yin realising kuma bata son a tsaya
Hjy Umaima sumbatu ta Fara tare da fad'in Ashhhhh baby suck me well I love it.....
Yarinyar dake faman tsotse mata hq ta gefen dan tsaka tasha uban attachment hannunta tasa akan nonon hjy Umaima tana shafa mata su ga harshenta dake yawo akan dan tsakanta
Hjy habiba dake zaune itama nata tsumin ya tashi domin gaba d'aya ji tayi hq dinta ya fara yo-yo ruwa na zuba kafa ta Fara mak'ewa tare da matse su Sosai ido ta lumshe dan gaba d'aya wani irin mugun sha'awa ya taso Mata jin ihun hjy Umaima yasa ta bud'e ido ganin hjy Umaima tayi a gefe tana nishi kaman wata tsohuwar zaki, alaman tayi realising
Ganin haka yasa Hjy habiba tayi toilet din d'akin da sauri dan in bata bar wajan ba komai zai iya faruwa tana shiga toilet din tayi tsarki dan ruwan daya tarun mata ya fita saida tayi wajan minti Goma Kafin ta fito taga hjy Umaima a zaune yarinyar kuma bata d'akin
Hjy Umaima tace kawata Yadai naga idonki ya kad'e kodai kina bukata ne?
Hjy habiba basar wa tayi tare da fad'in ko d'aya
Hjy Umaima tace ina haulat dinki kota koma ne?
Hjy habiba tace a'a sun fita ita da farhan, ni Wlh Ina cikin damuwa Kinga yanda farhan yake shige mata, gashi na mishi magana akan ban son yana shige mata amma ya'ki ji.
Hjy Umaima tace toh miye a ciki, har kike sama kanki damuwa?
Hjy habiba tace wani abu ne mana dan naga Wlh kaman Sonta yake
Dariya Hjy Umaima tayi tace Kinga koh da abu yayi kyau saiya auro miki ita inya cita da dare ke kuma kici da safe ta karasa maganan cikin dariya Kinga tuwo na Mai na.......
Hjy habiba tace wannan wani irin abune ke har kina tunanin zan Bari ya aureta haba never Wlh, taya zan bar d'ana ya auri haulat?
Hjy Umaima tace toh miye danya aureta ni banga illan hakan ba
Hjy habiba tace ina tunanin kin manta miye tsakani na da haulat koh? Karki manta love muke nida ita, sannan har kiyi tunanin in d'auki d'ana na ciki na in bashi aurenta Kema kin san wannan abun bamai yihuwa bane har abada
Hjy Umaima tace ki roki Allah Kar ace yana Sonta domin na tabbata inma baki yarda ba mijinki toh zai yardan mishi ya aureta
Hjy habiba tace mubar wannan maganan dan Wlh duk yanda zanyi sai Nayi Kai Tashin hankali AI Wlh koda zan rasa shi ban tunanin zan Bari ya auri haulat dole in korashi ya koma inda ya fito Wlh inya gama karatun ya dawo gaba d'aya
Hjy Umaima murmushi tayi tace amma kam habiba kaman kinso kanki da yawa ,amma dai bari inyi shuru kawai ki roki Allah Kar abunda kike tunani ya zama gaskiya dan na tabbata bazaki iya juran rashin tilon d'anki ba
Hjy habiba tace Kinga mu canza firan a ina kika samo wannan yarinyar kuma Uwar kwashe kwashe?
Hjy Umaima tace Kedai bari daka Kano tazo min jiya a instagram muka had'u, hotunan ta na gani sukai min kyau shine na gayyato ta, gashi kuma babu laifi ta iya love, Bari in kirata ku gaisa Tana yana yi da bariki naga kaman suna dan kama
Hjy habiba dariya tayi tace kawai bariki dince a ranki sai yasa kike ganin kaman suna kama, wlh ki rage kwashe kwashe Inba haka ba wata rana sai kinci mushen hq sai kin had'u damai warin hq kuma haka zaki ci tunda kin jajibo
Hjy Umaima dariya tayi tare da fad'in Wlh bazan ciba Tashin hankali AI Ina jin wari zan korata Wlh Ina zan iya AI ban son harkan wari
Dariya suka saki su duka tare da shewa
********
Karfe 7 dai dai amarya ce zaune gimbiya zinatu cikin wani shegen material dinkin doguwar riga kasan yayi fad'i saman ya tsuke anyi rigan kaman wedding gown gashi daka Bayan yayi tsawo dole sai an ri'ke shi kayan ake ta kokarin gyara mata anyi mata makeup tayi kyau Sosai, bayan an gama gyaran suka fara shirin fita dan zuwa hall din da za'ayi dinner UKBRIDE a nan za'ayi dinner din, kuyangi ne suka kama ma gimbiya zinatu kayanta ta baya su duka sunsa kaya iri d'aya fita sukayi inda mota ke jiranta Bayan an bud'e Mata kofar taga Yarima a ciki shiga tayi ta zauna ko kallonta baiyi ba aka tada motar sukai gaba
Yarima yasa suit fari domin kayanta black ne sunyi matukar yin kyau Sosai koda suka karasa a mota suka zauna Kafin abokanan shi da kawayenta suka zo inda suka fito suka jera tare dan shiga cikin hall din Wanda yayi mugun had'uwa
Bayan sun shiga aka dinga watsa spray sama abun gwanin sha'awa aka saka musu cool music saida amarya da ango suka zauna a wajan da aka tanadar musu sannan suma abokanan ango da kawaye suka zauna a inda aka tanadar musu domin wajansu daban an rubuta bride friends na abokan ango kuma ansa groom friend, harta wajan dangin ango daban dana dangin amarya, ciki harda team din gimbiya zinatu Suma an basu nasu wajan daban dan na hango ummu Muhammad Anata zura abinci ita a dole biki nasu ??? sai dai banga team din bariki ba da alama suna can suna tayata dannan kirji ko kuma suna can suna shirye shiryen Walima suda su hjy babba da habiba y'an mata????
Watsi ake da naira kaman babu gobe ga abinci nan Kala Kala sai Wanda kaga daman ci, amarya da ango sun fito dan suyi rawa fuskan yarima dai a d'aure suna rawan gimbiya na manne a jikinshi tace Yarima plz ka sake fuska mana mutane suna kallo kodan mutane plz yanda kuka san ta kara zugashi akan ya tamke fuska ganin haka yasa taja baki tayi shuru an raba abubuwa Kala Kala Anci ansha kowa ya kama hanyar gida a mota gimbiya taita ma Yarima kuka wai ya kamata ya sauko tunda gobe za'a d'aura musu aure Nasan baka so na amma tunda Allah yasa saika aureni aiko dan darajan mutane zaka sake..... Ganin tana ta zuba surutu ga driver a motar yasa ya janyota jikinshi tare da fad'in ya isa haka plz ki bari in munje gidan muyi magana.....
Bayan sun karasa mota na fakawa yayi gefenshi gimbiya ganin haka ta saki kuka tayi nasu gefen inda aka saukesu
Yarima yana shiga d'aki bariki ya kira wayanta a kashe tsaki yayi tare da jefar da wayan akan gadon d'akin
Koda Gimbiya ta shiga gefensu Tana hawaye gimbiya Amina tace lafiya?
Gimbiya tace Wlh Yarima na rasa mai yasa yake min haka
Tsaki gimbiya Amina tayi tare da shiga toilet
Yarima kam ranan haka yayi bacci cikin rashin jin dad'i wayan bariki a kashe gashi ya kira habib yace ta koma gidansu
Bariki kam ba komai yasa ta kashe wayan ba sai kishi domin gani take yana can suna soyewa da amarya ita kuma ko oho ranan taci kuka tare da fad'in yanzu ana d'aura auren Allah kadai yasan Mai yarima Zaima amaryanshi Kut kunji bariki fah
Toh masu iya magana dai sunce rana bata karya sai dai Uwar d'iya taji kunya a yau juma'a aka d'aura auren Yarima Aliyu da gimbiya zinatu akan sadaki naira dubu hamsin domin ance karanci sadaki shine albarkan aure...... Toh andai d'aura auren Yarima Aliyu da gimbiya zinatu zamu ga yanda zata kaya in an bama Yarima Aliyu gimbiya zinatu a matsayin mata ??
Not edited
~MARYAM OBAM~



*PAGE 27*
*END OF PART 1*
*DAN TSOKACI GAME DA MASU CEWA YARIMA BAI KAMATA YA AURI BARIKI BA TA ZUBAR DA MUTUNCINTA YANZU INDA YARIMA NE YAKE DA HALIN BARIKI NA TABBATA ZAKU DINGA CEWA YA AURI BARIKI INDA UZTAXIYA CE, ZA'A SAMU MASU CEWA INTA AURESHI ZAI SHIRYU DA SAURANSU WHAT A FUNNY WATO SHI NAMIJI KARYA AURI Y'AR ISKA MACE KUMA TA AURI D'AN ISKA DAN TAYI SANADIN SHIRIYAN SHI KOH? HABA WAI MAI YASA MU MATA BA'A MANA ADALCI NE? BAWAI INA MAGANA AKAN INA SON BARIKI DA YARIMA SUYI AURE BANE, NOP INA MAGANE NE AKAN RASHIN ADALCIN DA BA'A MANA MU MATA, HABA MUMA FAH MUTANE NE, KUDAI KAWAI KUCI GABA DA BINA*
Yarima Aliyu Bayan an d'aura auren da mutane yaita gaisawa ana tayashi murna duk yanda yaso yabar wajan babu dama domin mutane ga kuma Mai martaba dake wajan haka ya hakura yana ta murmushin Ya'ke, bashi ya sami kanshi ba sai Bayan sallah la'asar yana idar da sallah ya samu ya silale a motar usman ya nufi hotel ya kama d'aki danya huta kuma yaji muryan bariki duk da bai tunanin zata d'auka inya kirata.
Toilet din hotel din ya shiga dan yayi wanka, domin yayi mugun gajiya dan tsaki yayi tunda aka fara wannan bikin mutum bai huta ba, wanka yayi Bayan ya fito ya kuma sakin tsaki dan babu kayan da zai canza dole wanda ya cire zai maida, boxers da singlet yasa sannan ya kwanta tare da d'aukan wayanshi ya kira princess dinshi yaci Sa'a a kunne ringing biyu ta d'auka tare dayin sallama
Amsawa yayi tare da fad'in baby kina ban wahala
Murmushi tayi tare da fad'in congratulations ango Allah ya baku zaman lafiya da zuri'a dayyiba.
Amsawa yayi da Ameen my princess
Ido ta lumshe Wanda yake a kumbure cikin kishi domin amsan daya bata yana nuna mata alaman yaji dad'in addu'an data mishi, uhm maza kenan yanzu yazo yana mata wani dad'in baki anjima kuma ya nuna ma matarshi soyayya..... Katse mata tunani yayi
Da fad'in my princess Wai Mai yasa kika kashe waya? My princess kin San sonki yasa Ina Karya al'adan masarautar mu koh kina son Mai martaba yasa a rufe nine?
Dariya tayi tace a'ah baza'a rufe Yarima ba Ai sai dai a rufe ni a madadinka
Yarima yace Kai taya za'a rufe gimbiya Zainab, ya shirin Walima gobe ne koh?
Tace eh insha Allah, harna kosa ayi Wlh hankali na duk ya tashi sai naga an gama zan sami nutsuwa
Yarima yace hakane Allah ya taimaka amma ki nutsu ki kwantar da hankalinki komai zaiyi dai dai
Tace hakane insha Allah
Yace baki fad'amin dalilin kashe wayanki ba jiya
Tace Yarima banda caji ne shi yasa
Yace OK nasha ko Nayi laifi ne ai
Tace a'a koh d'aya baka laifi ango ne fah Kai
Murmushi yayi tare da fad'in hakane fah, kina ina?
Tace ina gida yanzu nake son inje kasuwa in siya wasu abubuwa da zanyi amfani dasu gobe
Yace ki tura wani yaje miki mana, ban son shiga kasuwan nan, Kar kije ayita kallonki
Dariya tayi tace haba Yarima Waye zai kalleni Bayan Ina da K..... Shuru tayi tana murmushi
Yace karasa mana my princess
Uhm kawai tace
Ajiyan zuciya yayi sannan yace when zan ganki?
Tace sai Bayan biki
Yace wani bikin kuma?
Tace naka mana
Yace bikin da aka gama, na fad'a miki rannan gobe zan zo in ganki so ki zama ready ki bani address din gidanku
Tace toh zan tura maka anjima, amma inaga tunda muna waya Ai basai ma na tura ba
Yace Nop ban yarda da hakan ba inna kira sai Anga dama ake d'auka balle gobe kina fama da mutane ai ban tunanin ma zaki d'auki waya
Murmushi tayi tare da fad'in zan d'auki wayan Yarima mana, amma tunda kace haka anjima zan tura maka address din
Yace ok bari in kwanta in huta for now
Tace bacci yanzu? Babu kyau fah yin bacci Bayan la'asar
Yace my princess hakane amma na gaji ne Sosai yanzu hotel na gudo dan in huta tunda aka fara bikin nan ban huta ba gashi Kema kina samin tension inta kira k'ik'i d'auka
Tace nifa ina d'auka sai dai in bana kusa
Murmushi yayi tare da fad'in in kika samin hawan jini ai shikenan
Da sauri tace dan Allah Yarima mubar wannan maganan bazan saka maka komai ba sai dai so na
Murmushi yayi tare da fad'in really
A hankali tace yes tare da fad'in bari in Bari ka huta
Yace OK tare da fad'in I love you
Tace thanks
Ya kara cewa I love you
Dariya tayi dan tasan yana son itama tace I love you too ne ba thanks ba .... Dan haka tace I love you too tare da kashe wayan
Murmushi yayi yana jin Sonta na kara shiganshi
Bariki fita tayi Bayan sun gama waya d'akin habib ta nufa tana nocking fitowa yayi duk yayi zufa, bariki tace lafiya kuwa naga duk kayi zufa??
Yace bariki Wlh ban son iskanci akan me zaki dinga kaini jinsin da ba nawa ba
Tace yakuri naga kinyi zufa kaman ana cinki
Habib yace inma cina ake Ai hq dina ne bana wata ba
Bariki tace kyaji dashi muje ciki muyi magana tare da shigewa d'akin habib
Habib na kokarin tsaidata amma tayi wuf ta shige
Tana shiga taga jamil tsirara ayabar nan tashi a tsaye, bariki kallon ikon Allah take wato dama cin junansu suke jamil da habib sai yasa habib ya fito duk yayi zufa da yake y'ar bariki ce saita basar tare da fad'in ke kuwa jamila kin saki hq kaman wacce akama fyade?
Da sauri jamil ya tashi yana saka wando tare da fad'in wannan ai iskanci ne zaki shigo d'aki babu sallama gashi kinzo Kinga min tsiraici da mutunci na
Bariki tace naga Ai habiba Mai d'akin tasan na shigo kuma miye dan nagani ai duk abu d'aya garemu
Habib dake tsaye yace maiya faru kika fad'o mana kaman saukan Aradu
Bariki tace sa kaya muje muyi magana a waje
Jallabiya yasa sannan sukai waje
Bayan sun fita tace ya maganan gidan kin basu kud'in?
Habib yace na basu mana Sun amsa har anyi fenti sai ki shirya muje kiga gidan, sannan ssuma iyayen bariki na musu magana na sami wani Dattijon da wata mata itama sune iyayenki saina miji guda d'aya shine yayanki anjima sai muje ku tattauna
Bariki tace yauwa hakan yayi Toh maganan Walima fah ka sami mutane da zasu zo kasan hijab nake son su sa
Habib yace bariki sanin kanki kin San banda mutunci akan me zaki dinga kaini jinsin y'an maza Ina mace
Bariki tace yi hakuri dan Allah kin sama min mutanan?
Habib yace ai naga abun naki ne yafi karfin kakata naji kina hijab sanin kanki ne ban hulda da irin mutanan nan inda masu 3quater kika ce ko mini skirt Aida kin gansu Kala Kala amma kyace masu sa hijab Mai ya had'a doya da manja??
Bariki tace kin fa San duk wannan Abun yana cikin tsarin aurena da Yarima naga Ina kaiki gabas kina yamma
Habib yace Toh shi Yariman zuwa zaiyi Aiba zuwa zaiyi ba inma yazo muda muke ciki kuna waje, muna ciki muna karkad'a duwawu da nono tunda ba ciki zai shigo ba, zaki wani kakaba mana sa hijab kaman wasu y'an makaranta , gaskiya ni bana haka ance da tsohuwa tayi zina
Tsaki bariki tayi
Habib yace tsaka ma da tayi Allah tsine Mata yayi
Bariki tace Wai Mai yasa kike son bada matsala ne dan Allah? Kin fah san saboda yanda nake sa hijab Yarima yake sona kuma gashi nace gobe zanyi sauka ai nasa kawayena suyi shigan mutunci tunda har kud'i Yaban inyi Walima ni bama mutane da yawa nake so ba kaman mutum goma ko shabiyar sun isa su zo mu d'auki hoto in an gama Inba ko wacce dubu biyar tasai abinci shikenan an wuce wajan
Habib yace yanzu naji Batu kodan kud'in da zaki basu zasu zo sannan zasu sa hijab din ko nikaf kika ce zasu sa tunda aikin kud'i za suyi
Bariki tace toh mutum shabiyar sunyi yanzu sai muje muga gidan dan Asa kayan d'aki daka nan kasuwa za muyi
Habib yace muje toh
A motar bariki suka je tana tuki habib yana gaba suna tafiya har unguwar kanawa inda habib ya kama mata Haya.
Bayan sun karasa bariki taga gidan tace Wai gaskiya gidan ya tsufa da yawa.
Habib yace dakyar ma na sami gidan Wlh Allah yaso ma mutum uku ne a ciki kune na hud'u zaki iya yima wajan gidan fenti ai
Bariki tace gaskiya hakan ya kamata dan gobe yarima zai zo gwara yaga gidan da fenti zai d'auka saboda murnan saukana akayi fenti din mu shiga inga d'akin in yaso saiki kira mai Fentin yazo yayi
Habib yace an gama Kinga masu gidan za suji dad'i
Gidan suka shiga d'akuna hudu ne amma gidan fes dashi duk da babu plaster an share gidan yyi kal dashi ko wani d'aki ciki da falo ne akwai Rijiya a gidan sai bayi biyu na wanka dana bahaya, d'akin suka shiga yayi kyau anyi mishi fenti d'akin siminti ne kasan sai silin din da dinnan duk ya tsofe, bariki tace babu laifi muje kasuwa musai kujerun hannu da gado na hannu haka suka nufi kasuwa bariki tasai kayan hannu harda tv karami da ledan d'aki sai karamin fridge shima na hannu Bayan sun gama akasa kayan a mota su bariki na gaba mota na binsu har gidan aka shigar da kayan aka saka d'akin sai yayi kyau da aka sa kayan d'aki y'an gidan suna ta le'ke Bayan an shirya kayan suka rufe d'akin sukai gaba
Bariki tace saura wajan iyayen nawa na bariki koh
Habib yace eh can zamu nufa yanzu
Bariki sunje Sun tattauna da iyayenta na bariki sunyi na'am kuma taga babu laifi sunyi kama da mutanan kwarai sai dai maganan yayanta tace a Bari zata ma Yarima karya akai dan gwara mama da baba sunfi muhimmanci, sunyi akan gobe za su zo su daukesu su kaisu gidan da bariki ta kama
*******
Gimbiya zinatu ce zaune a cikin dangareren ginin da aka Mata, gefenta gimbiya Amina ce sai kuma wasu kawayenta.
Gimbiya Amina tace zinatu tashi muje can d'akin muyi magana.
Tashi tayi suka fita ita da gimbiya Amina, bayan sun shiga d'akin taba gimbiya zinatu wani kwalba tace ki tabbata Yarima yasha Indai yasha Toh shida kanshi zai rud'e yaji yana Jin sha'awa sannan bazai gane wani abubuwa dan naga kina tsoro
rungumeta gimbiya zinatu tayi tana fad'in Kai my love nagode
Dan Jan jikinta tayi daka na gimbiya zinatu tace karki gode min yanzu thank me later
Murmushi suka saki sannan suka koma inda kawayensu suke
Basu dad'e ba saiga ango ya shigo shida abokanan shi, yarima Aliyu fuska a murtuke, zama sukayi inda abokanan ango suka musu yar nasiha daka karshe suka rufe taron da addu'a sannan suka musu sallama aka bar amarya da ango sha lugude?
Ganin Sun fita yasa gimbiya zinatu tashi tazo inda Yarima yake zaune akan kujeran d'akin cikin tafiyar kasaita zama tayi akan kafanshi tare da d'aura hannunta a wuyanshi tace Allah yayi yau na zama taka kaima ka zama nawa yanzu Alhmdlh saimu Gode ma Allah.
D'agota yayi daka jikinshi tare da tashi yace ban taba jin Labarin amarya irinki ba, today is your wedding night amma ko kunya bakya ji kinzo kina fad'in wannan maganan.....
Tace haba my love yanzu fah we are husband and wife miye abun kunya a ciki
Tsaki yayi tare da nufa fridge din d'akin dan yasha ruwa amma babu komai a ciki
Gimbiya tace Bari in kawo maka ruwan fita tayi da sauri danta d'auko mai ruwan koda ta shiga kitchen bud'e ruwan tayi ta juye abunda gimbiya Amina ta bata, murmushi tayi tare da fad'in Yarima zaka shiga rud'ani Indai kasha wannan ruwan dama Nasan zaka iya neman ruwa sai yasa na kwashe na fridge din d'akin, daukan cup tayi ta nufi d'akin Tana shiga ta Fara zuba mai ruwan a cup Bayan ta gama ta bashi ya amsa tare da shanyewa mi'ka mata hannu yayi alaman ta bashi sauran ruwan da sauri ta bashi baki yasa a goran ya fara sha yasha da yawa sannan ya ajiye sauran....
Tana ganin haka tayi toilet da sauri tayi wanka tare da saka wata night gown duk jikinta ana ganin komai koda ta fito Yarima idonshi na kanta wanda yake zaune yana ganin jiri jiri tunda ta fito sai yake ganin kaman bariki ce da sauri ya tashi ya nufeta yana fad'in my princess let me show you how much I love you
Gimbiya kam dad'i ne ya kamata dama Yarima yana Sonta shine yake mata wulakanci gashi yanzu Allah ya kamashi yana fad'a da bakin..... Tana cikin wannan tunanin taji yasa bakinshi cikin nata domin gaba d'aya bariki yake gani a wajan ba zinatu ba kissing dinta yake Sosai yana sha Mata harshe itama martani take miyar mishi, tun suna tsaye har sukai k'asa hannunshi yasa akan nononta Wanda suke a make brezia suka sa yayi girma jin ba nonon ya kamo ba yasa ya cire mata brezia din ya fara taba nonon duk da baya cikin hayyacinshi Sosai daya taba nonon saida Ya dan tsagaita ya kalli fuskanta sannan yasa bakinshi akan nonon ya fara sucking din nonon babu abunda gimbiya take sai nishi tare da kankame Yarima....
Yarima ganin inya tsaya romancing dinta ciwon maran da yake ji zai iya sumar dashi yasa yayi mai gaba d'ayan tunda ya shigeta ya farayi a hankali ya cire ayabarshi daka hq dinta yace you cheated me you are not a virgin yana fad'in haka ya sume domin maganin yayi mishi karfi da yawa
Ganin haka yasa Gimbiya zinatu tashi da sauri cikin tashin hankali tare da d'aukan wayanta tayi falo da sauri ta doka ma gimbiya Amina gira bugu uku ta d'auka tare da fad'in zinatu lafiya
Zinatu kuka ta saki tare da bama gimbiya Amina Labarin abunda Ya faru tace ban taba sanin d'a namiji ba a rayuwa na lokacin da naji ance abunda nakeyi zai iya zubar min da kimata zai iya sa in rasa budurcina tun daka lokacin na daina Ashe Nayi babban kuskure sai kuma ta fashe da kuka yanzu Idan Yarima ya farka wani hukunci zaiyi akai na na shiga uku
Gimbiya Amina tace ki nutsu ki bani Aron kunnenki bana tunanin koya farka zai gane komai kuma Kema kin cika mishi maganin ai bance ki juye duka ba amma yanzu ki bari ya farka mu gani nasan bazai tuna komai ba
Gimbiya zinatu tace Wlh tsoro nake ji baya cikin hayyacinshi fah ya gane am not a virgin kina ganin Idan ya farka zai manta komai?
Gimbiya Amina tace kwarai dagaske maganin tunda ya mishi karfi nasan inya tashi zaiga kaman mafarki yakeyi ki kwantar da hankalinki
Bani minti biyu zan fad'a miki yanda za kiyi bazai gane ba
Gimbiya zinatu tace toh Ina jira dan Allah Kafin ya farka...... Hmmm ALHAMDULLILAH
A NAN NA KAWO KARSHEN PART ONE OF DIS NOVEL BARIKI NA FITO
ku biyoni a part 2 Bayan sallah insha Allah don jin Mai yake faruwa ya akai gimbiya ta rasa budurcinta Bayan bata bin maza?
Yarima Idan ya farka zai gane koya?
Yarima dai ya sume amma gimbiya Tana tunanin yana bacci shin zai farka koma dai Mai nene mu had'e a part 2
Inda za muji Labarin bariki sannan Yarima zai aureta asirinta zai tonu duk ku biyoni Bayan sallah inda zan warware muku komai insha Allah
Happy sallah in advance aci nama lafiya ???
Sannan ina jiran Barka da sallah dina??
~MARYAM OBAM~
Reply


Possibly Related Threads...
Thread Author Replies Views Last Post
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 5 116,945 09-09-2019, 12:38 PM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 11,779 07-24-2019, 10:16 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) Gimbiya 0 8,334 07-24-2019, 10:08 AM
Last Post: Gimbiya
  Yadda na taba yin soyayya da kanwata Maryam a fim Gimbiya 0 2,741 11-16-2017, 10:24 AM
Last Post: Gimbiya
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 3,823 Less than 1 minute ago
Last Post:
  BARIKI NA FITO*BY* *MARYAM ALHASSAN DAN'IYA**(Maryam Obam) 0 2,047 Less than 1 minute ago
Last Post:



Users browsing this thread: 1 Guest(s)